[27/1 21:00] ❤Fasma&Aïcha❤: BISMILLAHI RAHMANIR RAHIM Godiya ga ubangiji Allah daya bamu ikon fara rubuta wannan littafin akan Haddin kan da soyyaya da kuma zumucin dake cinki yan uwa ....yanda muka fara rubuta wa lafiya Allah y'a bamu ikon karasawa..... Allahoumma salli ala sayyidina Mouhamadou wa Sallim. 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 Dédié à Ramatou , 01 Manane!!Manane!!!wai baza ki tashi ki shirya ba saï kin makara zuwa école (School)ne?Umma yaufa bamu da lecture saï( 09h) tara. Eh dukda haka de tachi ki shirya dan kada Samira ta biyo miki baki shirya ba.. D'accord (OK)Umma bari na tashi .hum kamar da gaske.ta fita ta rufo mata kofar( Hadjia Rahama kenan mahaifiya ga Manane da kuma Yesmine)ya leman kuwa Umma na futa ta zuro 'kafaffunta daga bakin gadon tana Mika tare dayin salati ..kuma saï ta fara gunguni tana cewa kawai mutum shi kullum saï ya tafi école école.. Tana turo baki(na kalli Aïcha nace kamar wani karatun zai anfana ba ita ba..)ni saï lokacin ma nakare mata kallo yarinya ce wacce baza ta wuce 13_14 years ba farace kyakyawa tana dongon hanci da dan bakinta madede ci pink kuma Allah ya hôre mata magana(ido) da kuma yalwar gashi duk da ta daure shi da shushu(ribon) amma ana ganin suma dake kwace a goshin ta .da kuma tudun.bata da tsayi sosai kuma baza a sata a layin gajeru ba moyenne (tsaka tsakiya).. Tana nan zaune taji murya kawar ta Samira na gaida Umma.. Umma tace k'arasa ciki kiga KO ta tachi danni na gaji da tadata ..saï asanan ta mike da gudu ta fad'a toilette(tolet) ..bayan 15mn(minti)ta futo daga toilette ta tarar da Samira na jiran ta..tayi dariya dan ta sant ayi laifi ,tace sambaby ashe har kinzo. hum kekam Manane bakya ji amman zan rama,gashi nan kin sa mun kusa yin retard (latti) duba fa ki gani ''il est 8h40''(its is 8h40)fa..ke yau fa malam Habib ne. baze hana mu shiga ba.,eh duk da hakade yi kiyi ki shirya mutafi..okk..après Après (bayan)10mn suka fito suka isko Umma a palo tana kallon TV zasu futa ta ce baza kuyi petit déjeuner (Karin safe)ba..a'a munyi retard(latti)kumani daman break ba shamin kai Yayi ba barema in ina da chocolat da cream glacé (ice cream)bani da matsala.to dai a rage shan zakin nan dan kada karshen wata kizo kiyi tama na kukan nan naki(période).. Suka mata salama suka fuce..abakin wani porte(get)na collège naga chauffeur (direba) d'insu ya tsaya suka futo..gaskiya collège din ya had'u a bakin get din muka tsaya amman fa da ga gani ma na y'ay'a masu hannu da shuni ne. Suna shiga..(nima na ja hannu Aïcha mu kabi direba muka koma gidan) Bayan 1 heure (Awa daya)da futar su ,Umma .na zaune nan falon tana kalon wani seri a Zee-magic wayan tane Yayi sonné (k'ara)ta dauka tare dayin salama tace bonjour (ina kwana)Hadjia Fátima comment vas tu?(y'a kike ?) banji mi ake cewa daga waccan bangaren amman naga ta k'ra fad'ada fara'ar ta tace safara'un ce ta haifi yen biyu kai félicitations (congratulations) barka Allah ya raya a wani hospital suke ne .?tayi shiru ..can kuma saï ta ce da fatan de kin gaya wa Hadjia Aïchatou?OK ganinan zuwa yanzu nima. Zuwan ta hospital Kenan suka had'u da hadj Aïchatou a baki' dakin da safara ke ciki..suka tura kofar suka shiga ...safara da yi'a Adam (d'à ga Hdj Fátima) saï mahaifiyar da yayar safaran...jinjinran kuwa suna hannu Muhsin da Muhsana (k'anne ga Adam). Suka zauna bayan gaishe2 suka yi mata barka .Umma kuwa saï tsokanar ya Adam take kan ya fita ya barta ta fuuta shi kuwa saï dariya Yake yana ta susunne kai.. Shigowar ta falon kenna ta fara kiran Umma2 gani na dawo..wata tsofuwa (baba mai aiki)ce ta fito daga cuisine(kit hen)tana fad'in sannu da zuwa Manane .. tace yawwa Baba ta zauna tana fadin ''ou est Umma?''(ina Umma?)ne seta ce ai Umma ta tafi hospital antyn ku safara ce ta haifi jumeaux (tagwaye)..wani ihun murna da tayi saï da ni kaina na tsorata tace Alhadulillah barkan mun har da taka yar karamar rawa tayi,daidai nan Yesmin(k'anwar Manane) ta shigo da alama de daga school itama take dan irin kalar kayan dake Jikin Manane ne itama a jikin ta ...ta shigo palon tare da yin salama tace ya Manane wanna murnar ?haba bari de anty safara ce haifi jumeaux nikam harna ga mun had'a wani dan aramin paty .gaskiya kam yaya yan biyu fa.👨‍👩‍👧‍👦.tun alokaci ta kirayi kawarta sambaby ta sheda mata zancen patyn(hum su Manane manya😁) Saï bayan sallar magrib aka sallame su daga likitar direct ya Adam gidansu ya fice da matarshi safara duk dade cikin unguwa guda suke..safara tace wai ka sanar da mutan America kuwa?ya Adam yace a'a tun d'azu ina ta kira amman baya shiga amman bari na gwada yanzu....ringin daya biyu a ka dauka yace salama aleikoum frère (brother)y'a kuke?banji mi ake cewa daga dayan bagaren amman yace to daï mun samu k'aruwa a *Zuri'ar mu* safara ta haifi yan biyu mace da namji....saï Yayi shiru yana saurare can yace kai haba. Nan da 1mois(wata guda)zaku gama gabadaya kena?a to alhadulillah, Masha Allah ..Ayi karatu da kyau de dan ku futo da résultat me kyau (saka mako) mai dukda nasan bakwa wasa. OK za suji insha Allah.ka gaida dan uwaka in ya dawi ..sukayi salama..ya katse wayar Ranar suna yen biyu sunci sunan kakanin Adam wato Elh Fayçal da Hadjia Balkissa za a ringa Kiran su Adnane da Afnane.gaskiya anyi b'arin kudi kodan sune jikokin jikokin na fari a ZURI'AR oho de. Dan su Manane harda yar kwarya2 Paty su ka yi ..yen América ma sun turo ma jumeaux valise💼 uku na kaya..... Sede muce Allah ya raya.. Muje zuwa Aïcha & Fasma [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 02 Washe garin suna ya kama Dimanche (lahdi) babu school, Manane da Yesmine Sun dawo daga islamiyya take ce ma Umma suna san zuwa shopping ,Umma tace nikam bazan baku kudi kuje ku sai k'ananan kaya nan ba dan haka ku bari zuwa soir (marece) se mu tafi tare, kam .. Umma aie ke manyan kaya zakisa mu dauka mukam bari mu tafi Mom taba mu. Da gudu suka fice dan kada ma ta tsedasu. Suna shigowa suka yi karo da Muhsana à bakin kofa, tace ai da gidan naku ne ma zanzo Mom tace mu shirya yanzu sai chauffeur ( driver) ya kaimu shopping din (makaranta su daya su duka haka islamiyya ma ),Yesmine tace kai amman fa na jinjina👍 miki,daman muma shi muka zo tambaya .. To bari mu shirya saï mu dawo ki gaisheda Mom kice in mun shirya zamu shigo. Suna komawa kowacce ta nufi dakinta don shiryawa. Bayan 30 minutes (minti) suka futo suka nufi gidan su Muhsana. Suna shiga suka ga Mom na kallo gakuma petit assiette (plat) dake cike da fruit tanaci, sukayi sallama tare da gaishe ta amsa da fara'arta. Sai kawai naga Manane ta kwanta ta d'ora kanta abisa cinyar Mom sai shagwaba take ita ko sai biye mata take, Yesmine kuwa tahau sama dan kiran Muhsana. Suna sau kowa suka tarar abin mamaki, Manane na kukan shagwaba, tana dan bubuga k'afa a kasa tana fadin nide gaskiya a'a.. sukace Mom mi akama ya Manane ne ? Mom tace ina ruwanku 'ça c' est entre moi et ma fille' (wannan tsakanin ni da daughter nane). Yesmine tace wly mom ke kike kara bata yarinyar nan. Mom ta lallab'e tare da mata rad'a akunne sanan tatashi suka fice. 1 mois plus tard (bayan wata guda) a Hight School 'America. Yaune akeyi bikin yaye doctrori specialist a hight school of America, bikin da ya tara mayan mutane kasar. Anan har naga su Dad,Abba,Dady,.. kusa dasu kuma wasu samari ne wanda shekarunsu baza su huce 25-26 ba, tsananin kamanin da suka min dasu Dad ne ya sani matsawa kusa dasu. D'aya daga cikin su wanda yafi kama Dad da kuma Abba dande yafisu kyau.farine kyakyawa duk da a zaune yake amman yanayin shi yanuna ya nada tsayi, yana da saje a fuskarshi, bakinshi pink dan karami, yana da dogon hanci, Lokacin da na kalli idanun shi haba wa yana da magana kamar na mage( sexy eyes). Na kusa da chi ma masha Allah suna kama dande shi wannan chocolat colore ne kuma hi bashida saje, kuma yafu tsananin kama da Dady. Ban k'ara tsinkewa ba saida naga an kira su cikin wanda za'aba ma attestation (shaida karatu). Ban ida mamaki ba seda naji a na kiran *Ridwane Abdul Wahid Fayçal* naga matashin nan fari ya tashi ya karb'a ba, shima dayan ya tashi lokacin da aka kira *Haïdar Ismael.* (shin dama su d Y'ayan su Abba ne ? 🤔🤔🤔) Ridwane shi ya karanci fanni mata wato gyneco, shikuma Haidar fanni zuciya wato cardiologue. Bayan an tashi daga taron.. ,su Abba ke tambayan su in har zasu bisu yau su tafi gida kokuma da abunda za suyi ? Haidar yace a'a sede ko jibi saboda munada walima da muka shirya gobé taré da abokanan mu. D'accord (ok) Allah ya kaimu ...sukace Ameen suka rakosu har aéroport (hilin jirgi ) tukon suka koma masaukin su.cike da jin dadi.. Niger Tashin ta kenan daga baccin tashiga tayi wanka ta shirya ta futo zuwa cuisine (kitchen) dan neman abun karyawa. Sai taga ma aikatan gidan suna ta 'vas et viens' (zuwa da zowa) da kakab'e2 da,share2 ta shiga cuisine ta ga Umma sai girke2 take ta dora wanan ta sauke wancen, ta k'arasa shiga tace bonjour (g. morning) Umma wai yanaga sai gyare2 ake yi agidan kaman wanda shugaban kasa zaizo yaune ? Saï Umma tace wani daban ! toni ai sai ince miki ma wanda zaizo yafi shugaban saboda fils (son) d'ina yana kan hanya zuwa wato Doc Rid. Se kuwa ta bata rai ta turo baki irin na shagab'abbun yaranan tace yanzu Umma ya Rid zaizo shine ko a fada mini ? Umma tace to i hakuri na manta ne,kuma eh nayi tsanmani kin sani amma inkina so kinuna min farincikinki jeki ki gyra michi part dinchi, clé (key) yana cikin armoire (drower ) dina. To umma ta futa da d'an tsalan ta na murna tana fadin yanzu kuwa umma💃. Hum kamar tayi wani abun kirki, sai kace ba ita bace mai shegiyar kiyiwa😏 . Bayan ta gama gyaran dakin ta wanke tolet ta dawo cuisine ta isko umma da Yesmine da kuma baba (mai aiki) suna ta girki, ta samu wuri ta zauna tana kallon su. (Aïcha tace mun mutum niyar fa akwai kokari kallo idan anayin girki duc da alamu ba torawa take ba.) Muje zuwa Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 Dedicated to Ramatou 03-04 Abbaban palon gidan Elh Fayçal akayi tarben su Doc Rid bayan gaiche,2 ne Elh Fayçal ke sanar da jikokin na shi (Rid da Haider)ya gina musu clinique (asibiti)anan cikin unguwar tasu.. Sun yin murna sukayi godiya sannan akayi addu'a taro ya tashi kowa ya nufi gidanshi shi da ya'y'an shi daya ke duk a nan cikin unguwa guda suke kuma gidan duk jikin juna suke dan haka a kafa suka tako...Dady da Momy suka ja d'ansu Haider suka shige gida ,shima Dad da Mom suka shige nasu Adam ma ya shige nashi.,,saï umma da Abba suka ja Ridwan suka shige nasu gidan Bayan shigar su umma ta umarci Rid da ya shiga Yayi wanka saï ya futo yaci abbinci ..ya amsa da to. .après(bayan)30mn ya futo direct table à mangé (Dining table) ya nufa ya zauna yana jiran a zo azuba mishi Abba da umma suna palo su na kallon TV .sega Manane da yesmine suna saukowa suka gaida su Abba tukon suka isa dining d'in donyi ma baban yaya sannu da zuwa shi KO tun daga nesa ya kura musu ido har suka k'ara so suka gaishe shi tare dayi me sannu da zuwa Manane ta fara zuba mishi abbinci shide se kallon su yake ya amsa daa yawwa ..yace ku yanzu wannan Wace irin shiga ce ? yesmine ta kalli kansu Riga ce da wando na engish wear a Jikin su..ya juya ya kalli palo yace umma yanzu wannan yaran haka suke irin wannan shigar kuma kuke barin su? .hum ni kam har na gaji dayin fad'a nayi2 sunki dainawa dan Mom din ku ke basu kudin shopping din idan nayi magana saï tace ai yarana zasu daina idan sun kara girma .. baice komi ba ya fara cin abbinci shi... (Hum daga zowa har ka fara takurawa wa yara🙄😏) Su Manane suka dame shi daya basu tsara bar da ya kawo musu,to ku bari saï zuwa gobe idan na bude kayan .. ya tashi ya fice ya bar su nan saman table din don su b'ata mishi rai. Washe garin ranar kuwa basu Manane ba hatta masu aikin gidan sun samu tasu tsarabar inda Manane ,yesmine da Mouhsana suka sami valise(akwati) bibiyu(Doc Rid ya basu dedaya Haider ma ya basu dedaya) Après (after)3 jours(kwana)da dawo warsu Haider ya matsa ma Rid daya rakashi gidan su ummu-salma,da kyal yasamu ya shawo kanshi amman fuskar nan tumau koda suka isa Haider ya bugama ta waya kan cewa suna tsakar gidan su ta futo da fara'ar ta (yarinya ce wacce baza ta fice 20years ba farace kyakyawa tana da dan tsayi) ta gaishe su cike da girmama wa tace su isa da ga ciki Haider ya bita suka ka ma hanyar shiko sarkin miskilanci saï ya koma cikin voiture(mota) ya zauna .bayan kaman 1 heure (Awa daya)ya fara Kiran wayar Haider shiko saï ya ki dauka ,saï ya turami shi message (sak'o)kan nan da 20mn idan bai futo ba shifa tafiyar sa zeiyi..bayan 20mn din kuwa se kawai ya futo ya iske su ..yana isa ya fara fad'in tofa Salma ina ga tafiya zamu yi parceque(saboda) dare yayi ya Juya ya kalli shi ya buga mishi harara ,d'accord (OK)tace to kuma saï yaushe kena, Haider yace to ai saï ki tambayi docteur dan shine abokin rakiyar ta juya ta kalle shi tana jiran taji mize ce shiko Haider Yayi hakan ne dan idan nan gaba yace ya rako shi kada ya ja midhi rai ..hum to ai ki duba zuwan mu nan da 1mois(one Month) ai bashiri Haidar ya tari numpachin chi yace haba docteur (doctor) ina laifin kace gobe ma..Yayi dariya tare da yi ma Salma sallama ya koma mota shi ma Haider sallamar Yayi mata yace zasu yi waya kuma zaï sanar da su Dady zancen auren su..koda ya isko shi cikin motar saï tsaki yake Haider daï baice komi ba dan yasan halin dan uwan na shi..suka kama hanya.can doc Haider yace frère (brother) ina so kama su dady zancen aure na .. ya gaid'a kanshi baiyi magana ba ..suna isowa ya aje shi a kofar gidan shi ma Haider ya juya yshige gidan su dayake gidan duk a jere suke Cikin y'an kwanakin nan akayi inauguré(bikin Budé sabon wuri) asubitin da kakan su ya Gina musu .gaskiya an narka kudi an zuba kayyayakin aiki an kuma zuba kwararun infirmières (nurse) da doctarori na fanni daban daban.......... Kubiyo mu Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 Dedicated to Ramatou 05-06 Sati biyu bayan fara aikinsu a clinic din Doc Rid ya yiwa dady magana akan zuwa nema ma dan uwanshi auren ummu-salma (kanwa ga safara matar ya Adam iya ga malan Inoussa da Mariama bawani masu arziki ba ne sosai suna da dai nasu arzikin dede gworgwado). Ka'idar *ZURI'AR* gidan Elh Fayçal ce duk dare can ake haduwa aci abinci,wato diner bayan sum gama ci ana zaune ana hira Dady ya sako zancen neman auren Haidar, Elh Faycal yayi dariya irin tasu ta manya ya tambaya ko yar gidan wacece ?Dady yace ai yar gidan Malan inoussa ce.. A'a kace abun na gida ne Ah Alhamdulillah ashe gidan jiya zamu koma Allah ya sanya alkairi..suka amsa da ameen cikin satinan ma se ashirya a tafi tambayar. Ya Adam yayi gyaran murya yace to kaikwa Ridwane sai yaushe zamu tafi tambayar naka auran? (cike da tsokana yayi tambayar) shi kuwa gogan baice komi ba, yade yi dariya ya sadda kanshi 😇,aka rufe taron da addu'a kowa ya nufi gidanshi. Washe gari ranar Haidar ya biyowa Rid dukda cikin unguwar clinik d'in tasu take amma a mota suke zuwa tare. Koda ya shigo falon suduka suna dinning suna break Manane sai fushi take don ance ta zauna yau tayi break, kuma ya Rid ya hanata shan chocolat, da cream glacé dole dole yau sai tayi cikkenken break . Ya k'araso ya gaida su umma. yana zama, yesmine da Manane suka gaichechi, Abba yace toni kunga tafiyata saboda ina da wani case a tribunal ya tashi ya futa suna mishi fatan samun nasara umma ma bayanshi tabi. Haidar ya kalli Rid yace nima fa kamar nan da yen watani za adinga jera mun break d'ina kamar haka. Ya yi tsokiii.. yace kabari har kayi auren tukon ka fara ma mutane gori.da iyayi Su manane sukayi tabi👏 sukace kai amma fa 'jeu' (wasan) nan akwai dadi, kuci gaba 😂.ya Rid ya juyo ya buga musu harara tare dacewa kutashi ku fuce ko sai kunyi latti ? Suka tashi suna zumb'ura baki har zasu futa Rid ya daka musu tsawa tare da fadin kudawo, ku yanzu wannan ne tenu (uniforme) d'inku..? a haka kuke son futa ? Manane da bakin ta baya shiru tace ya Rid shine fa uniforme din, eh nasan shine, dinkin ne beyiba, Manane ta kalli jikinta rigace da wando ta dinkawa tenu, ita ko yesmine jupe (sket) 3/4 ne, ya daka musu wata tsawar na suje su fudda, Manane har da d'an hawaye suka hau sama suka sauya, suna futowa ya medasu dauko hidjab. Da Suka fito KO kallon Idan suke batayi ba ta fita. shima girgiza kai yayi yakoma d'aki yad'oko Jakar zuwa aikinshi suka fice daga gidan.. A hanya yake cema Haider wly yaranan sun sauya kwata 2,yanzu ace kamar Manane bata da shiga seta riga da wando ?ko kuma english Wear ?, hum yo duka mà yaran nawa suke kabar su zasu daina idan sun kara girma ai komi lokaci ne.... Yau Takama ranar jumma'a,bayan Sallah juma 'à manyan gidan Elh Fayçal (dad, abba,dady ) suka je gidan malan Inoussa dan nemawa yaransu Haidar auren yarsa umma-salma. Dayake abun na gida ne anan take akabada sadaki tare dasa rana nan da 1mois (month), har Abba yake cewa shi ya dauki nauyin kayan daki na amariya, malan yayi godiya, suka dan taba hira sukayi sallama suka nufo gidan su.cike da farin ciki (Aïcha tace mun amma fa *ZURI'AR* nan akwai su da karamci, , Abba gaskiya yayi kokari ya kuma kyauta daya dauke mishi wanan nauyin duda ba dan baze iya bane). Yaufa Haidar murna yake sai washe baki yake kamar gonar auduga, koda ya iske Doc Rid a bureau (office ) din shi yana yar rawa bakin nan yaki rufuwa, ya d'ago ya kalle shi da fara 'a yace wannan murna fa ? Haba bari de dan uwa, yanzu nan salma ke fadan su Abba sunje neman auren kuma har an sa rana nan da wata daya amma fa na tayaka murna dan uwa Allah ya sanya alkeiri kai amma fa naso ace tare zamu angoce, hum kafa sani sare a tsari na yanzu babu aure, sai nan gaba duk da ma har yanzu banga wacce tai min ba. Hum kaide ka sani 😏..kana nan saï na fara tara baby .😄😄ba'ama yi auren ba amman har ka fara zancen bébé (baby)tab Allah ya shirye ka duk kabi ka susu ce dan kawai yau aka samaka rana to zanga ya ranar auren zakayi..... hum baka ganewa kaifa mu bar de wannan maganar...idan ka gama muta fi gidan KO zaka rakani gidan su salmar yanzu ne? 😳haba dan uwa regarde(kalli)fa magrib ya kusa saï 'dai ka bari bayan isha'i...d'accord to Allah kaimu yanzu tashi muta fi gidan dan kar sallah magrib din ta isko mu anan... Hum muje zuwa yan uwa🙏❤ Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 Dedicated by Ramatou 07_08 Karfe ukkun dare firgit ya tashi saka makon ihun da gwanjin kuka da yake ji a bangaren su Umma da gudu ya fito ya nufi bangaren KO da ya shiga saï ya tarar da su a tsetsaye a gaban gadan da Manane take,ita KO saï ihun ta take yamatso yace Umma miya same ta lafiya take kukan? se tace k'anwar taka ce ba lfy ....to miya same ta? tace eh duk karshen wata haka yake zo mata ... da yake gynéco ne nanda nan ya gane ida maganar ta nufa . .saï yace yo tasha magani ne ?ai na bata tun d'azu amma shiru be lafa ba... To wani irin magani ne ..? ibuprofen ne .. Yayi Jim saï yace ba'atab'a kaita lilkita ba ne ...a'a ba'a tab'a ba kulum Mom ke bata magani KO tama ta allura ,saï yafi fata ,,Jim kadan saï gashi da magani yace tashi kisha da kyar ta zauna ta amsa ta jefa bakinta tasha ruwa ko minti biyu batayi ba bacci ya kwashe ta ya sauke ajiyar zuciya yace Umma wai har yanzu bata rage shan kayan zaki ba ,hum saï ma abinda ya karu saboda yanzu sam bata cin abu matukar ba me zak'i bane ba...hum to Allah ya kyauta saï da safe..... Washe gari da safe yesmine ta futo da shirin zuwa école dinsu , ta gamu da sambaby a falo, bayan sun gaisa tace yau mutum niyar bata shirya ba ko? ,a'a ai tafara cutar nan tata kuma kinsan ta saita yi 2 à3jours(kwana )bata tafi école ba da kuma islamiyya .to Allah ya kara mata lafiya bari nashiga naga jikin nata... Bayan tafiyar su da awa biyu Doc Rid ya dawo gida dan ganin ya jikin nata ,,dan yau bashi da aiki dayawa a bureau(office), ya shigo palon ya ga Umma na kallo bayan ya gaishe ta yake tambayar ya jikin Manane , wata Manane din? ai da futar ku da kamar awa ta shirya ta tafi gidan Mom dinta ,aikin banza ,kuma kika barta ta tafi ,hum Inde Manane ce inta ce zata gidan Mom dinta to ba makawa saï ta tafi. ya fusata😠 ya fita bari intarda ita cen d'in(😀kashin ki ya bushe Manane) .tunkan ya shiga yake jin kuka da ihun da take tsalawa tana fad'in wly Mom bazan k'ara ba ,shi ji yakema wani abu ne tayi saï yaji tana fad'in Mom bazan kara shan kayan zaki ba daga yau na daina ,yayi tsaki ya iso ya gaida Mom ,ita ko ta shiga d'aki ta fito da allura wanda zata yi wa Manane ,koda yaga allurar saï ya tashi yana fad'i saï anjima Mom..OK son ..tana ko mata allurar bacci ya kwashe ta,, haka de seda suka yi 3jours(days)tukon ta warware ta fara zuwa école da islamiyya.bâyan dogon gargad'in da tasha a wurin Doc Rid a kan kayan Zaki... Dan Allah Umma kibar mu muyi patyn nan dan harfa mun bugo kati,,aa saï de ki bari ranar anniversaire (birtday)d'in kin ko kuma saukar ki kiyi gayyar amman a wanna auren paty yayi yawa suna cikin haka saï ga Doc Rid ya shigo yace Umma miye suke miki magiya haka?, waifa so suke suyi paty a auren Haidar. . Paty?banda wanda aka tsara har wani nasu zasuyi?to ba patyn da zakuyi idan zaakuje wanda aka tsara to ,kai bama me zuwa patyn tun da bâ wurin yara bane ku zauna ayi kamu daku da sauran shagulgulan biki.. Suka tashi Manane saï zumbura baki take tana gunguni tana fadin walahi saï mun tafi tunda an hana mu yin namu patyn(kwarai kuwa Manane dan baza adake ba kuma a hana ka kuka) Lokaci nata tafiya ,Allah ya kawo mu yau de akayi kamu da sa lallen amarya Salma ,Masha Allah ta kara kyau da fari da kamshin da jikinta ke fitarwa ,dan yayar ta Ya Safara ta d'oko wata mata mai gyaran jiki ,ya Adam yataka rawar gani dan shi ya dauki nauyin sauran shagulgulan da akayi kamar su kamu da dai sauran su...Dad shi yaba da kudin kaya laife....Docteur Rid shima yayi nashi k'ok'arin dan shi ya d'auki nauyin paty daku ma uniforme (anko)na *ZURI'AR* ta su........ Continu... 🙏Love you all fans😘😘 Fasma & Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 Dedicated by Ramatou 09-10 Rana bata karya sede uwar diya taji Kunya.. yaude aka daura auren Haidar Ismael da Umma-Salma Malan Inoussa akan sadaki jika dari biyu (200.000 mile fcfa). Anyi taro, su Haider dai baki har kunne, Rid ma dai ya saki fuska, ranar auren ranar aka tsara yin paty da dare bayan isha'ï vers (wajejen) 20h00 dayake babu African time duk sun hallara kan manyan (wato umma, Mom...Momy...) dan yan mata da samari kawayen amariya ma sun yi na su ankon, idan Doc Rid ya gaiyato dukka abokanan su na aiki da kuma wanda su kayi karatu a America. Waike manane baza kiyi kishirya ba sai taro ya watse ? Haba Sam-baby kema kinsan sonake na kai kayan kallo wagen patyn nan dan haka kibarni nayi maquillage (make up) d'ina yanda zan futo, ai hakane fa, nima bari na dan kara foda.... Tun daga nesa Doc Rid ya Hango ta shi bema ganetaba saboda kyau wun da tayi, d'inki riga da sket ne tayi ya kama ta sosai dayake ta nada dri sai kaya suka dame ajikinta, ta yafa dan yalolon mayafi wanda da shi da babu duk daya, dukiya fulani kuwa su fara tasowa yan das da su, ita da sam-baby suka shigo cikin hall din sai murmushi suke kallo ya dawo kansu se flash d'in photo kake gani wu-lwul ,dan tubarikallah sunyi kyau ba kamar Manane bama...bayan sun zauna ne can d'an nesa da bayan su Umma , Wani daga cikin abokin aikin su wato Doc A. Razak ya zo ya zauna kusa dasu bayan sun d'an gaigaisa se kuma yake tambayar sunan su da number su.. Aka sa kida aka gaiyaci ango da amariya su dan taka rawa. Seda suka iso gurin ango da amariya dan yi musu kari tukon Rid ya gane wai ashe Manane da kawarta ne, nan danan ya tamke fuska kamar be tab'a dariya ba, koda sukayi ido hud'u sai tayi kamar bata san shiba, Shiko sai harara yake aika mata. Anyi bari kudi kamar ba 'a talauci a gari, anci ancha, da raye raye sai bayan 23h00 taro ya watse aka raka amariya gidan mijinta Haider, .. cikin yan rakiyar kuwa harda Manane don ita samira gidan su ta huce bayan antachi daga taron, ita ko tace sai ta raka amariya bayan anyi addu'a da nasihohi abokan ango sukace da k'awayen amariya sutashi a medasu, sai a sanan Doc Rid yaga Manane cuwate ta tashi, a ranshi yace har kawo amariya tazo kenan ? Hum zamu kwatse ne 😏 (nace ta ki takare Manane) Suna futowa ya ja hanunta sai cikin motarshi, har zai yi magana sai wasu k'awayen amariya Zara da Hadiza suka bude motar, sai baiyi magana ba, sai daya kay kowacce gidansu dayake dare yayi tukon ya kama hanyar komawa gida. Tunda ya sauke su Zara ya fara fada kamar zai hadiye ta, ta in da ya shiga bata nan yake futa ba, tun tana kyale sa har ta bata rai tana zumbura baki, suna isa gida ta fito daga motar da saurin sa ya zagayo wagen ta ya tambayeta meye tsakanita da Doc A.Razak ?? Tace babu fa komi kawai ya tambaye sunan mu da kuma number ta, muko muka bashi, kika bachi? !!!to mine a ciki ? Baisan sanda ya watsa mata mari har biyu ba saida taga étoiles 🌟 suna yawo, yacigaba da mata fada da massifa (niko nace Aïcha to marin nan nameye ? Dan ta raka amariya ko dan yace kadda taje paty kuma taje🤔 ? Kodai kodai 🤔? Muje dai zuwa... 🙂) Ita ma ta hasala kawai seta shige falo da gudu tana kuka tana fadi gaskiya yaya ya canza, ya daina sona nima daga yau zan futa haraka shi, taci gaba ta kukanta. Washe gari ma da tatashi ta futo don yi kari, koda ta iso ta gaishe da su umma, ko kallon inda Rid yake batayi ba, seda umma tace baki gaida yayan nakiba, tukon ta gaida shi ciki 2,shima ya amsa cikin2,bawani kari bâ tayi dan tea ne kawai tasha ta tashi ta futa tana fad'in Yesmine kiyi ki gama mutafi. Haider dai ya angonce tare da amariya shi Salma, duk da tasha wuya a hannu shi amma fa tasha albarka domin a cikkakiya budurwa ya sameta.dan ta k'ara k'ima da daraja a idonshi .. Koda safiya tayi ya kirayi Rid yace baze zo aiki ba sai nan da 2 semaine (sati).hum to Allah ya kaimu to..kade futo mutafi godiya gidan su Amariyar ,OK, Soyyaya mai tsapta suke wa junan su Saidai muce Allah ya bada zaman lafiya, da *ZURI'A* d'ayyiba. Ameen🙏 Aïcha& Fasma. [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 Dedicated by Ramatou 10-15 Hakade rayuwa tayi ta tafiya ,Manane de har yanzu bata sauka daga fushin da takeyi don ita bata mantaba ta rik'e shi a rai,shiko bema san tana yi ba don shi yariga daya manta(in maye yaci ya manta e uwar d'à baza ta tab'a mantawa ba),zaune suke a cafétéria de leur école (cafet na School din su),wayar Manane saï kara take sam tace,wai baza ki dauka ba saï ta tsinke?sambaby bafa wani bane Doc A.Razak ne shikam yacika nacin kira da zance ni kuwa abunda bana so Kenan ,hum to inba abinki ba eh se mesonka ke kulaka, eh hakane ni yawan hirar tashi ne bana so , duk da haka de dauki saï kice mishi kina da cours (lecture) yanzu,,ehh c'est vrai (gaskiya ne)bari na dauka ... Dawowar su kenan daga school suna shigowa falon suka tarar umma da ya Rid suna kallo salama kawai tayi ko gaishe dasu batayi ba ta fara fad'in umma ga carte (kati)na patyn sambaby ta bugo min dan haka saï a fara shirye2 dan fa gata ne ..to Allah kaimu... Wai patyn miye za'ayi ne umma?ita se asan nan ma tasan dashi a falon bata de yime magana ba saï yesmine ce tace eh banda gobe ne anniversaire (birtday)d'inta ,hum kuma harda wani yin paty bama walima ba? 😏dad'inta de daya anniversaire d'ina ne bana wani ba bare ko ya hana ni zuwa koya daken. .Manane rashin kunya zaki yiwa yayan naki? To umma ai gaskiya na fad'a .. .😳 umma ta hasala tayi kanta tana fad'in ina fad'a kina fad'a ko ,eh dagu ta tsere dan tasan umma da zafin rai ,kuma bata daukan Reni surtout (barema) akan son d'inta ... shiko gogon da fari abin ya b'ata mishi rai daga baya kuma saï yake bashi mamaki acikin ranshi yake cewa dama Manane bata manta da marin dana mata ne?(haba docteur Rid yaza ayi ta manta da marin dataga✨🌟) to da hakan ta faru saï umma ta soke patyn ita KO Manane batace komi ba saima murmushi data ke yi(anyan Manane bawa ni abin ta ke kullawa ba🤔) Saïda ta bari bayan cin abinci dîner a na zaune ana hira kawai saï ta kwanta jikin Mom ta fara kuka da turje2..abin yaba kowa mamaki ,Elh Fayçal yace haba jikkale ta mi aka miki haka kike kuka saï a sannan ta d'an tsagaita tace ba umma bace ta hana ni yin paty gashi har na rabawa amis(friends)d'ina katy,to mi kikayi ne? saita yi shiru ta sadda kai. ,Elh yace to shikenan share hawayen ki bade saï banda gobe ne ba?eh ..to shikenan Allah kaimu saï ayi shi nan gidan tare muduka *Zuri'ar* KO? ehh 😁papy(Elh haka duka jikokin suke kiranshi)..hakan ma yayi...qu'Allah nous montre amin.akaci gaba da hira saï bayan 22h a ka watse, a hanya umma saï harar ta take ita ko saï ta sadda kanta har suka shigo gidan ,kowa ya nufin dakin shi ita KO Manane saï tabi bayan umma...dan Allah kiyi hakuri bazan kara ba tana kuka da shan majina .take ba ta hakuri..abinka da d'à da uwa saï taji tausayinta ta fara mata nasiha kan biyyaya da girmama nagaba da ita ,sun kai rabin Awa tukon tace taje ta kwanta... Ranar patyn kuwa tasha ado tayi kyau Masha Allah kawayanta duk sunzo idan ita da sambaby suka sa wani dan banzan tissus (matériel) couleur ne kawai ya banbata.. Safara da Salma su suka yi gâteau (cake)din hawa biyu yasha décoration (dayake safara ta iya girki musamma ma su cake da daï sauran su dan ya Adam har lak'ani yake mata da sarauniyar iya girki..)saman gateaux din an rubuta joyeux anniversaire Maimounatou 15ans(15old).. kowa saï farin ciki yake .shigowar Doc A.Razaz ne ya katse fara'ar da Doc Rid yake yi a cikin ranshi yace to miya zoyi?be gama ba tunanin ya iso ya Mika mishi hannu saka gaisa sannan ya isa wurin su umma ya gaida su dayake a clinic din gidan Yake dan haka babu Wanda ya kawo komi cikin ranshi amman shi gogan cike yake da tarin tambayoyi..ya mikawa Manane cadeau (gift) yace happy birtday sister ..tace merci.. Rid ma ya bata wani k'atan cadeau (gift)yace joyeux anniversaire ma soeur longue vie à toi ,que cette année soit une année de bonheur, réussi etc...bata san sanda ta rungumeshi ba tace merci beaucoup yayana ..tu es le meilleur yayi mata murmushi..kawayan tama sun bata gift da ma dukka yan *Zuri'ar* Elh Fayçal din ..anyi ciye,2 da shaye2 (inda naga Sarga saï jidar jus take Leyla da Dizo saï tayata suke..Zara KO an samu kafar kaza sai ci ake anata guiguya😛) 2mois plus tard Bayan wata biyu yau ta kama ranar lahadi ,tun da safe vers 09h(tara) Manane da yesmin suka fito suna fad'in to umma mu mun tafi zamu biyawa muhsana saï mu huce. haba tun yanzu zaku gidan mutane baza ku bari har 11h tayi ba.. gidan ya Adam din ne wani gida kuma fa sunsan da zuwan mu Salma ma yau can zata wuni dan akwai wani abinci spécial da ya safara zata koyamana hum keda ko kin koya ba d'orawa kike ba , eh ko seta fara shagwaba (Manane manya) yesmine tace se mun had'u gidan papy umma OK ku gaida ta....to suka fice Suna zauna a palon safara suna ta hira abinsu saï Salma tayi sallama eh..ko da gudu yesmine da muhsana suka tarbo ta,bayan su gaigasa se suka cigaba da hira saï vers 11h tukon suka shiga cuisine don yin girki, tun suyar nama Salma ta fara zubda miyau Abu kamar wasa kafin su Kare seda tayi àmai yafi biyar, safara taja ta gefe tace wai halan ciki ne dake ?ne .to nide ban sani ba tayi Jim tace yaushe rabonki da ganin al'adar ki umm inaga 2mois Kenan shi Haider bece miki komi ba?aa koda yake jiya danayi tayin tayin aman ya min allura sanan ya dauki fitsarina donyi test aga Mike damuna..to inde shine Allah ya raba lfy.amin,. Suna cikin jera abinci bisa dining saïga muhsin ya shigo da Afnane tana kuka yace gâta inji Momy(mahaifiyar Haider) tace akawo ta tasha saï âmeda ta daya ke chaque (Every)week-end gidan Momyn ake kai su..bayan tasha ne ya meda ta sanan ya dawo dan yaga yan uwanshi a gidan dukda KO wani dare saï sun had'u wurin dîner.. Cikin mota suke zasu zo gida Haider yace yaufa gidan ya Adam zanyi déjeuné saboda Salma cen zata wuni,a to kawai mutafi tare kaga nima Sena sada zumunta duk dade kulum saï mun had'u, OK da ka kyauta kuwa .... Love you all❤😘🙏 Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 Zuri'ar mu (Notre Famille) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪Aïcha and Fasma🇳🇪 Dedicated by Ramatou 15-20 Akofar gidan suka gamu da ya Adam suka shiga tare, sun iski su Safara a falon suna ta hira suka zazauna.bayan gaiche 2 suka isa saman dining dan déjeuner (abincin rana) sunata cin abinci ana hira, shiko gogan ko magana bayayi, Haider yayi dariya ya ce a daure ayi aure a daina zaman gauranci koka samu me dafama irin wanan spécial d'in , gaskiya kam ka fadi fadar ya Adam , hum kukam baku ganewa nifa har yanzu banga yarinyar data yimin ba, to wai kai wacce irin kake so ne? Nafi son chocolat colore, yen duma 2 mai dri da ilimi da addini, da tsapta, tsakatskiya, mai kyau da magana (ido), da dogon hanci, mai aji da iya girki, ladabi da biyaya,wacce bazata fice 20 old ba saboda tasan ciwan kanta, suduka suka tintsire da dariya, ya Adam yace ya isa haka. Eh ko matan houril ayni sai haka. Ita ko Salma hanci ta a done, tama kasa cin tuwo. Hakade har aka k'are suka dawo palo akaci gaba da hira se bayan isha 'ï tukon suka futo zuwa gidan Elh dan cin dîner,daya ke duk gidan a jere suke dan haka a kafa suke takawa, Haider da Rid sune suke tafiya abaya se wani kuskus suke, Eh sena dan matso dan naji misuke cewa "Rid ne yayi dariya yace ashe kollonka ya fada raga , hum wai ke yanzu har ka gane ne ? Haba yo ko wanda be karanta fannin ba zai gane bare kuma ni danake gyneco, to de Allah ya raba lafiya. Amin, amin "(to ashe Salma cikine da ita, barka Allah ya sauke lfy) . A kwana a tashi ba wuya, yau Manane ake walima sauke alkur 'ani mai girma lokacin dayayi dede ta watan 7 na cikin Salma, anyi gayya na Islamiyya daban2 da malaman addini da kuma gomna... Inda suka samu kyautatika (qu'uranai da litatafai na addini) don su uku mata suka sauke a islamiyar Manane, sam -baby da kuma wata yar ajisu mai suna Mariam, se kuma wasu maza biyu. Bayan banban malamin islamiya yayi godiya ga wanda suka amsa taron gayyatar ne aka fara bada shahada sannan aka bukaci da suyi karatu, bayan suyine aka fara bada takarda yabo ga daliban makarantar aka kira Manane ta anshi ta tsapta da nutsuwa da kuma d'aliba régulière (kulun tana zuwa ba fashi), samira ta anshi itama ta régulière , wata Hapsatu ta anchi ta tsapta itama. Bayan ta zauna kusa da su umma ne take tambayar ina ya Rid ? yanzu nan aka kirashi urgently a Clinic, kuma shine baze jira har a tashi ba se kawai ya tafi,? hum sekiyi tayi kuma inba abinki ba ceto rayauwar wata fa yatafi har da kike bata rai, bata kara cewa komiba tayi shiru ( to wai da ba fushi kike dashiba, ina ruwanki idan yazo, ko baizo ba ? Hum manane rigima 😏😇). Sai kusan magarib aka tashi, koda sukayi sallah can gidan Elh suka tafi nan ma de ta samu kautitika daga *ZURI'AR* ta shima Rid ya bata tashi kyautar har da tsokanar ta akan shedar nutsuwa da makaranta ta bata ita ko sai cinno baki take tana kukan shagwaba. (Hum manane ko banza shagwaba bare an tsokaneta.) ** *** Yau da gobé saï Allah cikin Salma ya shiga wata tara (9) daya ke Doc Rid shike suivre (kula) da yanayin cikin kamar su magani, test, abinci dade sauransu. Yauma Kamar kulum salma ta biyo wa Mushsana da Yesmine don rakata yin marche (tafiya saboda rid yace ta ringa takawa a kafa) koda ta shigo gidan suduka basana sai Manane dan haka sai tace to tazo ta rakata, dagana har su biya Clinic don yau za amata eco, koda suka shiga Clinic diin Haider da Rid duk a bureau daya suke suna tataunawa bisa harakokin daya shafi aikin su. Bayan su konkasa ne suka shiga, sun gaishesu sanan aka mata eco din sanna suka fito, suma su Rid suka rakosu. Doc A Razak ko tun daga nesa yake washe baki sakamakon ganin Manane da yayi, ita ma sai murmushi take, bayan ya iso ne yayi salama sanna ya matsa kusa da Manane ya tsaya, shiko Rid yana kallon su fuskar tam a murtuke😠 yana mata magana kasa 2,ita ko se dariya take abunta,dayaga abun bame karewa bane yace su fuce gida rana tana karayi. Salma taja hannunta suka fice, shiko Rid ya juwo ya kalli A. Razak yace miye tsakanin ka da Manane ? Fuskar nan babu walwala Yayi dariya babu komai har yanzu ina rainan ta ne don har yanzu ban gaya mata ba amma gaskiya bazan boye mukuba ina son kaunarku kuma da aure, dan nasan yanzu ba bani ita zakuyi ba shiya sa na bari har nan gaba tukon in sanar mata , aiko Rid se ya hasala ya fara masifa inda ya shiga batanan yake fitowa ba, har da fadin kune masu hure ma yaran mutane kunne kuna hana su karatu sai fada yake, ba A. Razak ba hatta Haider tsayawa yayi yana kallonchi tare da karantar shi (hum nima de nace anya Doc Rid ? 🤔 to kai ba abin alfahari bane a wurinka ace soeur d'in ka tasamu mai Sonta.?..) Har ya sauka daga aiki fuskar na tam (su Rid manya). Dayake Rid une semaine (1 week) ya bata, dan haka kulum gidan Mom take wuni, yau ta kama juma 'à tun da safe take jin marar ta ta rike da kuma bayanta, dayake tana da dauriya se bata nuna ma Haider ba har suka fito suka shiga gidan Mom, ai ko bayan fitar shi da kamar awa biyu bayanta yarike tare da wani irin ciwon mara. ,ba shiri ta fara nishi, Mom ta fito daga kitchen taganta a wanan halin, da yake sage-femme ce (widefery) tasan takan haihuwar tana dubawa taga haihuwa ce dan har takai 5 doigts (yatsa biyar) dan haka ta kira driver suka tafi Clinic din, suna zuwa sage-femme da infirmière (nurse and wifery) suka ansheta aka sata a dakin haihuwa, Haider ya so ya shiga cikin dakin Rid da Mom suka tsedashi, da kamar awa guda Allah ya sauketa lfy, nurse suka fito da jaririn d'à namiji sak ubanchi, bayan su gairata sanna aka kaita dakin hutu, nan danan dukka *ZURI'AR* Elh Faycal sun hallara. Bayan la'asar aka sake su suka dawo gida. ..... Muje zuwa Aïcha & Fasma. [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *It* *is* *our* *first* *novel* *so* *idan* *munyi* *ba* *Dédé* *ba* *a* *tunatar* *damu* ..love you all😘❤ _Dedicated_ _to_ _ _Ramatou__ 20_25 Haka akayi ta hidimomi har ranar suna idan yaro yaci sunan A.Wahid ,zasu ringa kiranshi khalifa parce que sunan Dad yaci anyi abinci kala2 biki ya tashi lafiya . Washe gari sunan ta kama samedi (subdu)babu école bayan tadawo daga islamiya Ko abinci rana bata ciba ta fice gidan Mom d'in ta ,Umma na fad'in Manane anshi phone d'inki ki tafi dashi amman ina ita har taka kay get kawai se ua ta aje mata shi bisa table à manger(dining) ,da kamar awa Doc Rid da yesmine a saman table à manger suna cin abinci ,wayar Manane tayi k'ara dayake kusa da Rid take da har ya dauka ze bek'awa yesmine amman mizegani?😳an rubuta *DEAR* *ABDUL* da kuma photon shi a saman écran(screen)d'in wayar 😡what !?nosense! !yaya minene? ke ina Manane take ?tatafi gidan Mom tun d'azu sai kawai ya fita fuska a murtuke ...koda yayi salama a palon ita kadai ce tana kallo dan haka ya fara masifa yana tunkarota ,eh da gudu ta tachi shiko taku daya na biyu ya damk'ota ya kai mata mari ya zare ceinture (belt)ya d'aga sega Mom ta fito tace kul karka saké ka dake ta ,,Mom bakisan mitayi bafa ,, koma de mitayi ai saï kama ta nasiha ba wai duka ba ,wai ma miye tayi ne? Mom samari take kulawa fa duk nawa take? ,to kai inba abinka ba saboda wannan abin zaka dukkan min d'iya!?haba Mom KO 16ans batayi ba ,, hum baza ka gane ba senan gaba ...shikenan amman ita da waya har abada ya ficewarshi.. .ita ko saï kuka take Mom na lalashi ta ,. Saï vers 17h ta koma gida ,... Yau su Manane sukayi final exam anyi ta photuna tare da daukan numéro d'in junan su ita de Manane sede ta rubuta a agenda(note book) ,inda suka dawo gida zaman jiran résultats.... Yayi dede da cikewar shekarun Manane 16 da wata biyu ,bayan résultat ya futo tasamu admission a école de santé(school of nursing) ta samu kyautitika saboda da tayi kokari ,inda Ya Rid yaba ta tashi kyautar a sa grande surprise(to her big surprise)koda ta bud'e *iPhone* 5 ne,fad'i muku irin murnar data yi b'ata lokaci ne daya ke tayi wata biyar babu waya dan haka se tsalle take ,(hum kamar ba ita ce ke fushi da shiba🙄😏).. Après 2 jours dayin haka,bayan sun ida cin abicin dare suna zauna ana hira ,Elh Yayi gyaran murya yace to kamar yanda kuka sani ne ,a al'adar *Zuri'ar* nan yarinya daga tayi 16ans ake mata aure koda ko tana karatune sede tak'are shi gidan mijinta ,inta fiddo wanda take so to, inkuma bata fiddo ba tofa cikin *Zuri'ar* mu za'a zab'a mata ,kowa yayi shiru ,yace Maimuna !!!seda gabanta ya fad'i ,tode kinji abinda nace dan haka ina umartarki da ki fiddo miji zan baki nan da 1mois dan kiyi tunani da kuma zabar a cikin samarinki ,(kam Manane da bata kula samari zanga yanda zatayi ta fiddo miji nan da 1mois🤔😀), Rid ko se sak'e2 a cikin ranshi yake se yanzu ya gane manufar Mom lokacin datake cewa senan gaba ze gane ashe ....eh be gama ba tunanin yaji Elh yace to Ridwane na dawo kanka kay dinma bawani temps (time)me tsawo nabaka ba na baka 1mois aussi ka fiddo mata ,daman na zuba ma ido naga iya gudun ruwanka dan haka idan baka fiddo ba nasan matakin dazan dauka a kanka ,kai baza ka dauki exemple d'in d'an uwanka ba gashi matarchi har ta haihu ,ga gida cen angina tun lokacin da Haider zeyi aure, bako wa ciki dan haka kaima umarni ne nake baka , Rid cikin ranshi yace yanzu shi aganin shi zan iya samo mata nan da 1mois ne?(to inba abinka ba docteur shi ina yasan bakada budurwa ma kaida ka tsaya hangen nesa 😁😛)haka de aka tashi kowa ya tafi gida,,,Manane da Rid cikin su babu Wanda yayi bacci sunata tunanin abinda papy ya fad'a . Washe garin ranar tun safe ta tafi gidan Mom koda ta shiga Mom na jera abinci a dining ta isa ta gaidata ,ta kalle ta tace mi ya same ki dauther naga idon ki yayi luhu2,kamar jira take se kawai ta fashe da kuka ,Mom ta rungumeta tana lallashi ,da kyar ta samu tayi shiru tace yanzu papy aure yake so yamin,nifa bana kula samari parce que ina so inzama sage-femme ,amman gashi ana so amin aure sannan a hanani ci gaba da karatuna , se da tabari tayi shiru tukon ta fara mata nasiha daga bayan ta d'ora dacewa kiyi hakuri Manane duka muma haka a ka mana haka principe d'in *Zuri'ar* *mu* yake ,amman nayi miki alkawarin duk Wanda ze aure ki zan rokeshi daya barki kici gaba da karatun ki ,incha Allah ton rêve se réalisera, se asan nan ta d'an saki ,suka zauna a dining sukayi kari ,muhsana da muhsin se tsokanar ta suke , ta kirayi sambaby ta sanar da ita ,ta tausaya mata musamma ma da tasan amie d'in(friend) tata bata kula samari , shima daga nashi b'angaren haka ta kasance seda umma tayi ta lalashi tukon ya saki.. Haider da ya Adam ma duk sun mishi nasiha.... ** *** Kwanaki sunata shud'ewa yau har wata guda da sati guda dayin wannan maganar ,,.Elh Fayçal ya ce to Manane ya maganar mu tun da naga watan ya shud'e amman baki ce komi ba ita de kanta a kasa tayi shiru a ranta tace to ni mizan ce Nida bani da saurayin...(hum KO ina A.Razak ?Manane kina da A.Razak ,yayi de nauyin baki fad'a miki ne dan besan al'adar *Zuri'ar* ba!),yin shirun ta ya tabbatar mishi da bata fiddo ba ,ya juya ya kalli Rid yace to kai docteur a ina muka kwana ne ,ya fara kame2 yace dade an kara min lokaci ,.. to Alhadulillah fad'uwa tazo Dédé da zama dama cen akwai wani alkawari Wanda su iyayen ku sun san dashi ,nima na dad'e ina kudurta wani Abu a raina.tunda de har na baku zab'i da lokaci amma baku fitar ba to ku saurare ni da kyau Maimuna!Ridwan! Ina shaida muku Dana yanke hukunci zamu had'a ku aure ku biyu , se jin ihun Manane suka yi ta mike zunb'ur tana fad'in ,da yayan nawa za'a had'a ni aure ina aka tab'ayin haka?Abba ya daka mata tsawa ke baki da hankali ne?tsit kake ji tayi ,shima gogan saï zufa yake a ranshi yace kode papy ya fara shurub cewa ne?duk da de yasan akwai aure tsaka nin su amman fa shi Manane bata cikin tsarin matan daya ke so!,, Mom tace ina da magana ,ina laifin akara musu time aman wly Rid zaluntar dauther na zeyi ,hum Umma tace nima gaskiya an kwari son ina Manane bata dace dashii ba kwata2 tasu baza tazo d'aya ba .,Élh yace ku daka ta duka ,na Riga Dana yanke hukuci dan haka kuje ku fara shirye2 dan nan da 2semaines za 'a d'aura auren ,su Dady suka ce Allah ya nuna mana ameen. A ranar babu wanda rumtsa ita Manane tana tunanin babu aure tsakanin ta da Rid tayi ta kuka daga baya ta d'oro alwala tayi sallah Istahara don neman zabin Allah, shi ma ana shi b'angaren haka ta kasan ce yayi sallah istahara , tsakanin Ua da Mom kuwa kowa gani yake an kwari yaranta .... Shin wai waye Elh Fayçal ?dama *Zuri'ar* tashi ne? ~Fasma~ & ~Aïcha~ 🙏🙏 [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _to_ _Ramatou_ 25_30 *Asalin su* Elh Fayçal Mamandu da matarshi Hajia Balkissa dukka su y'an asalin garin ''tchiro ne''auren gida aka musu yanada gonan naki dayawa dan shikad'e ne wurin mahaifanshi dan haka bayan rasuwar su seya gadesu,.. Allah ya azurta su da y'aya ukku biyu maza da autar su mace na farko shine Mamandu wato *Abba* se kuma A.Wahid( *Dad* ) tukon Aïchatou ( *Momy* ) daga nan haihuwa ta tsaya musu .... Hadjia Balkissa nada k'anwa me sunan Nafissa ,Allah Yayi wa iyayen su rasuwa bayan 2ans da auren ita Nafissar inda take auren wani me sunan Abubacar manajen Banki ne a garin Arlit dan haka can suke da zama Nafissa nada d'iya biyu duk mata ta farkon me sunan Ramatou( *umma* kenan) ta biyun kuma Fátima ( *Mom* ).. Lokacin da Abba keda 12ans shiko Dad nada 9ans ,Ua KO nada 7ans ,se momy da Mom da keda 4ans dayake kusan tare aka haife su tsereyar baza ta huce 3mois ba wani mummunan al'amari y'a apku a *Zuri'ar* ranar wata Mardi (talata)sakamakoaccident d'in da Nafissa da kuma Abubacar suka yi a hanyar su ta zuwa tchiro dan dauko su Umma dayake kowani hutu anan gidan Elh Fayçal su keyinshi ,shi Abubacar ko motsawa baiyiba daga gurin da accident d'in ya faru anna Allah Yayi mishi rasuwa ,ita ko Nafissa a ka garzayo da ita likitar tchiro dayake sun kusa isowa tchiro hatsarin ya faru ,koda a ka kira su Elh Fayçal aka sanar dasu Balkissa ba karamar gigita tayi ba koda ta iso likitar Nafissa a sume take ,Elh Fayçal ya tara jama'a akayi jana'izar Abubacar aka kaishi makwan cin shi, bayan ,kwana biyu ita ma Nafissa tace ga garin ku nan inda ta barma yayarta amanar yaranta ,dayake shima Elh Fayçal akwai sa da son yara dan haka shima ya amchi yaran da hanun bibiyu (sede muce Allah jik'anku ku ..ameen) .... Dayake Elh Fayçal Yayi karatun addini me zurfi dan haka yarinya bata huce 16ans a gida ba ba'amata aure ba koda bata samu miji ba to auren gida zemata,shiko namiji da zarar ya kama aiki ko kuma ya fara sana'a to shima aure za'ami shi.hakan ne ta kasance da Umma lokacin da takai 16ans bata fiddo ba se kawai ya ha'da ta da Abba y'a musu aure gida inda shi Abba lokacin loya ne ,bayan shekaru 3 akayi auren Mom da momy ita Mom ta auri Dad dayake shi kasuwanci yabama karfi auren soyyaya aka yi musu,itako Momy ta auri wani abokin Dad me sunan Ismael(dady) dande shi soja ne. Shekara d'aya dayin auren Allah ya bama su Mom d'à namiji inda yaci sunan Abubacar suke ce mishi *Adam* ,,bayan shekaru hud'u Mom ta saké haihuwar wani d'à namiji ranar suna yaci sunan *Ridwan* ita ma momy be huce kwana arba'inba(40) ta haihu ta sami namiji aka samishi Aliyu( *Haider* ),har lokaci ita Umma Allah bebata haihuwar bâ se de tayi avortement (b'ari)har so biyu dan haka se rikon Ridwan ya dawo hannu ta bayan an yaye shi ,da kamar shekara biyu momy ta saké samun wani namijin indan yaci sunan *Areef* ,,daganan kuma se haihuwa ta lafa a *Zuri'ar* ,se bayan shekaru 8 Allah yaba ma Umma ciki Wanda ya zauna akayi rainanshi har yakai haihuwa ta haifi d'iya mace ,kada kuso kuga murna cikin wannan *Zuri'ar* inda yarinya taci sunan Maimuna *(Manane* ) Kenan).tun tana karama akwaita da shiga rai,gâta d'iya mace ta fari cikin *Zuri'ar* dan haka seta zama er lele(ta gaban goshin Mom bâ😛😛.,,), Apres 2ans Umma tasake haihuwa Wata macen aka sama ta Nafissa za aringa cemata *Yesmin* alokacin ma Mom nada nata wani cikin Wanda yafi sauran girma dan har momy na tsokanarta wai kode yen biyu ne....y'a Léman kwua da kamar 2mois ta haifi yen biyun aka samusu *Muhsin* da *muhsana* ,,,.. After 3 years da haihuwar yen biyu *Zuri'ar* ta tsinci kanta da mairaicin Haj Balkissa sakamakon cutar masarar kwana biyu datayi ,amman kafin ta rasu tabar wasiyar da su zauna lafiya sanan su ha'da kansu , suk'arâ dank'on zumunci tsakan kaninsu ,kada su bari *Zuri'ar* ta watse dan haka su har had'a yaran su aure idan da hali,daga karshe ta damka amanar su Umma a hannu Elh Fayçal da su Abba.. (🤔🤔 Kenan wannan ne alkwarin da Elh Fayçal ke fa'da?tab). Bayan faruwar haka Elh Fayçal y'a tatara *Zuri'ar* suka koma unguwa guda ,da zama(daya daga cikin gona kinshi) inda Abba ,da dad da kuma dady suka had'un suka Gina gidaje a jere se suka saka Elh Fayçal a tsakiya,,,lokacin da ya Adam ya tashi yin aure se y'a Gina nachi gak da bayan nasu Umma ,inda y'a Auri Safara er wan dady wato Malan inussa ,.Gidan Rid Dana Haider na kallan Nasu Umma. .tun unguwa babu mutane da yawa har tayi dan kusan duk masu kud'in garin nan cikin unguwa suke ,anan ne Manane ta gamu da * *sambaby* * . Shiko Areef nacen kasar côte d'Ivoire yana karatun soja Senan da 2mois ze Kare ya dawo (jinjina gare ku sojoji )🡫enan shi gadon babanchi Yayi.... ********* *** *Cigaban labari* Washe gari tun da safe Manane ta fice gidan Mom d'in ta tana kuka ,Mom ta zaunar da ita ta mata nasihohi kan yin biyyaya ga iyaye ta warware mata shakku da take yi game da auren nasu,da kuma jadda damata batun karatun nata,,nanda nan ta saki(Allah sarki Manane)..,.. *Zuri'ar*nata shirye2 duda cikin su akwai Wanda har yau ba suyi na'am da auren ba Manane ta tataro gaba data ta dawo gidan Mom, duk da basan auren take ba aman tana gyaira d'iyar tata dan me gyaira ta musamman ta dauko , shima daga na shi b'angaren duk yabi ya rame ,Umma kullun cikin yi mishi nasiha take kan yin biyyaya ga iyaye dade sauren su(hum docteur kaje kaga Manane yanda ta rame dan har ta hfika kin auren😏😀),du da saura sati biyu 2 aman ango da amarya basa ma zance ,dan ko kati dama sauren shagulgulan auren Haider ne da Adam keyi ,itama ana ta b'angaren sambaby da su yesmin ne keyi... Muje zuwa🙏🙏 Je vous aime all❣❤ Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Samira, Sarga, Zara, Dizo, Leyla* .... *mun gode da kaunar da kuke nuna mana Allah ya saka da alkhairi yakara tabbartar da dak'on zumunci* 🙏 *Wannan page d'in nakune ku kad'e je vous aime* 🙏 30_35 Koda suka had'u gidan Mom ,Manane bata ko kalleshi ba bare ma ayi zancen gaisuwa ,whima ko kollon nata Beyi ba ya zauna yana gaida Mom bayan sun d'an tab'a hira se Mom ta sako zancen cigaban karatun Manane bayan auren yace d'accord Mom ''ya pas de problème'' ya tashi yana fad'in se anjima ,yana futa tace yanzu Manane kina kallon yayan naki amma kika k'i kigaishe shi? yoni ai na mantane tana zumb'ura baki , ta girgiza kai tace haba dauther ai koba komi yayan kine akwai girma mawa a tsaka ninku , ta sunkuyar da kai tace yi hakuri Mom hakan bazata sake faruwa ba , yawwa ma fille (dauther) Allah yamiki albarka ,amin Mom suka rungume juna suna dariya..😁,tace kinde ji agaban ki ya amince da cigaban karatun ki dan haka ki kwantar da hankalin ki ,ki dinga yimi shi biyyaya dan banason a samu matsala ,dariya ta sake yi tace nagode Mom d'ina ''c'est pourquoi toujours je t'aime encore plus''(shiya sa kullum nake k'ara sonki) itama dariyar tayi tace love you too my lovely dauther.. Dayake tunda auren yayi sauran 1week Rid ya dena zuwa clinique inba ansamu urgence ba ,Haider ne kawai ke zuwa dan haka yau daze tafi seya tafi da katin auren dan gayyatar abunkan aikin nasu dama infirmières d'in , office2 yake kaiwa kowa koda ya shiga bureau d'in Doc A.Razak jikin shi yayi sanyi bayan sun gaisa ya mika mishi katin ya amsa yana karantawa da sauri ya d'ago kanshi yace wata Maimunar?? Manane.. sede kayi hakuri Allah yaya ma matarka bace ,😳ya Mike tsaye yana fad'in what?? !se kuma yakoma ya zauna yana fad'in kalmar INNA LILLAHI WA INNA ILAYHI RAJIOUNE yana ta maimaita wa har ya samu nutsuwa (haka ya kamata duk Musulmin kirki yayi idan musiba ta sameshi bawai yayi ta kuru ruwa da koke2 ba)yace Allah ya sanya alheiri ya kuma basu zaman lfy , yace Ameen2 kaima Allah ya baka wacce ta fita ,ameen nagode,yayi fice warshi(wayoo A. Razak mun tausaya maka muma😞) Yau takama ranar jeudi (alhamis) kuma yaune akayi kamun amariya duda batayi kwaliya ba amman tayi kyau dan gyaran jikin da ake mata ya anshe ta ,wani tissu(matériel) ne ta saka wandan Mom ce ta bada d'umkin riga da jupe(sket)ne se d'an mayafi data yafa sede fa idanunta sunyi jazir daga gani tasha kukanta ,shiko Doc Rid ko lek'o su beyi ba duda yasan al'adar *Zuri'ar* tasu dole ango ya halarci wurin kamun ,Mom tacika jiran shigawarshi kawai take dan duka wayoyinshi a Kashe suke ,beshigo ba se bayan magriba e kuwa Mom ta fad'a shi da fad'a ta inda ta shiga bata nan take Fita ba ,yayi ta bata hakuri daga baya kuma se ta fara mishi Nasiha kan biyyaya da rike zumunci ... Washe garin ranar bayan antashi daga sallar jumma'a ,dubunan jama'a ne suka sheda daurin auren *Ridwane Abdul Wahid Elh Fayçal * Maimouna Mamandu Elh Fayçal daurin auren daya tara manya2 mutanen garin dama matasa dan *Zuri'ar*tasu tayi suna cikin garin saboda had'in kansu ,mutuncin su kai dama abubuwa da yawa. Bayan daurin auren aka rankaya gidan Elh Fayçal dan akwai walimar da za ayi.., Daga b'engaren Manane kuwa koda taji ana ta rangad'a gud'a se ta fashe da wani sabon kuka ,sambaby nata ta lallab'a ta tare da bata hakuri.. Se after magrib aka fara shirye2n zuwa paty ,da dafari yaso k'in zuwa amman daya tuno fad'an Mom na jiya se ya shirya ,iyata had'e fuska ,itama ana ta b'engaren k'in shirya wa tayi seda Umma ta bud'e mata wuta tana mata fad'a kamar zata doketa sannan ta csiga tayi wanka ta sa kaya ta zauna tasake dasa wani sabon kuka( hum har ruwan idonki ya k'are aurene de an Riga da an d'aura 😁😛)Mom da Momy suka shigo sakamakon kiran da sambaby tayi musu dan fir tak'i a mata kwalliya,tsaka suka Sakata Momy ta fara mata nasiha me ratsa jiki daga baya Mom ma ta d'aura nata nahihar ,dan danan ta sauko har dasu dariya sakamakon wata rad'a da Mom tayi mata a kunne duk irin son jin gulmata amman banji mitace mata ba (shakuwar nan taku tana birgeni kamar ba sirikarta ba ...kodan *Zuri'ar*tasu cikin son junan su suka taso?muma de Allah ka bamu sirika irin wannan🙈 ameen) .Safara ta shigo ta bata wasu kaya tace wannan zaki sa ta amsa koda tasa su, habawa Samira da sauren y'an uwa ba abunda suke fad'i se tsarki ya tabbata ga Ubangiji Allah da ya hallice wannan kyakyawar hallitar dan wani tsaddenden farin lèche ne tas dumkin dogawar Riga akamata sannan aka mata wani irin d'auri dankwali kamar gwagwaro da Jan yadi me silb'i, aka c'encad'a mata kwaliya sannan tasa Jan takalmi me tsini ga kuma yar karamar jaka ta hannu itama ja form d'inta 8(Coca-Cola Kenan)ta fito duk da yanzu ne suka fara ida futowa,dan haka seta yafa mayafi fari shima me ratsin ja ,duda ba dariya take ba amman ina ko makiyi ya kalleta se ya kuma kallo sannan ya yaba (koku kanku ku hango min farar mace cikin wanan chigar).. Dayake daga gurin patyn gidanta za akaita dan haka bayan an shiryata se aka kaita gidan Elh Faiçal duka mutan *Zuri'ar*tasu sun hallara harshi uban gayyar (Rid),ya Adam ya Budé taron da addu'a , sannan Elh Fayçal yayi Bismillah ya fara ma *Zuri'ar*nasiha da kan zaman takewar aure da hakk'okin miji akan matarshi da kuma na mata akan mijinta yaci gaba da cewa ita mace ABOKIYAR RAYUWA ce mai rauni ce, ka fita hankali, ka fita karfi, ka kuma fita hangen nesa, kenan ya kamata ka dauke ta a matsayin abokiyar ka wacce zaka tallafa mata ka agaza mata, da kuma yin hakuri da ita a in da ta gaza, domin ita tamkar kashin hakarkari take. Kamar yanda yazo a cikin Muslim: و في روايةٍ لمسلم عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ: (( إِنَّ الْمَرْأَةَ خُلِقَتْ مِنْ ضِلَعٍ لَنْ تَسْتَقِيمَ لَكَ عَلَى طَرِيقَةٍ، فَإِنْ اسْتَمْتَعْتَ بِهَا اسْتَمْتَعْتَ بِهَا وَبِهَا عِوَجٌ، وَإِنْ ذَهَبْتَ تُقِيمُهَا كَسَرْتَهَا وَكَسْرُهَا طَلَاقُهَا )) Manzon Allah (SAW) yace: "Lallai mace An halicce ta ne daga kashin hakarkarin (Adam) ba ta iya daidaituwa gare ka a hanya, idan zaka ji dadin ta, to ka ji dadin da ita a karkace, idan ka ta fi don mikar da ita, to za ka karya ta, kuma karyewan ta shine Sakinta". [Muslim]. Kenan sai an yi hakuri da juna, sai ana yi ana kawar da kai, saboda shi rayuwar aure dukkan sa hakuri ne, kuma Duk wanda zayyi aure haka zaka ji ana yawan ambata masa cewa kayi hakuri, se fa kunyi hakuri da juna a rinka yiwa juna uzuri, sannan ku rinka kyautata zamantakewar ku . Domin Manzon Allah (SAW) yace : عن عائشة قالت: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم خيركم خيركم لأهله، و انا خير لأهلي. [روا الترمذي] Mafi alkhairin ku shine wanda yafi alkhairi ga iyalin sa, sai yace ni nafi ku alkhairi ga iyalaina." [Tirmiziy]. عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:  (( اسْتَوْصُوا بِالنِّسَاءِ، فَإِنَّ الْمَرْأَةَ خُلِقَتْ مِنْ ضِلَعٍ، وَإِنَّ أَعْوَجَ شَيْءٍ فِي الضِّلَعِ أَعْلَاهُ، فَإِنْ ذَهَبْتَ تُقِيمُهُ كَسَرْتَهُ، وَإِنْ تَرَكْتَهُ لَمْ يَزَلْ أَعْوَجَ، فَاسْتَوْصُوا بِالنِّسَاءِ )) [البخاري]. A wani hadisin kuma yace: "... Ku kyautata zama da matan aure, saboda lallai ita mace an halicce ta ne daga kashin hakarkari, Kuma lallai abin da ya fi karkata daga hakarkari shine kashin samansa (hakarkari), idan ka tafi domin ka mike dashi zaka karya shi, idan kuma ka barshi ba zai gushe ba yana a karkace, to ina muku wasiyya da kyautatawa ga matan aure." [Bukhari]. Kyautatawa yana sawa aboki ya so abokin sa, yaron gida yaso shugaban sa, kuma uba yaso dansa, haka nan ma kyautatawa yana sa mace ta so mijin ta. Elh yaci gaba da fad'in Duk namijin da ke son ya zauna lafiya da iyalan sa dole ne ya sauke hakkin iyalin sa kuma ya koyi kyautata musu. Saboda kyautatawa yana sanya soyayya a tsakanin mutane. Haka nan sai ka ga mutane suna son ka don kyautatawar ka, to ita ma haka iyalinka zata so ka kuma ta rinqa alfahari da kai. Haka de yaci gaba da nasiha bayan ya gama Dad,Abba,Dady suma sukayi tasu nasihar tare da Jan kunne , ita de Manane babu abunda take se kuka,shima Rid jikin shi du' Yayi sanyi,akayi addua'a tare da fatan alkhairi ga ma'auratan sannan aka fara shiryen2 tafiya patyn dan 21h za a fara..cikin iyayen Mom da Momy ne kawai suka halarci patyn.. Koda ta fito harabar gidan babu kowa duk an watse se wata farar mota kirar CAMRY fara an mata ado da fulawa da kuma ballon(bata)jajaye ,dan ita ta tsaya gyaira kwalliya saboda hawayen da tayi ,koda ta iso kusan motar se ta tsaya Salma ta fito daga gidan gaba ta bud'e mata gidan baya tana murmushi tare da fad'in wannan d'auka wanka haka,ai se kisa Docteur susucewa,ita de batayi magana ba illa b'ata fuska da zub'ura baki da tayi kana ta shiga ta zauna , wani dadaden kamshi ne ya daki hancin ta wanda yayi sanadiyar d'ago kanta ,Karap suka had'a ido dan shima kamshi turarenta ne ya Sanyashi jiyowa ya kalleta lokacin da idon su ya sarke cikin juna DAM kirjinsu ya bada kuma sun kasa dauke idon su,se itace ta janye nata idon ta sanda kai dan wani kwarjini ya mata yau d'in.c'en kasa kasan mak'ochi ta furta i..🙄 To muma bari mu d'an futa kafin nan😁😎 Je vous aime tous🙏❤ Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Anty Nafissa,Kadija samba,Fanta ,dakuma,Mariama* *munga sakon ku mun gode da kulawarku Allah yabar zumunci* 🙏🙏 _Dedicated_ _To_ _all_ _students_ _of_ ```ENSP``` _and_ ```University``` _de_ ~Zinder~ 35---40 Cen karkashi makoshinta ta furta Bonsoir(g.evening) yaya shima can kasa2n ya amsa da bonsoir ,daga haka babu Wanda ya sakeyin magana se Haider da matarshi da suke ta tsokanar su ,,koda suka iso suka firfito suka kama hanyar shiga hall d'in Wanda cike yake da mutane da Sauri Haider ya matso ya mishi rad'a akunne dayake a bayan su suke se yajuyo ya buga mishi harara daga bisani kuma yaja tsuka ,ya juwo ya sakalo hannuchi cikin na Manane da Sauri ta kalle shi zata yi magana amman se taga fuskar nan a murke dan haka tawha jinni jikinta ta kyale ita se asannan ma ta lura da couleur (color)d'in kayansu iri d'aya ne sede shi shadda farace tasha aikin hannu se meko take,ya kafa fula ja da kuma takalmi ja shima ,a ranta tace ashe ya Rid beyda laifi dan kayan nan sun haskashi(hum Manane duba da kyau de dan ba kayan bane suka fiddo shi cqn daman shi me kyaune),, Shima cikin ranshi fad'i Yake ashe yarinyar nan tanada Kyau Masha Allah se de karancin shekarun ta(hum🙄kwade ji da gulmar ku),tun shigowasu DJ ya saki kid'a ,bayan sun zauna ,Safara ta matso tace wow wai kun ganku kuwa ?gaskiya shigarnan tayi muku kyau ,dan wannan ''idée'' d'in ya Adam ce,, Sambaby ta matso itama tana fad'in ashe da gaskiyar mutane da suke fad'in kuna kama sosai nima se yau na k'ara gaskatawa, habawa eh..kuwa Manane se tafara turo baki cike da shagwab'a wanda ta zame mata jiki take fad'in haba sambaby ina kama anan ni wly na fishi kyau.. shiko tsayawa yayi yana kallonta.... bayan jawabe2 DJ ya buk'aci ce su dasu tashi su nan taka rawa, suka fito tsakar hall d'in suduka de a tsaye suke se d'an d'aga kafa dasuke,yen uwa da abokan arzuki se kari suke musu ,cqn Sega A.Razak ma yazo yana musu kari yana kuma musu fatan alkhairi tare da fatan samun zaman lfy ,ita ko tunda ya iso take murmushi ,ganni haka yasa Rid bata fuska ,se kawai ya jata suka koma wurin zamansu har aka tashi amman fuskar nan tumau(umm Doc Rid manya).. Dayake dagan nan za'a huce da ita gidan ta dan haka bayan antashi daga patyn Motar su Momy aka sakata ,a hanya suka k'ara yimata nasiha ,itakam banda kuka ba abunda take ,da suka iso cikin gidan suka sata fitowa da kafar dama ,tare dayin addu'a ,haka suka Sakata har d'akinta Sannan suka barota tanata kuka,su Sambaby ma tafiyar su sukayi dan har 23h ta fice,.. Shima be shigo ba se wajejan 23h40,koda ya shigo gidan ko takanta bebi ba ya shige d'akin shi ,bayan yayi wanka ya d'auro alwala yayi sallolin shi.ya sanya kayan baccishi.har ze kwanta se kuma ya ga rashin dacewar hakan danko bâ komi k'anwarsa ce gâta kuma yarinya..dan haka se ya fito ya nufi d'akin nata''',a sa grande surprise'(to his surprise) tana kuka har lokacin ya girgiza kai ya iso kusa da ita yace Manane, tad'ago ta kalleshi ,yace kukan mikikeyi ne haka? tace babu komi, ya kuma cewa 'as tu faim?,' (kina jin yunwa? )ne , tace a'a ,OK to jeki kwanta kibar kukan nan haka dan kada yasa miki ciwon kai,tace to yatashi yana fad'in bonne nuit (good night),yana fita ta tashi tayi wakan tayi alwala bayan ta ida Sallah ta hau gado ta kwanta ,nanda nan bacci ya sureta,...,,, Asuba alheri Manane... Kiran sallar farko ta bud'e idonta..ta shiga toilette ta d'auro alwala tayi nafilfili ta zauna tana azkar bayan anyi asaltu ta gabatar da raka'atanul fajar,bayan anyi Kiran sallah ,tayi sallah asuba sannan ta Budé Alkur'ani me Girma ta fara karantawa.. koda ya dawo daga masallaci d'akin ta ya nufa dan tayar da ita amman tun a kofar yaji sautin muryarta tana karatu .nan ya shagala da sauraranta dan karatun cike da nutsuwa da tajwidi take yin shi tare daba kowani harafi hak'inshi ,,se wajejan 6h30 ta rufe takoma gado dan wani bacci me nauyi ne a idonta... Bugon kofar palon,da akeyi ne ya farkar da' ita koda ta bude Yesmine da Mushana ne da kalolin abinci sukace inji Mom.ta amsa tace kushigo ku zauna bari na shiga nayi wanka, hayaniya da karan TV ne ya tasheshi daga baccin yayi tsaki ya tashi ya shiga wanka, da ya fito yayi yan shafe 2 shi ya saka wata shadda ‹'cendre'' (ruwan toka) y'a fito ya isko su Yesmine a palon suka gaishe shi ya amsa. Ya hanhanga yaga bata palon se ya shiga dakin nata, karan ruwa yaji a toilette din tabbacin tana wanka kenan, se ya aje wani abu abisa gadan ya fita, koda ta shirya ciki wata atampa rose(pink) ta futo suka yi break bayan ta gaisheshi ya amsa , Daya kare se ya futa dan akwai abokanen su na américa,kuma yau zasu koma ,dan baka yatafi yi musu godiya da kuma salama,, da fitarshi ba jimawa Safara ta shigo suka gaisa tace Manane Rid be baki wata kyauta yanzu ba ? Kyauta kuma !?? Tami ? Tace tashi mu shiga ciki suna shiga ta sake tambayar kyautar miye wai ? Ita Safara se daga filo take tana fadin ai aladar kasar wanan ce, washe garin aure ango yayiwa amariya kyauta idan har ta fita kumya..... Aranta tace yoni da ba abunda ya shiga tsakanin mu dashi wata kyauta zeban..? Bata gama tunani ba Safara tace amishi nan ga taki kyautar, na bude? kode amshi ki bude da kanki,.. hannu na rawa ta amsa koda ta bude clé (key) ya fado na mota, ta mikawa Safara tace laaa key d'in mota ne gashi. Safara ta washe baki ta na dariya tare da fatan alheri har bata san tayi subul da baka ba tace kai gaskiya Manane yayan nan naki na sonki da yawa. Ita de kallonta kawai take, safara ta futa da clé don nuna wa sauran *Zuri'ar* (hum koya akayi ya mata kyautar mota ? 😏 nasan de be huce shawarar Haidar ce .) haka ta wuni bak'i nata shigowa,,kuma kowa yayabaa kyautar daya yi mata,se fatan Alkhairi ake musu. Haka suka cinye sati guda kullum da bak'in dasuke zuwa gidan dan haka Manane a yen kwanakin duk manyan kaya take sakawa ,,tun bayan satin kuwa ta rage sasu ta koma sa english wears d'inta dan daman a takure take ,Doc Rid kuwa kusan kulum cikin yima fad'a yake amman in ya shiga ta wannan kunne se ya fita ta d'ayan ,harde ya gaji ya dena kulata..dukda dama ba wani Abu ke shiga tsakanin su inba gaisuwa ba.. Hake de suke ta zaman doya da manja a gidan daga gaisuwa ba abunda ke hada su seko insu hadu a dinning, dan har yanzu daga gidan Mom ake kamusu abinci yau sati 3 kenan. Yau ma kamar kulum daya fito donyi break, be ganta ba, har ya gama beji ko motsinta ba, har ze futa seyaga ya dace ya leka ta ko lafiya ? Tunda ba haka ta saba yiba, dan kusan kullum kamshin turaren wuta ke tadashi ,amman yau palon ma be samu shara ba bare ayi zancen turaren wuta....shigarshi d'akin keda wuya ya ganta a kwance a kasa hannuta rike a ciki se murkususu take ga kuma hawayen dake zarya a fuskarta, da sauri ya iso yace Manane miya sameki ? Dakyar take iya yin magana tace periode ne, yace ina maganin ki yake ne ? Da kyar tace na barshi gidan Mom, yayi tsaki ya daurata bisa gado ya fita, ya shiga dakinchi, koda ya duba cikin trouser din maganan nuwanshi babu maganin nata don haka ya hada allura ya dauki tea me kauri a cup ya shigo dakin nata, kukan nata har ya fara futowa yace tashi kamar bata jishiba dan batada karfi juyawa dan haka da kanshi ya jingina ta ya bata tea d'in sannan ya juyata ya mata allura. Nan danan bacci yayi awan gaba da ita, ya rufa mata bargo ya fice. Koda ya fita gidan Umma ya shiga, bayan ya gaishe ta yace ina Yesmine ne ? Tana daki, to daman dan taje ta taya Manane zama ne dan bata jin dadi... Wayoo ,yanzu ya jikin nata?da sauki alhadulillah..Ok Allah yabata lafiya. Amin ya fita. Yana fad'in na tafi Umma dan inada cours(lecture) yanzu ya fita sauri2(Cours kuma🤔?to kara tu ya koma? komi? Koda ya dawo daga aiki ya iskota a palon ya tambaye ta ya jiki ,,cike da jin kumya tace naji sauki,to Allah ya kara baki lfy,tace ameen.. Ciwon be saké tashi ba se bayan sun dawo saga gidan Elh Fayçal daga cin abincin dare..dawo warsu da kamar Awa ya saké tashi tun kan yayi tsanani ya ha'da allura danyi mata,amman se ta fara mishi kuka da magiyar kan ya bata magani a memakon allura,, Hakade Seda sukayi 3jours yana jinyarta tukon ta warware(gaskiya kina bani tausayi Manane)... Muje zuwa... Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Wannan* *page* *d'in nakune Momyn Nasrine,dakuma mes petites sœurs Dije,Balkissa,sekuma kai k'anena M.Sani😁* 40___45 Yau ta kama Mardi (talata)tun safe ta tashi tayi aikace2 ta aka aiko musu da petit déjeuner (break fast)daga gidan Mom tana cikin jerawa abisa dinnig d'in ya fito da shirin shi na fita aiki ,ya zauna tace bonjour bien réveillé j'espère? (ina kwana da fatan ka tashi lfy?), ,bayabo ba fallasa ya amsa da 'je me suis bien réveillé,,, et toi?(lfy low na tashi, ke fa?) tace moi aussi(me too)ta zuba mishi kayan Karin sannan ta koma ta zauna bayan ta d'an kurb'i tea se ta janyo kwalin 'cream glacé (ice cream)ta fara sha ,ya aje cuillère (spoon) d'in hannunshi ya kalleta yace ke yanzu baza kiwiwa kanki fad'a ba ,tun safe zaki karya da kayan zak'i ,jinake jiya2nan kika kwana kina ma mutane kuka bayan nacha gaya miki ki rage shan zak'i saboda shima yana ka'ra miki ciwon yayin période d'inki,,Yayi ta fad'anshi , itako se zunb'ura baki take tana kara shan kayanta da alama fad'an be shigeta ba , ,ya girgiza kai yace to wly kinji na rantse in kika k'ara yimin kuka da sunan wai cikin ki yana miki ciyo ball zanyi dake,, kawai duk su Mom sunbi sun sangartaki yaci gaba da bambami shi har ya gama yin karin ya tashi ya fice, har ya kai bakin voiture (motar)d'inshi tazo da gudu tana fad'in yaya baka jiba...ya tsaya tun kan ta k'araso ya zuba mata ido riga da sket ne na atampa babu hijab ajinkita sede da foulard (gyalen)kayane ta d'aura ,ta iso tace dama zance Makane yau su Anty Safara nan zasu wuni , to idan nan zasu wuni kuma bisa kaina zasu zaune ne ? ,aa dama babu sauran kayan miyane , ki bude armoire (drower)akwai kudi sekiyi liste na kayan da babu sannan kiba su yesmine su amso miki tunda a cikin unguwar nan ma ana sedawa ,dan ban yarda ki fitaba,kuma gabannan ko tsakar gidan nan zaki fito to kin ringa sako hijab dan bazan samiki ido kina yin abinda kika ga dama ba,,ya kuma cewa tsaya ma da wai kin iya girki nema? ta turo baki batace komi ba ta koma cikin palo ,shima tada motar yayi yana ta mita har ya bar gidan,,,koda ta shigo direct dining ta nufa ta tattare kayan takai cuisine ta wanke su,sannan tashiga d'akin shi danta gyara mishi dan kulum seya fita take gyarawa da wankin toilet tasa turaren wuta.... Kafin 10h(goma na safe) tuni Anty Safara da yan biyun ta sun zo gidan ,itama Salma da d'anta se kuma yesmine da Muhsana,dayake suna hutu(vacation),sunata hira ,cike da nishadi daga gani kasan sunan jin dad'in kasancewa tare, ,wajejan 11h (sha daya)Anty Safara tace to Mme Rid(mrs Rid) tun d'azu kin bada an amso kayan miya se a tachi a d'aura mana abincin ranar ko? to wai dama ni kuke jira na tashi na d'aura ne? na aza Anty ke zakiyi, gaba d'ayan suka kwashe mata da da dariya,,Salma tace haba yar autar Mom muzo gidanki sannan kuma mu kike jira mu d'aura miki abinci ,haba to tun wuri tashi ki dafa gasu Muhsana su kama miki..ta Mike tana fad'in zakuci jagwalgwalo kuwa,,,ta shige cuisine d'in ,suko se dariya suke.mata... Seda tayi abicin wajen kala 3 ,tadafa shinkafa fara se tayi mata miyar kwakwa Wanda taji nama sosai,ta kuma dafa kuskus da miyar kaji se kuma d'anwake tadafa oeufs (eggs)ta b'are ta d'aura abisa ,tayi kunun aya tasa a frigo(frige),tukon tafara jera abinci a dining se zufa take tana mitar daga yau Inde suka saké zowa tofa sede su dafa da kansu ,suko se kunshe dariya suke , su yesmine kuwa bayan sun gyara cuisine d'in suka d'auki abincin da ta hudda na gidan Mom, Umma,Momy da kuma na Elh Fayçal ,dan tun kan Ta d'aura Safara tace al'adar garin nance randa amariya ta fara girki tofa se takai gidan surinkan ta dan haka ki dafa me yawa akai ,shiyasa ma ta dafa har kala ukku ,bayan futar su yesmine itama tashiga tayi wanka kafin ta kunna turaren wuta a duka d'akuna ,nan danan gidan ya kaure da kamshi har su safara na mata tsiyar ashe de tasan yanda ake kula da gida kawai tsabar b'aci ne kike k'inyi a gidan su Umma,,,,,haka suka cigaba da hirar su har akayi Kiran Sallah azahar suka tashi suka gabatar da sallah... Suko basu suka shigo gidan ba se bayan sunyi sallah azahar,anan masallacin suka gamu da ya Adam dan haka direct gidan Doc Rid suka fice....koda suka shigo sun isko su suna hirar su ,bayan su gaishesu se akaci gaba da hira ,can Rid yace kai nifa' ''j'ai faim''(i am hungry)dan haka idan ku baku jinta sekuyi ta zama ya tashi ya nufi dining,,, suka kwashe da dariya sannan safara tace to ai dining d'in baze dauke muba muduka dan haka dawo muci anan palon,,ya dawo ya zauna yana jira dan yau yayi ta kai komo a office shiyasa ya kwaso yunwa.... Kuyi hakuri da wannan🙏🙏 Love you all❤ Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Dedicated to ZURI'AR MU hausa novel fans🙏love you all* 45__50 Lédar cin abinci madedeta biyu ta kawo ta shimfid'a sanna ita da su Muhsana suka d'auko kulolin tare da plateau plat)guda biyu ,da tarmos da cup suka aje ,,duk suka sauko kasa Manane ta fara zuba abincin plat biyu tayi na mazan daban na mata ma haka ,,tunda ta bude kulolin Rid ya fara lumshe ido so kawai yake tagama zubawa ya sa hannu..tana idawa kuwa ya saka hannu tare da Bismillah..su ya Adam suka fara ci tun suna gumtse dariya har suka dinga yimishi ita dan hannu baka hannu kwarya yake ci tare da zuba santi ,yana fad'i wai tuwan na gidan Ummata ne ko kuma na gidan Mom ne? Haider yace mika gani? d'and'anon ne da kuma dad'in kamar na gidan Umma kuma kamar na gidan Mom... Humm kaide ka sani., seda yaji nat tukon ya dauk'i kunun ayar ya fara kwonkwad'a... .seda Ya Adam yace to kadade ka shanye mu bamu shaba ,, yana dariya yace anty Safara amma abinna daga gidan umma na aka kawoshi ko?,. .tace wai da gaske baka gane abinci wani gida bane? to idan na sani zan tambaya ne.?.. .to na gidan kane ,,matarka Manane ta girka duka tuwon nan harma kunun ayar. .haba shiya sa naji maggi yaso yayi yawa ,sanna sucre(sugar)yayi yawa cikin kunun ko ta'aza kowa irin tane da nan karen son zaki ,itade bata yi magana ba illa turo baki da take tana gunguni kasa2 ,,ya Adam yace daga baya kenan seda kagama santi naka yanzu zakace wai wani sugar yayi yawa haba Malam kawai ka yarda matarka ta iya girki ko dayake horon Umma da Mom ne dole ta iya ai ..haba wani santi kawai de dan ina jin yinwa ne.. suka kwashe mishi da dariya duka ,, haka sukayi tayin hirar su da tsokanar junan su har aka fara Kiran sallar asr suka yi alwala suka tafi masallaci,,bayan sun dawo ma hirar ce sukayi tayi har sallah magrib tukon suka watse dan shiryawa zuwa cin dinner gidan Papy .bayan sun gama cin dinner ne Doc Rid ya sako zancen cigaban karatun ta ,,kowa yayi murna tare da sa alkhairi.... Washe garin ranar ,,kamar kullum tayi gyaran d'akunan da palon tare dasa turaren wuta nan danan gidan ya d'auki kamshi danshi nema ya tada Rid,, da Sauri yatashi ya fad'a toilette dan har ya kusa yin late... ita ko bayan ta gama gyare2 seta fad'a cuisine (kitchen)danyi abin kari dan yau sha'awar cin kosai da kunun gujiya take ,,,,kafin ya fito har ta jera bisa dining tukon tashiga wanka.. Bayan ya shirya ya fito direct dining ya nufa ya Budé kular se yaga kosai ..da har ze rufe se kuma ya dauki daya yaci haba ai ko seya zauna ya zuba tare da kunun ya fara ci ,har cikin ranshi ya jinjinawa iya girkinta uwa uba ga tsapta ,,koda yake ai raina su umma ce dole tayi tsapta...(kanka de ake ji...) Daya gama ci ya tashi ya fice har ze bude voiture(mota)ta fito tana fadin yaya ''arrête'' (stop) ya tsaya yana jiran ta kamar ranan babu de hijab..ta iso tace bonjour bien réveiller j'espère ? (Ina kwana da fatan ka tashi lfy?) ya amsa da oui (yes)et toi?(ke fa?) tace pareil également (same too you), ,to que veux tu?(mi kike so) dama je veux aller au marché (i want to go to thé market) qu'est ce tu vas acheté (mi zaki siyo). Beaucoup des choses (a bubuwa da yawa) d'accord (OK)idan kin bude drower na akwai kudi seki tafi amma faut mettre du hijab (kisa hijab) tana dariya tace thanks jazzakillahou khairan,, amin...ta juya zata fice ,har ya shiga motar ya fito yace ko kuma ma bari idan na dawo zan kaiki ,,dan nasan ki da gilgilwar kai kada kije ki jima. .tace to adawo lafiya..amin .. Koda ya fita se ya biya gidan Mom ,ana shirin aiko musu da break ,,ya gaishe ta..tace to zauna kayi Karin in yaso ita se akai mata nata.. ya fara Sosa kai yace na karya fa Mom ,, a ina? Manane tayi mana kayan Kari yau,,.. Manane d'in..? eeh Mom.. Nida cewa nayi ma da adaina turo mana se ta ringa yin dan hannu ta ya fad'a tayi jimm se tace ,shikenan amma zan samu wadda zata ringa tayata aikin... OK Mom amman fa girki ita zata ringa yi... to naji jeka kada kayi retard (latti)kana mita. To se anjima ..ya fice.. Bayan futar shi ta kirayi Manane sukayi gaishe2,tukon tace yanzu mijinki yake fad'a min kekiyi kayan break d'in yau sannan yace a bari ki ringa yi ko kya kware ,,OK Mom ba matsala hakan ma yayi dan yanzu ina sha'awar yin girki.. .amman zan samo miki wacce zata ringa taya ki aikin. .kai Mom da kin barta ma ,haba wannen sharar gidan naki me fili ma aikine.ga kuma école daza akama nan da 2semaines(2weeks)tunda vacance (vacation) d'in ya kare. ..shike nan thanks My Mom.. Sukaci gaba da hira se cen suka yi salama.. Manane komawa tayi ta kwanta tunda tasan baze dawo ba se bayan sallar azahar... Ba ita ta tashi ba se 12h ,da Sauri ta fad'a toilette ta wanke fuskarta tare da kurkurar baki tafice cuisine.. Farar Maka ce ta dafa da miyar viande haché (nama nikake),,ta gama ta jera bisa dining ta sa turaren wuta nan danan gidan ya d'auke da kamshi tashiga wanka,,da alwala ta fito ,tasa atampa kalar maron(choculate),tasa hijab tayi sallah... Be shigo gidan ba se 15h.(ukku na rana).direct d'akin shi ya fice ya Watso ruwa ya dawo dining ,ya zauna dayaga bata da alamun fitowa seya kwalla mata kira .ta fito ta mishii sannu da zuwa sannan ta fara zuba mishi,. .takoma palo tana kallo..bayan ya gama ya dawo palon shima ,tace na dauko hijab ina mutafi. ? .a'a se anyi salla ,,Daga haka babu Wanda ya k'ara cewa komi ,har aka kirayi sallah ya tafi masallaci.kan ya dawo hartayi sallah ta saka hijab tana jiran shi...koda ya dawo ya kalle ta yace kaikam kin shiga ukku ,har kin wani shirya to se ki jirani na shirya ,,ya shige d'akinshi. .bayan kamar minti goma yafito suka fice...a motar tace NANAS's market zaka kaini . Koda suka je babu abunda ta d'auka dukkayan zak'i ne ice cream. chocolat.biscuits dade sauran su...ya biya suka fice yace daman wanan abune kike son siye, da gaske dana tambayeki kikace beaucoup des choses ,,to ni de naga yimiki idan kika saké kika min kuka to ball zanyi Dake..,,hakade yayi ta mita har suka ISO gidan itade ci kanka bata ce dashi ba .. .abinda ya kara tunzura shi Kenan yace wai bada ke nake magana ba..? to ni yaya Mikake so ince ne? ..shikenan yayi miki kyau ya fice dakinshi Tun daga haka Manane ke yin girkin gidanta tun yana mitar tana cika maggi ko gishiri har ya daina mata dan Ko can tabarmar kunyace yake ,.. Mom ma tasamo mata yar aiki wanke2 da share2 se goge2 kayan palon dan ba anan zata Ringa kwana ba...zata zode da safe kuma ta tafi bayan an zuba mata abincin rana .. Se kuma a wata za a ringa biyanta Muje zuwa. Fans Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 _Story_ & _written_ _by_ 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 ```Dedicated``` to _Samira_ 50__55 Yau takama dimanche(sunday)Wanda Yayi Dédé da sati guda da aka koma école,,amman har yanzu ita Manane bayayi rentré ba ,,bayan ta gama ayyukan ta na safe seta zauna tana kallo kafin lokaci d'aura abincin rana Yayi .k'onk'onsa kofar akayi taje ta Budé 😳ta zaro ido waje wazata gani ,tace Sambabyna ta rungumeta tana murna tare da tsalle,suka dawo palon zuka sauna takawo mata kayan motsa baki,nan fa hira ta b'arke tsakanin su dan sun jima basu had'uba se de suyi waya dan ita sambaby ta tafita vacation (vacance),,cikin hirar sambaby tace yanaga har yanzu baki fara zuwa school ba KO angon ne ya hana ki zuwa? ..,a'a wlh ni kainan bansan ya akayi ba.har yanzu Mom bata min maganar ba...tab tofa har an fara cours(lecture) ta dafe kirji da gaske kike bari nakirayi Mom naji to. .ringin na biyu Mom ta dauka bayan ta gaishe ta ,seta sanar mata abinda sam ta fad'a mata setace ki kwantar da hankalin insha Allahou gobe kema zaki fara zuwa dan har yayan ki ya cika form din .eyy KO seta daka tsallé tace yawa Mom dina je t'aime (i love you)..moi aussi,,(me too..)dauther wai Samira ita sage femme(wifery) KO infirmière zatayi(nurse). ,a'a itama sage femme zatayi OK Allah ya sa kushiga da sa'a ,ameen Mom , zan shigo in anjima dan zamu je shopping tare da su Muhsana,, OK dauther bye... Haka sukaci gaba da hirar su tanayi tana lek'a girkin data d'aura se bayan 14h(biyu na rana) Sambaby ta tafi bayan Manane ta cika mata wata yar karamar jaka da kayan kwaliya.. ..futar ta ba jimawa ta fice gida Mom dan zuwa shopping d'in.... Koda yadawo wajejen 15h30 daga aiki be iskota ba agidan ,yayi tsaki yace to ina ta tafi yarinyar nan ,ya shiga ya watso ruwa tare da dauro alwalwa sannan yaci abinci bayan yagama sai ya tafi masallaci daga nan kuma gidan Mom ya nufa dan yanada yakinin can ta nufa ,yana cikin gaida da Mom sega Manane da su muhsna sun turo kofa sun shigo da kaya niki2 ya tsaya yana kalllonsu daga bisani yace daga ina kike? tace daga shooping muke yace da izinin wa kika fito? ta zumburo baki cike da shagwaba tace da izininka mana . ..ni?yauche kika tambaye ni? bakai ne ranan ba da na tambaye ka zuwa gidan umma kace natafi kuma kada nakara damunka ba tunda ba k'ulle niba kayi.. da mamaki Yake kallonta da har zeyi magana se yayi shiru 🤦‍♂Mom tace yanzu gaban nan idan zaki fita to ki ringa tambayarshi. kinji? d'accord ta d'auki kayan ta tafita tana fadin natafi Mom bayan fitar ta se yatashi ze fita shima fuska ba walwala Mom ta tsedashi tace dan Allah kada ka mata fadan da zatayi kuka ka dinga hakuri da ita kuma ka din gamata maganar da kwakwaluwa zata dinga gane wa tunda kaga har yanzu yarinya ce ,d'accord Mom ya fice (hum kuna kara shagwab'a tade ) Da dare bayan dîner yake sanarda zuriar gobe lundi idan Allah yakaimu Manane zata fara zuwa school... kowa yayi murna dajin wannan batu.. Elh Fayçal Yayi gyaran murya yace Allah ya sanya alheiri amman wani hanzari ba gudu ba ke zaka dinga kaita ko kuwa? Mom tayi saurin cab'e zancan da fadin shi ze ringa kaita har na tsawon'' une semaine'' (sati 1)kafin hannun ta ya ida fad'awa a tuki duk da dama ta iya ,Yayi Jim sannan yace to shikenan hakan ma yayi Allah kaimu goben ..iitako ba haka taso ba amman ba yanda ta iya Dole tayi shiru...... Tun a daren ta kirayi Sambaby ta sanar mata itama zatazo école gobe ,anan har ta fad'amata abunda za suyi goben ,tare da fad'in kuma wly Ki fito da wuri dan malamin 'anatomie obstétrical''ne kuma idan ya shiga ba me shiga...tace to Allah kaimu .. Amin sannan sukayi salama.. Washe gari tun safe Manane ta tashi tai aikace2 ta kamar kulum ta shirya ta fito tana jiranshi be fito ba se 7h30 bayan ta gaishe suka zauna sukayi break sanan suka fice tun bakin get( porte)d'in school yace ke fita se mun had'u wurin directeur ( principal) ta turo baki tace yo sanin wurin nayi ni.. kada Allah yasa ki sani d'in ya ficewar shi, memakon ta bishi dan shirme se ta tsaya anan can kuma seta kirayi sambaby ta ce mata ta zo ta rakata gurin principal ,a hanyar tace idan na gwada miki wurin zan koma classe (aji)dan kar ya hanani shiga ,Kenan baza ki jirani ba.?.shikenan na gode, ,haba kawas ba haka bane ,,ke bakuwace baze hanaki shiga ba tunda principal ze baki takardar shedar sabuwar daliba nikuwa fa? ahh to yanzu na fahimce ki..koda ta shiga ta iske shi a tsaye suna magana da principal d'in ya juya ya kalleta yace gatanan sannan ya juya ya fita.. aka mata yan tambayoyi sanan aka gaya mata classe din ta.koda ta fito ta tambaye wasu d'alibai ina ne anphi? suka Nuna mata ,da taje se taga har an shiga se tafara taper👏👏...yace entre (shigo) d'ago idonda zatayi waza ta gani inba Doc Rid ba😳.ta iso tare da fad'in Bonjour monsieur (g.morning sir) .yace bonjour ,tu ne sais pas que si je rentre aucun étudiant ne rentrera après , (bakisan idan na shiga ba babu dalibin daze kara shigowa ba) tace 'non je ne sais pas je suis une nouvelle étudiante'(i don't no i am a new student ) seya yace. D... Am sorry fans kuyi hakuri da wannan🙏🙏🙏 Love you All😍😘 Fasma &Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Suwaiba da ke da Red munga sak'on ku mun gode Allah ya bar zumunci🙏🙏😘* ```Dedicated to Ramatou``` 55--60 Sai yace va t'asseoir(jeki ki zauna) dorénavant ne viens plus en retard (daga yau kada ki kara zuwa a laty) tace d'accord dayake cikin amphin akwai wuri diyawa dan haka can baya kusa da sam ta zauna shiko ya cigaba da cours din chi ta juya ta harare ta tace daman yaya Rid ke muku cours bansaniba kuma koki gaya min ta watsa mata wani banzan kallo tace kada ki raina nani mana keda mijinki amman kice baki san har yana kowarwa ba,? in nasani zan tambayeki ne ,? hum dakamar wuya kuna gida daya daki daya amman kice baki saniba, haba sai kace baki san halin yaya Rid ba suna cikin haka se sukaji an jefo musu craie(chalk) yace venez au tableau (come to the blackboard) suka taso sam fad'i take mun shiga ukku yau dan wuya zai bamu, ta zumburo baki toh mi mukayi mishi, Tab ai mijin wannan naki akwai shi da tsanani baya so yana cours ana d'umi (to inba abunku ba waye zeso a dinga d'umi yana cours😏),koda suka iso craie kin ya bek'a musu yace:je vais vous poser une question à chacune d'entre vous si vous trouvez vous allez regagner vos place et dans le cas contraire c'est la porte et vous n'allez plus revenir à mon cours pendant 2jours (zan ma ko waccen ku tambaya idan kun samo seku koma ku zauna Inko ba haka ba baza ku kara shigo min lecture ba har na tsawon kwana biyu),ok yafara ma sambaby ta bada amsa dede bien(good) sannan yama Manane duk da yaune ta fara zawwa amman elle a trouvé(ta samo) ,ba shiba hatta daliban abin yaba su mamaki itako a jikin ta dan an tab'a yi musu shigen cours d'in, yace vous avez de la chance(kunci sa'a)allez y vous assoir(kuje ku zauna ) sukace merci monsieur (thank you sir),suka koma har zasu zauna yace separez vous(ku rabu) sam se tadawo tsaka2 ta zauna itako ta zauna a bayan...... Dayake awa biyu ne kawai ze musu dan haka iya gamawa yatafi clinik .. su ko basu dawo gida ba duk da sunyi pause d'in 3heure(3hours) intervalle 12h-15h(wutu awa uku tsakanin sha biyu da karfe ukku) har sam tana tambayarta idan kin wuni nan wa zeba mijinki abincin rana oho mishi yaci gidan Umma ko Mom duk da nasan Mom ta turo mishi tunda tasan bana gidan ,haba Manane. ... Aa tsaya ta katseta da fad'in kinga yau acike nake da shi, . Ta tun tsire da dariya tace.kadade kice min dan ya tura mu tableau kike fishi dashi, aww kin sani ma ashe kike tambayya tafadi cike da masifa, to meda wukaken tayi tsaki se 17heure(karfe biyar na marece)suka tashi takirayi Mom dan ta turo mata direba tace aa'a bari ma ga mijinki nan zezo d'aukarki ok sai ya iso...... Koda ya iso itakade ya isko fuskar nan a murtuke tazagayo ta shiga ta zauna ,,yama motar key yayi ribose cike da masifa yace miya hanaki dawo wa gida da rana,,?wa kike tsanmanin ze miki girkin rana ne da kika ki dawowa? tayi mishi shiru abin daya kara tunzurashi kenan ya dinga fad'a har suka iso gidan..,(😁Rid manya tunda aka d'and'anan girkin ta to fa babu lfy inbe ciba 🙄abinda be kai ya kawo ba ma fad'a yake,,..,) tofa tundaga haka kullum seya zo d'aukarta da rana KO kuma ya turo mata driver sannan kuma ta koma da marece Hakanan dhiyayi ta kaita école kuma ya medo ta har satin ya cika tukon ta fara zuwa a motar ta ..yau ma kamar kullum data gama gyara2ta tayi musu break tashiga wanka koda ta shirya ta fito.shi har ya kusan gama yin break d'in..ta zauna tare da gyasheshi ,ya amsa tare da d'ago kai ya kalle ta tea kawai ta kurb'a ta tashi zata tafi yace ke bade da wannan shigar zaki school ba?ta kalli kanta Riga ce har guiwa da wando na Pakistan tayi roll d'in kanta da mayafin kayan ..tace miye aibun kayan nan ? yace inke bakiga aibunshi to ni na gani dan haka kije ki cire su ,,ta turo baki cike da shagwab'a tace latti fa zanyi , To kuwa sede kada kije école d'in yau. Babu yadda ta iya dole taje ta canza kayan sannan ta tafi Allah ya sota bata yi retard diya wa ba ... Bayan sun fito récréation (break) ta kalli sam tace yunwa nakeji mutafi cafet musha ice cream...bayan sun saye se suka zauna anan cikin cafet d'in ,,suna cikin sha Doc Rid yazo ya fice ta kusan su ,,daga nan bayan su suka ji wasu yan mata suna hira, daya daga cikin su tace walahi Doc Rid yana bala'in birgeni , ina sonshi tun lokacin daya fara sako kafarshi cikin school d'in nan ..KO kinsan saboda shi na zab'i zama head class (délégué adjointe) dan na samu opportunity samun number shi da sunan ya dinga bani information dan na sanar da sauran dallibe amman a banza tun ina b'oye mishi har,na gwada mishi mayta ta a fili amman kisan gayen nan miya ce mun ?, wai shi be jima dayin aure ba kuma bashi da ra'ayin Karashi anan kusa ma kuma koda ze kara to ze zab'a ne acikin *Zuri'ar* su ,,abinnan ya b'ata min rai tun daga ranan nake neman hanyar da zan aureshi kota wani hali,,,ke.. Tofa ana wata ga wata... Koya zata kaya ....?ku biyo mu danjin cigaba... love you all Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Bamu manta dake ba Halima Warzagane Allah ya bar mu tare ya k'ara dank'on zumunci. Ameen🙏* _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 60__65 Ke koda kuwa zanyi sanadiyar raba shi da *Zuri'ar* tashi ne...suka tuntsire da dariya suka tafa dayar tace haba Halima kada ki bani kunya duk iya kissar ki amman kice kin kasa shawo kan shi , ,hum dan baki san halin shi bane , to Inde hakane hanya d'aya ce zaki bi ki sameshi wata hanya kenan fa?matso kiji ..tama rad'a cikin kunne basu Manane dake gabansu ba hâtta mu Bamu ji mitace mata ba,,.. ta d'ago tace anyan Hajjo zan iya kuwa?hum to zauna kallon ruwa kwad'o ya miki k'afa ''c'est ta seule chance '(it is your only luck)dan haka seki zab'a ko shawarar Dana baki ko kuma kina ji kina gani ya kara wani auren , ,tabb to ai ko wannan imma bansan Yayi shi ba da bazan barshi ba bare har ya k'ara wani kuma bani ce matar ba..(kuji wani karfin hali) ke nifa komi nashi birgeni Yake bare ma yatsotsin kafar shi ,,ongles (farcuna )nan farare tas dasu bare in sun fara tofowa ji niki kamar name dasu nawa shiya sa nake zaman gaba2 dan nayi ta kallon su ....hakade suka ci gaba da hirar su ,inda Manane tacika tayi fam kamar zata fashe dan har zata ta tafi wurin yan matan tayi musu bala'i dan zuciyar ta har wani zafi take mata sambaby ta rik'e ta tace lfyr ki kuwa Manane kada de kishin Ya Rid kike ?haba wani kishi kawai de dan yana yayana ne haka ta dinga fad'a seda Sam tayi ta tausar ta har suka koma classe(aji) amman dama bata yi cours d'inba dan bata gane komi ba har aka tashi , koda yazo daukan ta da rana ,dayake motarta tasamu matsala tayi paci tun a mota take hararen shi duk da ya lura da hakan aman seya danganta shi da fad'an su na safe dan yasata tasauya kaya ,, koda suka iso gidan fita kawai tayi tayi shigewar ta shiko tab'e baki yayi ya bi bayan ta koda ta ida abinci dayake jallof(sirundu)ne tayi yaji bushenshen kifi ,ta jera bisa dining ,yana palo taje ta fad'ama mishi ta gama amman yace se anjima ,,yana fad'ar haka ta shige d'aki can segata ta fito da 'coupe ongle'(abin yanke farce)dakuma reza ta zo ta zauna kusa dashi tace yaya kawo na yanke ma farcen kan mana naga sun fara tufowa (tofa kode Manane kishi kikeyine?),be kawo komi a ranshi ba ya gyara zama yana fad'i kamar kin san ko naso nacire su jiya kawai ban samu dama bane ita ko ta sauko ta fara yanke me a ranta kuwa fad'i take base kin k'ara ganin farcen ba bare har su birge ki(to ni Manane har farcen ma kishin kike ne halan,..?),,seda tagama yanke me tunkon suka ci abinci ,,,,a gaggauce suka shirya dan sun kusa yin latti dayake yana da cours shima dan haka tare suka tafi ....koda suka gamu da sambaby take sanar da ita ai na yanke me farcen shi yanzu bare har wata ta gani ta yaba ,,ita de sambaby kallonta kawai take dan ta harbo jirgin kawartata kawai rigimar ta ce baza ta bari ta gane cewa ta na son mijinta ....... Bayan kwana biyu dayin haka yau ma se ta sake saka kayan Pakistan dan zuwa ecole ta zata ya fita dan haka ko d'ar bata jiba ta fito zata fice , ,daga bayan ta taji ance ke..!gabanta yabada damm ..ya iso kusa da ita yace wai ke miyasa bakya jin magana ne ?ranan nan bacewa nayi kada ki kara saka irin wannan kayan da zumar zuwa école ba? Ta turo baki ,ya kama bakin ya murd'e ya ce to maza koma kici re su kuma walahi kika sake kikayi retard (latti)bazan barki kishiga mun aji ba ,,ta kalli 'montre'(agogo)taga bakwai harda minti arba'in da biyar(7h45)..tace dan Allah yaya kabar ni nata fi yau kad'e inba haka ba latti zanyi , ,sede kuwa kiyi latti.. inko hakane to bazani ecole.din ba yau ,,,h hh walahi inde baki jeba to 'devoir'(test)zan muku , ,haba yaya ''vous etes si dure avec moi(you are so hard with me),,oho de dan kina b'ata ma kanki lokaci ,,babu yanda ta iya amman seta faki idondhi ta d'auke clé (key)d'in motarshi ta shige d'aki ,, hakayayi ta nema har sanda ta fito sanna ta mika mishi tana dariyar mugunta , ,ya buga mata harara ya amshi key kin ya fita itama da sauri ta bi bayan tashige tata motar tabata huta dan seda ta rigaye shi zuwa.....,, Bayan sun tashi da rana koda ta koma gida a palo ta iske shi ,,har zata d'aura tuwo yace aa tazo de su lek'a gidan Umma ,,bata kawo komi a ranta ba suka jera ,, koda suka shigo gidan umma na palo suka zauna bayan sun gaida ta Rid yayi gyaran murya yace Umma dama akwai abunda nake so nafad'a miki gata de a gabata zan fad'a ba komi bane akan kayan da ta ke saka wane nayi mata magana taki ji ni umma idan hali harda safa da nikaf zata ringa sakawa inza ta fita.. tunda ya fara maganar umma ke hararar Manane har ya gama eee kuwa seta fara mata fa'da har seda kuma ya dawo yana bata ta hakuri tukon ta d'aura da nasiha daga baya.. amman har cikin ranta taji dadin nuna kulawar dayayi akan Manane... Umma na shiga cuisine (kitchen)Manane taja hijab d'knta ta fita sauri2 da sauri shima ya biyota koda ta fito gidan Mom ta shige haka shima ya shige gidan tana ganin Mom ta fashe da kuka(umm Manane sarkin b'aci kenan)ta kamo ta rungume tana bubuga bayanta kad'an2 ta kalleshi tace mikamata ? Yace,,nifa ba abinda na mata kawai dan se ya labarta mata yanda sukayi da Umma yaci gaba da fad'in dan Allah Mom ki mata magana ta dinga saka hijab har can kasa da safa kai in san samu ne har da nikaf ta dinga sawa inza ta fita...Mom tayi dariya irin nasu na manya tace shikenan zan mata magana a ranta kuwa cewa tayi yaro2 ne koda d'an giwa ne... ya tashi ya fice dan har an fara kiran sallah , ,bayan ya fita Mom ta dinga mata nasiha tana gayamata cike da wayo , ,ta d'ago kanta cike da shagwab'a tace Mom walahi shine ma ya dace ace yana sa safa da nikaf ,,bakiga yanda yan mata ke kallonshi ba suna cewa yana birge su wasu ko cewa suke suna sonshima ,,ni walahi Mom da inada iko dashi to da kulle shi zan ringa yi a cikin gidan ba wacce zata sake ganin shi inko ze fita to nikaf zan dinga sa mishi ..,,wai har sambaby na fad'in kode kishin shi nike ..ne. .. To kika cemata mi ? haba Mom kema kinsa ba kishin nake ba kawai de dan ya yayana nane.....mom tace shikenan tashi kiyi sallah ,, haka ta tashi tashiga d'aki Allah yaso ta yau ba ecole d'in marece .. Mom ko cewa tayi yaro man kaza kude kuka sani da gulmarku daga ke har mijin naki. Ku biyo ni dan jin yanda zata kaya....shin Rid ze auri Halima ne? ko kuwa baze aure ta ba? Kuka sance tare damu .. Mune de naku Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _wanan nakune fans kin ZURI'AMU.haussa novel fans 😍😍😍 65-70 Rid ne kwance saman gadonci ba alamar baci a tare dashi se juyi yake yana tunani rayuwarsa,,,wata zuciya tace me mi zai hana ka kara aure 🤔,,,dayar zuciyar tace mai a'a bai dace ba saboda wanan yarinya kanwar kace kuma amanace a gurinka, kuma ma kai da yarintarka zaka zab' zama da mace biyu ??? A haka har baci ya kwasheshi. Anata bagaren Halima yaune zasu gurin ''boka me sunan gobe da nisa''. suna zuwa kawatra ta labarta mishi abinda ke tafe dasu,,, ya d'an duba ya buga kasa yana wasu surutai, sai yace dasu bukatar su zata biya anma fa da sharad'i. Halima kuwa ji da tayi ance bukatarta na malaka Rid zata biya ranta yayi fari tace da bokan wane irin sharad'ine haka ? Ai ni a shirye ma nike da duk wani abunda zaka fadi. Yace da ita zaki iya kuwa ? Tace Eh da gudu ma Seyace da ita sharadin shine "bazaki yarda ki aifu dashi ba ke kadama ki yarda ki dau ciki..inko har kin dauka to kiyi gaggawar zubar dashi , Ta danyi jim. kadan se tace inde wanan ne na yarda. Yabata wasu kullulolin magani da zata sa masa a abinci sukai godiya ta baci 50mil(dubu ishirin) sukayi tafiyarsu, a hanyane kawartata ke cemata anya Halima zaki iya kuwa, tace ke tafi can banza kawai se kace bake kika dorani a kan hayaba, kuma ko kin manta cewa mu likitocine ? Wanan ba abu me wuya bane ga contaceptions iri iri (tsarin iyali) abun da sauki ma.yanzu so nike ki nema mana yanda za muyi musa masa maganinnan a abinci... Haka sukayi ta hirasu har suka karasa gida. Yau lundi (litinin) Comme d'habitude Rid (kamar yada ya saba) yazo cafétéria dan shan tea, kan a hada abashi se wayar sa tayi ringing ya fita,,yana fadin ka bada a kawo min office d'ina su kuwa su Halima ashe duk akan idonsu akayi se kawai taje tace Rid ya turo a bata zata kai masa office dinshi ba muso ya mika mata, ita ko ce murmushi take dan yau Rid zai shiga hanunta, a hanya ta zuba masa maganin, tana zuwa office d'in ta tarar Baya ciki se ta ajiye masa akan bureau ta fito. Shikuma daga zuwansa bai ma ka akaba kawai seya dauki tea din yasha ya fice dan kiran da aka masa daga clinik ne. Tin a haya ya fara jin jikinshi ba dad'i (sha yanzu biya yanzu kenan)sosai yake jin kanshi na mishi ciwo Dakyar ya karasa clinik, yace wa Haidar zai koma gidz danbaya jin dadi. Yana isa gida bai tsaya ko ina ba se dakinshi ya kwanta, nan fa irin tunanin jiya ya dawo maya anma nayau harda fuska Halima da kuma kalamanta yayi ta juyi har ya samu bacci Washe gari daya fito ko break bai tsaya yiba, abin ya ba Manane mamaki anma seta share tace oho (Anti Fasma kinga sharin mata ko, Manane ina layfinta ???anan ni har Tana bani tausayi 😔 ). Y'a shiga gidan Umma dan gaidata fuskan nan tasa babu walwala, bayan ya gaisheta ta amsa se kuma tace son lafiya kuwa ? Yace mata ba komi "shi kam yana jin kunyar ya gayawa Umma abinda ke damunsa saboda ko ba komi ita ta aifi Manane kuma ga irin kula da take dashi ",,, tadey kara tambayyarshi mi ke daminshi inba haka ba kar ya kara mata magana. Yayi ji sanan yace Umma ba komi bane illa ina san in kara aure ne 😔,,,,,,kamar daga sama taji maganar amman se ta dake tace masha Allah, saboda wan ne kake wani damun kanka ai abun murnane saboda shi namji mijin mace hudune, Allah ya sanya alheri ya nuna mana ranar.....yace amin jiki a sanyaye ya fita saboda betaba tsanmanin Umma zatakarb'i abin cikin sauri ba sa. Itama umma karfin haline kawai tayi. Direct école ya fuce saboda yau seda marece yakeda patient, yana zuwa ya lalibo numba Halima yace tazo yana san ganinta,a office dinshi aranta taji dadi sosai dan tasan abun nata ya fara aiki. Tana shiga yace ta zauna bayan ta gaisheshi, ke minene cikkenken sunanki ? Kuma inane gidan ku ? Cike da yanza Ta amsa masa tambayoyin sa da fara'a, yace ta tashi tatafi,,,tana zuwa ta labartama kawarta yanda sukayi da Rid. Bayan sallah isha 'ï Halima na daki na chat ummata tace mata tayi bako Ko, data fito wa zata gani 😳,,Rid ne yasha wanka dan directly daga office gida yaje ya canza kaya,, bayan sun gaisa ta tafi dauko masa abin sha, a hanya seda ta kara barbada masa magani.(uhm su Halima ba😎....) Sunsha fira tun 19h (7) se wajejen 21h (9) tukon ya tafiyarsa se walwala,yake hakama ita gimbiya kar kuso kuga murna. Manane tayi mamaki yau yayan nata bai shigo da wuri ba saboda bai saba yin hakan ba, kuma ga abincin harya fuce., A palo ya isko ta tayi bacci ya kwasheta tana zaman jiranshi dining table, ya nufa ya d'an taba abincin...ya dawo palon ya tadda ta yace ta tashi, taje ta kwanta ya fice yayi tafiyarsa, itako zuciya tata cike take da tambayoyi anma batace komiba. Bayan sati da faruwa haka, Manane se kara ganin canji take a gidan nata, dama école saboda yayan nata ya futa harakatra banda gaisuwa babu abinda ke hadasu, ko girkin ma tayi ba kulum yakeci bale ma na dare a tare da *ZURI'A* kuma école d'in ma ya fasa kaita a motarta take zuwa ko dreba ya kaita, abun mamaki shine har yansu Manane bata sanarwa kowa abinda ke faruwa. (mutumniya an fara girma kenan 😇),,,,Haider na zaune shida Rid a office suna tattanawa akan aiki,bayan sun gama ne Haider yace dan uwana wai yanaga kwana biyu ka canza ? Rid yayi murmishi yace wly wata baby ce ke faman fasa mini kai,,,, what ! Dit moi que ce n'est pas vrai ? (kaka cemin dagaske kake ?) Haba kaga alamar wasa a magananan ne ? Lalle dan uwana daga yin aure seka fara magana kara aure, kaji dadin ka mon frère (brother) Dade ka bari har se Manane ta haufu mana, yaja tsaki yace ance maka tanada ciki ne ? Har yanzu yarinyace kuma ba irin dri nacé ba. Yace anzu in kana so ka nuna mini kai dan uwanane na jini to ka goya mini baya a kan haraka nan, ina so ka shaida a *ZURI'A* cewa ina so nakara aure. Haidar ya bushe da dariya 😂😂😂😂 yade ce masa D'accord,to ni yaushe za 'a kaini naga amariya ne 😋'''yace seka shirya. Haider na zuwa gida ya tarar da Salma bata gida, yakira bata dauka, seya kira Safara ko taje can ? Tace aa,,,,seya je gidan Momy, yana isa ya iske Kalifa a hanun momy yana shan madara,bayan ya gaisheta yace da ita ina Salma,tace masa yaje tana daki bata jin dad'in jikintane,,,,,, koda ya shiga ya isketa a kwance ya mata ya jiki ta amsa masa da sauki,,,, Haider da tsokana ce cemata yayi kodey kalifa ya kusa samun kanene ? Batade ce tashi komiba dan ita kade tasan mitakeji (Allah baki lafiya Salma). Shin ya Haider da dan uwansa zasu tinkari *ZURI'A* da zancan auren nan ? Anya zasu amince kuwa ? Kubiyo mu dan jin yanda zata kasance. Muna neman afuarku na rashin yi tiping kwana biyu🙏 Aïcha &Fasma [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Love you all Fans❤❤* _Dedicated_ _to _Ramatou_ 70__75 Ita de salma batace komi dan ita kad'e tasan abunda.take ji nan yayi mata gwajeje ,ya d'auki jininta dan zeyi test a lab(laboratoire)d'in clinik yamata 'bizou sur sa tête'( kiss on her head )sannan ya fice ,,haka de yau ta wuni gidan Mom ,...... Ita ko Manane duk abin duniya ya ishe ta dan inta yi girkin ma ba kullum yake ciba duk randa tayi beci ba wani abu yake zuwa ya tsaya mata a wuya kamar tayi kuka a ranta tace dama haka mata keji idan sun dafama mazan su yi wa mazan su girki sannan suk'i ci ? bayan sun fito break yau se taki koma.wa gida sambaby tace hala yau bazaki koma gida ba? aa shima yau baze koma ba shiya sa kika ganni nan ,haba kema kinsan daya ya na gida bame zaunar dani nan. Hhhh masu mijine ... ee naji de suka.isa cafet suka.saye abinci suka koma classe (su Manane an girma har an iya rike sirrin miji 😁) Se 5 na marece ya dawo da resultat(sakamakon )test kin duk jikin shi yayi sanyi koda ya zo bayan ya gaida Mom yake sanar da ita Salma na ciwon hawon jini ,, ,Mom ta dafe kirji😳 hawon jini fa kace ? Ee wly Mom ta sami ciwon ne tun lokaci da tanada cikin Khalifa to bayan ta haihu nayi mata traitement ta rabu dashi dan dama cikin ne ke haddasa hawon jini,... to ko wani cikin gareta ne,? aa wly duk nayi gwajeje amman bata da ciki kawai cuta ce ,,amman zan sake traité tanta se kuma zata dena cin maggi da gishiri kwata2.. Allahou Akbar to Allah de ya bata lfy ,,ameen sannan ya bik'a mata maganan nuwa ya fita ,cikin ikon Allah kuwa bayan tasha maganin se taji sauki ,,,dan har gidan tsoho me ran karfe tatafi dan yin dinner . .. Bayan an gama ne Haider yace yana da magana .kirjin Rid yaba da damm danya san maganar auren.shice ze fad'a dan besan ya zasu dauki zancen ba. .yayi gyaran murya yace dama se kuma yayi shiru dan shi kanshi besan ta ina ze fara ba , Abba yace fad'i mana .. yace dama Rid ne keson k'ara aure jika ke dak'in d'ipe kowa yayi shiru ,Manane kuwa suman zaune tayi ta kasa koda motsi se tsikawo muryar Mom da Momy sukayi suna fad'in baze ma yiyu ba ,,,duka ma yaushe yayi aure dazece wani zeyi?kwata2 wata 6 dayin aure dan walakanci yace wani ze sake yi? Umma ta capke zancen da fadin aa e ba haram bane nan fa *Zuri'ar* ta kacame kowa yana fad'in albarkacin bakin shi ..duk jikin shi yayi sanyi kamar yace ya fasa amman jin bakin shi yayi midhi nauyi , ,ita ko Manane hawaye kawai take ta sanda kai kasa... Can Elh Fayçal yayi gyaran murya yace duk kuyi shiru zan yake hukunci , ,tsit kake ji yace to tunda de yaro yace yana so kuma yaga ze iya to babu yanda muka iya saboda addinimu ya halasta mana dan in mu hana mun toye mishi hakkin shi dan shima yayi mana biyyaya ya auri wacce muka zab'a mishi tunda yanzu ya kawo wacce yake so donmi mu zamu hana shi kada fa kuma manta An hallata ma namiji ya aure mace 1_2_3_4 idan har zeyi adalci tsakanin su ..nande yayi ta musu nasiha har zuciyar su ta karaya jikin su duk yayi sanyi suka yi fatan Alkhairi tare da zaman lafiya..akayi addu'a taro ya watse ..,,tunda suka shigo gidan su ta fashe da kuka da gudu ta shige d'aki. Duk se yaji ba dad'i koda ya shigo palon tana zaune tagama kai da guiwa tana kukan da ita kanta basan dalilin yin shi ba ,,ya iso ya zauna kusa da ita .yace Mananeee yanda yaja sunan seta ji duk yafi kowa iya fad'in sunna ..bata amsa ba amman ta tseda kukan da take ,ya d'ago ta yace kiyi hakurin kinji bawai dan na muzguna miki ko na walakantaki ne yasa ni zan kara aure ,,kawai Allah de ya kaddaro ne nan yayi ta lallashin ta ya rungumeta suduka se da sukaji wani masse(shock) ya fiddo tissu ya goge mata hawaye dan baya san kukan ta tun tana karama koba komi kanwarsa ce (😝balle ma da komin ba)suna haka har ta dena kukan can tace to yaya damin yanzu ka daina cin abinci na ?yayi murmushi yace ayya yanzu aiki ne yake mun yawa a office..bata ce komi ba sun jima a haka tukon yace dare yayi taje ta kwanta seda ya rakata bakin d'akinta tukon yayi nashi d'akin ,,wanka tayi ta d'auro alwala ta fara jero nafilfili dan duk abinda zezo ya zo mata da sauk'i .. shiko bayan yayi wanka yayi shafa'i da wutri har ze kwanta se kuma ya tashi ya nufi dakin ta . .tana yin sallah ya iskota har ranshi yaji dadin ganin ta tana nafila ,,ya kwanta bisa gadan ,har bacci ya dauke cshi bata gama ba.se 1 da rabi ta kare ta kwanta can karchen gado tana dari2 har itama bacci ya dauke ta ..kiran sallar farko ta bud'e ido amman se ta jita a jikin mutum a rumgume ta zaro ido ta kalli faskar shi amman dhi bacci yake hankali kwance shiya bata damar kare mishi kallo tana ayyana abubuwa daya wa a zuciyar ta d'an karamin bakin shi shiya fi daukar hankalin ta har bata sa sanda ta kai hannu ta ba motsin daya yine ta dawo hayyacin ta da sauri ta rufe ido ,koda ya bude ido shima kallon ta ya tsayayi ya ayyana abubu a ranshi haka yaci gaba da kallonta shi be tashi ba koma be koma bacci ba ita ma Allah Allah take ya tashi ,se da yaji ana Assallatu Khairan Minalyaum tukon fa ya raba jikinshi da nata ya fice dakinshi.. . Yana fita itama ta fada douche (tolet) tayi alwala koda ya dawo har ze shiga ya ta da'ita se yaji tana karatun Alkur'ani dama haka ya zata ya shige dakinshi.... kamar kullum ta gyaran dakunan tayi break tayi fice warta shima ya tafi clinik dan sunada réunion (meeting) A kwana biyun yar shakuwa ta shiga tsakanin su dan kusan kulum d'aki daya suke kwana duk da abinda.ke shiga tsakanin su se satar kalon junan su in dayan yane bacci danshi Rid har yanzu renonta yakeyi yana mata kollon yarinya ....(mukuwa muka ce MACE BATA KAD'AN ,...koba haka ba Fans😉?) Ku biyo mu danjin yanda zata kaya ..shin Rid zema Manane kishiya?ko kuwa yaya de? Kuyi hakurin na rashin gani typing kwana biyu ai yukane suka mana 🙏 Mune naku har kulum Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Jameeda munga sak'on ki mun gode insha Allah zamu gyara Allah ya bar zumunci Ameen🙏🙏* Wannan page din nakine kekad'e Jameeda 75__80 2weeks later Soyyaya me karfice ta shiga tsakanin Doc Rid da Halima ., Yauma kamar kullum direct daga office gidan su Halima ya nufa .... Koda yazo ya kusan minti 30 a tsaye a tsakar gidansu tunkon tafito fuskar nan a tamke ta fito bayan gaisuwa bata kara yin wata magana ba , Nan danan Rid ya rude duk yabi ya rikice se tambayarta mike faruwa yake ..gaba d'aya ya susuce yana rok'onta tagaya mishi dan jiyake kamar yayi kuka dan yanzu ba abunda ya tsana kamar b'acin ranta(humm wannan aikin Boka ne) da kyar tace dashi ba kai bane har yanzu baka turo gidan muba gashi yanzu har 2weeks da ka cemin kafad'a a gida amman ji kake shiru ta k'ara murtuk'e fuska ,, ya sassauta murya yace ''mon amour''(my love) ni kaina na matsu ayi auren nan amman kada ki d'aga hankalin ki yau ba se gobe ba dana koma zan sake sanar musu Saboda irin wanna kulawar da kike nunamin nasan bayan auren se tafi haka... .se a lokacin ta saki fuskarta ta jujuya kwayar idanunta tace sosai ma my one , Hakade sukaci gaba da hirar su ta masoya se biyar 5 na yamma yamata sallama ya fice dayake yau week-end ne ba school... A kofar gidan Abba sukayi kicibis da Haider da fara'arsa yace yawwa daman ina san magana da kai ,, to mushiga cikin gidan mana ...a'a se urgently nan ma yayi kuma inaga daga nanma gaba zamuyi to Allah de yasa lfy... eee to ita takawo hakan ma to ina sauraronka Daman maganar aurena da my love ne dan so nake karakan wurin Papy(Elh Fayçal) muji a ina muka kwana gameda zancen auren dan wly na matsu ayi auren nan Yayi tsaki da akan wannan ne ka tsayar dani ,wai anya ma kanka d'aya ,ni yanzu ta lafiyar matata nike kabari ad'an kwana biyu hankalina ya dawo jikina .. Ayya to Allah ya bata lafiya ,,amman yanzu bazan iya jiranka har wajen two days ba kawai mutafi ka rakan .. Wai kai mike shirin samunka ne ? Yaushe ma kuka fara soyyayar da har zakayi zancen auren kabari ku k'ara fahimtar junanku mana.. Kai tsaya nifa akan auren nan zan iya yin f'ada da koma waye ..fahimtar juna na nawa ?wly zamu iya batawa da kowa(😳da kowa fa kace Rid ..tab illale Boka yayi aiki .anya kuwa🤔?)idanma baka sona da itane to zan raba kayana da kai , Kai duk Wanda ma baya son auren nan to yaja baya dan damasu so za'ayi, Tunda yafara magana ya saki baki yana kallonshi a ranshi yana ayyana anya wannan Rid ne kuwa ?dan tuncen da yan mata basu dame shiba amman gashi yanzu har yana fad'a akan mace ...dayaga abun bana karewa bane dan se fad'a yake .se yace yi hakuri d'an uwa nima ba ina k'in auren bane nagani de yaushema kuka had'u ,kuma dukama 6months(6mois)dayin aurenka da Manane har kake zancen wani aman tunda abun naka yakai har haka muje na rakaka ,se lokaci ya saki fuska yana dariya yace yawwa ko kaifa brother haka suka fice gidan Papyn Shide Haidar kallonshi kawai yake yana mamakin canzawar shi a y'an kwanakin nan... .Sun iskeshi bisa sallaya da tazbaha a hannun shi suka zauna bayan sun gaisheshi se kuma sukayi shiru yyii dariya yace to ku fad'i abunda ke tafe daku kunzo kun sakani gaba kun tsare ni da idanu kamar wanda naci bashin ku ban biyaba cikeda tsokana yake maganar . Carap Rid ya karb'e zancen da fadin ai kaci bashin mu da dadewa shine mukazo mutuna ma idan ka manta... ya gyara zama yace ina sauraren ku .. bako kunya Rid yace zancen aurena ne naga har yau ba'ayi zancen ba gashi har kusan two week dayin maganar A lokaci guda Elh Faycal da Haidar suka kalli juna suka meda duban su zuwa Rid wanda bema san sunayi ba yanata fadin maganganu.. gani shirmen nashi yafara yin yawa dan har yafara fadin duk wanda yake kin auren nan to nima zan iya yanke alakata dashi,maganganu dai iri2 ,Elh Faycal yace ya isa haka ka kwantar da hankalin ka zanyiwa mahaifan naku bayani sai aje a tambayo maka da fara'a yatashi yana fadin yawwa Papyna amma fa karya huce satin nan yafice warshi danshi yama manta tare da Haidar suka zo. Bayan fitar shi Papy ya kalli Haidar yace mike damun dan uwanka gaba daya ya susuce akan auren nan wly ni kaina abun ya dauren kai dan 2 days d'in nan bashida aiki sena zancen auren .. to Allah ya kyauta ya zab'a abunda yafi alheri..ameen yatashi dan anfara kiraye2 sallah magrib..... Bayan dîner Elh Faycal ya tuna musu da zancen auren sannan yace dasu Abba su shirya ranan alhamis nan da kwana biyar kenan suje tambayar auren .. Adam yace wai daman ba'abar zancen auren nanba? Nan fa Rid ya watso mishi harara yana maganganu kasa2, wanda duka *zuri'ar* seda tayi mamaki dan ba halinshi bane dan haka kowa yaja bakinshi yafara mishi fatan Allah sanya alheiri banda Mom da Momy da suke banka mishi harara..... Manane ko tunda Elh Faycal yafara magana zuciyarta take mata lugude kwalla har tacika mata ido(wayoo Manane 😔) ,haka aka watse kawa da abinda yake ayyanawa a cikin ranshi. Ranar Manane kusan kwana tayi batayi bacci ba sai kuka da tayi2 ,ita kanta tana mamakin kuka da take dan bata san dalilin yinshi ba kawai de ta tsinci kanta dayin shi ga wani abu dayake zowa ya tokare mata ma k'oshi(to kode kishi kike Manane?😳 tab) Sekusan uku na dare b'arawon bacci ya saceta. Koda yatashi da asuba bai ganta a dakin ba seya ficewarshi dan yayi tsamanin tana douche (toilet) seda yafito yayi turus ganinta nan palon bisa kujera daga gani batajin dadin bacci a ranshi yace bade anan ta kwanaba?ya matso ya tsuguna agabanta yana kallonta har cikin ranshi yana tausayawa yar kanwar tashi to bayanda ya'iyane dan jiyake inbe aure Halima ba tofa ze'iya mutuwa ma...ya jima nan zaune yana kallonta yana saka da warwara seda yaji har ana shiri shiga sallah sanan ya tashi ya shiga dakinshi karan rufe kofarne ya tada Manane. Idanunta duk sun kumbura tayi ficewartar itama . Da safe da matsanecin ciwon kai ta tashi sama2 tayi gyaran gidan tayi musu break koci batayi ba ta koma ta kwanta dan bata jin zata iya zuwa school yau ... .lokacinda ze fita ya leko dakinta dan bata fito yin break ba ganin har 8 ta kusa..ya tadata yatambaye ta bata zuwa school ne..? Tace a'a yau ba muda lecture. kai kawai ya gyada ya fita tabi bayan shi da harara sanan ta meda kanta tacigaba da bacci ta.. Sai karfe sha daya ta bude ido wanka kawai tayi break d'inma sama2 tayi shi dan batada appétit tayi ficewarta gidan Umma tun kafin ta zauna Umma ta lura da idanunta sun yi luhu2 alamun tasha kuka kenan a sanyaye ta gaishe ta itama Umma duk jikinta yayi sanyi tace yau ba school ne? Akwai kawai de bana jin dadin jikina ne har cikin ranta tana tausayawa yar tata dan kaf cikin *zuri'ar* ita kade ce za'ama kishiya gata yarinya yar kankanuwa,ita kanta Umma tana nuna halin ko'inkula ne dan Mom da Momy suna mata kara shima kuma Rid yana mata biyyaya kamar ita ta haifeshi .shiya sa take kauda kai ...ta jima tana yima Manane nasiha tunbata ce komi ba harta fara kuka .. tsakanin d'a da uwa se Allah dan haka se ta janyo ta jikinta ta tana lallashin ta tare dayi mata nasiha dajan hankali cike da dabara da wayo take mata nasihar kan hakuri,akan zaman duniya dakuma tazauna da kishiyarta lafiya.. kuma idan akwai abinda bata fahimta azamantakewar auren to kada ta boye ta sanar mata ko kuma to ta gayama Mom dinta,nan danan taji zuciyarta wasai ta rage zogin datake mata . .Allah sarki Manane.. , daga nanma gidan Momy ta nufa a nan ta wuni se wajejen biyar na yamma ta koma gidanta........... Muje zuwa fans.. Muna neman afuwarku akan rashin jinmu kwana biyu ayyukane sukamana yawa ga school ta sankomu gaba muna barar addu'ar ku🙏😘 love you all❤❤ Samira mun gode da kaunar da kike nuna mana Allah yabar kauna.😍 Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _to_ _Ramatou 80__85 Da zuwanta ko minti goma batayi ba kawarta Sambaby tazo nan fa suka fara murnar ganin junansu ,,tacika mata gabanta da kayan ciye2 bayan sun d'an tab'a hira sambaby tace wai miya hanaki zowa school yau ne? Tace bani da lafiya ne.... ayya kode har mun samu baby ne ?ta fada cike da tsokana ... ta buga mata harara wani baby?kawai de head pain(maux de tête) ne ,, to Allah ya baki lafiya... Ameen.... To ciwon kan ne ya haddasa miki damuwa? damuwa kuma ?nibani da wata damuwa.. haba Manane kadafa kimanta na sanki farin sani gashi har wata yar rama kikayi amma kice min bakida damuwa... Taja ajiyar zuciya tace hakane sam bakomi ke haddasa min wannan damuwar face qarin auren da ya Rid ke shirin yi ..dan nanda 5days za'atafi yin tambaya ma Sam ta dafe kirji tace 😳wai da gaske ne ko wasa? Hum kede bari ai ba'awasa da irin wannan maganar ....kuma kinma san wacce ze aura? Aa ina zan sani. Ina wannan yar lukutar da muka ji ranarnan suna firarshi? Kada de Halima wacce take aji na 3?marar kyan nan ? Ee itafa. Tab to walahi da wata a qasa,.... Kamar yafa? Ke bakiji abunda suke fad'a ranar bane? Naji amman fa kin san zargi ba kyau ,.. Hakane to Allah ya shige mana gaba Ameen thouma amin.. To Manane meze hana ki bari nasakaki groups din nan dana miki zancensu kwanaki dan wly akwaiabubuwau qaruwa ciki da kuma novels da ake turowa ki bari nasakaki kodan qaruwar kanki.. kuma zaki qara sanin yanda zaki kara kula da gidanki ..iya tattalin miji da iya kissa dade sauransu... Okk sambaby ki tura number na se asakani ciki.. Suna cikin haka wayar Sam tayi kara . Tunda ta dauka take wani kashe murya se wani shagwab'a take Manane ta saki baki da hanci tana kallonta Takusa ten minute sanan ta kashe Manane takai mata dundu tana fadin wanan kashe muryar fa? Ta kauce tana dariya bafa wani bane Doc ARazak ne.. A'a kawas ina tayaki murna dan kiyi dacen miji.. Ke befa furta yana sona ba kawai de muna d'an gaisawa ne .. Ana kan hanya kenan..to Allah ya tabbatar mana da abunda yafi alheri.. Kasa2 tace Ameen Mi Manane zatayi inba dariya ba .. Sun sha firar su har kusan magrib sannan tamata sallama .. (🤔tofa fans kunji inda Doc A.Razak ya dawo..?) Ranar alhamis su Abba suka tafi gidan su Halima ..a kuma basu basu dan har sunbada sadaki kuma ansa ranar aure nan da 1 month(1mois).. Yana zaune a office Haider ya shigo yake sanar mishi ansa ranar auren nan da 1month ... Nanfa Rid yafara fada akan mi za asa har wata daya ina laifin 2 or 3 weeks danni har na fara shirye2 na , Shikam Haidar kallonshi kawai yake dan yanzu abun na Rid tsoro yake bashi..har ya qari bambamin shi bece dashi komi ba... Haka Rid yake ta shirye2 event din daza'ayi dan Halima tace auren kece raini za'ayi.aure na gani na fada saboda event ma wajen kala biyar za'ayi ..paty ne nacikon na shida ... Yau sauran 1 week sosai Rid da Haider ke shirye2 ba akama hannun yaro , duk da Haider yana kauda kanshi kan wasu abun saboda Manane ga kuma kashe kudin da Rid keyi.. Haka cikin *Zuri'ar* ma suna shirye2 aman bame daukin auren dama2 Umma .. Halima anata bangaren se tatsar Rid take yana bata kudi.. Adam da Haider zaune suna tattaunawa game da irin kashe da b'arin kudin da Rid keyi dan har ya fara taba account din _Zuri'ar_Wanda duk qarchen wata kowa ke kawo contribution ..sega Rid yazo ze giftasu Adam ne ya kirawoshi.. Bayan ya zauna Adam ya kalleshi yace wai Rid mikakeyi haka da kudi yanzu ace har ka fara taba account din *Zuri'ar* gashi yanzu har su Abba suna tambaya .. Yayi dariya yace wly kawai event ne sekuma gidan danake ginawa my love acan unguwar ''city''dan har na kusan gamawa..dan my love tace bazata zauna a unguwar nanba. Suka zaro idanu waje atare suke fadin 'gini fa kace?' Haider zeyi magana .. sekuma maganar Dad ta katse shi yana fadin to baku isaba daga kai har ita.dan ka raina mutane banda cin fuska dakama dauther na kuma yar uwaka hadda wani ginin gida ka tsira awata unguwar?to wly bari kaji idan de har bazaka had'asu gida guda ba ,ko kuma ka gina mata wani gidan a unguwar nan tunda akwai filaye ..imba haka ba sena sasab'a maka shasha wanda besan ciwon kashi ba..tunda ka taso waka gani ya ware awata unguwar ?se kai?..seda Dad ya wankeshi tatas sanan yayi gaba abunshi .. Ya Adam da Haider suketa ba Dad hakuri ..shiko gogon yayi shiru amman zuciyar nan tashi se tafarfasa take... Manane ma de ba abarta a baya ba wajen gyaran kanta dan sanadiyar group's whatsapp da take tana qara koyon girke2 sanan se yanzu take qara fahimtar manufa dama mahimmacin abubuwan dasu momy kebata ,,saboda a baya idan de bame zaki bane ko me madara da zuma tofa bata ma kallan su bare tasha ko kuma ta faki idonsu ta zubar ,Wanda ko ake aiko mata har gida to a drower take aje su dan ita bataga anfanin suba tunda ita nata miji har yau yana mata kallon yarinya .... Dadinta guda tana zuwa school sekuma whatsapp dake debe mata kewa dan yanzu har novels take karantawa ,,,sosai take qaruwa da abubuwa da dama barema wajen girke2 dan pratical takeyi.... Ana saura kwana uku daurin aure AREEF ya diro kasar dan ya gama karatunshi na zama cikkebken soja' wato _colonel_ '' ,sosai kowa yayi murnar dawowarshi (idan baku manta ba Areef qanene ga Haider ) Biki ya kankama se shige da fice ake ,,dan har anyi wa amarya jere ,an shirya mata dakinta .. Manane ma Dad ya sake mata kayan daki duk da bawani tsufa sukayi ba .... Gidan yana dauke da baban palo se kitchen da toilet se daki daya kusa da kitchen anan veranda ....sanan in aka hau stair akwai wanin dan matsakecin palo se wani coridor wanda ze sadaka da dakuna gudan 3 jere ..dan haka se suka saka Rid a tsakiya inda kowani daki ke dauke da palo da kurya se toilet...,, Ba karamar drama akayi ba tsakani Rid da Halima kafin ta amince zata zauna gida daya da Manane.. Rid ne zaune gaban Mom tana mishi fadan kan kayan fadar kishiya dabe yi wa Manane ba kuma da alamu bashida niyyaryi..sosai Mom ke fada tukon daga baya ta shiga yi mishi nasiha dakuma ya kwatanta adalci.. Ba yanda ya iya haka ya shiryawa Manane kayan masu kyau da tsada sede be kai na Halima yawa ba..... ''Ranar aure'' Ranae wata juma'a ne aka diaura auren Ridwan tare da amaryarsa Halimatu ,ba laifi anyi taro Rid se murna yake baki nan har kunne ..anci ansha ,anyi barin kudi.. Bayan magrib aka kai bride gidan mijinta.., Sun isko Momy Safara da salma se kuma uwar gida Manane ..sun musu tarba ta kirki.bayan sun gaisa sanan yan uwan Halima suka damka amanar ta a hannun uwar gidanta Manane,,, Sosai aka musu fada da nasiha . .daga karshe Momy tace suyi musabaha,kowacce seda ta danne kishinta tukon ta iya meqa hannu.. Ba kamar Halima ba da tunda ta shigo take kallonta a ranta tace wly da sake daman haka Manane keda shegen kyau kamar watar aljana? Tofa fans kunji Halima da kafin hali..ta isko Manane cikin gidanta aman tana fadin da sake....mitake nufi da hakan🤔? Ku biyo mu danji yanda zata kaya... Love you all❤🙏 Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Ya Yusuf ,MH Dala,, *Khairat* *Asiya Usman da* *Kuma *Aicha muna godiya* *da soyyayar ku garemu Allah ya qara dankon Zumunci...wannan page din nakune* love you all😍❤🙏 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 85__90 Wajejan takwas na dare aka fara shirin zuwa patyn dan karfe tara za'a fara sannan babu African time.. Bayanda su Safara basuyi da Manane ba kan ta halarci patyn amman se ta bige da bata jin dadi itako bakomi ne ya hanata zuwan illa Kishi ,,dan yanzu ta tabbatar da ta kamu da son yayana ta(wayooo Manane kinada jan aiki gabanki....to waima garin ya kika bari kika kamu da son wanda yace bakya cikin tsarin matan dayake so?🤔...tab) Sha daya na dare(11) aka tashi daga patyn direct aka huce da amariya gidanta.. Manane taji shigowar su amman taki fitowa har abokan ango suka fice.. Haider ma yaji dadin hakan dan dama yana kunyar Manane... Se bayan tafiyar su Rid ya rurufe gida da dakuna ya haura sama .... Ya daga waya ya kirayi Manane da har taso taqi dauka sekuma ta daukan ..ki fito palo muna jiran ki abunda kawai ya fad'a ya kashe wayar..... Da gunguni ta iso palon ,,ta zauna d'an nesa dasu dan haushinsu takeji.. Da Bismillah ya fara yayi wa Manzon Allah (SAW) salati.. sanan ya fara musu gargadi da nasihohi kansu zauna lfy ..ya kuma nemi dasu had'a kansu... Ita kam Halima da alama batama san miyake fada ba.. in ya shiga ta wannan kunnen seya futa ta dayan... dan sewani hararar Manane take tana wani girgiza k'afafu .. Daga karshe ya raba musu kwana bibiyu bayan ta ciyye satin ta ya d'ora dacewa duk me aiki ita zatayi girkin gidan sannan du' me girki ita za tazo dakina dan bawacce zan iskota dakinta ...idan dame magana tayi .... Ba wacce tace komi . Yace to Allah ya bamu zaman lafiya da *Zuri'ar*d'ayyiba Da sauri Halima tace cikin ranta tBa ameen ba ...ina ita ina wata *Zuri'ar*itada Boka ''gobe da nisa''ya gindaya mata sharadin kada ta kuskura ta yarda ta dau ciki.. Manane tace Ameen ya kuma baka ikon yin adalci tsaka nin mu.. Ameen ya ansa.. tana ida fad'ar haka ta tashi tana fadin se da safen ku.. Rid ko binta yayi da kallo hartayi shigewar ta dakinta sannan ya meda dubanshi zuwa Halima ,,wanda tayi fam kiris ya rage ta fashe ,a ranta kuwa tana tuna abunda boka ya fad'a mata kan cewa soyyayar da take Tsakani Rid da Manane cikin jinin su take dan haka rabasu farat d'aya ba'abune me sauqi ba ,,sede zeyi iya yinshi..tuna wa da haka yasa ta dan saki fuska. .. Daganan suka huce dakin Rid din ya umarce ta data yi alwala shiko fita kaiwa Manane ledar kajinta yayi.. raka'a biyu sukayi ya dinga kwararo musu addu'a wanda duk rabi guda Halima na ansawa kasa2 da BA Ameen BA ..sanan ya daura hannushi bisa kanta yayi addu'ar da Manzon (SAW)ya koya ...yamata tambayoyi wanda ta ansa 40% ciki dan sauran bata sansu ba.....ya koya mata sauran ..sanan ya bude ledar kaji ya ciyar da ita . daganan kuma abubuwa suka far wanzuwa babu shiri na jayo Aicha a guje muka fito. Dakin Manane muka lek'a dan ganin mitakeyi.. Akan abun sallah take da alama de nafila takeyi (.Allah sarki Manane).daga haka muma muka koma palon dan muyi bacci dan kada mu makara wurin samo muku rahoto.. Kiran sallar farko ta bude ido .ta tashi tayi nafilfili tana nan har aka yi kiran sallah tayi... Bata koma bacci ba dan a al'ada garin inde aka maka kishiya sannan gidan ku guda tofa ke zakayi musu girki har na tsawon one week idan Budurwace ..dan haka tayi gyara2ta kamar kullum tasa turaren wuta tayi musu break .farfesun kayan ciki tayi se kwai da ta soya da plainted da ruwan tea.. Dakinta ta koma tayi kwanciyarta.. Se wajejan goma taji motsin fitowar su..dan haka itama se ta fito dan suyi break... A saman dining din ta gansu har Halima ta fara zuzuba abinci ,,ranta ya soso kwarai kenan da bata fito ba su bazasu kirata ba..ta tab'e baki ta iso tare da gaishe su duk da Rid kad'e ta gaida..... Halima ta galla mata harara ,,itama ko ta rama.. Rid yace ke baki da tarbiya ne da bazaki gaida my love ba. Ta ya mutsa fuska tare da turo baki haba yaya nicefa Baban tunda nice uwar gida aii ita ya kamata ta gaisheni .ai se kasa ta rainani...aman bari na gaisheta ..tana qara ya mutsa fuska tace da fatan kin tashi lafiya amaryar mu?bata jira ansar suba ta fara cin break dinta duk da ruwan tea da plainted kawai take sha'awar ci.. Galala suka saki baki suna kallonta har ta dasa aya ba kamar Rid bama da tayi mugun bashi mamaki ..har ze fara fada Halima ta tari numfashin shi da fadin haba my sweet love kyaleta ci break dinka kada ka qware... tab'e baki tayi dan ko kallo basu isheta ba taci gaba da abunda take.. D'aga idon da zatayi taga Rid na bawa Halima a baki itako se wani shagwab'e midhi take tana wani kashe murya , dan takaici Manane bata san sanda taja dogon tsaki ba mtssss ta bar wurin se yanzu take nadamar fitowarta. Ta koma palo ta kunna TV.. Suko tab'e baki sukayi sukaci gaba da cin break din su ..daga nan ma daki suka koma sukaci gaba da soyewar su..dan daren jiya sun gurji armacin su dukda tasha wahala amman burdurcin nata yana rauni a matsayin shi gynécologis.. Kan kace mi gidan har ya fara cika dan yan uwa Halima da Manane d'in .. sosai Manane tayi musu tarba cike da fara'a ,.. Duk sun yaba da hankalinta ... hayaniyar su cema ta fito dasu daga dakin su duka wata narkye kiyar shadda ce a jikin su da alama ma anko ne sukayi dan kalar iri dayace.... Bayan sun fito ya tsaya suka gaisa da yan uwan sannan yyi ficewar shi.. Fitarshi keda wuya Halima ta daka tsale da ihu Tana fadin anty Kadidja wai kinga kyatattatu kan da my sweetyna ya ban...kafin su bata amsa ta fiddo wata shegiyar sarqa ta gwal tare da makullin motar ''LAGUNA ..sun tayata murna amman basuso ta fiddoshi gaban kishiyarta da yan uwanta saboda dukda al'adace bada kyautar aman akwai kunya .. Itama tasan bedace ba amman dan taba Manane haushi tayi shi kuma ko tayi nasara tunda ranta ya sosu... Allah ya taimake ta su yesmine da Muhsana suna gidan dan su suka kama mata tayi lunch.. Haka tayi ta musu abinci. break da lunch hana tsawan kwana ukun ..... Yau ta kama litinin Manane amakare ta tashi dan ko break bata dafa ba ta shiryawar ta ta fice ..suko se bakwai da minti arba'in da biyar(7H45) suka fito da shirin su na zuwa school because school d'in akwai su da tsanani ba'a fashi in har bakada kwakwara raison. .shima yanada lecture a can..koda suka iso dining din se suka ga wayam duda haka suka zauna zaman jiran Manane ta kawo musu break dan ji suke tana kitchen....after 10 minutes shiru ..Halima ta fara qorafin ita yunwa take ji gashi kuma mun yi late amman yarinyar nan bata gama break ba.....Rid ya tashi yana fadi bari na dubo ta ...koda ya shiga se yaga wayam...ranshi ya b'ace. Ya fice dakinta nan ma de bata ciki ..ranshi ya qara b'aci ..ya dawo yace tashi mutafi dan yarinyar nan bata gidan nan da alama ta tafi school ma....what??amman yarinyar nan ta ..se kuma tayi shiru.. .yace muta fi gidan Umma muyi break din se mu fice... .sakaka take kallonshi sannan tace Umma fa?bama Mom ba..?e jinake Umma surikar kace ,,ya b'ata fuska sekuma me ? to gani nayi be dace ba dama2 gidan Mom ... a'a tsaya Umma ba'a surika na dauke taba ...kamar mahaifiya take a wurina dan ita ta raineni..dan haka kisan irin kalaman da ze dunga fitowa daga bakinki . Shiru tayi tana kallonshi dama Bokanta yace mata abune me wuya rabashi da *Zuri'ashi* koda za'ayi nasara to se an dau lokaci saboda irin shakuwa da son junan su da sukeyi.....tunawa da wanan yasa ta saki numpashi tana k'ak'alo dariya cike da kissa tace am sorry my love nima bahaka nake nufi ba aman de yanzu mutafi se muyi a restauran na school tunda gashi mun yi latti.. Besake cewa komi ba suka fice.... Ku muje fans. Love you all fans❤🙏 Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Samira bamu da bakin gode miki sede mice mki Allah ya saka miki da alheri Allah ya bar zumunci..we love you sosai irin dayawan nan😍❤* _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 90__95 **<< _Manzon_ _Allah_ ( _SAW_ ) _ya _ce :Hakika Allah ba ya kallon surorinku da dukiyoyinku_ _amma_ _saidai abinda yake kallo shine ne Zukatanku _da Ayyukanku._ Muslim ne ya rawaito.>>_ Haka suka gama lecture na safe aka basu break.. Aman duk da haka Manane bata koma gida har sambaby na tambayarta miye dalilin rashin komawarta gida tayi lunch ..saboda tun lokaci da Rid ya mata fadan komawa gida a break to dan haka kullum se ta koma .. Tace ke nifa nagaji fa dayi musu girki gashi kuma ba girki na bane kawai wani da shan wahalar girki wani kuma da more miji bazai yiwuba .. Sambaby ta kwashe da dariya tace sai kinyi uwar gidan Rid ,,har kika san wani.more miji.... Itama dariya tayi tace wannan haka yake fad'i da karfi ki qara da ihu ..ai ni wly kin taimaken da kika sakani groups din whatsapp dan ina k'aruwa da qara fahimtar abubuwa kan zamantakewar auren... Haba akwai ma groups na matan aure na anty ''Mira Dan Fodio'' da kuma na ''Ummu Aysha'' zance su sakaki ciki dan suna turo abubuwa musan man ma sirririka da iya kissa wanda yadace mace ta ringa yiwa mijinta .. Suka kwashe da dariya suka tafa shikenan asani ina so... manta da wannan zancen baki gayamin ba ya kuka kare da doc A.Razak? Humm Ashe fa kinyi gaskia dan jiya 2nan ya fallasa min soyyayar shi ...kuma yace shi ya fiso ayi auren nan kukusa.. Haba dan Allah da gaske?daga ganin sarkin fawa se miya tayi zaqi?duka ma yaushe aka fara soyyayar har za 'afara zancen aure?kuma shine baki gayan ba?se yanzu? Ya zanyi nagaya miki kina cikin choc din kishiyar da aka miki ..kuma fa jiyane nima yA gayan.. Haka ne amman duk da haka seki gayan..to Allah de ya nuna mana ranar kuma ya zaba mafi alheiri ..ameen..amman fa kin taki sa'a.. Bari kede kawas.. Suka sake kwashewa da dariya tare da tafawa dede nan Halima da kawarta sunzo ficewa cak suka tsaya ta juyo ta kalle su tace ke ubanwa kuke wa dariya . su sai asannan ma suka gansu Manane tayi tseye tace da ubanda ya tsargu muke .. Ke nizakiyi wa rashin kunya? Yo ke wacece da baza ayi miki ba inba ma rainin hankali ba kawai daga kinji dariya sai kice dake ake,dama matsalar sake wa yaro fuska nan da nan yake raina ka .. Waye yaron anan kuma?bakida kunya ko?a girme de kisan nayi kanwa dake ta wajen 3.. a haihuwar kaji kuwa na haifeki... Ke mana ko kinga wani bayan ke annan Halima ..alhadulillah sekuma mu ba kajin bane bane ko ..(😏😏umm Manane son girma) ta daga hannu da niyyar marin Manane caraf tarike hannu ta zabga mata mari ta nuna ta da yatsa tace karki qara kuskura kiyi gigin tabani dan ruwa ba sa'an kwando bane taja tsaki mtssss nanfa fada ya kacame dan Halima tace sai ta rama suna cikin haka sega Rid da wani Malami sunzo hucewa suka tsaya kallo daya ya musu ita Manane tasha jinin jikinta ta dau bag dinta sukayi hucewar su da Sam itako Halima taci gaba da banbamin ta ..ta shiga motar ta aguje ta bar school din dan dama sha biyu suke tashi yau kuma basa ta yamma....muma muka mara mata baya gani ta dauki wata hanya yasa muka komo cikin school din... Suna tafiya Sambaby tace kin fa birgeni yau da baki bari ta mareki ba.. To tayaya zan bari ta mareni haka kawai..salon ta raina ni amma fa ina tsoron haduwar mu da yaya Rid dan daga irin kallon dayake min nasan najawa kaina... kada kidamu ba abunda zai faru...bare in kin had'a da kissa... Basu tashi ba sai wajejen biyar na yamma koda ta koma gida ta iske Halima a palo tana kallo da sauri ta tashi ta nihi kanta. Manane ta daka wata tsawa tace kada ki kuskura ki iso nan dan wly jikinki zai gaya miki cak ta tsaya dan bata manta marin data sha dazu ba amman bakin ta be mutu ba seta fara zage2 suna cikin haka sega Rid yazo wata gigitaciyar tsawa ce ya daka Wanda tasa dukansu yin shiru yace miye hakane? kuna san mrda min gida kamar gidan dambe ne ko miye ?ke Halima kirike girman ki ke kuma Manane....da sauri ta matso kusa da shi ta rike hannu shi dukansu wani shoc sukaji tunda ga tsakar kansu har zuwa baban yatsar k'afar su da kyar ta dedeta nusuwar ta cike da shagwa'ba tace haba Babyna nice fa baba ko ka manta nice uwar gida. shikam gogan sandarewa yayi a wurin sai gyada kai yake kamar wani k'adangare dan ya kasa furta kalma ko daya(yade Rid🤔kode Manane ta tafi dashi😜) Halima da mamaki take kallonsu dan shi Rid ya ma manta da wata Halima..takaici kamar ya kasheta kiris ya rage ta fashe itako Manane da gayya tai hakan ta kara langwabe kai tace amma i promise you hakan bazata sake faruwa tsakanin mu ta saki hannun shi se alokaci hankalin shi yadawo jikin shi(yo da ina yatafi🤔) Yace da de yafi muku dan wly idan kuka sake zan dauki kwakwaran mataki akanku.. yayi ficewar shi dan an fara kiran sallah magrib a masallaci Manane ma shigewar ta tayi Halima ko ta tsaya tana tunanin wani irin mataki yakamata ta dauka taja tsaki yafi a qilga aranta tace dani kuke zance dan cikin satinan zan koma wurin boka gobe da nisa.. dariya tayi jin ta samu solution... Bai dawo gidan ba seda akayi sallah isha'i.. Halima na palo tana kallo da sauri ta isa ta tarbe shi tare da rungumeshi tana mishi sannu da zuwa sannan ta koma ta zauna taci gaba da kallonta.. shiko direct dining ya nufa wayam ya gani a ranshi yace bade bata dafa ba abincin se kawai ya fice dakin Manane ,a kwance ya isko ta ,mutuwar tsaye yayi sakamokon irin shigar dake jikin Manane din dan wani shegen Wando ne ko rabin cinya bai rufe ba (ra.deki) sai wata riga mai kama da bresiya,red.. ita ko batama san da shigowar shiba dan tayi nisa cikin firar da suke ita da Sambaby dan zacen bazata kara yi musu girkiba inde har ba girkin ta bane ta cigaba da fadin badan tana tsoron Umma ba da gidan papi zata ringa zuwa dinner. kawai itada bama mijin a dakinta yake ba anma ace bazata jeba har se Halima tacike sati sannan su fara zuwa duka su 3 kamar itace amariya ,tai shiru tana sararon Sam din daga baya kuma ta kwashe da dariya tana bubuga kafa a bisan gadon sanan ta katse Kiran... Juyowar da zatayi taga mutum a tsaye ta tashi ta iso gabanshi tace sannun da dawowa yaya .. Be ansa mataba .. Tace yaya ko kana bukatar wani abune? Da kyar ya iya dedeta nutsuwar shi yace mi yasa baki dafa diner ba....haka da safe ma baki break ba ki ka tafi school. .. Ta langwab'e kai ta turo dan karami bakinta cike da shagwab'a wacce ta zame mata jiki tace haba yaya ka dinga yimin adalci mana yin girki satin nan Al'adace aman kawai wani da shan wuyar girki wani da more miji .ni in har na yi girkin to Sede na mu biyu zan dafa ..kai ma kuma because kana yayana.... Gaba daya kusoshin kanshi sun kunce kawai d'an karamin bakin ta dayasha lips (man baki)ya ke kallo .danshi bayama fahimatar abunda take fadi ga wani sihirtancen kamshi dake tashi daga jikinta ..ga kuma kanshi mint da bakinta keyi ..besan sanda ya hade bakin shi da nata ya fara tsotsa kamar ya samu lolipop🙊🙈....Manane ko zare idanutake...da karfi ta ture shi tana fadin miye haka?tayi hanyar toilet .. yayi saurin riko hannunta yace. I... . Kuyi hakuri da wannan.. Kubiyo mu danjin yanda zata kaya. Love you all fans irin dayawan nan😍❤🙏 For coment +22799951593 ...mune naku har kullum .. Fasma &Aïcha.. [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 95--100 ```___Manzon (SAW)ya ce :''Duk wanda Allah yake nufinsa da alheri sai ya _fahimtar_ da shi illimin_ Addini'' (Bukhari_ da Muslim suka rawaito shi)_ ``` Yayi saurin riko hannuta yace i na zaki ? Ta fara kame2 ni kacika min hannu ta cinno mishi baki tace ba zuwa zanyi na daura abincin ba .. Ya k'ara janyota ta fada kirjinshi ya k'ara matseta har nunfashin su yana had'uwa yace ba ke kika ce wani da girki wani da more miji ba bari kema ki fara morar shi dan ki ji dadin mana diner me dadi tunda idanuwanki sun fara bud'ewa.. zaro ido tayi kamar wanda tayi wa sarki karya tace nide ka cikani dan kawai na fad'i gaskiya seka fassara ni da wani idanuwana sun fara budewa..to ni can dama a bud'e suke dan ba makauniya bace ni ..aman tsoro ne far ranta dan yayan nata mamakin shi take ga kuma saban shiga ce a harkar dan ita théorie ne ta iya ba pratical ba .. Cike da sha'awa yake kallonta tana zuba mishi yarinta dan tayi bala'i burgeshi a ranshi yace ashe ina da sauran aiki gabana har yanzu bata ida girma ba(humm mude muka ce mace bata kadan😜koba hakaba fans?) Kiciniyar kwace hannuta take kota samu ta sauka a gadan.. Shi ya medo shi daga tunanin daya lula .. Tace dan Allah ya ....bebari ta k'arasa maganar da zata fad'a ba ya sake had'e bakinsu wani stole kiss ne yake mata wanda ya sata bashiri ta fara maida mishi martani dan ya danne hannuwan nata gashi kuma ya saka mata nauyisa.. Duk daya yana cikin wani yanayi amma yarinyar taba shi mamaki dan shi kanshi dadin abun yakeji wanda bai jishi ba a lokacin daye keyinshi da Halima har basu san lokacin da suka fada bisa gado ba.. Tafiya tayi nisa besan lokacin da ya fara shafa ta har yana koqarin cire mata yar rigar dake jikin ta caraf ta rike hannun shi da iya karfin ta ta ture shi gefe dan lokaci bashi da wani kuzari duk jikin shi ya saki.. dagudu ta shige toilet ta jingina da kofar tana maida numfashi dan ita kanta bata san mitake ji ajikinta ba..ta jima.nan taga b'ata wa kanta lokacine take dan dare karayi yake..seta murd'a kofar toilet din ta lek'o Shiko Mirginawa yayi reran yana maida nunfashi dan bejin ma zai iya tashi saboda sha'awar da ta taso mishi (hum kad'an ma ka gani) Yana nan kwance tafito sauri2 taja bakar rigarta ta fice daga d'akin A hargitse tafito dan duk gashin kanta sun tatashi sai tayi turus da Halima dake kallon TV a palo direct kitchen tayi ficewar ta. itako Halima kallon up and down ta mata da mamaki qarara a fuskarta sekuma taja tsaki mstsss.. Bayan yan mintina ya sauko palon shima kallo daya Halima tayi mishi taga duk a hargitse shima yake idanun shi duk sun canza kala zuwa red ya zauna kusa da ita da sauri ta tashi taja da baya ya ruko hannunta yana fadin mi akayi ne sweetheart naga kin tashi? Ina zaki ne? ta kwace hannunta Tana fadin yanzu amana ta zaku ci ? Duka yau 3 days da yin auren mu aman abun har da satar kwana banda cin zarafi da kukamin d'azu? zaro ido yayi 😳 Ban fahimci satar kwana ba aka miki?tsaya ma wata amana mukaci taki? To inba amana ta kuce ciba mika shiga yi dakin ta har na tsawon minti talatin a ciki? Ke bana son shirmen banza kawai dan nashiga dakin babyna se kice ana wani cin amanar ki .. Yanda kike matata kina da hakkokii akaina itama haka take matata so be careful (😳 to kunji wata sabuwa a yan mintina nan har Manane ta samu wannan mukamin na babyna🤔🤔hum ) Sai tayi shiru dan gaskia ya fad'a amma a ranta ko fadi take lalle bokanta yayi gaskiya lokacin dayake cemata abata maganin malakar miji dan ita a lokacin nan auren Rid ne kawai ke gabanta sai yanzu take kara yin nadamar kin amsa da tayi dan da allama yarinyar nan yar bariki ce ..gashi itako tana so ta fara aiwata mumunnan qudirinta akan Rid.. Ita kadai take girgiza kai tana fadin tab lalle da sake..dole ma na koma '' le plus tot possible'' Suna cikin haka Manane ta fito ta jajera abincin a dining tace bismillah ku Ba ko kunya Halima ta tashi ta nufi dining din dan yunwa ke ciciyarta bayan sun zazauna ta zuba musu suka fara ci Ita kam idonta na kallon kasa dan kunyar hada ido take dashi Shi ko gogan sai satar kallonta yake.yana kisima abubuwa da dama akanta..sososai jallof din tayi mishi dadi. Bayan su k'are ta kwashe kayan abinci ta kai cuisine(kitchen)ta fice dakinta ta barsu nan falo suna kallo. Kwanciya tayi amma kwata2 takasa yin bacci saboda inta tunno moment dinsu na dazu se taji wani irin nishadi na ratsata bata san lokacin da take sakin murmushi akai2 ba.. Tajima tana tunawa kafin barawon bacci ya sace ta cike da mafarkai iri2 hakan nema ta kasance a b'angaren Rid dan a gaskiya Manane ta shayar dashi mamaki dan irin yanayin da ya tsinci kan shi a lokacin da take meda mishi martanin kissing dinshi bai taba tsintar kanshi ciki ba Har ya matsu girkin ta ya zagayo dan yana so yakara lasar zumar da ta shayar dashi a yau yana kuma son sake tab'a fatar jikinta me laushi da kuma kanshi turaren ta me gusar da hankali..se murmushi yake shi kad'e(uhmm😏 su Rid manya) Wata wutar sha'awar Manane ce ta taso mishi sakamakon yawon tunanin na ta dayayi tayi wanda ya sashi dole yanemi Halima dan ya rage zafin abunda yakeji duk da bawani hadin kai ta bashiba.dan da kyar ma ta yarda.. Four days later Yau takama samedi ba school kuma yau ne Halima ta cika satinta dan har ta sakar wa Manane girki duk da dama ba ita keyi ba Manane ce meyin shi jefi2.shima se idan Rid ya mata jan ido ko kuma taga yanan son.ya lalatsata . tun safe Manane ke gyara2 gidan saboda yau itake da Boss gashi kuma yau cikin *Zuri'ar* su zasu yi diner dan tayi missing din wasa da dariyar da barkwacin da kuma tsokanar da sukeyi ita da yan uwanta.. Tun bayan sallah la'asar ta fara girke2 dan abinci masu rai da lafiya kalla biyu tayi ......tare da wani had'ad'an juice na garin 'dan kuka' da madara(masu son koyan juice din sumini magana ta private) Sai wajejan magrib tagama tayi sallah sannan tayi wanka wata tsadadiyar shada ce ta saka wanda tasha aikin hannu gashi kuma ta amshe ta dan dinkin doguwar rigane sai bayan isha'i yazo suka fice suduka uku itama Halima wani shegen leshe ta saka dinkin riga da sket tayi kyau abunta Dukan su simple make up ne sukayi Doc Rid se satar kallon Manane yake dan sosai ta birgeshi dan yau ta kara yi mishi kyau. Koda suka shigo duk su ya Adam da su Safara sunanan zaune sai fira suke ,iyayen ne kawai ake jira su iso .. Suma da kamar minti goma suka iso nan fa aka shiga murnar ganin su..sosai sukayi wa Halima tarba se nan2 akeyi da ita duk dan kar taji sun wareta.. Itako haushin su ma takeji Aka zuzuba abinci aka fara ci suna tsaka daci Papy ya fara yin magana cike da tsokana yace amman juice din nan fa ya min dadi caraf Ariff yace Papy ba kai kad'e ba ni nama kasa gane name nene akayi .. Gaba daya palon aka kwashe da dariya banda Halima da murshine kawai tayi Haider yace haba shiya sa naga mutumin se shining yake kwana biyun nan ashe gara yake kwasa.. Rid ya b'ata fuska ya ce ya ishe ka haka fa ..dan sa ido kawai.. Wata dariyar aka sake yi.. Ita de Manane ko a bata ceba .. Sosai ran Halima ya qara b'aci tana qara samun qarfin guiwar aiwatar da qudirinta. Se goma kowa yaja iyalinshi suka fice. Koda suka iso kowa dakin shi ya nufa Ita Halima gado kawai ta fada ta fara bacci ..don bacci sosai takeji Manane ko wanka tayi tare dayin yan nafilfili..ta shafa lotion sanan tabi duk gab'ob'in jikinta da humra wani sihirtacce kamshi jikinta ke fitarwa..tayi brosh rigar bacci ta coton tasa doguwa har guiwarta tasa fula sanan tabi lafiyar gado dan haka takeyi kullum ,,data ta kunna dan wunin yau bata hau ba..tayi sa'a kuwa sambaby da antySadiya na online dan haka se fira ta b'arke .. Docta ko bayan yayi komi na al'adarshi gadoya hau ya kwanta yana zaman jiran Manane .sha daya (11)shiru bega Manane ba .yana nan har sha biyu shiru kake ji a ranshi yace kadade yarinyar taki zawwa fa..(😏yo da wayace ma zowa zatayi ne?)tashi yayi ya nufin dakin nata . Tana kwance rub da ciki wayar a hannunta se shat take abunta tana dariya mara sauti bata ma san da shigowar shiba... Seji tayi ance ke b... Wash kuyi hakuri da wannan🙏🙏 Gaisuwa garku yan group din''Secret des femmes''Allah ya bar kauna.❤😍 For coment :99951593 Fasma&Aisha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 100__105 ```__Manzon(SAW)ya ce:''bai halatta ba ga matar da ta yi imani da Allah da ranar lahira ta yi tafiyar kwana uku saidai tare da muharraminta'' ' Muslim ne ya rawaito shi_``` Seji tayi ance ke ban wayar nan . Firgit ta tashi zaune tana kallonshi cike da mamaki kwance a fuskarta a ranta tace to miya kawoshi rom dina cikin daren nan Bata gama tunanin ba taji yace inba ma renin hankali ba ina can ina jiranki asheke bakida alamun zuwama ..wai ma miya hana ki zuwa daki na? B'oye wayar tayi a bayan ta tana fadin dakin ka kuma to ni mi zanyi a dakin ka cikin daren nan.. Gadan2 ya fara tunkaro ta yace ban wayar na ce Kasa2 tace ni wlh bazan bayar ba salon ka anshe min irin na wacan lokacin ta sake boye ta a baya. Gadon ya hayo yashi ga kiciniar kwace wayar yana fadin wai yaushe reni ya shiga tsakanin mu da ke da har zance kiban abu ki k'i kicin2 da rai tayi ta cinno me baki cike da shagwaba take mishi gungunin to wai ma mizakiyi da wayana ne? Hannushi ya kai bayanta yace ina ruwanki da abu'da zanyi da'ita .. Sosai suka shiga kokawar kwace wayar itako se kara meda hannun baya take tana kokarin b'oye wayar Salon kokowar ne ya fara changé(canzawa)lokacin da Rid ya fara dan shashafa ta shi saboda laushi da kamshin da fatar ta take yi shi kanshi yana mamakin yanda kwanan yake kasa resiter idan fatarsu ta hadu wanda dacan bahaka ba yakeji .gashi kuma yanzu beson b'acin ranta...amma irin girma kai na Rid se ya dangantashi da dan yana yayanta ne.. Jin abunda ya fara yimata ta fara tutureshi dago bakinta tayi dede kunanshi ta saki kuka tace dan Allah yaya ka barni ni bana so irin salon da tayi anfani wurin maganar ne ya kara rikitar da shi da ker ya dawo daga duniyar daya tafi dan har ya fara sakin layi .. sakamakon kukan da takeyi tashi yayi tare da karbe wayar .. Ya fara dibawa baiga komiba sai chat dinta da sam da kuma na groups ya jima yana bincike ko zega na miji amma baiga komi (🤔miye na bincikin wayar kodey mutuman yafara kamuwa ne😜) Mika mata wayar yayi yace ina jiran ki a dakina sauran ki b'atan lokaci ya fice, kasa2 tace ni fa ba inda zani taja bargo ta mirgina tayi konciyarta..bajimawa ko bacci yayi awon gaba da ita Yakai rabin awa yana jiran ta bata zoba bayada ya iya dole yatashi ya nufi dakin akwance ya iskota tayi d'aya2 tana baccin ta hankali kwance kara sawwa yayi ya ya kwanta suna face din juna jawota jikin shi yayi yana kara kare ma fuskarta kallo sei barawon baccine ya sace shi. Asuba alheri Ta rigaishi farkawa da asuba jinta jikin mutum ya sata qara bude ido ta sauke su kan kyakyawar fuskarshi ta jima tana kallon shi dan yayi mata da kyau da bacci ..tana kuma mamakin wai itace yau jikin Rid bisa fafadan kirjin shi me tsada bata san lokacinda murmushi ya kubce mata .ta jima a haka sanan ta miki dan jin an fara asalatu toilet ta nufa ta rifo kofar .k'arar rufa k'ofar ne ya tada Rid da salati a bakinshi ya farka sanan yayi addu'ar tashi daga bacci..ya jima nan zaune seda yaji ana famar shiga massalaci sanan ya fita kicibis sukayi da Halima da alama daga palo take kallon tuhuma take mishi batace dashi komiba ta shige dakinta .. Shima alwala yayi ya fice masallaci... Bedawo gidan ba se wajejen bakwai dayake sunday ne yau.seda bibiya gidajen mahaifan nashi ya musu barka da safiya ... A cuisine ya ji kamar ana tab'a tukwane dan haka direct yanufi cuisine din Manane yaga se kiciniyar yi musu break fast take.. nan bakin kofar shiga cuisine din ya tsaya yana kallonta sosai ta mishi kyau dan har tayi wanka ta saka wani dogon wando har kasa na jins da riga top blue gaban rigar an rubuta Sweetbaby a ranshi yace me rigarma ta Amsa sunan Sweet babyn.. Ya jima nan tsaye yana mamakin yaushe yarinyar nan kara girma haka dan duk wata cika ta budurwa ta bayana jikinta bama kamar boobs dinta kamar an fura ballon idon shi na sauka kan hips dinta ee besan lokacin da ya untse ido yana lashe leb'enshi tare da sakin wata nauyayar ajiyar zuciya yana fadin Ya Salam to ko daman ban lura bane .. Juyowar da zatayi taga mutum tsaya ..rage tsawo kadan tayi tace bonjour yaya bien réveillé j'espère... ? Da fara'a kwance a fuskarshi ya amsa ya karaso cikin kitchen din kusa da ita yasa hannunshi ya dago fuskarta..zuciyarta tafara bugawa da sauri yace yaushe kika fara renani ne kodan kinga kwana biyun nan ina sake miki Waro ido waje tayi tace ni nai'sa na rena dan autan umma? To miyasa jiya danace kizo kika ki zowa ? Kicin2 da rai tayi tare da cinno dan karamin bakinta bata ce komi ba ta juya tacigaba da aikinta..shima fitar yayi ya barta ta karasa aikinta.. Haka ranar ta wuni tana yin girkinta.... Yauma abinci me rai da numfashi lol tayi har kala biyu tare da juice na rice(meso tamin magana ta privat).. Bayan isha'i duka fice gidan papy ..sunsha tsokanar junan su .kamar kullum.. .se tara da rabi aka watse...kowa ya nufi gidanshi Kowa dakinshi ya fice...itade Manane a gaggauce tayi wanka tasha fa mai da turare tsa rigar bcci tabi lafiyar gado don bata son Rid ya zo ya ganta a falke..duda taso kunna data amma se hakura tayi Shima bayan yayi komi kamar yanda ya saban al'adarshi ya kwanta jiran yaga ko za tazo yau..har sha biyu shiru sosai ranshi ya b'ace a hasale ya fice zuwa.dakin nata .. Bacci take abunta ..gadon ya hau ya kwata shima yana kallonta .don baya son yatashe daga baccin.. Cikin gigin bacci ta daura mishi kafa dayake gajeran wando ne jikinshi haba e haduwar fatar jikinsu ya sa Rid fara zaucewa ya fara shashafa ta Itako da dan karan son jiki se kara shigewa jikinshi take... Jin abun na gaba yasa firgit ta bude ido...ta daura shi kan na Rid wani marayan kuka .ta saka. Shikuwa kukan nata kamar kara mishi kuzari yaki se kawai ya hade bakinsu wuri daya sun jima haka da dabara ta samu ta kwace bakinta .ta sake fashewa da sabon kuka tana fadin ni ka cikani bacci nakeji... Jin kukan nata yake har cikin ranshi dole ya cikatan..can karshen gadon ta koma ta takure tana kallonshi yana kallonta har barawon bacci ya saceta... Ganin tayi bacci ya Mirgina ya rungume abarshi...dan yanzu besan don mesa yakeson jinta a jikinshi Yaukam da asuba ya riga yeta tashi yayi fice warshi... Turus yayi gani Halima tsaye bakin kofar dakinshi da alama tsayiwar jiranshi take.... Ta tafa hannu tace to yau de dubunka ta cika.asirinka ya tonu...jinake cewa kayi duk me girki.ita zatana zuwa dakinka ? E se akayi ya kuma? To naga ka fito daga dakin Manane kuma da.alama ciki ka kwana.. Dongon tsuka yaja yace haramun ne kuma?ko..... nan tsaye ya barta yayi shigewarshi.. Takaici ne ya kusan kasheta a ranta tace yau dinan base gobe ba zani wurin boka gobe da nisa ...duda akwai guntun sanshi amakale a zuciyarta amman fansarta tafi rinjayarta.. Tun asuba Manane da ta tashi bata koma ba tayi gyare2 tayi musu break dan yau akwai school koci batayi ba tayi ficewarta suma wajejen 7h30 suka fito sukayi nasu break din suka fice ita Halima ta kama hanyar school shikuwa Haider ya biyawa suka fice clinik Koda rana ma bata dawo ba dan tasan Rid baze dawo gida yau ba don sunada meeting a clinik Bayan sun fito pause suka fice cafet danyin lunch suna nan zaune Manane tace Sambaby jiya muna cikin zance kika ji na kashe data na baki fadamin me mahaifan A.razak suka zoyi jiya ba Haba kawata bari kede tambayar auren suka zo amman fa har beko da sa rana akayi don sun san juna dan dadyna da na shi dadyn abokai ne lokacin da sukai secondary dan haka abun na gida ne base sun tsaya bincike ba Tayi shewa tace kai amman fa na tayaki murna Allah yasa ayi da mu kuma yasanya alheiri da fatan de basusa lokaci nesa ba Hum bari kede way one month fah akasa ni gaskia lokacinyamin wuri sosai. Takaimata dundu tace ke ban san raini hankali baki ga nawa two week kadai akayi ba kawai shirye2 zamu fara da kuma yanda shagulgulan zasu kasance .. sukayi dariya tareda yin tafi dede nan Halima tazo tayi musu tsaye tace keee miya hanaki koma kiyi lunch ko kallo bata ishesu suka cigaba da hirar su itako kare harzuka tayi tana fadin wai Manane bada ke nake ba.. au ashema kin san sunana kike kirana da keee inba ma dan rainin hankali kuma dakike zancen koma wa yin lunch wanda nakeyi dan shikin bayanan keko baki kai wurin dazan d'auki kafa nakoma gidan dan na yimiki girki ki ci katuwa dake tunda kin iya sai ki dafa ki ci banza kawai 😏.... ..muje zuwa. Fasma &Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Sakon gaisuwa zuwa ga yan group* *din ''Only Femele''mun gode da kaunarku Allah ya bar* *zumunci.... *bamu* *manta dake ba anty Sadiya admin's Only Females Allah* *ya bar kauna* ❤.. *Love you all fans irin dayawan nan da wanda muka sani da wanda ma bamu sani ba* * 😍❤❤ *and thanks for ur support🙏* _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 105__110 ```Manzon Allah (SAW)ya ce``` :'' ```ciyarwar mutum ga iyalinsa sadaka ce '' Bukhari ne ya rawaito shi``` Lalala ..Waye banzan? Meyasa ke kin cika rashin kunya ne? Tsuka taja tajuya mata k'eya tana fadin se an kula kasuwa ma ake mata sabtu dan ni banida times din ki Dariya tayi tace yarinya dani kike zancen se kin yabawa aya zakinta tayi fice warta ..tana huci Nan suka zauna har lokacin koma warsu classe yayi suka koma dan yau se biyar suke tashi Halima ko ita da kawarta direct hanyar gidan boka suka nufa ahanya tana fadin lalle yaro besan wuta ba seya taka har ni zata bud'e baki tace ma banza?lalle dole na gyara mata zama.. Kawarta tace ni wly bakimin ba da baki kwashe ta da mari ba kina tsaye kina kallon yarinya k'arama ta dinga gaya miki bak'ak'en maganganu..tabb Yoo da nice daba sena lallasata nanba .. Hum kinsan banson daukan wukunci da hannuna dan gudun abunda zeje ya dawo .kuma fa bakisan wani abuba yanda kika san yar bariki haka yarinyar nan take ni wani zubin har mamakinta nike...ta'iya takunta dan juya Rid take kamar wata waina shiya sa nakesan had'ata da boka gobe da nisa dan agaskia wajan iya kissa ta kereni sosai . To ke mesa baza ki tsaya ki kowi kissar ba Haba kawa kin sani sare da'' j'ai pas ce temps là'' kokin manta fansa ce dalilin auren Rid danayi.??dan Wly sena rabashi da kowa nasa To kuwa tunda hakane kina da gaskiya Bokan ne kade zai iya mana maganinta da kuma cika miki burinki(kqji wani shirme ...Allah de ya shirya) amman wani hanzari ba gudu ba bana tsanmanin yana garin saboda ........bata karasa ba Halima taja wani wawan birki jikake qiiiiiiiiiiiiiiii Allah ya taimakesu babu wani bayan su da ya shigesu tace ban ganeba baya gari Kin san fah every five month yake zuwa kasar su Aljani dan kundalo👹 wajan wani event na zubadda jini da sukeyi kuma event din yana daukan kusan one or two months Bakinki yasari danyan kashi to ai idan bamu same shi ba ciwon zuciya yarinyar nan zata sakamin....key yana ma nan taja motar da gudun tsiya .... Isowarsu kenan suka ga wurin wayam alamu sun nuna baya nan din tayi tsaki yafi a kilga sukayi ribos cike da takaici dan harda yar karamar kwalla tayi sai wajejen 16h(hudu na yamma) suka shigo gari ta ajiye kawarta ta fice gida duk da ita ke da girki kuma tasan ana kaiwa gidan Papy dan diner amman tayi shigewar ta daki ta kwanta dan dama bawani girkin ta'iya ba dan ko farar shimkafa bata iya dafawa ba because sau daya tataba dafawa tacikawa rice din ruwa da gishiri dan ko Almajirai kasa ci sukayi...da'aka basu NOTE :gareku iyaye mata ku tilastawa y'ay'aku wurin koyan girki da aikace2 gida kafin ayi musu aure..dan walahi i Saboda namiji duk iya kissa da Iya tarerayar ki idan har baki iya girki ba tofa da sauranki.dan .zakiga kunyi fada da mijinki amman kun shirya wurin cin abinci ... Kuki yaye.. Tunatarwace🙏 Itako Manane ko bayan dawo warta gidan Salma ta tafi dan duba jikinta daga can ma gidan Papy suka huce Bayan isha'i yashigo gidan suka fice shida Halima duk da ya lura da hannunta babu kwanan abinci amma beyi mata magana Isowar su suka ga duka *zuri'ar* sun hallara zama sukayi suma akaci gaba da hira daga baya kuma aka zuba abinci akaci kamar kulum A hanyar su tada wowa ne Umma taja hannun Manane suka keb'e tace ya banga kwanan gidanku ba tace nikaina bansan ya akayi ba dan banice da girki ba kuma ko bayan dawo wata gidan Salma na. Tafi dan duba jikinta gyada kai kawai Umma tayi ta fice bayan sun shigo kowan nan su dakinshi ya nufa Bayan shigarshi daki kamar kullum yayi komi na al'adarshi yabi lafiyar gado A bangaren Halima kuwa wanka tayi ta feshe jikinta da turaruka tasha wata shegiyar rigar bacci net wanda ko cinya bata rufeba ta zauna zaman jiran Rid dan acewarta tunda yana zuwa kwana dakin Manane dole ne ita ma yazo dakinta duk da yau din amatse take da shi har sha biyu ta gota taji shiru dole ta tashi ta fice dakin nashi Kwance ta iske shi yana tunanin Manane bema san da shigowarta se da ta hau gadon ta kira sunanshi ..firgit ya dawo daga duniyar tunanin ya kalleta .. Harara ta watsa mishi tace shine inacan jiranka ka shanya ni? Tsuka yayi ya juya mata baya .. Tabe baki tayi ta kwanta nan bayanshi kasa jurewa tayi dan haka seta matso ta shige jikinshi .. Niyyar juyowa yayi ya mata magana kawai setayi sauri ta rungumeshi ta shiga kissing dinshi da mamaki yake kallon ta dan rabon da ta bashi hakkishi ma tun ranar data cika 3days dinta shid'in ma da kyar ta bashi.. Bashida wani zabin da ya fice yabiye mata dan shima a matsan yake soboda kwana biyun nan daya yayi a dakin Manane dauriya kawai ya keyi. suka lula duniyar ma 'aurata kwatsam sai taji yana kiranta da sunan Manane tare da sambatu ai bashiri ta ture shi ta sa wani wawon ihu me hade da kuka shiko k'ara janyota yayi yaci gaba daga inda ya tsaya Seda komai ya lafa yafara lallashinta tare da bata hakuri dan bayin kanshi bane dan shima baisan ya akayi hakan ta kasance ba a ranshi ya qudurta tunda hakane baze sake kwana dakin Manane ba sede inhar itace ta biyoshi dakinshi(tabb zaka dade kuwa bakaga ranar nan ba ) itade jinshi kawai take amma tsanarshi data shegiyar yarinya nan take qara ruruwa a zuciyarta tun ba ma Manane ba dan ji take kamar ta kashe ta (to itako miye laifinta cikin nan?) Faruwar hakan ta k'udirta a ranta da baza ta kara bashi kanta ba sede in har itake da muradin hakan Washe garin ranar ma hakan ta kasance dan ko diner ma Manane ce tayi shi dan gujewa fadan Umma da kuma kare martabar mijinta Koda girkinta ya zagayo Rid be zo dakinta ba itama kuma bata jeba duk da bataso yaki zowa ba..ita kuwa tsoran kai kanta take.. Un mois plus tard Abubuwa diyawa sun faru ciki kuwa har da kusantowar auren Sambaby sosai suke shirye2 Manane kirjin biki se shiga da fice take du da gogan nata yana kaffa2 da ita wai saboda A.razak( inbanda kishi irin na Rid,doc A.razak din da tunni ya safe baben Manane😜) A wata ranar samedi aka daura auren Samira Bassirou tare da angon ta A.Razak Abdallah wanda da dadare ne za'ayi paty Tun bayan magrib Manane ta fara shirye2 ta ankon wani material ne sukayi dark blue dinkin doguwar rigar tayi tasha sarka da da kunne da kuma abun hannu duk blue ..ta kafa daurin diko kamar gwogworo se wani dan yalulun mayafi data yafa a kafad'a ,light make up ne tayi fitowar ta kenan sukayi kicibis da Boss dinta ,kallon up and down ya mata yace ina zaki turo dan karamin bakinta tayi tace paty mana Da izinin wa? Koda na yarje miki kike ganin zan barki ki fita da wannan shigarne? baya taja ta kalli kanta tace to miye aibun shiga ta ? Nuna ta yayi da yatsa wly in kikayi wasa ma hanaki zuwa patyn nan zanyi inba ma raini hankali ba da wannan dan mayafin zaki futa ta turo baki cike da shagwaba haba yaya kekam kacika takura ..ee dey kasan ba hidjab zansa ba ko? To idan har ba hidjab zakisa ba to kibar ma batun fita da aurena akanki kike tsammani zan barki Ki tafi paty haka duk mazan wurin suyita kallonki kike so ?to tun wuri ma koma ki saka hijab ..ya daure fuska Ba yanda ta iya dole ta koma tana bubuga kafa kamar karamar yarinya kamar tayi kuka tafida gwagwaron ta saka hijab fari ta fito yana nan tsaye inda tabarshi kallonta yayi sai yaga tamafi da kyau kicin2 da rai yayi badan yana gudu fadan Mom ba da baze barta zuwa patyn nan ba dan duk gani yake kalle mishi ita za'ayi yaja tsaki A ranshi yace wai ita yarinyar nan duk shigar da tayi sai tayi mata kyau kamar wata aljanna Yaje shiga dakinshi ya tsinkayi muryata tana fadin kaima dey kasan irin shigar daza kayi eeehe ya juyo yana fadin ke dawa kike? Ina wasa dakene? kasa2 tace kai mana nifa ban cika san fitarka bama balle har zuwa wani paty salon kawai yan mata su ringa kalle mini kai ni inda ka bi shawarata ma dakayi zamanka gidan... Ee zan zauna amman inkema zaki yarda ki zauna.. Tab nikam dole na tafi patyn tayi fice warta shiko tab'e baki yayi amman har cikin ranshi yaji dadin maganarta kenan tana kishin shi ya shige dakin shi dan shirya wa. A wuri patyn ma sossai ya takura ta dan idanshi akan ta duk giftawar da zatayi sosai ranshi ya b'ace saboda wani irin shu'umin kallon da mazan wurin ke binta dashi duk da hijabin ya fice guiwar ta har seda takai ya maidota kusa dashi gudun gardama dolen ta ta barwa Yesmine da Muhsana sauran aikin ahaka aka k'are patyn duk yabi ya kanenayeta dan ko rakiyar amarya da fari ya so hanata zuwa seda ta saka mishi kuka sanan ya kaita da kanshi tukon suka fice gida.. Sede muce amariya Sambaby da ango Allah bada zaman lfy da *Zuri'ar*dayyiba.. Koda suka shigo palon Halima na zaune se cika da batsewa take dede Manane tazo ficeta tace ande ji kunya ranar girkinna ma se anyi lab'e anci amanata... Har tayi gaba taga de inta kyaleta ta ciyota danhaka ta tsaya tace e'ee se wanda ya isa yake satar kwana kuma mu in muntashi yi a gaban idonki za'ayi bawai se munyi lab'e ba ..taja tsuka mtssss tayi gaba abinta.. Shima direct dakinshi ya fice Ba yanda ta'iya tashi tayi tabi bayanshi dan itace me girki..koda tashigo gado kawai ta hau tayi kwanciyarta ..tabe baki yayi dan besan dalilin yin fushinta ..because ya tsaya rufe gida so beji dramar su ba.. Manane ma ruwa kawai ta watso da dauro alwala tabi lafiyar gado dan iya gajiya ta gaji.. Asuba alheri Manane Continue.... Naku har kulum Fasma&Aïcha [27/1 21:04] ❤Fasma&Aïcha❤: 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou 110__115 ```Manzon Allah (SAW)yace``` ```:''tabbas ana amsa addu'ar dayanku muddin dai bai kosa ba .wato yace :na yi addu'ar na yi addu'ar amma ba a amsa min ba'' Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi..``` Washe garin ranar takama sunday babu school dan haka gidan Salma tayi niyyar wuni dan yanzu jikinta ya tsananta sosai Acan ta iske su Safara da su Yesmine gyara mata gidan sukayi tunkon suka dora girki dan yanzu bata iya aikin gida hata Khaleel ta yayeshi dukda shekara daya da yan watani ne gareshi kware *Zuri'ar* ke tausaya mata .. Haidar kam duk yabi ya rame kan cutar ... Bayan la'asar Manane takoma gida dan yau itace keda girki duda bajin dadin jikinta takeji ba ..ciwon mararta keson tashi..kafin shida har ta gama girkin .. Bayan sallar magriba ciwon marar tata ya tsananta tasha maganin amman shiru tun tana kuka kasa2 har tafara yin mai sauti Bayan ya idar da sallah isha'i yadawo gidan dakin halima yashiga yamata magana kan ta fito zuwa gidan Papy sannan ya nufi na Manane tun kafin ya k'araso yake jin gwanjin kukanta gudu2 sauri2 yashiga dakin akwance yaganta bisa kan kafet sai juye2 take tana kuka yamatso kusa da ita yace sweetbaby mike damunki jin muryarshi yasa ta dago kai ta meda da batajin ma zata iya magana zama yayi yajawo ta jikinshi yasake cewa yi shiru mana baby kigayan mike damunki Hannu shi ta kamo ta d'ora bisa kan marar ta.. yace nan kemiki ciwo? Ta daga kai baki sha magani ba? can k'arkashin mak'oshinta tafurta nasha fah har sau biyu ... abun yadaure mishi kai ..cak yadauko ta kamar baby ya nufi toilet da ita Fara cire mata kaya yayi caraf tarike hannunshi tace zan iya fa yaya.. Cigaba yayi da fidda mata kayan yana fadin bakida karfin dazaki iya wa kankin Ruf ta rufe idanunta taci gaba da kukan ta har yagama mata wankan ya gyara ta tsaf ya daurata bisa gado ya fita yahado allura da tea me kauri yabata tasha sanan yamata allura duk da sai daya zazare mata idanu.. tashi yayi zai fita dan Halima nacan palo najiran shi da sauri ta ruko hannunshi tace da Allah yaya kada ka tafi ka barni ni daya inaga ma mutuwa zanyi sosai tabashi tausayi dawowa yayi ya d'ora kanta bisa cinyarshi yana shafa kanta yace kiyi hakuri baby ciwo eh ba mutuwa bane...yana mata hira nan da nan bacci ya kwashe ta kogin tunani yafada dan yasan hanya daya ce da zai magance mata matsalar ta wata zuciyar nacemishi ya cuceta wata zuciyar nafadi ai bakada laifi tunda tausayamata kake dan yarinya ce .... Bude kofar da akayi ne ya dawo hankalinshi Halima yaga ni tsaye tasaki baki tana kallonsu tana huci tsawa yadakamata yace ke baki iya sallama bane? Nayi tayi fa bakaji bane dama zuwa nayi naji akwai tafiyar ko babu dan ni yunwa nakeji A hasale yace babu ..babyna bata jin dadi. Tsuka taja ta futa fuu tare da bugo musu kofar...kwafa yayi ya daga waya yayi ya sanar da Haider Manane bata jin dadi so bazasu samu damar zuwa gidan Papi ba, Yajima rungume da ita yana kalon fuskata sanan ya kwantarda ita yafita dan ya nada aikin daye so yayi a computer dinshi ,nan falon ya zauna har chadaya sanan yakoma dakinshi yayi shirin bacci ya dauki laptop ya nufi dakin Manane dan baya jin ze iya barinta ta kwana ita kade ,tana bacinta hakali kwance ya shigo dakin,laptop dinshi ya kunna Ya cigaba da aikinshi ..... bata farka ba se shabiyu da yan mintina shima yunwace ta tadda ita ... Toilet tashiga yana nan zaune yana aikinshi.. watso ruwa tayi ta tsaptace jinkinta tasa rigar bacci.. ta nufi kofar fita yace ke ina zaki cikin daren nan ... Dining zani yunwa fa nake ji kamar naci babu... Girgiza kai yayi yace aa lalle kin warke tunada har kina neman abinci ..... Bubuga kafa tafara nide walahi har yanzu ya na mun ciyo kadandan dauriyace kawai nikeyi..... To shikenan zo zauna ....ba muso ta dawo ta zauna tana kallonshi ... Fita yayi se gashi da plat shake ta abinci da ruwa a cup......to gashinan sauko kici.... Waro ido tayi haba.yaya duka abincinan kamar mu biyu zamuci?nide yamin yawa gaskiya ... Zama tayi ta fara ci spoon dinta biyu ta dago ta kalleshi tace yaya kai kaci tuwon ne.... Girgiza mata kai kawai yayi alamar a'a .. Fuskar tausayi tayi tace to zo mici mana daman gashi yemin yawa .. Ba muso ya suko suka faraci gwanin sha'awa ...spon dinta goma .ta tashi wai ta koshi .. Daure fuska yayi yace yunwar kenan ?oya comon zo ki qara dan alura zan kara miki tunda be bar ciwon ba...tabb nifa na ma warke ma wly garau nake jina .. .kamota yayi ya zaunar da ita ya shiga bata da kanshi .sosai taci diyawa.. Yace to cikin wa ya shiga yanzu dama gulmace kawai...bata ce komiba ta kwashe kayan takai cuisine... Kan ta dawo tuni ya kwanta abunshi ya kashe wutar dakin se marar haske daya kuna.da mamaki take kallonshi tace toni yaya.ina zan kwanta ne ... Du wannan place din be isheki to zoki hau kaina ki kwantan...waike bakya gani dare yayi ne?yayi kwafa ya juya mata baya... hawa gadon tayi tana dan gunguninta d'an nesa dashi ta kwanta nan da nan kuwa bacci ya kwashe su... Asuba ta gari. Two days din nan da yayi dakin Manane sosai ta tado mishi da tsohuwar sha'awarta dan akwaita da gigin bacci kusan a jikin shi take waye gari... Yauma kamar kullum halima ce ke da girki kuma yau take futa girkinta da yamma .. bawani girki rana tayi musu ba yau batada school din marece nan palo ta zauna ta kunna tv tana kallon wani film Rid kuwa zaune yake a office abun duniya duk yabi ya isheshi gaba daya sha'awarshi ta motsa dan halima bari take suyi ta wasanni se ya yana gab se kawai ta ture shi tace yaje can wurin Manane din tunda shi baya oya controling din kanshi sosai yake cutuwa dan yanzu har mararshi ke kullewa ga girman kai ya hanashi zuwa ga Manane acewarshi har yanzu yarinyace(humm mude kullum muna k'ara jaddada maka cewa mace de bata kad'an..to) Tatara kayanshi yayi ya nufi gida dan yanzu Haider be cika zuwa clinik ba because ciwon na salma kullum kara gaba yake.. Da salama a bakinshi ya shigo palon ko kallonshi batayi ba bare yasa ran amsa sallamar be damu ba ya zauna kusa da ita tare da janyota jikinshi ya fara aika mata hot kiss ta ko'ina batayi qassa a guiwa ba ta biye mishi..sun yi nisa sosai (har ina fadin kukoma cikin daki mana a palo fa kuke amman ina basuma san ina fada ba .. Bashiri muka tatara jupe(sket)dinmu zamu futa amman se tsinkayar muryar ta mukayi tana fadin nifa yau bana ra'ayi yin kuma ma a gajiye nake ga kuma menstruate nake so kaga shiga ta.. Kan mu juwo tuni har tayi shigewarta... Rid bawon Allah wanda magana ma ta gagareshi gashi kuma bashida karfi binta se rakata da ido yayi ..se kuma kawai ya kwanta nan da kyar ma numfashin shi ke fita.... Da salama ta shigo palon...jin ba'a amsa mata yasa tayi hanyar rooms dinta har ta gifta taga kamar mutum kwance bisa kujera juyawar da za tayi taga Rid har zata fice sekuma taga bari ta tadashi tunda ba kyau yin bacci marece ...( Nace Manane kada kije kusa dashi amman Aïcha tace ai yarinyace baze mata komi ba...anya kuwa?) Bubugga kujerar da yake kwance take tana kiran sunan shi amman ko motsi beyiba ..hannunta takai wuyanshi taji zafi nan da nan ta rude tana fadin yaya miya sameka ka tashi bari na kawo maka magani kasha... Jin ta tab'a shi ya bude ido kallon ta kawai yake bawata kwalliya tayi ba amma tamishi kyau..d'an karamin bakinta yake kallo yana lashe leb'en shi na kasa ..hannun ya rike tare da fizgota ta fado kirjinshi ... Ita ko se fadi take yaya jikin ka zafi fa ka bari na dauko ma magani..amman ina shi kam baya ma jin mitake fada wani kuzari da karfi ne ya zo mishi lokaci guda cak ya dagata ya nufin master room da ita ...dede zasu shiga halima ta fito daga dakinta ..wani ashar da tayi ne ya sa Rid juyowa ya kalle ta tace kan ubancan satar kwana za ayimi kiri2 to wly baku isa ba.. Wani banzan kallo ya mata yace koma miye ke kika ja ...da kike zancan satar kwana ki duba agogo lokacin girkin ya fita ... Caraf tace wly da sauran yan mintina Kan mufara ma e mintinan sun cika kinga kuwa a girkinta muke ... Ya daure fuska yace shasha kawai wacce batan mitake ba...ya ja dogon tsaki ya shige tare da bugo kofar tukon ya murda key ... Dam gaban Manane ya bada kogin tunani ta fada a ranta tace miyake nufi da kan mufara?waro ido tayi tace kada de ya..kasa kara sawa tayi wani mugun tsoro ne ya shige ta.. Sauroro ta tsaya tana kallon kofa zuciyanan tata se baki take qarawa....mayafi jaka da key ta dauka fuuu tayi waje tace dani kuke zancen ... Manane kuwa duk tabi ta tsure ..bisa gado ya daura ta ze tab'ata tace a'a yaya halima gaskiya ta fada har yanzu cikin girkinta ne cike da tsoro take maganar... Shiiiit yace ya janyo ta ya shiga romance dinta seda ta bari ya yi nisa ta sulale da gudu tayi hayan kofa .. .... Da ky. Sorry fans kuyi hakuri da wannan.. On vous aime beaucoup Fasma &Aïcha [28/07:27] 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 115__120 ```Manzon Allah(SAW)ya ce:''ku kiyayi zalunci,lallai shi zalunci duhu ne a ranar al-kiyama.ku kiyayi kwauro,lallai shi kwauro shi ne ya halakar da wad'anda suka gabace ku'' (Muslim ne ya rawaito shi)``` Manane..kawai..ya iya furtawa numfashin shi ya fara barazanar d'aukewa dole ya koma ya kwanta... Tace nide tsoro nake ji kuma ai ke kace har yanzu yarinyace ..to yanzu ni mizan iya maka ka bari har na qara girma karmar yanda kake fad'a kullum..... Da kyar ya iya furta plea....se sis maganarshi na sarkewa Ganin irin halin da d'an uwanta ke ciki da gudu ta dawo(d'an uwa rabin jiki baya ga wannan mu mata akwai da tausayi ) .... Da sassarfa ya fara sarrafata . .tana kuka take meda mishi martanin shi .... Salon ya fara sauya wa daya fara aika mata manya2 sakon nin shi Sosai gab'ob'in ta ke karba sakon da boss ke aika musu tuni ta fara mimikewa... Bashiri Aïcha ta kuma jan hannun na zamu fita nace Manane kin ban tausayi ke ko sallar nafilar sunna da addu'oi be bari kunyi ba bare aje ga zancen kazar amarci......har zamu bude d'akin mukaji Rid ya ja wani dogon tsaki tare da naushin gadonnn..da sauri muka dawo dan ganin abunda ke faruwa... Mirginawa yayi can gefen gadon rike da marar shi yace mesa kin san kina menstruate amman kika bari nayi nisa haka? ..... Tana hawaye tace kayi hakuri yayana nima na manta ne.... Matsowa kusa dashi tayi ta kulle idanunta tace amman idan zaka bari akwai hanyoyi diyawa da zanyi dan na rage maka abunda kakeji cike da jin kunya da tsoro tayi maganar dan bakinta har rawa yake ta kuma kulle idanunta ruf ..... Da mamaki yake kallonta a ranshi yace yarinyar nan mitake nufi da zata rage mun abunda nake ji ?wannan yana nufin tasan irin wanna abubuwan komi take nufi?to wai ma taya zata rage mun ne tana wannan yar yarinyar?(hum yarinya fa kai kenan bakin ka baze fasa fad'in yarinya) Be gama tunanin ba yaji ta fad'a kanshi ita jin yayi shiru kenan ya ba ta damar.ta yi.. Wani salo ta shiga yi mishi wanda ya sashi fara zaucewa ...kunya ta fidda duk da zuciyar kamar ta faso kirjinta ...hannuta daya tasa cikin sumar kanshi tana ya mutsata ga ta had'e lips dinsu tade daure ta tura dayan hannuta cikin patalon d'inshi Eeh da gudu muka fito da ga dakin se haki muke kamar wanda mukayi gudun panpalake.....naso na tsaya na dauko muku salon Manane amman Aïcha tace ai mata ne kunsan hanyoyin (umm samira da Ramatou nasan kunso kuji salon Manane ko?to anki a fad'i kwalelen kude😜😜 se ameda idanun) Palon saman muka zauna da ganan muke jin kukan Rid da irin sa albarkar da yake kwararowa Manane... (Yau fa yarinya tayi aikin manya...dama munce MACE BATA KAD'AN) Bari mu leko Halima ... Zaune suke ita da kawarta gaban Boka tana zayyana mishi iri bak'in aikin da take so amata... Wata mahaukaciyar dariya ya kece da ita se kuma ya d'aure fuska yace daman na fad'a miki tun abaya a had'a miki dana mallaka dan soyyaya shi da *Zuri'ar* a cikin jininshi take bare k'anwar nan tashi akwai shakuwa me karfi tsakaninsu amman in kin kiyaye abunda zamu baki to za'a dace.... Gyara zama tayi tace yo mize hana ide buk'atata zata biya Wani kulli magani ya bata yace ungo wannan zaki had'ashi da Jinin hailarki se asaka mishi a abinci yaci ko abin sha ..yanaci to ina tabbatar miki ko uwar data haifeshi se ya tambayi izinin ki sanan ze iya gaisheta ma ...batun rabashi da *Zuri'ar* kuwa wanan Aljani dan kundalo👹 zamu tura mishi... Note:wa iyazubilla.Mata kuji tsoran Allah kudena zuwa wurin bokaye ..ina anfani zuwa wurin boka...wani magani da ansa ko ke akace kici baza ki iya ba saboda kazantar dake cike amma dan tsabar cuta da rashin imani ki zubawa wani yaci....Allah ya qara kare mu daga sharri mutum da aljani.Ameen) Se washe baki take cike da murna suka aje mishi kudi masu yawa wanda basu man nawa bane.... A hanya tace gobe2 nan zan zuba mishi yaci . .k'awarta ta kuwa kuwa se zugata take..... Bata dawo gidan ba se kusan isha'i...dede dakin Rid tayi kwafa ta shige dakinta.... Mintina kad'an ya konkwa sa kofar d'akin kan ta fito zuwa gidan papy.... Kulolin ma shiya dauke su yayi gaba abinshi se fara'a yake dan yau Manane ta shayar dashi mamaki se wani nishad'i yake ji yana shigarshi Gidan papy ma kuwa seda ya lura da irin fara'ar dayake da kuma kallon dayake bin Manane dashi ita abun kunya ma yake bata. shi kuwz inya tuno iri abunda tamishi besan sanda yake sakin wani lalausan murmushi ba yana qara mamakin wai Manane yar yarinyar daya rena ace yau ta gusar mishi da sha'awarshi a ranshi yace ashe de ta girma.... Halima ma duk tana lura dasu a ranta tace kuyi ku gama daga yaune ..gobe warhaka baza ma ku ganshi nan ba..... Karfe ukku na dare Firgit ta tashi daga munmunan mafarkin da tayi da kalmar innalilahi wa inna.... abakinta wanda yayi sanadiyar tashin Rid duk tabi ta tsuré se zaré ido take shim ganinta haka se duk yabi ya rude sai tambayar ta yake da kyar ta iya ce mishi mumunan mafarki ne tayi se kawai ta fashe da kuka .. Rungumeta yayi a kirjinshi yana bata magana daga baya yace tashi ki d'auro alwala kizo ki ja tazbaha kiyi addu'oi ki roki Allah koda wani abune yazo miki cikin sauki...... Dede times d'in Mom ma ta tashi daga munmunan mafarkin da tayi tun lokacin taso kiran su Dad ya hana yace tabari har gari yakara waye wa dan kada ta d'aga musu hankali dole ta hakura ta tashi ta d'auro alwala ta ringa jero nafilfili har zuwa lokacin da aka fara kiran assalatu Ana idar da sallah tafara kiran Rid seda tayi mishi kira ukku bai d'aukaba hankalin ta ya dada tashi sai takirayi Manane ita kanta sai da hankalinta ya tashi ganin kiran Mom a wannan lokacin ta daure ta dauka bayan sun gaisa take tambayarta Rid sai tace mata yana masallaci bai dawo ba Lafiryar ku de ko ? Lafiya lau Mom dawani abune? Aa bawani abu dama wani mafarki ne nayi sai na tsorata shiya sa nakiraya naji ko lafiyarku .. Dam gaban Manane ya bada tace wani irin mafarki? Don nima jiya nayi wani mafarkin da tsoratar dani Way fa wata mata ba'ka lut da bakak'en kaya ta na jan yaya Rid zata sakashi cikin wani katon rami ina janshi tana ja itama daga karshe tazaro wata sharb'eb'iyar wuka ta daba min a ciki ta jashi yana waywaye na har tana sakashi cikin ramin...... sai ta fashe da kuka Mom seta d'an lalasheta tana fadin haba Manane ai ba kowani mafarki ke zama gaskiya ba tunda kin ro'ki Allah insha Allahu shi zai k'ara kiyaye mu amma cikin ranta tsoro ne fal dan irin mafarkin ne itama tayi nanta qara rok'on Allah ya qara karesu duka *Zuri'ar* suna cikin haka Rid ya shigo dakin rungumeta yayi ta baya yana sharema ta hawayan yana ce wa relax mana baby Daga can tsit Mom taka she kiran Manane ma kauda wayar tace Mom ce fa tayi kira to mine ciki? Taraba jikin ta dana shi tana famar guduwa tana fadin ni har kasa na fara jin kunyar ta ma Yana dariya ya kamota yace bari to nasaki kiji kunyarta sosai tunda yanzune kika fara yana ko'karin hade bakinsu ta zille tayi k'ofa da gudu tace yaya yau fa akwai school tayi fice warta Lafiyenyen break tayi musu dan harda farfesun kayan ciki tayi musu ta dibi nata taci tayi ficewarta school Fitarta keda wuya Halima ta fito tana d'an dube dube kulolin ta bude duka taga farfesun kayan ciki tayi hamdalah ta debi nata sanan ta fiddo maganin ta zuba a ciki tasa spoon ta jujuya tarufe ta zauna ta fara ci bata jima ba Rid yafito ya zauna ko kalan ta beyiba zai fara zuba wa carab tarike hannunshi tace haba honey inanan zaka zubawa kanka abunci be ce mata komi ba yakoma ya zauna Cike damugunta ta qara motsa miyar ta zuba mishi a plat ta tura gaban shi ya dauki spoon zai kay bakin shi Halima na jin dady sai kawai wayar shi tayi kara sai ya meda ya aje sunan Haidar yagani da sauri yadaga wayar tsaye yayi yana fadin ganinan zuwa yadauki wayoyin shi da brefcase din shi yayi hanyar fita da sauri ta sha gabanshi tana fadin yaya zaka fita bakaci komi ba kabari ko spoon biyu ne kayi banza yayi da ita yayi ficewar shi a mota Haidar ke sanar mishi an kawo wata mata urgently haiwuwa ce ta taso mata kuma baby yakoma bayan mahaifa so dole ayi mata aiki dan ceto rayuwarsu su biyun(Allah yasoka da kaci guba yau) A bangaren Halima ko yana fita tayi jifa da plat din tana huci tace ai gobe ma rana ce. ... Ya kuke ganin zata kaya fand ? Shin asirin nan zai kama Rid kuwa? For coments99951593 Fasma & Aïcha [3/2 14:05] 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _to_ _Ramatou_ *Aisha A...Asiya..Ramatou..Fanta..Momyn Mami Fatchima ..and so one dan kuna yawa munga comment din ku mun gode Allah ya saka da alheri..ya bar zumunci🙏🙏🙏*love you all irin sosai din nan😍❤ 120__125 ```Manzon Allah (SAW)ya ce:''Duk al'ummata zasu shiga aljanna sai wanda ya ki. sahabbai suka ce :waye zai ki ya Manzon Allah, ? Sai ya ce :wanda duk ya bini zai shiga Aljanna .wanda ya ki bina to ya ki shiga Aljanna kenan'' Bukhari ne ya rawaito``` Yau ta kama dimanche tun safe tayi aikace2n da yake ba ita ce ke da girki ba ta shirya tafice gidan Sam dan tanada yakinin can zata wuni Sosai sukayi farin cikin ganin juna saboda Sam bata koma school ba tun bayan auren ta one week kenan nan gidan ta wuni har bayan la'asar ...suna cikin hirar su wayar Manane tayi ringing sai da gaban ta ya fadi da taga number Abba dan ba kasafai ba yake kiran ta da sauri ta d'aga tace hello Abba ina wuni ..........ta d'an jima tana sauraren shi se tace What!!! sai kawai wayar ta fad'i a hannunta tana fadin innalilahi wa....... Da sauri Sam ta d'auki phone din tana fadin minene Manane waye ba lafiya? Ita kuwa kasa magana tayi dab'as ta zauna zaman dirshan girgizata takeyi amman shiru da sauri ta dauki phone din takirayi Yesmine bata d'auka ba ta kirayi Umma itama sai a ringing na hudu ta d'auka tace hllo Umma ga Manane nanfa.. Bata karasa zancen ba Umma ta katse ta da fadin kunji rasuwar ko? Ras gaban ta yafadi tace Umma wa ya rasu ? Tace Allah yayiwa momyn Khalifa(Salma) cikawa sakin wayar tayi itama ta fashe da kuka sai asan nan Manane ta samu kukan yazo mata suka rungume juna suna ta kukan Sun jima ahakan sannan suka rarrashi juna suka tafo gidan Papy inda nan ne za ayi sutura... Sosai *Zuri'ar* sukaji mutuwar a jikin su dan Salma yarinyace ce me biyyaya ,,ladabi da iya zaman duniya ga kuma girmama na gaba Suna k'ara tausayin yaran da ta bari wanda ko shekara biyu baiyi ba. Har akayi sadakar sati amma Halima sau daya tazo shima badan ra'ayin taba sai dan Rid ya nuna fushinshi akan hakan.......... Dan ita shagulgulan gabanta takeyi domin neman hanyar da zata sakamishi magani takeyi. Saboda tasha zuba mishi amman cikin ikon Allah wani abu seya gifta Allah yake k'ara kareshi daga tugon ta har maganin nata yayi end dan haka ta k'udiri aniyar komawa wurin'' boka gobe da nisa.'' One month later A b'angaren Haider kuwa Sosai mutuwar matarshi ta shigeshi dan har yau bai koma wurin aikin shi ba kullum yana makale da d'an shi Khalifa baya iya rabuwa da shi sai in har yana jin yunwa ko kuma in dare yayi sai yakai sa wurin Umma dan yanzu Khalifan a hannunta yake. A bangaren Rid kuwa gaba daya aikin clinic din ya dawo hannun shi dan yanzu bashida lokacin kanshi ma bare na matanshi. ******* zaune take gaban boka gobe da nisa tana zayyana mishi rashin nasarar da tayi da kuma canjin da bata ganiba a wajen mijin nata dan har yanzu yana makale da dangin nashi. Wata mahaukaciyar dariya ya kwashe da ita se kuma ya kuma daure fuska...yace ungo na wani kullin maganin ya bata yace ta zuba mishi a abunci ko na abun sha amman da sharadin kada tabari kowa yaganta lokacin da take zubawa. Bangaren aljani dan kundalo kuwa ki kwantar da hankalinki yayi tafiya kuma gobe2 nan zai dawo sosai taji dadin maganar ta zube mishi kudin annan cike da karfin guiwa ta koma gida. Washe garin ranar Manane shigar 10h take amman duk da haka sai data yi musu break ta jere musu bisa dinning koma warta room ke da wuya Halima ta fito tayi dan dube2n ta dan a tunanin ta Manane ta tafi school dan haka ta bude isotherme (kular tea)ta fara zubawa tana tsaka da zubawar sai ga Manane ta fito zaro ido waje tayi tayi takoma da baya ta lab'e tana kalon ikon Allah a ranta tace to ita wannan miye take zubawa kadade abunda Sam ta fadi da da dad'ewa gaskiyane? ganin zata juyo da sauri ta lab'e bayan ''rideau''(labule) Ta kama hanyar stair Tazo giftawa tana dariyar k'eta tana fadin shegiyar yarinyar nan da *Zuri'ar* nan tasu takare dan daga yau zan fara dasa mulkina a *Zuri'ar* nan takara kecewa da wata shegiyar dariya ta hau stair dan shiryawa zuwa school. A bangaren Manane kuwa suman tseye tayi da kyar ta tataro nutsuwarta tana ganin shigarta room da sauri taje ta zubar da tea din sai da ta wanke shi har so biyar amman bata gamsu ba Kai daga karshe ma sauya shi tayi ta zuba wani sabon tea ta kawo dining din. Nan falon ma ta zauna tana gadi dan ita abun yabata tsoro matuka kuma ta kudirci sama Halima ido da duk wani motsinta . Tana nan zaune suka fito tare suka zauna itama sai ta taso har Halima zata zuba mishi Manane ta rike hannunta tace ko kin manta nice keda girki dan haka nike da ikon zubama Honeyna abincin tsuka tayi takoma ta zauna tace yarinya karama dake sai iya barikanci . Dariyar shakiyanci Manane tayi tace aie IYAWA ce in wani ya isa yayi mugani... a ranta ta ce zan gwada miki iya barikin kuwa sama cinyar Doc Rid ta zauna ta fara bashi abincin abaki sai shagwaba take zuba mishi sosai take shishige tana shafa mishi kanshi zuwa bayan shi shikuwa ya saki baki kamar mai kiran Habu a kasuwa Taunar abincin kawai yake yana karajin dadinshi dan yarinyar ta tafi dashi amman a ranshi yana mamakin yanda take kulla dashi ta saki kuma jikinta dashi idan har a gaban Halima ne amman kuma idan suka kadaita su biyu bata iya ko kalon shi Cikin ido Halima kuwa sosai abun ya bak'anta mata rai a ranta tace kuyi abunku ku gama daga yanzune har zata tashi sai taga Manane ta dauko tea da sauri ta koma ta zauna tana washe baki Manane kuwa girgiza kai kawai tayi fara bashi tea din ... D'aga kan datayi taga takwas ba minti goma da sauri ta tashi tace ayya Sweetheart nakusan saka latty tashin yayi shima ya mata kiss a lip din ta yace ai duk laifin kine ...... Dede zai fita daga palon ya juyo ya amshi brefcase dinshi yace rakiyar ta isa daga nan.... Ta sani sare Halima na bayansu se kawai ta Rungumeshi tace'' prend soin de toi my honey''(ka kulamin da kanka)'' et soit prudent'' kamo hancin ta yayi har seda tayi yar kara yace ki kula min da kanki kema ... Duk scène din nan a gaban Halima akayi koda tazo ficewa seda ta bangaje Manane... Ita kuwa ta d'aga murya tace kadan ma kika gani daga iya barikina watakila da kin mini biyyaya a matsayina na uwar gidanki yayarki ba da na taimaka na koya miki wasu salon da zai hana na amshe miki girkinki.tayi Shigewarta d'aki .. tabarta nan. (Umm Manane son girman tsiya) A mota shikade yake ta tunanin shi ....besan me yasa ba in yana tare da Manane yake manta kowa da komi gaba d'aya .yana son su zauna wuri d'aya ko dan ta tunga zuba mishi yarintarta da kuma shagwab'a.....murmushinta....tsaftarta...dressing dinta kai da komi ma nata yanzu burgeshi yake bare in tana dariya fararen hakoranta suka bayyana da yar wushiryar nan tata.....se sakin murmurshi yake har ya iso clinic din.. Zaune yake a office yane yan rubuce2 shi kawai sai yaji kanshi yafara saramishi tare da wata irin juya tun yana iyayin bismilah har ya yanke yafadi kasa sumamme ..... .. To fans mikuke tsanmanin yasamu Rid ? Kadade fa aljani dankundalo ne yayi aikin shi? Masoyan Docteur Rid muna tayaku jimami kuma yana barar ada'arku. Munabawa masoyan Salma hakuri na kasheta da mukayi dan akwai abunda muka hango muku nan gaba. On vous aime tous and thanks for your support ana mugun tare Muna neman afuwar ku na rashin jimmu kwana biyu da kukayi🙏🙏🙏 .😘❤😍 Fasma & Aïcha [5/2 22:30]💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Wannan page d'in nakune yan Zuri'armu Novel Fans* nous vous aimons tous irin sosai din nan😍❤😘 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 125__130 ```Manzon Allah (SAW) ya ce:''Duk wanda ba ya tausayin mutane to shi ma Allah ba zai yi masa rahama ba'' Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi``` Bayan awa guda ya farfad'o daga suman da yayi amma har lokacin ciwon kan bai barshi ba se ma abunda ya k'aru dan haka ya tatara kayan shi yakoma gida .... Direct dakinshi yashige ya kwanta dan wani irin mugun headache yake damunshi yana juye2 har wani b'arawon bacci ya kwasheshi cike da mafarkai barkatai marasa digi... Suna tsaka da lecture gabanta yayi wani irin mummunan fad'uwa wanda sai da ta dafe kirjinta tana fadin innalilahi .... tundaga lokacin cours d'in ya fita ranta ''et elle n'a qu'une seule envie c'est de retourner at home.'' Ana basu break ta dawo gida kwatsam taci karo da motarshi a farfajiyar gidan a ranta tace lafiya yaya ya dawo a wannan lokacin? Da sassarfa ta karasa ciki a dakinshi ta ganshi yayi ruf da ciki yana bacci sai bata tayar dashi ba kuma bata kawo komi a ranta ba kawai tashiga kitchen ta d'ora musu lunch.... har time d'in komawarta school yayi amma bai tashiba abun ya bata mamaki sai ta nufi d'akin dan tayar da shi dan tana tammahanin ko sallah azahar beyi ba . Kafarshi ta d'an bubuga tace yaya tashi mana bacci ya isa haka har fa....... Katse ta yayi dawata tsawa da ta gigitar da ita yace uban wa yabaki izinin shigo min d'aki har da zaki tayar da ni ina bacci idon nan nashi jajur seda ta tsorata taja da baya har b'ari take bakinta na karkarwa tace loka..cin..sallah..ne fa y...... Kanta gama ya d'auketa da wani wawan mari sai da ta zube kasa yace kin fini sanin lokacin sallah yayi ko da ke kike sakani nayi ne sha3 kawai b'ace da gani kafin na tashi na tattakaki... Yakoma yaci gaba da baccin shi Sum sum ta tashi ta fice .. dakinta takoma ta kwanta tana kuka kasa2 gami da dafe wurin marin dan har sawun yatsun shi sun fito. A ranta tace mike damun yaya yau?mike faruwa dani? Ko gidan Papy basu tafi ba dan shi gogan tun biyar na yamma da ya fita bai dawo gidan ba har yanzu dayake goma na dare ita kuwa Manane shatin din hannunshi ne ya hanata zuwa dan bata son tambayoyi Koda Momy ta kirayeta se tace ee batajin dadin jikinta ne shiyasa. Two days later Yau ma kamar kullum da marmarin dambu Manane ta tashi dayake suna cikin holiday dan haka se tashiga kitchen dambun shinkafa tayi wanda yasha nik'ekken nama rago da d'an jajab'ar vinaigrette d'inshi yasha yajin nan😋 ta jere musu nasu a dining table dan ita tun a kitchen ta ci nata because yanzu batacin a dining saboda irin wulakanci da cin zarafin da Rid ke mata inhar tare zasu ci.. Bayan wasu yan mintina shi da Halima suna tsaka da ci suna hira yayi wata dariya abunka ga dambu sai kawai ya sarke shi tun yana tari ahankali har ya sauko da kan kujerar dining din yafara amai .kamar ze amayar da hanjin cikin shi.... Dede lokacin Manane ta sauko daukan juice a frige da glass a hannunta gani halin da yake cike da sauri ta iso gabanshi ganin yana amai ga Halima da ko aka bata kowa ba dan cigaba ma tayi da cin dambunta. Dafa shi tayi tace sannun yaya ... Hankad'a ta yayi seda ta fad'i glass d'in hannunta ya fashe ya yanketa a hannu jini ya fara zuba.. Tashi yayi cike da masifa idanun nan jajur duk su fito waje yace kada ki tab'ani shegiya mayya zaki kasheni. Cike da takaici tace yo ni mi nayima ne? Nufota yafarayi yace dan ubanki waya dafa dambun inba keba gashinan ya shakeni yana famar kasheni muguwa kawai.. A dede lokacin taji Halima ta sheke da wata karuwar dariya har tana fad'uwa k'asa tana rike ciki dan k'eta.. A fusace tace ga mayya can me kama da jab'a kusan ka.... Kuma ka tabatar da cewa in ni mayya ce kaima maye ne dan daga tsatso daya muka fito ehe.. Kuma daga yau ku rubuta ku aje bazan sake taimaka in dafa muku abinci ba sai day waccar banzar me kan angulun idan har ta iya ta dafa ..... Ganin yana zare belt d'inshi... ee kowa tace k'afa mi naci ban baki ba ta kuwa tattare sket ta arta da gudu dakinta ta danna wa kofar key. Biyota yayi ganin ta rufe k'ofar yasa ya fara dukan k'ofar da iya k'arfin shi yace wly Manane ki bude kofar nan dan idan na shigo jikin ki zai gaya miki. Bakinta bai mutu ba tana daga d'akin tace wly bazan bude ba angaya maka ni baiwar kace da zan bari ka dakeni ne...? Yajima nan tsaye daga baya ya ficewarshi ganin batada niyyar budewa. Box tad'oko tayi treatment din hannunta tana kuka marar sauti tace wannan masifar da mitayi kama?kwata2 ya Rid ya canza gashi yanzu ko gidan papy yin diner ma ya dena zuwa ....gidan su Umma ma baya zuwa yanzu ..hannu ta d'aga tana rok'on Allah ya kawo musu saukin abun nan... A bangaren Halima kuwa sosai taji dad'in ganin abunda Rid yayi wa Manane har da taka rawa tayi tace kadan ma kika gani ai ni wly ko na malakar beyi tasiri akan shibaaikin aljanin nan ma ya isheni.....sosai taji dadin scène d'in nan... ,(Allah ya k'ara shiryar damu..ameen) *** ** ** bari mu lek'o bangaren su Umma ... Sosai suke kula da khalifa bama kar Yesmine da Muhsana ba irin riritashi da suke kamar kwai shi ma kuma yaron har ya gane su dan kuwa ko muryarsu yaji to fa ya fara duben2 nemansu inkuwa ya gansu se sun daukeshi inba hakaba se yasaka musu kuka har se sun dauke shi..ko school zasu tafi se da dubara...... A b'a'garen Haider kuwa ya fara zuwa clinique dan ganin irin kulawar da khalifa ke samu gashi kuma yanzu Rid se yaga dama yake zuwa dan haka duka responsability clinique din ya dawo hannunshi..duk da shi kanshi yaga irin sauyawar da Rid yayi... ** ** * Kwanci tashi ba wuya lokaci nata tafiya su Manane na aji na biyu a shool of midwifery. ..sambaby na dauke da d'an karamin cikinta.... Halima kuwa har tagama karatunta result kawai suke jira... Su Yesmin kuwa suna ss2 sun k'ara girma dan yanzu shekarun su goma sha biyar....shakuwarta kuwa tsakaninta da khalifa se abunda ya k'aru..sosai.take bashi kulawa.... Doc Rid kuwa duk yabi ya lalace har wani baki na wuya yayi dan Halima juyashi take son ranta ga kuma shiga tsakanin shi da aljani yayi da Zuri'ar tashi kwata 2 ya yanke duk wata mu'amalarshi da su ya dena zuwa gidan Papy kai da duk sauran gidajen ma ....da Manane kuwa wasan b'uya sukeyi dan gani goma ze mata to seya ci zarafinta so goman...sosai Zuri'ar ta shiga wani yanayi...Addu'a kawai suke mishi dan ko sunan daya daga cikin Zuri'ar yaji se kanshi ya fara juyawa..... Halima kam se gasa mishi aya a hannu take ...gashi ba wani girki take mishi ba bare ayi zancen ta kula dashi baya zuwa office kullum yana gida ..duk ya bi ya rame kowa ya ganshi yanzu se ya tausaya mishi ba kamar Manane ba.... Mom ...Umma da Manane sosai suka duk'ufa wajen kaiwa Ubangiji kukansu..... Yauma kamar kullum Mom ta sallamo gidan dan gani lafiya itama. Manane ta d'auke musu k'afa kwana biyu....kuma in ankirata a waya ma bata d'auka..... Se da tayi salama tafi sau biyar amman ba'a amsa mata ba ...tura kofar palon tayi ta shiga ...ai kuwa se ganin Halima da Rid tayi suna falon suna kallon tv abunsu... Daka musu tsawa tayi kan sunaji tana sallama amma sunki amsawa..... Shikam Rid kicin2 da fuska yayi bece komi ba.. Bud'ar bakin Halima se cewa tayi yo ba muga damar ansawa bane ...wai ma miya kawoki gidan nan...? Daga bayanta taji ance ...... Kuyi hakuri kuyi manage da wannan... Muje zuwa .fans. Fasma&Aïcha [9/2 15:05] 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 130__135 ```Manzon Allah (SAW) ya ce:''ku kiyayi zato.lallai shi zato shi ne mafi karyar zance'' Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi``` Daga bayanta taji ance Ubanki tazoyi gidan marar kunya kawai... Juyawar da za tayi se kawai taga Manane se zabga mata harara take ashe tun lokacin da taji muryar Mom tafito .... Da gudu Manane ta zagayo ta rungume Mom tana fadin welcom my sweetMom .....ta kamota suka karaso Palon ta kuwa cike mata gabanta da kayan motsa baki suka dan tab'a fira ...bata wani jima ba ta mike zata koma gida.... Bude bakin da Halima za tayi kawai tayi tsoki tace an dey ji kunya kina uwar miji amma kina bin gidan ya'yanki A fusace Manane ta mike tsaye har bata san lokacin da ta isa wurinta ta bige mata baki har sai da jini ya zubo tace kema gidan d'anta kikace dan haka tana da dama da ikon zuwa lokacin da taga dama tayi kuma abunda taga dama banza sha3 mai kama da angulu... Dafe baki tayi tace ni zaki fasawa baki .... Ee an fasad'in inda akwai abinda zakiyi kiyi .. An fada din yo ba abin kunyar tayi bane.. Ai Manane batasan sanda ta kwasheta da mari ta medota tace in uwarki ce zaki ce tayi abin kunya neh ....sakara marar tunani.. Dakata yarinya ya isheki haka.ta d'aga hannu da niyyar ramawa.... Tsawa ya daka musu yace in hayaniya zakuyi ku tafi can waje kuyi abunku bana san damu kallo nike. Mom da Manane sukayi shaaa da baki suna kallonshi Manane ce tayi k'arfin halin yi mishi magana tace kai yanzu Ridwan kana kallo wannan shegiyar matar taka tana yiwa Mom rashin kunya amman kayi shiru? da farko jikinshi yayi sanyi yana son bada hakuri amma bakinshi yayi mishi nauyi sai kawai tsintar bakinshi yayi da fadin to mi ruwana ciki kuma ai ita takawo kanta har a kayimata rashin kunyar. itako Mom abun ya matukar bata mamaki sai kawai wasu hawaye masu zafi suka zubomata a ranta tace wai Ridwan ne mai ladabi da biya wanda ko magana wahala take mishi shine yau yake fadin wannan maganar lalle da walakin goro a miya . Cikin ido Manane takale shi ta nuna shi da d'an yatsa tace amma wly kai kunyarka ragagace har ka kalli Mom ka gaya mata wanan maganar .. A fusace ya tashi yana fadin ke har kin isa ki nuna ni da dan yatsa . . Itako tace an nuna kan ko da abunda zakayi ne. Hannu ya daga da niyyar marinta.. carab Mom tarike hannun shi tace kul kada inji kada na gani Juyo wa yayi da niyyar yin magana sai yaga tayi mishi kwarjini sai kawai ya fice dakinshi yana huci. Halima ko shewa tayi tare da wata irin dariya tayi dakinta. Manane kuwa fad'awa jikin Mom tayi ta fashe da kuka.. rarashin ta tashiga yi tare da bata hakuri tace barni da shi .zezo ya sameni ne... Da sauri tace da Allah Mom kada kiyi fushi dashi dan ba laifinshi bane inada yakinin da sa hannun Halima cikin al'amarin nan. Nan ta kwashe ta gayamata duk abinda tagani da kuma taji Halima tayi..waccar ranar... Jum tayi tace tun da ko hakane zamu duk'ufa da kaiwa Allah kukan mu.... Tayi mata sallama ta fice... ** *** One month later Yesmine ce da Muhsana zaune suna hira wani asstement sunyi zurfi.. se kawai wayar Muhsana tayi kara... Tun kafin ta daga ta fara murmushi tana d'agawa takuwa wani kara kashe murya tana murmushi tafi minti goma tana wayar sannan ta katse... mi Yesmine zatayi in ba dariya ba tace wakika samu haka kike kashemishi murya kode kode.... Dariyar itama tayi tace là bawani bane ba fah yaya Areef ne kuma kusan kulun sai yakirayeni mun gaisa .. Ummm su gaisawa manya shine ni baya kirana kawai akwai wata a k'asa.. . Da kuwa kin sani kullum sai yace na gaishe ki...kuma babu komi a kasan .ehe. Kude kuka sani da gulmarku.intayi wari maji *********** Bari muleko b'angaren su Manane .. zauna suke a cafetaria suna hira Manane sai tsokanar Sambaby take tana fadin uhmm su kawa har an kunso abun daga shigarki har kin samo ciki. Dariya tayi tace zauna dey nan kin tsaya sanya... suna cikin haka sai ga wata yar classmate d'insu tashigo ta zauna kusa da Sam tace way kunji wata sabuwa? Wani labari kika zo mana da shi dayake kullum kina da shi. Wai fa lecture d'in ''déontologie'' ne fa yace yau da yamma zai anshi assitement din daya bada ...... Sambaby tace Allah yasoni nakawo nawa Ke fah Manane. Wly nayishi amma na baroshi gida dole na koma kenan tattara kayan ta tayi ta fice tace sai nadawo fad'ar Manane kenan.. Dede shiga palon taji muryar Halima na fad'in ai wly kad'an ma suka gani... Cak ta tsaya jin Halima tacigaba da cewa sai naraba shi da kaf *Zuri'ar* tashi ke inaga ma d'auke shi zanyi da ga unguwar dan har yau in na tuna kallan manshi na wai shi bayada sha'awar k'ara aure kuma koda ma zai yi saide ya zab'a a cikin *Zuri'ar* su kuma wai dan karewar wulakanci bana cikin tsarin matan daya ke so... Har yau zuciya ta zafi take idan na tuna... Shek'ewa kawarta tayi da dariya tace ai ki godewa boka gobe da nisa da yayi surkullen had'a auren ku da kuma turo mishi aljani dan kundalo dan rabashi da _Zuri'ar_ dayake takama da ita ai kuwa kinga kin dau fansa a kanshi..tunda yanzu ko zuwa gidansu bayayi...sake shekewa da wata dariya sukayi suka tafa. Dam gaban Manane ya tsinke tace boka? Aljani? Inalilahi....... Danne zuciyarta tayi ta tura kofar tare da sallama bata jirayi amsawar suba tayi shigewarta daki. Sukuwa da harara suka bita tare da tab'e baki.. Kaya ta canza izuwa wando da riga aranta tace zaku ci ubanku yau Wata sharbebiyar waya ta dauko kitchen ta fice ta dauko oil tazo dede bakin kofar fita palon ta zuba oil din ta koma ta zuba a bakin upstair. ... Sukuwa sai surfa d'umi suke basu ma lura da abinda takeyi ba se kawai jin saukar bulala a jikinsu sukayi.. Tashi sukayi da niyyar kai mata hari tayi wani super juyi ta sake lalabta musu da iya k'arfinta da sauri Halima tayi hanyar stair dan dauko itama mabugi sai ihunta kawai sukaji ta fad'i kasatana fadin wayo k'afata ta karye. Manane ko dama kamar jira take ta dunga zulamata bulalar bataji bata gani kamar wanda wani ya aikota .. Halima ko ihu take tana fadin Hajjo kizo ki taimakeni man ko sai ta kasheni.. budar bakinta tace haba inzo a gama da ni ai wly nayi nan Taje kofar fita palon aiko itama tayi slip ta zube nan Manane ko mizatayi inba dariya ba da sasarfa ta iso wurin tafara dukanta itama sai ihu take Suna tsaka da haka Rid ya turo kofar palon Ganin abun da Manane keyi ne yasa ya daka mata tsawa.. amman tayi kunnan uwar shegu da shi ta cigaba da abun da takeyi Fizge wayar yayi yace bakyaji ana miki magana ne.. tace ni kaba bulala ta ..anki abayar d'in Nan fa ta rufe ido ta dunga massifa saukar bulalar da tajine yasa tayi shiru ta bude ido kafin tayi wata2 yasake zabgamata guda ai ko tace kafa minaci ban baki ba... Ta kofar baya tabi ta gudu se gidan Mom Shima mizaiyi inba bintaba ya kuwa rufa mata baya..... Ku biyo mu danjin yanda zata kaya.... *Kuyi hakuri da jin mu shiru kwana biyu muna buzy ne...* Love you all 😍❤😘 Fasma&Aïcha [11/2 02:07💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ *Wannan page din nakune fans na Zuri'ar mu ...muna godiya da irin so da kaunar da kuke nuna muna da wanda muka sani da wanda ma bamu sani ba..Allah ya bar kauna ya kara donkon zumunci...love you all irin totaly din nan* 😍😘❤ 135__140 ```Manzon Allah (SAW) ya ce:''Lallai Allah ta'ala ya haramta wa wuta cin naman wanda ya fad'i ''La'ilaha illallahou''don Allah'' Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi..``` Gidan Mom ta shiga da gudu tana fad'in wayyo Allah zai kasheni.. Momy , Mom da Haidar ne a falon da sauri suka mike suna cewa waye zai kashekin? Duk hankalin su ya tashi.. Kafin tayi wani kwakkwaran motsi ta sanar musu Rid ya fad'o d'akin kamar wani mayun wacin zaki sai huci yake ya dunfaro zai damk'eta da sauri ta zille ta koma bayan Haidar... su Momy na mishi magana amman yayi kunen uwar shegu da su burinshi kawai ya damk'eta da sauri Haidar ya fizge bulalar yana fad'in miye ya sameka wai ..a na maka magana kawani yi banza da mutane Wata harara ya gallamasa yace to ku miye ruwanku a ciki idan ma kasheta nayi.. ba matata ba ce ba .... Mom tayi saurin cewa la la la la... zancen kisa ma be taso ba Ke zo nan maza ma kki fice d'aki.. kamar jira take da sauri ta kama hanyar har tuntub'e take ..... d'aga murya yayi yace walahi in ki shiga d'akin nan kada ki kuskura ki dawomun gida inba haka ba se na b'abb'alaki........ Cak ta tsaya ta kasa gaba ta kasa baya ...se Wani kukan daya sake kubce mata ..... ganin haka ya sa Mom fad'in ka kwantar da hankalin ka baza ma ta sake komawa ba bare ka kashemin ita... Fuuu ya fice daga gidann.yana fad'in da ya fiye mata.. Manane kuwa palon ta dawo taci gaba da rera kukanta... su Mom se rarrashinta suke ..da kyar ta tsagayta tace nifa Momy ba kukan dukan da yayi min ne nake ba illa kukann...se kuma tayi shiru.... Momy tace yi magana mana ..... Share hawayenta tayi tace ina bukak'atar meeting din gaggawa na *Zuri'ar mu*.... Mamaki kwance a fuskokin su ..suke kallonta........ta fice d'aki tana sharar kwalla Tun lokacin Haider ya fara kira yana sanar musu biyar 5 na yamma akwai meeting gidan Papy.......... Duk wanda ya sanarma se yayi mamaki ..dan haka kafin biyar din ma kowa ya iso.. Zazaune suke ansaka manane tsakiya kowa yana jiran jin abunda yasa ta buk'aci meeting.. nan fa Manane ta fara zayyana musu duka abunda taji ta kuma sani.tun waccan lokacin da kuma abunda ya faru d'azu.. gaba daya palon ya dauki Salati aka fara dikkira suna salamce wa....kowa yayi mamakin wanna abu.....nan fa kowa yafara fadin albarkacin bakin shi palon ya hargitse da hayaniya.. .. Papy yayi gyaran murya se kowa yayi shiru dan jin abunda d'an tsofo ze fad'a... Yace duk ku kwantar da hankalin ku da yardar Allah ze rabu dasu da karfin addu'a dana Alqur'ani me girma .. Ya ce ai bamuga ta zama ba .. Nan fa ya yanke shawara tun gobe za'a fara yimishi rukya kamar yanda addini ya koyar tare da wani malami na Medical Islamic Herbe .. Mom ta ce amman fa Manane bazata koma gidan bah har sai Rid ya medo hankalinshi. Ya dawo normal dan tana tsoron ya illata mata y'a.. Babu wanda ya musa mata Se gab da sallar magarib taron ya tashi kowa yawatse cike da jimamin wanna al'amari..da kuma shirin goben . . Bayan sun dawo gida direct d'aki Manane ta shige jiki ba kwari watso ruwa tayi tare da d'auro Alwala tayi sallah magrib sannan ta shiga jero nafil fili bayan ta kare tabi lafiyar gado tana saka ta na war warewa ..har aka kira isha'i tayi ta koma ta kwanta dan bata jin zata ma iya komawa gidan papy yin diner.. Karar wayar ta ne ya medota da ga duniyar tunanin da ta tafi da har baza ta d'aga ba amma ganin name din Sambaby se ta d'aga tana fadin Hello sam ykk#? Bayan sun d'an gaisa. Sam tace yana ji muryarki wani iri? Kuma ya akayi baki dawo school ba ....?Allah yasoki bema kar..bata gama fad'a ba taji Manane ta fashe da wani irin marayen kuka... Gaba d'aya hankalinta yafara tashi jitake kamar tayi fuffuke tazo ..dole ta fara rarrashi.. Ita kuma Manane tuna sambaby nada cike yasata yin shiru sanan ta bata labarin duk abinda taji da kuma gani ..da kuma shawarar dasu papy suka yanke Salati tayi tace aie nasan dama za a rina RUWa BAYa tsami banza... Nan ta shiga yi mata nasiha tace yanzu hakuri zakiyi tunda da dey su Umma sun san komi kuma ki k'ara kai kukan ki ga Allah. Ki rage baccin dare ..ki zanki rayashi da nafil fili da addu'a insha Allahu za'a dace a haka tayi ta fad'a mata kallamai masu sanyaya rai da bata karfin guiwa(Allah sarki Manane kinyi sa'ar kawa ta kirki muma Allah kabamu irinsu ka kuma kare mu da irun kawaye kamar su Halima...ameen) : Sun jima suna hira sanan sukayi sallama. Bari mu le'ko 'bangaren su Halima .... A fusace ya shigo gidan yana huci amman har ga Allah a ranshi bai san dan mi yayi wa Manane haka ba kay gaba daya ma be san dalilin da yasa yakejin dangin nashi na bashi wani irin haushi da takaici kamar ya kashe su(mu ko muka ce Rid bawon Allah ba laifin ka bane na aljani👹 dan k'undalo ne da wanan shegiyar matar ka mai kan angulu inji Manane ba😜) Dede stair ya hango Halima a zaune tayi dirshan ko motsi bata iya yi ballé ta tashi . Ko kallo bata isheshi ba ya fice d'akinshi wanka yayo yabi lafiyar gado dan yanzu baya ba sallah ma mahin manci Kay Halima kin cuci bawan Allah nan mutumin da baya wasa da addini amman yanzu ko sallah baya cikawa Kai mata muji tsoran Allah mu dinga tuna da akwai ranar da zamu tsaya gaba ubangijin mu kuma ze tambayye mu duk abunda muka aikata ..ranar da baki baze yi magana ba sede gab'ob'i.. Allah ya k'ara kare mu daga sharrin masu sharrin..ya kuma K'ara shiryar damu..ameen(juste un tout petit rappel) Ganin ba shi da alamun taimaka mata yasa tayi k'okarin hawa stair d'in da rarafe a ranta fad'i take dole ma na koma wurin Boka ya had'on na mallaka... Kawarta ta ma tayi fice warta dan ita bata ji wani rauni ba se dukan datasha..ta sawa Halima Allah ya isa yafi cikin kwando.... Washe gari dede wajejen karfe goma na safe su Papy suka sallamo gidan Rid Sunyi sallama amma shiru ba'a amsa musu ba abun bai basu mamaki ba dan Mom ta rigayi da ta fad'a musu irin cin mutuncin da sukayi mata kwanakin baya.. direct palo Papy ya huce ganin bakowa yasashi fara kwallawa Ridwan kira wanda shi kuma yana baccin shi abunshi hankali kwance.... Halima kuwa tun safe ta fice hospital daga can ma gidan su zata fice.... cikin bacci yaji kaman ana kiran sunan shi firgit ya farka ran nan a b'ace fuskar nan a murtike ya nufi palon cike da masifa yake cewa way waye yake damun mutane da sa ssafen nan .. Ganin wanda yayi ne yasakashi jan wani mahaukacin tsaki ya Juya da sauri zai koma.. sai kawai papy yayi mishi wata gigitacciyar tsawa wanda sai da tasa jikin shi b'ari dan tunda ya taso bai taba ganin baccin ran Papy irin nayau Jiki a sanyaye ya tsaya yana musu kalon raini .. amma aranshi yana san basu hakuri kawa ji yayi bakinshi yayi nauyi kamar kullum.. Komo ka zauna ma mutane Papy yace(uhmm tsofo mai ran karfe ba) Yana gunguni ya dawo ya zauna ba dan yaso ba.... To fans ku biyo mu dan jin yanda zata kaya mune naku har kullum ... Fasma&Aïcha [14/2 06:26]💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 140__145 ```Manzon Allah (SAW) ya ce:''ka sanya idonka a wurin sujadarka'' Dailami ne ya rawaito shi ``` Badan yaso ba ya zauna..se hararen Papy yake. Ganin su ya Adam Sun shigo ya tashi zum'bur yayi tseye ya nufi hanyar rooms dinshi. Da zafin nama Adam da Haider suka kamoshi, Malamin me suna malam Zaneidu yace ku zaunar dashi a tsakiyar falon.. shikam se faman tirge2 yake. Da karfi tsiya suka zaunar dashi, ruwan addu'a papy ya shafa masa da farko wanda ya sanyashi daina tirge2 dayake, nan aka fara masa rukiyya .... Tin yana ihu harya fara fad'in ku dena bana so, amma duk da hakan basu dena ba sukaci gaba. Bayan wani dan lokaci yace ku tsaya zamuyi magana, malamin be tsayar da karatun dayake ba.. Sosai Ridwane yake ihu yace ku tsaya zamu fita kuna konamu, se a lokaci suka tsayar da karatun, malamin yace muna sauraranka fad'i muna yanda a kayi ka shigeshi ? Kamar bazeyi magana ba sekuma yafara magana dagaji kasan ba maganar Rid bace yace " ni sunana dan kundalo ..Boka gobe da nisa ya turoni danna rabashi,nashiga tsaninshi da *Zuria 'ar* sa, ganin yafi karfina bazan iya shiga jikin shiba yasa na tattaro yarana kimanin su ishirin,yanzu haka dayawa daga cikinsu sun mutu wasu kuma kun karera yamun su.." Malamin yace yanzu zaku fita ?.... Ya kyale beyi magana ba Ya sake cewa Zaku fita ko bazaku fita ba ? Namma shuru Ganin haka yasa yaci gaba da karatu. Ganin suna kokarin kasheshi ne yasa yace kuyi hakuri zan fita kuna konani. Zaku kasheni.. Ya tsayar da karatun yace naji zan kyaleka ka fita Amma da sharadin kayi alkawali bazaka sake komo waba koda an turoka ,kuma bazaka sake shiga jikin musulmi gaba daya. Yace na dauka, na amince. Wata atishawa ce yayi seya fadi summame nan wurin ,papy yace Alhamdulillahi....su Adam suka daukeshi zuwa dakinshi. Kafin su dawo malamin ya bada wasu maganinnika kamasu zam-zam,habbatus sau da..dade sauransu..wasu na yasha wasu kuma yayi wanka...da yardar Allah duk wani sihiri na jikin shi ze karye ... Allah de yasa mu dace..ameen Se wajejen karfe daya na rana ya farka da salati a bakinshi, ya jima nan zaune bisa gadon nan wasu abubuwan da suka faru suke zuwan mishi, kawai seya fashe da kuka,tuna irin abunda ya dinga yima *Zuri' ar* tashi... Jin Kukanshi yasa su ya Adam shiga dakin.. da gudu, ya rukum kumesu yana wani irin kuka me cin rai. Cike da jin dadin d'an uwansu ya samu lfy suka Kamoshi zuwa nan falon inda yaga duka mazan **Zuri'ar* wato su Abba ..etc , da gudu yaje gaban papy ya rumgumeshi yana kuka yana neman gafara, nan ya dinga rarafawa yana neman su yafe masa daya bayan daya. ... papy yayi mishi nasiha sanan yace ya rike addu 'a domin itace garkuwar mumuni. . Kiran sallah da akayi ne yasasu tashi, shikuwa d'aki ya koma ya watso ruwa tare da d'auro alwala ya bisu masjid.. Bayan sun gama ya biyo Abba dan yasan ko karan hauka ya cijeshi bazeje gidan Mom ba shi kade.. Lokacin daya shigo tana waya, tana ganinshi ta saki wayar ta fadi kasa ta mike tsaye tace Son kaine ko kuma idanuna ne kemin gizo ??? Da gudu kamar karamin yayo ya shige jikinta yace Umma nine nanfa ya dinga neman gafarata... Sanin bayin kanshi bane yasa tace bakomi Allah ya kara karewa kuma tayi mishi nasiya akan rike addu'a da kuma karatun Alqur 'ani me girma. Se lokacin ta kare mishi kalo duk ya rame yayi wani baki,,, bata yi wata2 ba ta kamoshi zuwa dining, sosai kuwa yaci abincin. Daganan ma gidan Momy ya fice itama ya bata hakuri, nan ya gamu da Haider ya rokeshi kan ya tayashi ba Mom hakuri .. Koda suka shigo tana falo tana kalon TV, kallo daya ta musu taci gaba da kallonta Bayan su zauna sun gaisheta a daddakile ta amsa ,shurune ya biyo baya.. Ridwane yace Mom dan..... , hannu ta d'aga masa tace dakata karka ma soma ? Nanfa ya tsure se da Haider ya shiga bata hakuri ta d'an fara sakin fuska, Kusa da ita ya dawo ya dnaura kanshi da hannushi bisa cinyarta ya shiga reramata kuka yana bata hakuri tare da neman ta yafe masa. Har cikin ranta taji dadi ta kuma gidewa Allah,ta d'aura hannunta saman kanshi tana mishi nasiha tare da addu 'a Allah ya kara karewa daga sharrin masu sharri. Dama tsakanin d'a da uwa se Allah Suna tsaka da haka Manane ta shigo, ganin Rid yasa tayi turus sekuma ta dake ta gaishesu tayi ficewarta d'aki.... Da kallo ya bita har ta shige a ranshi ya ce wai haka yarinyar nan ta girma .... Mom Kamar tasan abunda yake ayyanawa se jiyayi tace.....to kasani dey y'a ta bazata koma gidanka ba ...koda ma Zata koma to sede ka raba musu gida dan ni yanzu Matarka tsoro take bani kada wataran a wayi gari ta illata min y'a. Ehe.. Baice komi ba se sadda kai kassa da yayi.... .sunanan zaune ta fito direct dining ta nufa .. Ganin haka shima ya nufi dining din... Seda gabanta ya fad'i ...bata kalleshi ba ta sake gaisheshi... Be amsa gaisuwar ba se ido daya kafeta dasu.... Itakam gabanda se kugude yake mata ga kanshi turarenshi me kasheta..duk se ta kasa yin komi abincin ma se jujuyashi take da spoon...d'aga idon da zatayi sukayi ido 4 se wani mayen kallo yake mata wanda mu kanmu mun kasa fassarashi... Kauda kanta tayi ta cinno baki tana gunguni...y Tabarmar kunya yashiga nannad'ewa ..ya bige da yimata fada don mi zata fito ba hijab alhali ta sani sare maza suna shigowa gidan..kunde gane😜 A ranta tace turkashi jin dadina ya k'are kenan takuranren nan yanzu ze fara tukura min....bata yi maganaba se abincinta data shigaci ... Seda ya gaji dan kanshi ya kyale.. Se lokacin ta kalleshi tace kayi hakuri bazan sake ba... Wani mayen sanyin dadine ya. mamaye shi se kawai ya fad'a kogin tunani a ranshi yace iillale ta girma ta k'ara wayo ..ga boobs da hips dinta sun kara fitowa se yar ramar da tayi ...yayi kwafa yace komi ya ramar da ita oho,..... (Hum kace haka mana) Yana nan zaune bema san da tagama ta bar mishi wurin seda Haider ya dafa sanan firgit ya dawo daga duniyar tunanin yakai duban shi ga kujerar da ta zauna ganin bata nan ya sanyashi sakin wata ajiyar zuciya..... Haider yaja shi zuwa clinic ....a hanyar yake tambayarshi mi Mom ke nufi da tsoran Halima take yanzu? Kamar baze fad'i mishi ba se kuma yaga dacewar sanar dashi d'in...nan ya kwashe ya sanar masa komi kan sihirin da Halima tayi mishi etc..... Bece komi ba amma zuciyar nan se tafasa take .... ***** *** À bangaren Aljani dan kundalo👹 kuwa bayan ya fito direct Wurin boka ya tafi...nan ya zayyana mishi duk yanda à kayi sanan yace se ya d'au fansa kan Halima tunda tayi sanadin da aka kashe mishi yara mafi soyuwa gareshi........ba yanda boka beyi dashi kan ya hakura ba amman yakiya..dole ya kyaleshi Ita kuwa Halima se gabanni magarib tashigo gidan.. Babu kowa à palon bata damu ba ta fice dakinta... Wajejen tara (09)na dare tana zaune taji an banko kofar palon kamar wanda za a b'allata zumb'ur ta mike taga waye wanan mai ganganci ya shigo mata gida haka .. Ganin Rid ne kuma yana dunfarota kamar damisan daya fito farauta cikin jeji.. seta fara ja da baya saida takai har karshan bango ta tsaya koda ya iso bayi wata2 ba ya kife ta da marin da sai da taga taurari yace wanan na rabani da *Zuri'a* ta ne Yakara wanka mata na biyu wanan kuma na rabani da Sis d'ina ne ya kara mata wasu marin biyu kwarara sukuma wanna nasani auren ki ne bada son raina ba....baya ya d'an ja ya mata kallon up and down yace ni walahi bansa yanda akayi har na aureki ba because you are not my type..ya ja tsuka....kuma na rasa jarabar da ta hanani sakin ki...mayya kawai..ya d'aga hannu da niyyar kara mata ee da gudu ta shige d'akinta... Beyi yunkunri binta ba...yayi ficewarshi rooms ....kusan kwana yayi beyi bacci ba yana tuna abubuwan da suka faru ..ga kuma tunanin Manane.. Yana mamakin saurin girmanta yace gaskiya da sake dole ma ta dawo gareni(hum kadeji da gulmarka amma bakasan Manane din yanzu ta zarce tunanika ba..) alwala ya d'auro ya dinga na fil fili tare nema gafarar Ubangiji..bacci kam se b'arawo ne ya saceshi Hankane ma ya kasance a b'angaren Manane kusan raya daren tayi da addu'a tare da nafiloli da kuma godiyar samun lfyr mijinta. . Halima kuwa Tana shiga ta fad'a gado ta rushe dawani sabon kuka ..tace walahi sekayi dana sanin wannan dukan daka yimin....gobe2 nan zan koma wurin boka inji yanda akayi ka san wannan sirri.... To fans ya kuke gani zata kaya? shin Halima zata sake cin nasara akan Ridwan kuwa🤔?.... Ku buyo mu dan jin suite . Nous vous aimons tous❤😍😘irin dayawan nan Fasma&Aïcha [20/2 11:28]💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *Wannan Page d'in nakune yayana Mujaheed da kuma* *Saudat Farouq Allah ya bar zumunci...ana mugun tare❤* 😘 * _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 145__150 ```Manzon Allah (SAW) ya ce:''Idan mutum ya yi kiran matarsa zuwa shinfidarsa sai taki zuwa ya kwana yana fushi da ita to mala'iku zasu yi ta tsine mata har safiya'' Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi. ``` Washe garin ranar tun safe tayi shirin zuwa wurin boka ...goma na safe ma a can tayi mata .. Tararar dashi tayi yana tsafen2 shi ..zauna wa tayi ta zayyana mishi duk irin munguntar da take so asake mata a kan Ridwan ta kara da cewa batasan ya akayi maganin mallakar be kamashiba sanan kuma yanzu ya gano ita tayi mishi sihiri.. Wata shegiyar dariya ya kwashe da ita ya ce ai kin karya doka saboda yarinyar nan ta ganki lokacin da kike zuba wa sannan ita ta tona miki asiri ... Wani ashar tayi tace kan ubancan to walahi itama a had'a min da ita a bani maganin da zan haukata shegiyar nan........ D'aure fuska yayi yace wanna karon aikin na da wahala dole ki saki kud'i idan kina son bukatarki ta biya... Rafar yan jika biyu2(dubu2) ta aje mishi. .... Wani maganin ya sake bata ya gaya mata sharrud'a ..da yanda zatayi amfani da shi Tayi godiya ta fice tana dariya... Tana fita ya sheke da wata irin dariya ya ce ina tausaya miki dan nasan Dan kundalo baze barki ba yauuu.......(kuji fa k'eta ....Allah de ya kara kare mu..) Tana shiga motar tayi mata key ...tana hawon titi ta ga kamar wulgin mutum ta miror a cikin motar....bata kawo komi ba tayi gaba abinta ...... Ta kay kamar rabin tafiyar taji kamar ana kiranta. ...juyawar da zayi ta ga wani mutum zaune a mazaunin baya ...wani wawan burki taja ta sake juyawa..se kuma taga wayammm..ta tsorata matuka hannu na karkarwa ta shiga tuki da gudun tsiya Dede kwanar clinic din su Rid ta sake ji wata irin murya kusa da ita ance yi tukin ki a hankali kada kija ma kanki accident .. Juyowar da zatayi taga wata irin hallita wanda ta sakata sakkin sittiyarin motar jikake katsam ta bigi wani icce....nan take ta sume...ashe Dan kundalo ne ya fito mata a siffarsu ta aljani.. Mutane suka zo a guje aka fice da ita nan clinic din saboda ya fi kusa......kasance war nurse din sunsan matar Ridwane ce jiki na bari aka bata first aid....sannan Haidar ya kirayi *Zuri'ar* ya sanar musu sannan ya sanarma Rid.wanda shi lokacin yana yima su Manane lecture......... Ai kuwa sauri2 gudu2 ya fita daga school din abunda yasa cikin Manane kad'awa se kawai taja motarta itama ta mara mishi baya saboda yanda taga ya tada hankalinshi tasan ba lfy... Da wani irin ihu ta farka tana fadin wayoo nayi gamo duk a tsorace take se zare ido take se kuma ta kece da dariya wanda ya bama *Zuri'ar* tsoro... Dede shigowar su Manane take fad'in walahi se na haukataki Manane daga ke har Rid din...e'e Boka ya bani maganin harda na mallaka ma tanayi tana rawa daga gani kasan ta fara haukacewa. .ganin Manane yasa ta daka wani uban tsale ta isa gareta ta shako wuyanta tana fad'in yau se na kasheki shegiya... Idanun Manane duk sun firfito saboda damkar. .da kyar Rid da Haider suka b'anb'are Halima ..ai kuwa se ta dawo kan Rid din...beyi wata2 ba ya fara zabga maya marruruka se Haider ya janyeshi... Bakinta be mutu ba tacigaba da da fadin ee nice nayi sanadin rabaka da *Zuri'ar* ka...gaba daya ta tonawa kanta asiri.. Ganin hauka ne take ainun yasa aka kira sécurité aka kaita dakin mahaukata .. Manane kam se kuka take jin irin abunda Halima ta furta....su Umma duk jikin su yayi sanyi... Dole aka kirayi dangi Halima aka sanar musu...nan dan kuwa se gasu sun cika clinik din. Haider da Rid kuwa wurin doctan dayayi traitement dinta suka shiga... Doctan yace shi fa a iya binci ken shi babu abunda ya shafi kwakwaluwar ta se de sutafi ayi mata na gida sanna kuma tana da ciki har na tsayon wata biyu amma *SANADIN ACCIDENT (littafin Fasma na gaba insha Allah)* din cikin ya zube..... Wani irin ihu Rid ya saki jin Halima na da ciki...se kawai jiri ya d'auke shi ya fad'i nan... Ya kusan rabin awa san nan ya medo hankalinshi su Umma ..Mom etc duk suna tsaye2 a kanshi...ganin ya bude ido ya sasu kara matsowa kusa da shi... da salati ya farka se kuma ya fara fadin Halima kin cuceni.Allah ya isa tsakani da kee...bazan taba yafe maki ba....se kuma ya fashe da kuka kamar karamin yaro.... Nan de suka rarrashe shi dan yana tune da komi ya k'ara nema su yafe mishi ...ya zaro takarda da biro ya fara rubutu akai... Da sauri umma ta rike mishi hannu tace mi kake shirin aikatawa ne haka... Cike da takaici yace takardar sakin Halima ce...dan daman bana cikin hankalina lokacin da na aureta...blablabla Umma tace kasan de saki bashi da kyau..kayi hakuri ... Bata gama ba Momy da Mom suka ce haba umma yanzu duk abunda yarinyar nan tayi amma kike goyon bayan ta.... Zata kuma yin magana suka ga Rid har ya fita ashe tuni ya rubuta takardar .... Yana zuwa ya mikawa Yan gidan su ya bar clinik din ma gaba daya.. Dole suma *Zuri'ar* suka komo dan daman saboda shi sukazo .... Wunin ranar kowa beyi shi cikin jin dadi ba ..... Suma dangi Halima haka suka kwashe ta akayi gida da ita...dan abun nata se kara gaba yake....(duniya kenan gashi kina neman haukatar da Manane kekin haukacen ..Allah baya barin wani da wani ..kuma dama ance ramin mugunta gina shi kad'an dan watara na zaka iya fada ciki.....rayuwa kenan *ABINDA KA SHUKA* (Littafin Anty Mira dukda ma de ta Shuka mu😜) shi zaka girba.... Allah ya shiyar da mu sannan ya karemu daga sharri masu sharri ..ameen Two days later.. A kwana biyun nan sosai Rid ya saki jikinshi da yan uwashi banda Manane dake d'ari2 da shi...... Yauma kamar kullum ko break batayi ba ta fito cikin shirinta na zywa school...shiga motarta kenan taga Rid na tunkaro ta yayi mata kyau matuka amma se..tayi kamar bata ganshi ba .... Har ya zagayo ta side dinta ya tura kanshi cikin motar. .. Kanta a kasa ta gaisheshi ..jin be amsaba ya sa ta d'aga kai ta kalleshi aka kuwa yi sa'a sukayi ido hudu ..kasa dauke idanunta tayi seda taji yace ina zaki ne da wanna shigar? A takaice tace shool mana... Nunata yayi da dan yatsa yace ji nake da dad'ewa nayi miki magana kan irin shigar nan Kallon kanta tayi ita bata ga aibun shigarta ba dan Atampa. Ce sanna ta daura after dress ta saka baby hijab.. Ganin batada niyyar yimishi magana ya sa yace idan har kina son zuwa school yau to tun wuri ki koma ki sauya kaya.. turo baki tayi tace haba ya Rid nafa kusa yin latti ..kumafa after dress ce.. Daure fuska yayi yace na de gaya miki .. Ganin tayi kikam ya sa ya fizgo ta da karfin tsiya har se da ta kusa faduwa da sauri kuma ya kamo abun shi.. tace kai yaya ai se ka karya ni irin wannan fizgar Baice komi ba ya fara janta ganin ya nufin part din shi na gidan ya sa tafara tirjewa tana fadin miye haka Har tsakiyar falon suka isa yayi jifa da ita ta fada bisa kujera Ya dawo ya ce tunda kin zabi zaman gidan se ki zauna ai Yasa kai ze fice Da sauri tasha gaban shi ta kalle shi cikin ido tace ban gane ba mikake nufi da in zauna a gida ba.. Tsawon lokaci suka dauka suna kallon junansu.. dukan su wani abu suke ji yana musu yawo a jiki seshi yayi karfin hali ya janye idon shi saboda yarinyar duk wani kwar jini take mi shi ga wani shakkun ta da yakeji be san itama karfin hali take yi ba Ya dake ya ce matsa ki ban wuri ina wasa dake ne Ta rike guku ta ce aa amma kasan baka mini adalci ba idan ka hanani zuwa school ina son zuwa bibliothèque(library) dan iyin review dan da alama test din da zaka yi zeyi wahala Dariya keta yayi mata yace sosai ma ko zeyi wuya yayi gaba abun shi Da gudu tayi ma kofar key ta zaré ta ce walahi yanda bazan tafi ba kaima baka je ba da gudu yafara binta Nan fa Suka fara zagayan falon ya kasa kama ta tana tayi mishi dariya dan ya gaji dole ya dawo ya zauna ya na meda nunfashi yana dariya kasa2 shima Itama dawowa tayi kusa da shi tana fadin kai yaya ja dinga yin sport d'an gudun nan har ka gaji Ba shiri taji ya damko ta ya ce wana kama.. ta ce kai yaya kasan ni da kai ba ta baci ta shagwabe fuska ta ce dan Allah yaya ka barni in tafi sambaby na can na jira na tayi yinkurin tashi Fizgo ta yayi se da ta fada kirjin shi wani shok suka kara ji irin na wacan lokacin nunfashin ta ne ya nemi dauke wa ta kara zaro ido ta kalle shi yayin da shima yake kallonta se kimuma ta meda kallonta zuwa bakinshi .....tana son yimishi magana amma ta kasa se kawai ta fashe da kuka Da hannun shi biyu ya kamo fuskarta yana fadin what happen ?my baby Batace komi ba .. bata yi aune ba sey jin bakin shi tayi cikin nata sun jima suna budirin su kawai se muka aje biro da takarda muka zuba wa sarautar Allah ido na so in ce musu tara(9) tayi Aïcha ta ce in rabu da su ai sunsan da wannan sun jima suna Abu daya Karan wayarta ne ya medo so hayyacin su da sauri ta ture shi tana fadin na shiga uku zaka sani yin missing din test ... Rike hannuta yayi yana meda numfashi yace yaushe zaki koma gidanki ne yayi kalar tausayi.. Kai tsaye tace se Mom ta shirya tayi sauri ta kwashi yanata2 tayi cikin gida Ko da ta shirya ta fito tana sauri taji horn din motar shi ta san shine don haka direct mota ta shiga tana fadin dan Allah yaya kayi sauri mun kusa yin late Harara ya zabga mata ya ce lefin wanene da kin bi umarni na tun farko da duk haka bata faru ba.. Bata yi magana ba se kauda fuskar ta datayi tana kallon titi... Har suka isa babu wanda ya sake cewa komi..se jefi2 dayake satar kallonta .. Ko da suna test din ma ta gumi kawai yayi yana kallonta shikan yanzu baya gajiya da kallonta shi kade yake sakin murmushi .. Habawa mi daliban za suyi inba triché ba.. Manane kuwa se dariya take mishi tana rubutunta ganin baya in ana test baya barin kayi kwakwara motsi amma yau dalinban se trishe suke abunsu..(umm Rid an Fad'a tarkon so....abinka da sabon shiga😂.!) Bari mu leko su yesmine.. Tsakanin khaleel da yesmine kuwa ba'acewa komi dan ta zame masa tamkar uwar data haifeshi..kullum yana makale da ita ko wurin Haider baya son zuwa wata shakuwa me karfi ce tashiga taskaninsu....dan kuwa tasha fad'i a diner kan kotayi aure to tare dashi zata tafi .ba me tankama ta sede kawai ayi dariya ...shima kuma Haider din tasha fad'ima sa intayi aure to da shi khaleel din zata tafi dan acewarta tana tsoron kada matar da Haider ze aura bata kirki bace...shimade da dariyar yake binta sede shi yanzu ta taka wani matsayi acikin ranshi amma ance me d'a wawa seyake dangan tashi da dan tana son dan marayan danshi ne.. . .(hum wade yasani abu a duhu😜).. Wannan abun ne yasa batada saurayi dan datayi shi zata sanar mishi zancen rikon Khaleel ..duk wanda tad'awa haka inya tafi baya dawowa....haba Yesmine waye ze yarda kina budurwa kije mishi da D'a...ee da kamar wuya sata a gidan b'arawo Soyyaya kuwa tsakanin Muhsana da Areef yanzu kowa ya sani cikin *Zuri'ar* jira kawai ake vacation ya zagayo a kwashi biki kenan nanda 4 months wanda zeyi dede da cikewar shekarunsu 16 itada yesmine Manane kuwa tayi 18...... Samira kuwa cikinta ya tsufa haihuwa yau ko gobe kullum Manane nayi mata tsiya...... _Kuyi hakuri na rashin jin mu two days..... Nous vous_ aimons beaucoup et merci pour vos supports..Allah ya bar zumunci_~❤😘😍 Fasma&Aïcha [28/2 00:48]💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 _Dedicated_ _by_ _Ramatou_ 150__155 ```Manzon Allah (SAW) ya ce:'' zaka sami mafi lalacewar mutane a ranar kiyama mutum me fuska biyu wato wanda yake zuwa wajen wad'annan da fuska kuma ya zowa wad'annan da wata fuskar..'' Muslim ne ya rawaito shi``` zaune take gaban Umma sai fad'a take mata kan zancen koma warta gidanta ... Kanta akasa itade bata ce komi ba seda ta bari tayi shiru sannan ta sassauta murya kasa2 tace gide Umma nima ba laifina bane Mom ce tace sai ta shirya kuma in baki yarda ba ki kirayeta kiji... batayi gardama ba ta d'auki wayarta ta danna ma Mom kira dan ita a ganinta Manane ce bata son koma wa gidan .. Bayan sun d'an tab'a hira ta sako zancen Mom tace ba wai naki koma warta bane akway wani shirye2 dana keson yimata amma insha Allah cikin satin nan zata koma... tace da dey yafi amma haka kawai kun bar yaro sai zarya yake yau yana gidan nan gobe yana can ku tatara mishi matarshi ku bashi abunshi suje cen su karata Basu jima ba sukayi sallama. Bayan ta ajiye wayar takalli Manane da se wasa take da zoben dake hannunta tace kin de ji abunda Mom tace cikin satin nan zaki koma so sai ki fara shirye2 tace bari ina zuwa ta shiga d'aki wani kullin maganin nika ta fito dashi tabata tace kije akway indications aciki sai ki dinga amfani dasu kafin ki koma da kuma in koma din Idan kuma sun kare sai ki fad'an zansa akawo miki wasu Bata jima nan ba takoma gidan Mom koda tabude maganinnikan taga wasu nasha ne wasu kuma na inserting neh tasha nashan tabar na inserting din. A daren ranar Sambaby ta sillib'o santa leliyar jaririyarta mai kama.da ita sak... Kar ku kuga murnar da Manane kamar itace ta haifun Washe garin ranar asubar fari acen tayi wa Manane sai zumud'i take Haka jaririyar ta wuni a hannunta ko yan barka suka zo bata basu sai dey suganta a hannunta koda dare yayi Mom data kirayeta tace nan fa.zata kwana .. bata hanata ba se cewa kawai tayi ta de kirayi mijinta ta sanar mishi sannan tace ki gaishe da Samira sai mun shigo Ashe duk maganar da sukeyi akan kunen Ridwan dan yazo ficewa firje Zuwan da bai yiba yakoma ya figi mota sai gidan angon jego abdul razak A bakin kofa gidan yaganshi dan haka sai suka shiga tare Nan palon ya zauna yace nan ma ya isa akawo babyn ya ganta... Koda A.Razak ya shiga kirikiri ta hana mishi jaririyar dole ya kyaleta yace to kikaita palo ana son ganinta .. Tunda ga nesa ya hangota rike da babyn sosai suka burgeshi sai kaway ji yayi wata kaunar son yara takamashi har bai san sanda kwolla ta cika mishi ido ba dan ya tuna so tarin da yawa Halima tasha zubar mishi da ciki . Turus tayi gani Rid ne bakon d'an nesa dashi ta zauna tana fadin ina yini yaya Bai amsa mata ba sai meka mata hannu dayayi na tabashi babyn yagani amma yi tayi kamar batasan me yake nufiba Dole ya taso yadawo kusa da ita yana jifanta da wani irin shu'umin kallo wanda mu kan mu munkasa fassara shi ya zauna yace duk son babyn neh haka gyada kay tayi alamar ehh har da kara fad'in bakaga tana ma kama dani ne Lekawa yayi yana fad'in bari mugani nan fa yabiyemata itako sai wani jiji dakai take a dole yarinyar kama take da ita Da dabara ya amshi jaririya yayi mata addu'a sanan ya matso dede kunen Manane yace ki shirya kwanan nan zan baki wata ajiya nima.. Rashin sanin ma'anar inda ya dosa yasa cike da zumud'i tace wata irin ajiya ? Ganin bata fahimata ba yasa yace mata surprise neh Dan nasanki dasan ayi miki surprise Zaro ido tayi waje tace kay amma yaya ka karance ni dayawa tunda har kasan i like that Kauda kanshi yayi yace naji kina ce ma.Mom nan zaki kwana kenan ni ban isa ki gaya mun ba.. Tace laaa ya kayi hakuri bahaka bane kuma yanzu nake shirin gaya maka . Yace shikenan amman badan haka ba ma da yanzu ma sena baki ita dan tana mota Da sauri ta mike tana fad'in bari nakaita wurin sam nazo na amsa bayan shigarta ya gizgiza kay yana dariya a ranshi yace yarintarki na daya daga cikin abunda yake sani nishad'i da kuma son kasancewa dake ako da yaushe Koda ta shiga tace ma sam bari na karb'o sako wurin ya Rid... Sam tayi dariya tace ke de ba wani anso sako jeki kawai se da safe.......... Humm kina faji na gayawa Mom nan zan kwana... To jeki se kin dawo tana mata dariyar shakiyanci... Tsuke baki tayi tace kede kika sani......ta fuce abbunta .. Yana zaune a motar ta shigo se zumb'ura baki take ....... Ya kalleta yana kunshe dariyarshi🤭 yace waya tab'o min little angel ina..... Cike da shagwab'a tace ba Sambaby bace ...wai wani seda safe bayan na gaya mata sako kawai zaka ban.... Kashe kinga kuwa na manta suprise din a gida ...koza mu tafi can gidan na baki se na dawo dake...... Bata musa ba tace to muta fii..... Se janta yake da fira har suka iso gidan .........har d'akin ta biyo shi tana tambayyar wai a ina ya aje ne....dan ita fa marmarin shan cream glacé takeji ... Jin haka yace akwai ice crème da chocolate da bread a frige Harda da d'an tsalenta tace yauwa yayana ..... Zaunawa kusa dashi tayi ta fara shan ice cream din.. Kallon ta yayi yace ba tayine? Turo baki tayi tace kai yaya roba dayane ne fa ...gaskiya baze ishemu ba.... Humm rowa zakiyi min. ..tunda hakane bani abina..... Matsowa tayi tace ..tab bari de na saman kadan kada ka sa min ta zuma kasa ni na kware Tace ha na baka da kaina dan kada ka shanye min.. Yana dariya ya bude ta samishi... Haka cike da nishadi har suka shanye duka.... Yace yauwa dama akwai Zance dana ke son muyi amma kafin nan je kiyo alwala kizo... To kawai tace tashiga tolet ..bata jima ba ta fito ... Ganin yana shimfida darduma yasa ...tace Tace laa yaya nifa nayi sallah isha'i Nasani nafila ce zamuyi ... Dam gabanta ya fad'i .. Ta zaro idannu baki na karkarwa tace na..fi..la kuma...dan ta tuna a duk novels din da takaranta da zarar miji da mata sukayi nafila ta farko tare tofa ranar zasu angonce( Mukuwa muka ce duk wayon amarya de se ansha manta ...kinsan da hakan kika dinga d'irkar magani mata....humm😏) Seda ya gumtse🤭 dariyar data zo mishi ganin zaro idon da tayi ya wayance dacewa daman cikin maganin da ake mun ne akace nayi nafila da matata ..dan saboda karin tsari.. Sakin fuskar tatayi tace to to... Raka'a biyu ya jasu...nan ya ringa kwararo musu addu'a.zamun zaman lafiya. *Zuri'ar* dayyiba.....daga karshe ya d'aura hannunshi bisa kanta yayi mata addu'a.....se kuma yayi mata tambayyoyi .. Cike da nutsuwa take ansa question din... Beyi wani mamaki ba dan yana da tambbacin ta sansu daman..... Yayi tsaye yace bari nayi sauri na watsa ruwa se na meda ke......dan dare ya fara yi.... Shigarshi keda wuya ya kwalla mata kira kan ta kawo mishi towel wai ya manta.... Mika mishi tayi yayi kamar ze ansa amma me .. Se kawai ya fizgo hannun ta fad'o tolet d'in ...rungumeta tsammm yayi a jikinshi ...... Sun jima a haka se kuma ta fara kokari kwace kanta...... Cimak ya d'auke ta ya sakata cikin jacuzzi..ya fara kokarin cire mata kayan jikinta ... Ita kuwa se kiciniyar kwacewa take tace wai miye hakane yaya....se kuma ta fashe mishi da kuka.... Shareta yayi ya musu wanka ... Ita kam idonta rufe suke se sheshekar kuka take..... Bisa gado ya dire ta ......ganin taki yin shiru yasa shi had'e bakinsu ya fara aika mata da wasu sakonni wanda suka fara zautar da ita dan tun tana jure wa har batasan sanda ta juye ta koma bisa kanshi ta fara meda Mishi martani da wani irin stole kiss Baka jin komi sai nishin su romancing d'in juna kaway sukeyi duk sun fita hayacin su se zuba love suke Sai ji mukayi yana addu'ar saduwa da iyali ee bashiri da gudun mu na bara muka arce.... Daga bakin kofar muka dunga jin ihun Manane tana dubga wa Mom kira tazo ta ceceta shi kuwa sai sambatun samata albarka yaje.. kuka da raki de yau tayi shi(Fasma tace inaga fa yau arnawa sun sha suka wajen Docta Ridwan🙈) Nan palo muka kwana dan kada mu makara wajen daukowa maso yanmu rahoto... asubar fari a kunnen mu akayi...sum sum muka bude kofar a hankali muk shiga Manane kad'e ce a kwance jin karar ruwa yasa muka tabbatar da yana toilet Idanunta duk sun kumbura ta nanade cikin draf.daga gani ma ta wahala a hannun Rid Koda ya fito ya kalli gabas ya dunga jero nafilfili yana ma Allah godiya daya mallaka mishi Manane a matsayin matarshi sai da yaji an fara shiga masallaci sanan ya mike yana son tada ta amma sai yabarta ganin bata jima da samun baci ba kuma ma yafi san ya taimaka mata da kanshi ganin irin wahalar daya bata dole seya gasata .. Karar rufe kofar dayayi ne yasa ta tashi da addu'ar tashi daga bacci a bakinta da kyar ta yunkura ta shiga toilet tana wani wawwara k'afafu ..mu kanmu seda ta bamu tausayi... Bahon wanka ta cika da ruwan zafi ta shiga ta zauna ciki takai 15min sanan tayi wankan shiga musulinci 😂.. haka tayi sallar asuba kokari irin na Manane sai kaway ta d'oko alqur'ani ta fara karan tawa tana cikin haka ya turo kofar ba karamin mamaki da birgeshi ba tayi dan beyi zaton hakan ba wata wutar sonta yaji tana shigarshi har seda ya tuna lokacin tarewarsu da Halima da ko tashi bata iya yi seda ya taimaka mata duk da budurcinta na da rauni sossai bisa kan na Manane K'ara sowa yayi ganin tana gyangyad'i yasa ya amshi qur'anin ya aje ya d'auke ta ya nufi hanyar tolet da nufin ze gasata.... Cikeda shagwab'a tace yaya nayi fa ...... Yana kallonta cike da mamaki ya wai kina nufin kin shiga cikin ruwan zafi.?? Nok'e fuskar ta tayi a kirjinshi dan wata irin kunyar shi take ji ..tace ee na shiga kuma na jima ciki ... Se kuma yace Allah de yasa baki zuba dettol ciki ba... Girgiza kay tayi tace a'a ..ai nasan shi yana kashe duk wani kwayoyin ne but akwai wasu kwayoyin da ba ason kashe su.... Wata kaunar ta da wani QARRAURAWA SO(littafin Anty Xayyneb)nta yake ji yana bin jini da tsokar jikinshi ... Se ya juya ya medata bisa bed......ya rungumeta yana kara jaddadamata irin sonta dayake da kuma godiyar kawo mishi budurcinta gidanshi a haka har baci ya sure su...... Basu suka farka ba se wajejen goma na safe.. Tare sukayi wanka ya k'ara gasata du da kunya bata barta ta saki jikinta da shi ba..... Dugowar rigan har kasa na english wear kalar maron ta saka ..shima kananan kaya ne ya saka irin color dinta .. Break d'inma tare sukayi shi duda ita oder ne kawai take bada wa shi kuma yana aiwatar wa....... Amma irin rigima ta Manane se kawai ta k'i cin break din....se wani. Shagwab'a take me .tana wani langwab'e mishi .. Shi kuwa duk ya lalace akanta se wani nan nan yake da ita da kyar ya samu ta d'an ci kad'an ...ya d'auke ta cimak ya direta bisa kujera 3set ....... Yayi tsaye yace ina zuwa..... Rikoshi tayi ta karya wuya tayi fuskar tausayi ... Gefen fuskar ta ya shafa yace 'Ma douce dulcinée ''give me one minute... Shigarshi ke da wuya ya fito ...ya zauna kusa da ita ya jawota jikinshi ..ita kuwa se wani narke mishi take ... Yace ferme tes yeux(close your eyes) .... ..kicin2 da rai tayi da noke kafad'a.. Haba my lovely fais moi confiance... Rufe idon tayi ..... Kamo hannuta yayi ya damka mata key ....yace bud'e su to.. Zaro ido tayi tama kasa magana ganin key din motane kuma ma kirar PRADO ... Ganin ta kasa magana yace ..Yes MYNANE tu mérite plus que ça (kinfi haka a wurina ) Se taji yafi ma kowa iya fad'in sunan ta har Bata san lokacin da ta rumgumeshi ...dede kunnenshi ta dunga zuba mishi godiya da addu'oi ....... D'ago fuskar shi tayi da hannunta ...ido ciki ido se kawai ta zura harshen ta cikin nashi ta dinga luliyashi tana mishi wani saloo...wanda ya rikita gogan..,(hum daman da alama de kin jima kina son tsotsar bakin nan ...,🤭😜.) Haka sukayi wunin ranar manne da juna se yamma ta matsa mishi da ita tafiyar ta zatayi gashi tun d'azu Mom ke kiranta a waya ......dole ya taso bandan ranshi yaso ba... A palo suka tarar da Mom ..kallon tuhuma ta bisu da shi ...bayan sun gaisheta ..Manane tace kiyi hakuri bana kusa da wayar ne shiyasa ban d'aga ba... Jinjina kai kawai tayi tace ai na kirayi Sam tace bakinan..se kuma naga kun shigo tare da mijinki... Sosa kai yayi Manane tayi saurin cewa Mom mota fa Ya Rid ya sauya min shine muka je naga motar..... Murna kwance a fuskar ta tace kai madallah an gode Allah sanya alheri yasa a tsofa lafiya... Suka ce Ameen Tashi tayi ta shige kitchen ganin haka yasa Manane tashi itama ta fuce room dinta ..ta je dede shiga ta zabga ma Rid Harara tare da murgud'a baki ...ganin ya tashi tayi sauri da shige ta murza key..... Futa shima yayi a ranshi yace yarinya kamar hawainiya d'azu mugama soyewa ..kuma yanzu ta sauyan fuska harda Harara....... Haka de.. Washe Fans kuyi hakuri da wannan.... Love you all😍❤👩rin da yawan nan.. Fasma&Aïcha [25/3 00:53] ⭐ *STAR WRITER'S ASS*🖊 ( _Home of special&extraordinairy writers)_ 💓💞👪👨‍👩‍👧‍👦👨‍👧‍👦 *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) 👨‍👩‍👧👨‍👩‍👧‍👧👩‍👧‍👦💕💞 Story&written by 🇳🇪 ~Aïcha~ and ~Fasma~ 🇳🇪 *```Wannan page din nakane admin of admins ​HAYATU BABA ZUBAIRU​ (YAYA HAYAT) *Admin:COOL NOVELS, MAKEUP AND KITCHEN* Duk da bamu samu damar tayaka murna selebrted birtday dinka a lokaci ba *On 22nd March* muna tayaka murna murna '' _un an de plus que cette année soit une année de bonheur réussite longue vie a toi et soit heureux.. Joyeux_ _anniversaire_ We dedicate this page for you Gawurtaccen kuma shaharraen group na yaya Hayat mai watsa littatafai na nishadi da ilimantarwa on 22nd March yake murna sake zagayowan ranar haihuwarshi. Lallai ka amsa sunanka na admin of admin. Muna farinciki da samun hazikin, masanin bukatuwan masu karatu. Babu shakka ka nakalto sirrin zamantekewar mutane musamman yadda kake ilimantarwa da koyarwa da kwalliya da girki na zamani. Allah ya kara hikima da basira.``` 👏🏼👏🏼👏🏼 _Dedicated_ _to_ _Ramatou_ 155__160 🔚🔚🔚🔚🔚 ```An karb'o daga Abu Hurairah RA yace: Manzon Allah (S A W )yace:''MUSULMI DAN UWAN MUSULMI NE,KADA YA HA'INCESHI,KADA YA MASA QARYA,KADA YA TABAR DA SHI,KADA YA WULAQANTASHI,KADA YA ZALUNCESHI,KADA YA TOZARTASHI,KOWANNE MUSULMI A KAN DAN UWANSA HARAMUN NE(YA TABA)MUTUNCINSA,DA DUKIYARSA,DA JININSA,TSORON ALLAH ANAN YAKE,(SAI ANNABIN RAHAMA YAYI NUNI DA QIRJINSA SAU UKU)YA ISHI MUTUM SHARRI YA WULAQANTA DAN UWANSA MUSULMI'' ``` Tun daga lokacin Manane ta shiga wasan b'uya dashi dan ita a ganinta wayo ya mata. Yau har tsawon two days A bangaran Ridwane shima abun na damunshi dan Manane ta toshe duk wata hanya da zata sadasu dan kulum cikin kuryar d'aki take wuni ko gidan Sam ma yaje bata yarda su had'u. A kwana na uku ne ya ritsata cikin dak'inta da dare ,Mom bata nan suna can gidan papy yin dinner ... Kwance take tayi d'aya d'aya dan ta tara gajiya. Wata sha'awarta ce ta taso mishi dan tayi mishi kyau da baccin Yaye drap d'in yayi ya shiga Kamar a mafarki taji ana lalubata,kara shigewa jikinshi tayi dan dadin bacci ita duk jitake mafarkine take Ganin abun yana kara gaba yasa ta firgit ta tashi Ganinshi yasa ta saki kukan shagwaba tare da tureshi , kara janyota yayi yace haba My Soul horan nan yayimin yawa dan bakisan me nake jiba rashin,ganinki kade yana sani shiga wani hali na susuce wa ......ban san laifin da nayi miki ba kike min wannan horon me tsanani ..... Cike da shagwab'a tace yo ba kaiba ne ka fake da surprise ashe dan kayi mun wayo ne....... To ai na baki surprise din ranar ...... Turo baki tayi tace yo motar da ka canza mun ita ce surprise din kenann? A'aaa surprise d'in da na baki tafi mota ... Hum to nide banga wata surprise ba bayan ita.... Rumgumota yayi yana shafa cikinta ya rad'a mata cikin kunnenta yace ina kyautata zaton tana nan ... Kamar ya..? Ajiyar baby namana .....? Baby kuma ?ni bawani babayn ka ajikina ehe... Tunda hakane bari na duba sena bakishi yanzu idan kuma akwaishi sena kara mishi kuzari ... Nan ya duko yayi kissing din cikinta tare da cibinta ya koma yafara zura mata tongue dinshi cikin kunnenta aie ko nan fa ta fara sakin wani irin numfashi shikuma numfashin data keyi yana kara bashi kuzari Cigaba yayi da aika mata wani zazafan sweet kiss a kowane sasan jikinta tuni Manane ta rude ta fara aika mishi da nata sakonni dan fa itama a matse take kuma tana masifar enyoy din abun.......... Nan fa suka fada duniyar masoya. Bayan komi ya kammala nan ya lalace wurin fadi mata irin so da kaunar da yake mata tun kafin ta mallaki hankalin kanta ..tare da Umma sukayi rainonta lokacin ta ma fi yarda dashi kullum suna makalle har lokacin tafiyar shi kasar waje yayi da kyar aka raba mu ranar dan ni har zazzabi kwana biyu nayi acan asan nan banyi tunanin sonki nake ba nafi de dangantashi da shakuwar da mukayi ...ban tabbatar wa kaina sonki nake ba se lokacin da naga kiran A.Razak a wayarki ji nayi ranar kamar na had'i zuciya na mutu... Manane tace to miyasa baka fadi ba baka kuma nuna alamu ko ranar da su ya Adam suke tambaryar ka irin type dinka se naga yawan cinsu bani da qualityn... Seda ya kara manna ta ajikin shi sannan yace nayi tunanin idan kisan ina sonki to zaki nemi ki renani ni kuma na tsani hakan....kuma na fad'ima su Adam hakane saboda kina wurin kuma bana so wanin su ya san kece muradina....shiyasa kika ga ina matsa miki kan saka hidjab saboda ina da kishi sosai...i loveeee you beaucoup ya sumbaci goshinta Haba my king kaima kasan bazan tab'a renaka ba tsakanina dakay se girma mawa ..ina matukar ganin girman ka a ido na ...ka kasance min tauraron tauraro a cikin maza ...je t'aime plus...ta kara shigewa jikin shi(umm su Manane Sarkin son jiki ) haka har bacci me dadi ya daukesu cike da nishad'i A gidan Papy kuwa bayan sun gama diner Papy yayi gyaran murya yace yakamata a fara shirye2 aure tunda dey yara sun sasanta kansu ya juyo ya kalli yesmine yace key har yanzu baki tseda tseyeye cikin samarinkin ba? Dan fa ki sani cewa tare da Muhsana za'a wankeku Kicin2 tayi da fuska tace nifa Papy banaki futo da shi bane kaway sune fah daga na sako zancen tafiya da baby khaleel sai su dauke kafar su niko bana tunanin zan iya auren wanda ya nuna baya sonsa. Haidar ya karbe zancen da fadin da anyi min izini da na nemi aurenta Dariya irin tasu ta manya papy yayi yace fad'uwa tazo dede da zama ke kuma Yesmine kin amince? Kwala ta ciko mata ido ta gizgiza kay alamun a'a tace bazan iya auren yaya Haider ba dan gani nake kamar naci amanar Salma ne. Safara ta matso kusa da ita ta fara yimata magana a hankali tace haba Yesmine kina tunanin wani saurayi ne ze yarda ya auri budurwa kuma taje mishi da d'a...?kuma ke kince dole se da khaleel zaki tafi bana tsammanin akwai wanda ze yarda da hakan... Kuma ai bacin amana bane tunda yaronta kike so ya sami kyakyawar tarbiyya....kinga yanzu idan baki yarda da auren nan ba papy zeyi miki auren da wani kuma ba lalle bane shi ya yarda kije mishi da yaro.... Kuma KOba jima Haider seya auro wata kuma ma dole yaro yanemi ubanshi....kinga kuwa yana iya dawo wa wajen ubanshi kuma a rayuwar mu ta yanzu ba kowa ne ze iya rike yaron da bana shi ba...nan ta dunga yi mata nasiha har ta yarda ... Nan kowa yayi ta musu fatan alheri tare da samun *Zuri'ar* ta gari.... Manane da Rid kam basu san wainar da ake toyawa ba suna can suna soyyewa abunsu.....😁 Da asuba kam Rid ya fito daga room din Manane se sauri yake kada su gamu da Mom ai kuwa su kayi kicibis a kofar da Mom tazo tayar da Manane.. ... Sosa kai yayi yace g.morning Mom ..... Amsawa kawai tayi ta juwa tana jinjina ranshi kunya da rashin hakuri irin ta diyan yau...... Anna gobe bikin Sam tun yamma Rid yaje d'okota yana mata raki shifa yunwa yakeji itako ta bata rai dan bata so dawowa yanzu ba koda suka shigo gidan Mom direct kitchen suka wuce ta bubude kulolin taga babu komi dole ta fara dafa mishi abun mai sauki Ganin irin cin maganin datayi yasa shi rungumeta ta baya ya d'aura kanshi a kafad'arta da kuma zagaye kugunta da hannunshi yace haba my nocsol(no one can separative our love) MD(my darling) dan mijinki yasaki aiki shine kike b'ata rai haka ? Bata ce komi ba se turo baki data yi ta cigaba da aikin ta ganin haka yasa ya janyo ta ya hada ta da bangon kitchen din suna kalon juna cikin ido yace ayi mun afuwa idan nayi lafi umm kaway tace ta fara kici niyar kwace kanta amma ta kasa dan hannunshi biyu yasa ya tareta Tace yaya kabarni kada abuncin ya kone share ta yayi yacigaba da shafata yace kiss me se in tafi Kiss tayi mishi a kumatu tace yayi ko? Girgiza mata kai yayi ya nuna lips dinshi yace a nan zakiyi min To rufe idanunka kamar wanda takeji tsoro da sauri tayi mishi yace a'a ba irin wanan nake nufi ba irin na wancen ranar nake so Haba yaya a kitchen din Mom fa muke Ai fa se kinyi zan tafi bayanda ta iya saida tayi mishi suna cikin yi sukaji karar futar mutun juyawar da sukeyi sukaga wulgin Mom Kukan shagwa'ba tasa mishi tace gashinan yanzu kasani naji kunyar Mom ni wly ba zan iya kallonta ba yanzu.. Shi abun ma dariya yabashi yace ee da mijinki ta kamaki bada wani ba yace bari yau zanyi maganin wanan abun ya fice yana dariya koda ta kare abuncin bisa dinning ta ajiya masa tayi shigewarta d'aki shiko bayan ya fito ya tarada Mom a palo bayan ya gaisheta se kuma yayi shiru yana son yin magana amma ya kasa Ganin da magana a bakinshi yasa tace kazo ka sani gaba koda wani abune? Sosa kai yayi yace dama...dama sai kuma yayi shiru tace dama mi ka fada mana Ya kuma sada kai kasa yace yaushe Manane zata koma gidanta Bayabo ba falasa tace eeh dama naga take2n naku na rashin kunyar yaran zamani ya fara yin yawa gwara ku tatara ku koma gidanku. Sosa kay yayi yace to yaushe zata koma kenan? Dariya irin tasu ta manya tayi tace cikin satin nan. Dada fara'ar shi yayi yace you are the best ee gwara ku bani abina . Kallon shi tayi tace amman kay wly bakada ta ido har ni kake cema abaka abinka ka tafi da kayan ka ko?way miya yanzu kwata2 baka da ido ne.. Dariya yayi ya tashi ya na fad'in ayi mini sorry wly bayin kaina bane diyar takice se a slow..ya fice da sauri Itama dariyar tayi ta farinciki ganin yadda Rid yake bala'in son matartashi.yar gaban goshinta ba Washe garin ranar akayi sunan di'yar Sambaby yarinya taci sunan momyn A.Razak 'Amina anci ansha anyi shagulgula su Manane badama dan irin abubuwa data bama yarinyar se dey wanda yagani shima Rid ya bada gudun muwar shi kay biki dey yayi dan kowa ya wuni cikin farin ciki. Wajejen karfe 22h Rid ya tafi d'auko Manane . Tun a motar take mishi rakin ta gaji da yawa shikuma gogan ee bude bakin daze yi yace ai se ya mata massage Murmushi tayi tace mishi da ko ka kyauta min dan wly duk jikina ciwo yake. Koda suka dawo wanka kaway sukayi suka hau gado ya fara yi mata tausar har bacci ya kwashe ta jayota yayi ya rungume abarshi shima har bacin yayi awon gaba da shi. Asubar ta gari Manane . Three days later Manane ta tare ta tafi gidanta Wanda aka sake gyarashi aka zuba mata new furniture kazo kaga tsagwaron ruwan soyyaya a wurin su itada Ridwan way fa harda su kazar amarci (muko mukace daga baya kenan) Sun gurji amarcin su dan kauna suke nuna wa junan su kamar su cinye kansu. Agurguje pls.. After 3 months.. Biki ya kankama yau har sauran one week Manane abu ya jagule mata ga final exam ga shagulgulan biki ga kuma laulayi da ke damunta. Amare kuwa musan man me gayaran jiki ta musamman aka d'auko musu ...dan gyara su Tsakani Yesmine da.khaleel se abunda yaci gaba duk da ba wata shakuwa ta shiga tsakanin ta ba da Haider. Rid ma abun ya game mishi biyu ga tsaren2 pati dayake yi ga kuma rashin lafiyar Manane . Yau ma kamar kulum zaune suke a palo Manane ta sashi gaba se kananan kuka take.. yayi juyin duniya taga ya mishi mita keso ta k'iya can de tace ita kanta da kafafunta sukeyi mata ciwo Zage wa yayi ya dunga mata tausa me dadi har bacci ya fara dibarta firgit ta tashi zaune tace ni dan wake na keso da goriba Haba baby a ina zan samamiki goriba ? Dama dama ma dan waken se nasa Mom tayi miki nan fa ta fashe da kuka ita goriba take sooo... Bayanda ya iya dole ya dau key ya fita.... Da kyar ya samo goribar ya kawo mata tana ci har wani rufe idanu take ..daya tal taci ta kuma cewa d'an tama tsitsi take so........ 😧😳haba baby Mynane a ina zan samo miki shi ....... Tab walahi koma ina ne katafi ka samo min dan shi nake son sha.....ta shagwabe mishi .. Allah ya taimake shi yemine ta iya ..shima da kyar Haider ya bari tayi wai haka kawai ze saka mishi amariya a kitchen ....seda ya marerece tukon ya bari tayi..... Tare da dan waken ya kawo mata ta kuwa ci dayawa...se lokacin ya samu saukin abun.... Ranar wata subdu aka d'aura auren Wanda dubbunan jama'a suka sheda auren Haider Ismaël da amariyar shi Yesmin Mamandu ..da kuma Areef Ismaël da Muhsana A.Wahid.......anyi shagulgula anci ansha anyi barin kudi .........an kai kowace gidanta Sede muce Allah ya bada zaman lafiya da *Zuri'ar* d'ayyiba....... Angwaye kam basu dagawa amaren su kafa ba dan Haider zage wa yayi ya gurji amarcin shi duk da sun sha wuya cikin satin ko wata soyaya ce me karfi ta shiga tsaka nin su dan Yesmine ta kamu da son mijin nata duk dama can bâ wani kinshi ta keyi ba .kuma bayan satin aka kawo mata yaronta Khaleel A bangaren manya su Manane ko honey moon ya shirya musu kasar paris suka tafi daga can su fice kasa me tsarki dan sauke farali sun kwashi ruwan soyyaya seda sukayi three month suka dawo shima dan vacation ya kare da cikinta titsitsi dan har yakey wata shida ta dawo dayawa sunyi mamakin abun wanda basu san da shi ba. Dayawa sun tausaya mata saboda zama dakel tashi dakel sosai cikin yake rinjayarta ko school ma haka yake tarerayarta itako sai zuba mishi shagawaba take(um su Manane an samu abun yi dama banza2 ma shagwaba bale an samu abun yi🤪) Sosai suke burge dalibai. Cikinta nakaiwa wata tara Mom ta tattaro ta medo ta wajanta. Bayan sati ranar wata alhamis tun safe ta take jin cikinta na murd'awa ..ga kafafunta sun rike...daurewa kawai takeyi...ai kuwa cikin dare ta tashi da wani matsanan cin ciwon mara nakuda tazo mata gadan2 tun tanayi a silent har takey ga tada Mom.dayake itama ta lura da ita tun safen ganin halin da take ciki yasa ta kirayi Rid hankali tashe ya shigo dakin ganin halin da take ya sashi kara rud'ewa koda ya duba yaga har kan d'a ya fara futowa ....dole ya daure ya karb'i haihuwar dan koda sun kama hanya baza su isa ba.zata haihun........ Ba jimawa kuwa ta santalo yaron ta fari tas dashi ya cire cibi ya bekawa Mom...ta jima mahaifa bata fado ba hankalin Mom ya dad'a tashi.... Ganin tana wani nishi yasa Mom fadin wata nakudar take fa... Yace Mom ai dama yan biyu ne.. Nan suka taimaka mata da iznin Allah ta sake zankad'o yaronta namiji.....se kuwa ga mahaifa ta fad'o.....nan Mom ta gyara su ita da yaran sak ubansu tasaka turaren wuta kamshi ya gauraye dakiiii..... Washe gari gidan ya cika da yan barka ...kowa se Macha Allah ya ke Fadi.....amman duk yawan mutanen nan be hana Rid shiga da fice ba bini2 se yazoya d'auki twins seda Mom ta mishi jan ido tukon yad'an sarara shigowa dan taga rashin ta idon yayi me yawa... Ranar suna suka ci sunan Abdulrahamane da Abdulrahime....anci ansha sosai yara sukayi goshi tako ina sunsha Kaya da kyautitika ...anan mukaga yan ENSP and University na zinder suma sun kawo tasu gudunmuwar ...su Nadiya da Natasha se kwasar shoki suke.... Zuri'ar mu fans 1&2 suma sunzo da tasu gudumuwar nan mukaga Anty Mira..Aisha...Maman Shuren...Dala ...Yusuf...and so one kuna yawa . se washe Baki suke ana korawa da juce 😁....... Sede muce Allah ya raya yasa cikon addine ne..ameen Lokacin da kawarta Sam zata tafi tace to Maman yan biyu Allah yasa bad'i ya warhaka munzo wani bikin twins cike da tsokana ta fad'i haka... Bude bakin Manane se cewa tayi tab ai inaga ma nida wata haihuwar se nan da shekaru biyar inda dadi kema ki haihun mana seni ... Gaba daya dakin suka kwashe mata da dariya. ...Safara tace kada fa kiyi cika baki se kawai mu ganki da wani cikin.... Turo baki tayi ta kyale su dan taga sun meda ita birin wasansu..... *** #*** A bangaren Halima kuwa hauka turben take ta rame tayi baki fuskar nan tawani jeme babu kyan gani dole tasa yan uwanta suka kaita likitan mahaukata dan kuwa kulum abin nata kara gaba yake .....(shiyasa akace ramin mugunta ginashi bame zirfi ba dan zaka iya afkawa ciki...Allah ya shiryi masu iri wannan hali.......)ameen **** ****** *** Bayan one month twins da Mamansu sunyi b'ub'ul da su don Mom na kula dasu yanda ya kamata ga wani gyara na musaman da take yiwa Manane dan takaga taken2 Rid kwata2 yanzu bashida ta ido inde akan Manane da yaransa ne tana so ya barsu nan gidan suyi koda 3 month ne ko sa kara warwarewa tunda tana zuwa school don ta samu ta ringa tayata rainan su ........amma da alama hakan baza ta samu ba .. Yauma kamar kullum koda ya shigo ya gyada Mom dake Falo tana kallon tv se kawai ya shige dakin da Manane take .......girgiza kai kawai tayi taci gaba da kallonta Tana feeding din twins ya shigo kallo daya ta mishi ta gane yana cikin need dinta ..kwantar da Twins din tayi a bed dinsu ta dawo bisa cinyar shi tayi masauki tasa hannu ta dago fuskarshi wanda har idon shi sun canza kala ido cikin ido tace my king what happen nagan ka wani iri haka..... Dan karamin bakin ta kawai yake kallo yace My canne a sucre ina cikin kewarku sosai fa yaushe zaku dawo ne.. Dan murmushi tayi tace nan da 5 month ne kawai cike da tsokana tayi maganar ... Waro ido yayi yace kafin nan kuma an d'auki gawata ba.......ya dan kalleta yace ki taimaka yau ki barni na rage zafi wly na kasa daurewa ne... Wani iri tausayin shi taji ga azabenben sonshi dayake azalzalarta.......bata yi magana ba hakan ya bashi daman jajjagulata son ranshi....... Mom kuwa gani jima war tayi yawa yasa ta dau waya ta danna wa Manane kira gudun kada taje taji wani abun.. Lokacin kuwa Manane duk tabi ta rikirta ma Umma d'a ta na famar zautar dashi da salonn ta....seda taga ya samu nutsuwa tukon ta barshi wankan ma tare sukayi shi ..ya fito ya fice mosque ...kicibis suka yi da Mom da ta hauro sama ganin sunki daukan wayarrma..harara kawai ta sakar mishi. Shikuwa yayi dariya yana sosai kai ya fice.... Ganin Manane na saka kaya yasa tace ke kuma zauna nan kina biye mishi ya sake d'ibga miki wani ciki ga jinjirai.. Ita abun ma kunya ya bata batace komai ba sede aranta tace habade ni kaina Mom bazan yarda na sake d'aukan wani cikin nan kusa ba a yanda na ci bakar wuyar nan wajen haihuwar su ..ai sai na murmure kona dau wani... Da kyar ya bari tayi 2months yace shifa abashi matarshi... Ganin zaryar tayi yawa yasa Mom ta bashi matarsa da yaran tare da Nani data samowa Manane...sosai suke nunawa junan su soyyaya kamar su had'e junansu... Ai kuwa twins na da 10month ta sake daukan wani ciki wanda taso zubarwa seda Umma tai mata jan ido sannan ta hakura ..su samira kuwa sun samu abun tsokanar ta... Itada tace se nan 5years se gata ko shekara bata rufa ba tayi wani ciki...dayake harakace ta masu abun Doc Rid shike kula da komi hatta médecine da kalar abinci daya dace twins suce kuma suna shan nonon su ba tare dawani problème ba kosunyi rashin lfiya ba... Bayan wata tara ta sullub'o danta namji sak ubbanshi ranar suna yaci sunan MARWAN...anci ansha anyi kashe2 amman fa na kud'i... Bayan shekara biyu *Zuri'ar* ta kara hab'aka inda Safara ta haifo d'iyarta mace wacce taci sunnan KHAIRAT ...wata uku Sambaby da Muhsana suma suka samu nasu rabon ida d'iyar Sambaby taci sunan RAMLAT ..d'd'iyar Muhsana kuma taci sunan RUKAYYA..,,yesmine ce de shiru se da aka shekara biyu tukon itama ta haihu inda ta samu itama d'iya macen aka samata sunan Marigaya SALMA suna kiranta da little Salma...... Sosai rayuwa tayi musu dadi soyyaya ...kauna dankon zumunci ke wanzuwa a Zuri'ar ga Naira ta kara kwantawa.........inda su Doc Rid suke aiki a cikin Banban Hospital na garin ga clinic din su wanda yanzu sukara bude wurare daban2... A gurguje Pls.. Bayan 15years Abubuwa dayawa sun faru ciki kuwa harda auren Muhsin da Khadija (cousine din Haider ta bangaren Dady) yanzu haka suna yaronsu namji NAWAFF... Da kuma Rasuwar Tsofo me ran karfe ELH FAYÇAL inda ya bar musu wasiyyar rike zumunci tsakanisu kada su bari wani abun ya shiga tsakanin su da kuma rike Al'adu na gidan ...hkan kuwa suka rike dan kuwa yanzu family dinner ya dawo gidan Abba dayake shine Babba..suma duk tsufa ya fara kamasu Yauma kamar ko yaushe bayan sun gama ana zazzaune ana ta hira ..Abba ya dubi Adnane ,Khaleel,. Khairat yace to Alhadulillah kamar deyanda kuka sanine Principe d'in *Zuri'armu* be canzaba danka tunda kun gama karatu har ma kun fara aiki ke kuma kin cike 16old so ina umartarku da ku fiddo abokan zamanku dans le cas contraire za'ayi muku zab'i ciki *Zuri'armu*.. Yar dariya sukayi Adane ya dan sosa kai yace Abba ni na fitar da Amina ( d'iyar Sambaby)... Dady ya fadada murmushin shi yace madallah Allah yasanya alkhari...kai kuma fa Khaleel waka ke sone ?fad'ar Dad... Ya d'an duka kai yace ni kuma Abba Khairat ...ahhv to alhadulillah se afara shagulgulan biki nan da wata biyu masu zuwa insha Allah... A.Rahim ya zunguri dan uwanshi a nufin ya fad'i wata magana ..shikuma yayi kamar be samma yana yi ba...Umma data kula da haka tace twins idan da magana a bakin ku kuyi mana.. Duk'ar da kai sukayi .seda Momy tasake tambayar tukon sukace dama wai camukayi mi ze hana a had'a da namu bikin...Manane ta d'auki kabbara ta salamce tace kuda baku ma gama karatu ba amman har kun fara maganar aure ku jiye mun yara da tsaurin ido... Dad yace aa'a barsu dukama shekaru nawane suka rage su gama.....ya kallesu yace har kun fitar da matan da zaku aura ne.....? Eh sukace a tare... Abba yace MashaAllah a'ina sukene? Cike da far'a A.Rahamane yace ni Ramlat ce shikuma Rukayyace..nan fa kowa yanuna farin cikin shi a fili... Marwane ma yace Abbah ni kuma Little Salma nake so a auren.. ......wani harara da Manane tayi mishine yasa shin shiru ....Rid ya dan duk'o dede kunnenta yace relax mana Mynane kawai dan ya fad'i sirrin zuciyarshi ne kike tawani hararshi kamar wanda idonki zasu fad'o... Dan matsawa tayi tace e duk wannan rashin ta idon na kane suka koyo...dariya yayi yana famar rumgumeta tayi sauri ta matsa tace baka ganin su Abba na wurin ne.. Bud'ar bakinshi se cewa yayi shifa inta na wuri mance wa yake da kowa baya ganin kowa se ita ....😺um su Rid tsuntsun soyyaya... Gaba d'aya Zuri'ar tayi farin cikin da abunda Marwan ya fadi kowa se farin ciki suke tare da annashuwa... Saboda dankon zumunci daya kara hab'aka cikin *Zuri'amu* ... TAMMAT ALHAMDULILLAH Anan muka kawo karshen littafin mu *Zuri'armu* kuskuran dake ciki Allah ka yafemuna alherin dake ciki Allah ka sada mu dashi.. Masoyyan mu mun gode sosai Allah ya bar zumunci Muna kaunar masoyan mu kunada yawa bara mu'iya lissafo kuba Amma ku sani kuna ranmu... On vous aime tous😘😘❤🤝 Mune naku Fasma &Aïcha