*ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Page 1&2 *Jericho Oxford, USA. 6:00am* Wani hadadden guri nagani wanda duk kasan wajen malale yakeda grass carpet,ga iska mai sanyi Sai kadawa yake,ga kyawawan flower awajen wanda ajere suke according to their colurs,acan wani gefe daban kuma swimming pool neh wanda bashida zurfi sosai kuma colourn sea blue. Can na hango wani bature sanye da black suit and white shirt taciki yazo ya wice,inda yatafi nabi da ido,saina kalla yana mawa mutum magana amma dai banjin abinda suke fadi,juyawa naga yayi inda yafito. 30 minutes later Gani nayi wata mata wanda nakeda yakinin cewan yar Nigeria ce tawuce,sadaf sadaf nabi bayanta "Oh Allah yan'nan tindazu fah ake jiranki,amma Kika wani zauna kaman wata sarauniya,kindai San nafada miki banson walakanci,in hardai bazaki musu aikin da suka kawo bah kifada musu tinda bake kadai Kika iya abinda suke so bah,haba don kawai kunga Allah yamiki farinjini,nikam mah komawa zanyi bazan iya cigaba dazama da kebah" matan tafada wa budurwan da bazata wuce 17 yrs bah cikeda bacin rai. "Wayyo Allah ummata kiyi hakuri karki tafi kibarni bazan sake walakanci bah wlhy"budurwan tafada cikin kuka cos babu abinda ta tsana arayuwarta kaman ganin bacin ran wannan matan. "Ya isa basaikin mun kuka bah,muje kiyi wanka sannan kije ki sallame su"matan tafada cikin kwantarda murya, Sai yanxu nakare musu kallo, farace tas amma irin bafulatanan nan ce ita kuma bazata wuce 47yrs aduniya bah ga jikinta amurmure alamun hutu yazauna ajikinta,while ita yarinyar dirariya ce Wato full option(figure 8) cos komai nata yazauna dabbas acikin wata yar karamar half vest din jikinta Sai dan wando wanda yakusan kaiwa gwiwa amma a matse yake ,kuma yarinyar bah fara bace irin bakakennan wanda ake kiransu da Black beauty ga eyes nata manya kuma a lumshe suke bakin nan dan tsut dashi saika rantse big bom sweet bazai shiga bah (irin na fa'eeda nah kenan...lol) hancin nan kaman Biro tsantsan tsinin ta ga Suma kwance lufluf akan goshinta har irin sajennan yamata agefen fuska ga sumanta akwai tsayi cos har reto yakeyi a gadon bayan ta (irin na my Fa'iza and Hasynah...lol)ga lips din nan tsakiya neh pink wanda black line neh ya zagaye su (@hasynah). In takaice muku gaskiya yarinyar ta hadu fiyeda tinanin mai tinani cos babu abinda wasu fararen zasu nuna mata in banda haske. Wani hanya naga sun nufa daga baya,suna isa wajen kofan wajen yabudu dakanshi..... *8:00am......* Maganganun da nakeji kasakasa neh yasani karasawa wajen kofan inda nakeji din,tsayawa nayi ina karewa wajen kallo, hmm hadadden wajene wanda komai nawajen fari da golden neh ,ga dogon table dakuma kujerun dake zagaye dashi wanda irin nacikin conference room neh,kowani gaban gujera akwai tea cup dakuma sandwich wanda nake kyautata zagin breakfast neh,ga gurin babu bakin fata kodaya dukkansu baturai neh Sai wani mutum wanda yadauke min ido cos shine kawai yafita daban acikin su soboda bashida bambamci da balarabe tsantsan haduwarshi dakuma yanayinshin da baiyi dibi da wa'incan dinbah . Wani bature naga yashigo sannan yayi clearing voice nashi kafin yace "Excuse me here!!!"jikake tsit cos duk sunyi shiru sannan yacigaba da fadin "Miss is on her way here"yana gama fadin hakan yajuya while wata mai irin shigarshi amma ita skirt neh ba wani bah tashigo da trolley,nan da nan tafara kwashe teacups da sandwich plates din gabansu wanda wasu ancinye wasu kuma rabi akaci ,tana dauka tana goge wajen cikeda nuna kwarewar ta a aikinta,tana gama wa ta bar wajen. Jikake kwas kwas kwas ma'ana karar takalmi nan kuwa kallo yakoma inda suke jin sautin amma banda wannan balaraben cos shine wanda ainihin yabawa kofan baya,eyes nashi ya lumshe lokacin da kamshin perfume dinta yamawa kofar hancinshi sallama,ahankali yake bude idonshi,fes kuwa ya budesu abanyanta don harta shigeshi,itakuwa sanye takeda wata doguwar riga mai budedden kasa peach color gashi tayi daurin turban akanta , ahankali take takawa harta karasa wajen zamanta "Good morning Miss!!" Suka fada in chorus lokacin da ta zauna amma banda wannan balaraben,wani bature ne yafara magana cikin harshen turanci yake fadin "Miss, my name Is Maxwell Ernest and am the MD of our company,munkawo miki wani aikin neh Kuma munsan ke kadai zaki mana yanda muke bukata" wani remote yadauka sannan ya danna nan take wani katon photo ya bayyana ,itadai babu abinda takeyi illa binshi dana shanun da takeyi,sannan ya cigaba da fadin "This is the Mumbai Phoenix Mall,we want the exact drawing plan of this mall,here is a flash,in this flash there's the complete view of the Phoenix mall and kuma zaki iya zuwa can Mumbai din kigani cos it's said that experience is the best teacher,and your fee will be $2,000,000(which is equivalent to 720,000,688.00Naira in Nigeria money) ,I hope that's okay with you?and all you need is just to sign here to show your approval"yakoro mata bayani hade da tura mata wani file din hannunshi,kallon file din tayi kurun hade da kauda kanta gefe , while dukkansu suka zuba mata na mujiya ga wajen ya dauki shuru banda karar AC babu abinda akeji acikin conference room din,jitayi ajikinta ana kallonta cos tinda tashiga wannan gurin take jin feeling din, mayar da dubanta tayi ga wanda yakafeta da ido,caraf idanunsu ya sarke dana juna wanda ya haddasawa dukkansu shiga wani yanayi, shi yafara daukan idon shi daga gareta cos yasan ko shekaran zasuyi ahakan bazata daga idonta bah kuma bayason ta bata musu lokaci. "I will go through it later"tafada dada daya kuma cikin sanyin murya "It's okay Miss" wanda ya wakilcesu Wato Mr Maxwell yafada hade da mika mata hannu alaman handshake batareda ta musaba itama tabada nata hannun yayinda sauran ma suka bata suna fita da da daya, yanzu mah idon shi nakanta kuma baiyi Shirin tashi daga inda yake zaune bah, wani bature ne yashigo wanda nake da yakinin cewan Shima mai aiki neh cos kayansu daya da nadazu, file dinda suka bari yadauka sannan yafita dashi,cikeda nutsuwa tatashi zata fita , daidai ta isa wajenda yake zaune "Zulynah!!!..." Yafada,cak ta tsaya cos sunan har tsakiyan kanta takeji aduk lokacin da ya kirata da wannan sunan .... "Zulynah,fushi kikeyi dani koh?? Yatambaye ta cikin rawar murya(ikon Allah daman yana jin Hausa...) kaman wani mace, gakuma yanda yake furta maganan zaka San larabci yazauna daram a bakinshi..... "Zulynah pls kimin magana ko zuciyata zata daina zafi dayake "yayi adding kaman zaiyi kuka "Ya Mou..."tafada hade da fadawa jikinshi,tsam ya rungumeta harda kankameta tareda sauke ajiyar zuciya "Bakai bane katafi ko sallama bamuyi bah"takara fada tana me barkewa da kuka "Zulynah kiyi hakuri wlhy emergency aka kai NMC Speciality Hospital Al-Qusais shiyasa natafi , ki gafarce ni DanAllah bazan kara bah kuma kidaina kuka inba sokike nima nafara bah"yafada still Voice dinshi narawa ga hannunshi Sai yawo a bayanta yake,ga idanunshi mah sunyi ja alamun kuka yakeson yi,dasauri ta dago kanta cos tasan halinshi sarai "Ya Mou...nadaina kuka karkayi kaima"tafada tareda karasa breaking hug din tayi while yagoge mata hawayenta ,itakuwa tabashi best of her smile wanda duk sanda tayishi narka mai zuciya yakeyi "Inasonki sosai Zulynah"yafada cikin serious tune "Nima inasonka ya Mou..." "Excuse me Miss you have a phone call"wata ma'aikaciya ta katse su,karbar wayan tayi,tana ganin mai Kiran ta bari ya katse sannan takara Kira tashi tayi daga cinyarshi hade da Jan hannunshi zuwa kan daya daga cikin hadadiyar sofas din dake edge din conference room din "Manya Manya maganin Kanana Kanana"shine abinda wata tafada daga dayan bangaren "Matar Aminin Saurayina "itama tafada,wani irin dum yaji azuciyar shi dukda ba'a ranar tafara fadan wannan mumunar Kalmar bah inji shi da fada,ahankali yakare hannunshi daga cikin nata hade da resting bayanshi ajikin sofa , lumshe sexy eyes nashi yayi yayinda zuciyar shi Sai dukan tara tara yakeyi "Manya Manya, Albishirinki" aka fada daga dayan side din "Goro" "Naci wake fah" tafada cikin murna "KUWAH... dagaske kikeyi??" "Wlhy ZULYN MOU.. ,am so happy"ta bata amsa "KUWAHnah am also happy for you, kicewa abokin Saurayina nima ina yatashi murna kuma Allah yasaukeki lafiya" "Ameen Zuly, ya Mou dinki??" "Yah Mou dina yana lafiya"sanda tayi magana tatina ashe suna tare,without waste of time tace "Gashi ma kifada" Gaisawa sukayi yamata Allah ya sauke ta lafiya cos wayar a handsfree yake... ★★★★★ *ROOM 5 SHERATON HOTEL, WUSE ABUJA NIGERIA...* *1:30PM* Ashh...washh... Uhmm..... Shine sounds din dake tashi acikin wannan room din,batareda bata lokaci bah na kutsa cikin dakin don dauko rahoto,abinda natarar ne yasani yin turus tareda jinjina wa ajikin kofa cos wani nagani yake cin wata in a naughty way tsantsan mugun ta harda buga mata bumbum..... *3:30PM* Sararawa juna sukayi badan sun gaji bah kuma Sai alokacin nakare musu kallo, farine kuma babu laifi kyakyawane daga ganin bakinshi zaka gane yana zuke zuke soboda bakin da yayi... Itama macen fara ce tas yar duma duma amma ba cancan bah,kananan ido ne daita kuma tanada dan tuddun labba,babu laifi itama kyakyawa ce cos it's said that everybody is beautiful in their own way. "YUSAYRAH, bazaki kwana min bah??"yatambaye ta "Oh DAKHIL kadaisan yau mijina zai dawo soboda haka bazan samu daman kwana bah" tabashi amsa daidai lokacin da take sanya kayanta "Nikike fadawa mijinki zai dawo!?" Yatambaye ta cikeda bacin rai... "Wayyo masoyina kayi hakuri bahaka bane wlhy kawai dai banson ya zargi wani abu daga gareni shiyasa kuma fah yace in yadawo zai bani kudin da katambaye ni domin business dinda kafadamin zakayi" tafada cikeda kwantar da murya cos tasan halinshi sarai.. "Ohk, ya babies dina??" "Ohh nasan yanxu sun dawo daga school bari nayi sauri natafi"tafada daidai tagama sa dankunne "Yanxu Sai yaushe Zan sake ganin ki??" "Karka damu Zan kiraka a waya" " Yauwa masoyiya kuma karki manta da kudin" "Taya za'ayi namanta da kudin masoyina kaima kasan bazan taba mantawa bah,yana dawowa zance yabani check din 2.5m saina karbo kudin nakawo maka" tafada tana murmushin jin dadi sanadiyar ganin murmushin shi "Shiyasa nake sonki wlhy" "Nima inasonka " tafada hade da pecking dinshi sannan tafita dasauri daga room din,waige waige take cikin style har tasamu tafita daga cikin hotel din,parking loot tawuce sannan ta dauki car dinta kafin tayi gaba... *Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria.* "Oyoyo mumy!!!" Shine abinda wasu yaran da basu 4yrs ke fadi "Oyoyo mumy's littles" tafada lokacin da tayi hugging nasu "Mumy ina kikajeh" daya daga cikin yaran wacce ta kasan ce mace ta tambaye ta "Oh baby Fareeda, kin fiye tambaya" tafada hade da Jan hancinta batareda ta amsa mata question din bah "Mumy zamusha ice cream" namijin Yafada "My Fareed akwai shan zaki , kubari mumy tayi wanka saimu tafi " tafada tana shafa Kansu "Ok mumy" "UMAIZA!!" Shine sunan da takwala kira,dagudu wata yarinya tafito "Na'am Anty ,ashe harkin dawo ,toh sannu da dawowa" Umaiza tafada,tsaki Yusayrah taja kafin tace "Ina fatan kin kammala komai cos nasan yakusa isowa" "Eh Anty nagama " batareda da tafurta komai bah ta haura sama domin yin wanka . Daidai tagama drying din kanta dakuma sa kaya tajiyo muryana su na mawa dadynsu oyoyo ,wata wawiyar tsaki taja sannan ta feshe jikinta da turarukanta kafin tadan sake face dinta dakuma shafa powder kafin tasauko kasa ,daidai last stair din ta tsaya tana kallon yanda yake mawa yaran wasa "Aikin Banza"tafada azuciyar ta ,kaman ance ya dago caraf idonshi yasarke acikin nata, wani irin dadi yaji yaziyarce shi wanda yasashi mantawa da damuwar dayake ciki "Ina mugun sonki heart beat" yafada acikin zuciyar shi "My heart beat nayi kewar ki sosai"tafurta hade da sakin yaran ya karasa wajenta sannan ya rungumeta tsam ajikinshi, sanda ta lumshe ido cos dukda tasan ba sonshi take ba amma tabbas tasan itama tayi missing dinshi "Nima nayi kewarka my man"tafada cikin dauriya cos maganar yayi nauyi abakinta "Ya hanya" "Alhmdllh,nasameku lafiya??" "Lafiya lau, littles ku tafi daki"tafada wa yaranta "Ya naganka haka ??" Ta tambaye shi "Hmm wlhy MISS ZULFA nan mayya ce , wannan contract din danake sa ran Zan samu makudan kudi kimanin 2million dollars wa ita aka bayar , dukda yarinyar nan tafini kudi ada amma yanzu Kam bani ba hada kaina daita cos tazarta ni dayawa " yafada cikeda bacin rai "Innalillahi yanzu kana nufin wa'inan kudi wajenta suka fada ?" Tafada cikeda tashin hankali "Eh mana amma nikam duk wannan basu suka daga min hankali kaman shekarunta bah, she is 17 fah" "17 yrs fah kace" tafada cikin zare ido tsananin mamaki "Eh mana" "So yanzu ya kenan??"ta tambaye shi "Kamar yah..... *Sai naji ruwan comment Zan cigaba da typing* Mhizzphydo... *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Page 3&4 "Kamar yah?"Shima ya tambayeta "Question with question" tafada hade da frowning face dinta "Oh am sorry dear ,kibari zuwa ending of this month idan nakarbi salary dina tinda kinga kudin dana kwallafa rai akai bansamu bah" yafada in a pleading tune,nan da nan annurin fuskanta ya dauke cakk "Nashiga uku Yanzu miye zance wa Dakhil??"shine tambayar da tamawa kanta acikin zuciyar ta "Lovey ki kwantar da hankalin ki  please,idan nasamu kafin ending Zan baki"yafada cos ko kadan baison bacin ranta, Sai asannan tasaki ranta  amma a dayan bangaren azuciyar ta haryanzu akwai fargaban abinda zata tarar awajen Dakhil, "Muje ki tayani wanka" ya katse ta "Haba IQ... daga dawowan ka  zaka fara takuramin,bakasan nagaji bane??" Tafada cikin daure fuska "SAYRAH nah kiyi hakuri ai bansan kin gaji bah daban miki magana bah" yafada hade da zaunar daita akan kujeran palourn "Allah mai yanda yaso"shine abinda tafada azuciyar ta "Barina yi wanka sharp sharp nazo na miki tausa tinda kince kin gaji" yafada yana haurawa sama dasauri(nikam nace ikon Allah).... ★★★★★★★ *Unit 2.Rogers house, Osney Mead, Jericho Oxford OX2 4ES...* Zaune suke akan wani hadaddun colour chairs gaban su kuma coffee cups neh... "Zulynah!!!" Yakira sunanta cikin sweet voice dinshi "Na'am yay Mou dina..."wani sanyin dadi ne yaziyarce shi soboda jin abinda takira shi dashi "Ya Allah ka Mallaka min wannan baiwar taka".. "Yay Mou inajinka" takatse mai zancen zucin dayake yi "Hmm,yaushe zakije Nigeria neh wai,ko bakison komawa neh??" Ya tambayeta "Zanje soon"tafada asarari while azuciyar ta cewa take "Nafika matsuwa da inkoma Nigeria soboda in nuna mishi village girls mah suna chanza wa daganan kuma yafurta yana Sona sannan ya aureni..." "You're lost in your world again" yakatse ta amma Sai cewa tayi "Yana da mata da ya'ya fah" "What??" Yatambaye ta,sai alokacin tatina ashe tayi SUBUL DA BAKA , dasauri ta toshe bakinta da hannu "Kifadamin mana" "Oho banfada din bah"tabashi amsa tana turo baki "Yaushe Kika fara boyemin abubuwa Zulynah kodai haryanzu baki gama yarda dani bane,hmm?"yatambaye ta cikin sanyin murya "Haba Yay Mou shekaru 4 ba wasa bah, aduniyan nan daga ummata Sai kai, kai wani jigo ne arayuwata yay Mou.. Wlhy bayan ummata kaine na biyu, ina mugun sonka yay Mou.  Adalilinka nazamo who I am yau , you changed my entire life yay Mou... Ko amafarki Bantaba tunanin akwai ranar da Zan kasance ahaka na bah, you taught me how to be strong,you said I should never give up in life . Ko kamanta kai kace  when we create an identity around who we are and what we want to be and become,then anything is possible, kalleni yay Mou before am nothing but you made me something yay Mou... Ina mugun Alfahari dakai" wani mugun dadi neh yaziyarce shi "Wlhy kaman Uba nadauke ka" dumm yaji azuciyar shi ta bada sound sanadiyar wannan kalman atake kuwa yanemi dadin da yakeji yarasa, karar da phone din shi yayi ne yasashi dawowa daga shock dinda yafara fadawa... "Assalamualaiki ya Ammi" yafada cikin sanyin murya bayan ya dauki call din "Wa'alaika Salam ya *MOURAD*, yah kke?"tafada cikin siririyar murya "Lafiya lau Ammi na" "Nayi kewar ka sosai *MOURAD*,tinda ka guje mu ba damuwa" "Wlhy Ammina banguje ku bah " "Haka dai kace, ina Surkata *ZULFA*??" "Ammi karta jiki fah" "What!!!wai miyesa kake abu kaman yaro neh??" "Toh yazanyi Ammi?.." "Yanzu kai kenan komai Sai ankoya maka?,inason ganin jikoki na fah cos kaga Sai tsufa nakeyi and you're no more a child ,you will be 36 next year kuma nasan kai lafiyayye neh so why the delay??" "Ammi har yanxu fah karama ce,batasan komai bah tukunna kibari saita kara girma" "Ohh saina mutu zata girma kenan,ko miye kake nufi ? Eh *MOURAD*??"ta tambaye shi cikeda kosawa ,jin yayi shiru yasata cewa "Bata wayan,cos nasan kuna tare" itakuwa ZULFA kura mishi ido tayi tana kallon yanda yake motsa bakin kaman bazaiyi magana bah,saiji tayi antaba ta tareda Miko mata phone dinshi, karba tayi... "Assalamualaiki Ammin mu " tafada fara'a "Wa'alaiki Salam Zulyn Mourad "tafada cikin sigar zolaya ,dariya sukasa dukkansu "Kin boye min d'a koh??" Ammi ta tambaye ta "A'a fah Ammi"tabata amsa "Wai baki mawa Mourad fada ne wai??" "Miye yayi Ammi??" Tafada idonta tarr acikin na Mourad "Oh bakimasan abinda yayi bako??" "Eh Ammi" "Hmm ki raina min Hankali mana Zulyn Mourad" "Na'isa Ammi,agafarceni " "Toh ki tambayeshi,in yafada miki saiki mai Fada" "InshaAllah Ammi, yasu Fakih da Fakihah??" "Suna lafiya,cewa sukayi ma zasu zo ganinki tinda ke baki taba zuwa muganki bah saidai labari , zasu ci girma cos acewarsu karama neh mai zuwa gaida babba " "Lah Ammi sumin hakuri basai sun zo bah InshaAllah zanzo" "Toh Zulyn Mourad kibashi wayar muyi sallama" mikawa Mourad wayan tayi "Ammi miye amfanin zuwansu tinda sanin Kansu ne saisun gaji da ganinta in tazo" yafada lokacin da y karbi wayan "Haka dai kace my naughty boy" "Lah Ammi nine Boy din??"yatambaye ta hade da zaro ido,itadai ZULFA banda dariya babu abinda takeyi cos wayar a handsfree yake "Toh miye kai in bah boy bah?ai infada in kai baka ajiye min boy bah toh haryanzu kai boy ne a hannuna" "Karki damu ni ba boy kadai Zan ajiye miki bah twins Zan ajiye inyaso saiki zabi daya bayan nazabi wanda nake so"yafada cikin dariya "Kaji ja'irin yaro,harsaika zaba zaka bani ragowan?" "Ai duk daya ne tinda daga tsatso na suka fito" "Hakane Mourad, Allah yabada nagari" "Ameen Ammi na"yafada  daga bisani sukayi sallama... "Yay Mou Wato twins zaka ajiye alokaci daya??"ta tambaye shi cikin sigar zolaya.. "InshaAllah Zulynah,ko bakiso neh??"yatambaye ta "Wlhy nima inason twins " "Toh Allah yabamu" "Ameen"tafada batareda wani tunani bah,kallonta yakeyi har ta sallame waiter "Yadai yay Mou?kodai na chanza maka neh" tafada hade da karkace kai tana kifkifta ido ... "A'a fah kawai ina godewa Allah daya baki irin wannan kyau din ne" "Wai yay Mou dagaske inada kyau?" Ta tambaye shi daidai ta tashi hade da daukan cute clutch dinta ,Shima tashi yayi sannan suka jera ,suna Isa daidai kofar motan su kirar Porche ta jinjina bayanta ajikin motan "Yay Mou!!! tambayanka fah nakeyi"tafada a shagwabce, ahankali yataka daidai wajenta harsuna jin numfashin junan su,idonshi tar acikin nata ,numfawa yayi sannan yace "Kema kinsan ke kyakyawa ce ,nayi yawo kasashe da dama naga mata Kala kala amma basu taba dauke min hankali bah saike kadai "yana maganan hannunshi dayan zagaye da waist dinta while dayan hannunshin na cycling din bakinta "Can I?" Yafada cikin whisper,samun kanta tayi da daga mai kai dukda batasan miye yake nufi bah,ahankali yake matsuwa da fuskanshi daidai nata kuma haryanzu eyeballs to eyeballs suke kallon juna cos ita ZULFA in kallon mutun ne tayi PHD ayinshi cos inba kai kafara janye naka bah toh confirm bazata bar kallonka bah,bata hankara bah kawai taji lips dinshi akan na...... *Inkun ji dadin shi share* *MHIZZPHYDO*  [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 5&6*       *FIRST KISS*                 Bata hankara bah kawai taji lips dinshi akan na brushing nata atake kuwa tsigar jikinsu yatashi,lumshe ido sukayi alokaci daya. Ahankali yake zuwa harshen shi cikin mouth dinta haryasamu ya chafko nata harshen, kissing dinta yakeyi cikeda kwarewa kaman wanda yasaba yi nan kuwa ba'asan First kiss dinsu bane,kara matseta yayi jikinshi jin he's not comfortable,wani irin nishi suka sake jin kirjinsu ya hadu waje daya. Hannunta ta sakaya wuyarshi dashi tana shafa keyarshi,10 minutes yakwashe yana kissing dinta ,ai ji tayi shi can't bear cos daman mazewa takeyi,cikeda nutsuwa tafara miyar mishi da martani. Sunfi 20 minutes suna abu daya,dayake kasar waje ne babu ruwan wani da wani kowa na harkan gabanshi (cos da'a Nigeria toh inaga alokacin an watsasu a YouTube,masu jin dadi nayi , alokacin zasu zamo talk of the town,masu musu Adduan shirya nayi amma fah masu tsinuwan sunfi yawa..hhh), wani shegen feeling da yataso mishi neh yasashi bude red sexy idonshi ahankali, saima asannan yatina ashe a gefen titi suke, jinjinar ta dayayi yasata bude idonta itama. Dasauri suka sake juna kowa na miyarda numfashi,kifa kanshi yayi a kan mota itakuma ta sulale kasa cos jikake kafarta yabar jikinta "Ya Salam miye nayi hakan,nashiga uku  nasan yanzu zata faramin kallon dan iska,oh Allah kataimake ni"shine abinda yake fadi azuciyar shi "Innalillahi,akan titi fah mukayi kiss, oh Allah first kiss dinna yatafi abanza , Astagifirllah Allah natuba kayafen  sharrin shaidan ne" tafada hade da kifa kanta a tsakiyar cinyar ta tinanin ta ma yafi karkata akan da wani ido zata kallashi, dafata taji yayi amma ko dagowa batayi bah tsungunawa yayi daidai ita sannan yace "Zulynah am so sorry,wlhy bantaba yin irin haka bah arayuwata sharrin shaidan ne,kiyafe ni karkiyi fushi dani"batareda tayi magana bah ta tashi hade da bude gaban mota tazauna , dakanshi yarufe mata,cikeda sanyin jiki yazagaya sannan Shima tashige motan. Sanda ya tada mota yakirata asanyaye,ko amsawa bata Tina saima tajuyar da kanta wajen window side tareda danna glass wine ,ganin bata kulashi bane yasashi cigaba da tukin shi ga idonshi har yakawo ruwa ahankali ya share gudun karta gani(nikam nace wahala ya ganka). Suna isa daidai katon gate din ya budu dakanshi parking yayi ,batareda ta kalleshi bah  tabude kofar motan domin fita,hannunta yariko shi knew that amma ko gizau batayi bah cos tasan mudin tajuyo zai karya mata zuciya kuma ita so take ta hora shi Incase of next time kar yayi gigin mata irin hakan da yawan yen mata basusan wannan bah dazaran anyi da farko mekon su kiyaye nagaba saisu ce ai yataba yi so it's nothing new,daga lokacin da akayi nafarko baka nuna kayi fushi bah toh andinga yi kenan daga nan kuma za'a zarce in antambaya kuma Sai suce civilization. DanAllah a dinga kiyaye wa.... "Zulynah kiyi hakuri mana wlhy bada sani nah na aikata hakan gareki bah"yafada cikin rawar murya ,kwace hannunta tayi sannan ta fice dasauri, kifa kanshi yayi akan steering din motan ,dayayi niyar shiga amma Sai yaga yanzu shigar bashida amfani, nan yamawa motar key tareda ficewa daga gidan ,dasauri ta leko daga inda ta ke jin karar motan shi "Ya Mou.. kayi hakuri but this is the best solution for both of us"tafada hade da shigewa cikin gidan da damuwa asamar fuskarta,ma'aikatan gida sai gaishe ta sukeyi amma asali ma ko jinsu ma bata yi cos yanzu tunanin tafada soboda tasan yana komawa kuka zaiyi tayi daga karshe kuma zazzabi zai rufe shi  cos iya zaman su dashi zata iya cika long note da halayenshi gabadaya kuma Sai haushin kanta yakamata har ta dauki waya don Kira shi kawai saita danne zuciyar ta tareda mishi Adduan Allah yakoma dashi gida lafiya(Niko nace Allah sarki). Dakin Umma tawuce  kai tsaye,akan sallaya tasameta tana lazimi cos umma akwai ibada "Ummana sannunki da gida" tafada hade da fadawa ajikinta "Yauwa ZULFA'U" umma tafada,nan da nan kuma annurin fuskanta ya dauke,daman kuma awuya take neman gurin kuka take ai nan da nan tafara kuka "Banason shashanci fah ZULFA'U , saikina abu kamar jaririya " tafada dukda tasan miye sata kukan amma tabbas tasan akwai abinda yake damunta daban,still bata daina kuka bah.. "Haba ZULFA'U karki daga min hankali mana"tafada cikin kwantar da murya "Toh kema miyesa yanzu Kika daina cemin yar umma, ni nafison ki kirani da yar umma akan ZULFA'U, nifa har yanzu yarki ce  soboda banida wata uwa bayanke ke kadai nasani,kici gaba da kirana yar umma nafi jin dadin wannan sunan" tafada hade da rungumeta tsam, wani irin dadi umma taji yaziyarce ta har da hawaye tayi sannan tace "Naso ace ni na haifeki ZULFA'U naso ace ba zallan shayar dake nayi bah amma Allah bai kaddara daga gareni zaki fito bah amma dukda hakan naji dadi sosai soboda daga tsatson wa'inda nake kauna aduniyar nan Kika fito,Alhmdllh ya Allah kuma iyayenkin Allah ya gafarta musu yakai haske kabarinsu" "Ameen umma na"tafada tana goge hawayen umma bayan tayi breaking hug din su "Yar umma!!!" Wani sanyin dadi Zulfa taji yaziyarce ta Dasauri tace "na'am umma na" "Karki boyemin komai ,ki fada min abinda sameki" Wani dum taji yaziyarce ta amma Sai ta daure tace"babu komai ummana" Murmushin manya umma tayi sannan tace"tsawon shekaru 17 nasan ki wato tinkina jaririya,nafi kowa sanin in wani abu yana damunki ,kuma baki taba min karya bah,baki boye min komai ,amma yau kin nuna min iyakata Zulfa'u " Zaro ido Zulfa tayi ga kirjin ta Sai tsare yakeyi cikin dauriya tace"umma na kiyi hakuri wlhy bansan ya zanyi zanyi infada miki abinda ya faru bane umma zaki iya yin fushi inkinji abinda nayi yau" Kirjin umma ne ya buga bumm ,Kare mata kallo tayi daga sama har kasa amma bata ga komai ba sai kamshin turarenta da ta chanza mata yau, asanyaye tace" yar umma kinada wanda tafini neh in baki fadamin damuwar ki ba??" "A'a umma na Zan fada " nan yazayyano mata yanda sukayi kaf da Mourad bata rage komai bah bata kara komai bah. Ajiyar zuciya umma tasauke aboye jin ba abinda take zato bane nunfasawa tayi sannan tace"kinyi daidai yar umma kuma daga yau banson kudinga kebancewa dashi kinsan zuciya bata da kashi kuma da zarar mace da na miji suka kebance shaidan ne yake zamowa na ukun su ,daga nan kuma yadinga kawata wa kanku juna, kuma banason kina shige mishi idan yazo,kinji ni koh?" Cikin jin dadin umma bata mata fada bah ta amsa da taji harda Adduan ta Gareku iyaye musamman iyaye mata ba'a cika son kuyi tsauri dayawa akan yaranku bah, make them feel free with you ,kidauke su amatsayin kawayenki, ki sake musu fuska tinda ba lallai bane ubansu yazauna dazu bah,ke zaki dinga  Jan su ajiki,kiji damuwar su sabida basuda wanda yafiki aduk fadin duniyar nan, in suka fada miki damuwar su kokuma wani abu mara kyau dasuka yi awaje karki yi musu fada sabida fadar ki zaisa su dinga jin tsoron fada miki damuwar su, kimusu nasiha kinuna musu rashin dacewan kuskuren da suka yi  bawai ki hau su da masifa bah, ya'yan ki ne in wani abu mara kyau yasami rayuwar su toh ke kika jawo dakanki... remember kece kawar su nafarko aduk duniyar nan kuma basuda kamarki(Allah yasa Mugane.. Ameen). *Inkun ji dadin shi share* *MHIZZPHYDO* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Page 7&8 *Sex timetable* Gyara zama tayi sannan tafada mata yanda sukayi da akan contract dinda akawo mata, ba bata lokaci umma ta yarda tayi aikin godiya tamawa umma sannan tafice zuwa dakinta... *BELL STREET* Reigate, Surrey... Ko murfin mota bai tsaya rufewa bah ya fada cikin hadadden gidanshi, daki yawuce direct hade da fadawa kan *Parnian furniture bed*nashi wanda kudin shi sunkai $210,000. Wata irin ciwon Kai neh ya kaimishi farmaki nan da nan idon yakawo ruwa(nikam nace anya wannan ba maza-mata bane??lol), dakyar yatashi yayi Sallah Kota kan abinci baibi bah bacci ya kwashe shi... *Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria.* *11:30pm* Tinda yadawo daga tafiya take yawo da hankalin shi wajen bashi hakkinshi,gashi abin na mugun damunshi amma tsantsan son dayake mata yasa yake shanyewa. Ahankali yake matsawa kusa daita Sai yakai hannu zai taba ta sai ya janye,gashi sai matse kafa yakeyi tacikin bargo,shahada yayi daga karshe sannan ya taba ta tareda Kiran sunanta "Yusayrah!!?" "Miye ne wai??" Ta tambaye shi a hasale "Pls kitaimaka min in bazan takura miki bah" yafada gwanin tausayi "Miye kake so??" "Kinga mara na sai ciwo takeyi,kitaimaka min karna mutu" "Ai shine nace miye kakeso??" Amma azuciyar ta fadi take in kamutu ma zanfi kowa murna,maganarshi ce ta katse ta "Daman Zan dan rage wani abu kar maran ya fashe" yafada ahankali,batareda tayi magana bah tajuyo, ganin tajuyo neh yasa shi sauke ajiyar zuciya mai karfi.. "Dakata" tafada cikin dan daga murya sannan tace "Inhar bazaka bini ahankali bah toh ka sauka" jin abinda tafada ne yasa shi tsurewa cikin sanyin murya yake fadin "Kimin hakuri heart beat I promise ahankali Zanbiki" "Better" nan kuwa yafara hada himma har yakai ga ya manta Alkawarin dayamata cos haukace mata yayi sanda yasa tabiya bashin da taci kafin ya kyaleta,hawayen dayaga ya bata mata fuska ne yasashi runtse idonshi tareda fadin "Again!!!, DanAllah miyesa duk randa na rabeki saikinyi kuka??" "Zafi nakeji" tafada ahankali cos bakaramin wuya yabata bah amma azuciyar ta kuwa fadi take "Tsantsan tsanan danake maka ne yajawo duk randa ka rabe ni Sai na zubda hawaye.. "maganarshi ne yakatse ta "Ko zamuje asibiti aduba min ke??" Yafada cikeda kullawa "No basai ka kaini bah nasan with time zanji dadi "yabashi amsa "Tinda haka kike so ba damuwa" yafa hade da shigewa toilet,ruwa ya hada musu sannan yazo ya dauketa dukda tayishi 3 amma shikam ko kadan baiji nauyin taba, jin an dagata as usual neh yasata lumshe idanunta ,tana maijin tausayin shi aranta... *3:30pm* Zaune take akan sofa tana kallo gakuma littafi ahannun ta da Biro kome take rubutawa oho, sallaman da taji ne yasata dago kanta aikuwa tayi harba da kawar ta,murmushin fuskanta ne ya fadada lokacin da ta karaso wajenta "Uwar gida awajen *IQBAL* "wanda tashigo tafada cikeda shakiyanci " Na'am kawata Nihal wanda batada ma shinshini"tafada cikin dariya, "Shegiya wlhy kina sanin masoyina zaki Fi kowa shiga tashin hankali"tafada azuciyar ta afili kuwa cewa tayi "Kozaki jona ni da Iqbal neh??" "Kinma isa IQ yahada jikin shi danaki??" Tafada cikin dariya "Yarinya naki wasa neh" tafada azuciyar ta, a azahiri kuwa cewa tayi "Buu akan miye Kika ce hakan??" ta tambaye ta dawani murmushin mugun ta dake shimfide asamar fuskarta kaman maganan bai dake ta bah "Soboda shi ba ajinki bane" "Allahu Akbar ba damuwa amma wlhy duk randa kikaga Saurayina hmm " tafada hade da girgiza Kai cikin mugun nufi "Ke kikasani" Yusayrah tafada "Miye kike rubutawa kaman timetable??" Ta tambaye ta "Wlhy kuwa *SEX TIMETABLE * dinmu kikeji" ta amsa cikin murmushi kaman wacce take abin arziki "*Sex timetable*kuma !!! Tafada cikeda mamaki, saikace ba sadaki yabiya bah, wlhy bantaba jin wannan batu bah tinda nake "Toh gashi yau kinji,kuma dole ya amince" "Bakida mutunci fah Yusayrah, soboda shi kuma shanyayye ne Sai ya amince miki??" Tafada cikeda rainin wayo "Toh miye zai hana"tafada batareda damuwan komai bah "Amma Yusayrah ba haka Kika barshi bah, kuma baki kyauta min bah ace kinada mai miki magani amma baki fada min bah" Nihal tafada cikin nuna alamun rashin jindadi "Ke rabani ,wayece miki na mishi wani abu? Wlhy tinda nake bantaba sha'awar zuwa wajen boka da malami bah ,kawai dai Allah ne yajarabce shi da Sona amma bayan haka babu komai cos wlhy har tausayi yake bani" "Ikon Allah kenan, gaskiya yakamata ki koyi sonshi wlhy cos nasan duk randa ki yarda yasan baki sonshi zuciyar shi zata iya bugawa" "Ke karki damen" "Dadi na dake rashin son gaskiya" tafada cikin yatsine "Umaiza!!!" Takwala wa mai aiki Kira ,saigata kuwa tazo "Wato ke in ba'a miki Kira sau uku bah bakya amsawa" "Wlhy Anty banji bane shiyasa, Ina wuni anty Nihal, dafatan kin iso lafiya" tafada hade da gaisar da Nihal "Lafiya"ta amsa atakaice "Miye Zan kawo miki" Umaiza ta tambaya "Ki kawo min something good" "Ok Anty"tafada tareda wucewa ,da harara taraka Umaiza sannan yacigaba da abinda takeyi. Sunfi minti 30 suna hiransu cos har twins dinta sun tafi Islamiyya amma kuma acikin su babu wanda tayi yunkurin yin sallah.... Sallama ta mata sannan ta tafi itakuma tashige bedroom, atsakiyar daidai wajen katakon gadon su ta manna timetable dinta da gum, sanda taga yasha iska kafin tabar wajen wajen... *8:05pm* "Heart beat nadawo" yafada da karfi daidai ya isa tsakiyar palourn su, Umaiza ce tafara fitowa sannan ta mishi sannu da dawowa,amsawa yayi sama sama cos yatsani ace yadawo gida wata daban tafara mishi sannu da dawowa bayan Yusayrahn shi. Itakuwa tana sama bata masan yadawo bah, cikin jiki ya haura sama,abakin mirror yasami yar dumaduman shi tana makeup. Ahankali yataka zuwa wajenta sannan ya tsuguna daidai cheek dinta ya yi pecking,juyowa tayi tana binshi da yaudararren murmushi shikuwa sokon wani dadi yaji harda rungumeta yana shakar kamshin jikinta,raba jikinta tayi da nashi sannan tace "Sannu da dawowa MAI SONA" "Yauwa heart beat" "Hope day naka wasn't stressful??" Tafada tana shafa fuskarshi "Heart beat kenan ai ko it was stressful mah ina daura ido na akan ki nakanji na wartsake " dariya tayi cos tasan hakikanin gaskiyanshi yafada "To barina hada maka ruwan wanka" tafada mai tana sace tie din wayanshi "Yauwa kaman kinsan abinda nake bukata kenan ayanzu" Batareda tasakeyin magana bah tashige toilet , tana gama hadamai tajashi ciki,yaso ta tayashi wanka amma ganin kaman zai takura ta yasashi kyalewa, kafin ya fito har ta ajiye mai kayansawa cos ita duk iya kwakwafin ka bazaka taba gane bata sonshi bah sai tafada maka da bakinta soboda abubuwan da take yi, taiya takunta sosai... Yana fitowa yahango ta zaune a gefen kayan,ganinshi yasata tashi dasauri hade da nufan shi.. Goge mai jikinshi tayi sannan tashirya shi, tana gama wa tajashi waje amma batayi magana bah shikam mamaki ne yakamashi ganin abinda take mai kuma fuskarta a sake "Yau zan kwashi gara kenan" yafada azuciyar gawani murmushi afuskarshi na jin dadi (Niko nace kataro match...hhhh) zaman datayi dashi akan kujera ne yadawo da hankalin shi awajen ta "Heart beat yau kaman kina farinciki"yafada lokacin da take zuba mai abinci a plate Cikin turo baki tace" Toh bakason gani na cikin farinciki ne daman?" Dasauri yace" wlhy da haka zakina farinciki kullum danafi kowa jin dadi" "Aww ai nadau bakaso ne" "Allah inaso nikam banki ace kullum kina farinciki bah,pls kifada min abinda Zan dinga miki ki kasance cikin farinciki akullum??" " Infada maka zaka iya min??" "Erh wlhy" "Promise??" "Promise" "Remember promise is a debt" "Yeah dear" "Ohk , abinda zakamin Zan nuna maka in mun shiga daki" tafada mai "As you wish dear" suna gama cin abinci yace tatafi daki zaije yaga yaranshi,bayanshi tabi da harara sannan ta cewa Umaiza ta tattara kan dinning din kafin tashige daki. Yana isa dakin yaran yaga sunyi daddaya akan gadonsu Sai sharban bacci sukeyi, Addua yamusu sannan yafita... Tsaye yaganta tana gyara sleeping Skin Raisa Ribbed Tank Top dinta alaman yanxu tagama dawa,cikin sanda yakarasa bayanta sannan yayi hugging dinta so tight juyowa daita yayi yana dada shigewa daita jikinshi, ahankali yakaita wajen yafara sarrafata,shegiyan kuwa tana ganin yayi nisa tazare jikin ta cikin rawar murya yake fadin "Pls.. let me" miyarda numfashi tayi sannan tace "Let talk" A kasalance yace"Kibari mugama Sai muyi" "No akan Alkawarin daka daukamin dazu" ahankali ya mirgina gefen ta hade da dafe mararshi cikin dauriya yace "Fada min inaji" "Toh kajuyo" ahankali yajiyo yakalleta "Gashi"tafada tana nuna jikin gado,sai yanzuma yalura da wajen "Miye aciki??"yatambaye ta "Duba dakanka " abinda yagani in bold ne yasashi mikewa akan gadon afirgice, murza idon shi yake cikin son tabbatar da abinda yake kallo "Yusayrah miye nake gani haka?? Yafada akidime "Alkawarin daka daukamin neh" Afirgice yake fadin"so kike ki Kas..... *Inkun ji dadin shi share* *MHIZZPHYDO* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 9&10* Afirgice yake fadin"so kike ki Kashe ni neh??" "Haba MAI SONA miye kawo maganar kisa kuma anan??" "Ba gashi bah" yafada agajiye "Tinda bazaka iya cika Alkawarin daka daukamin bah shikenan saika zo kayi" tafada cikin fushi "Haba heart beat tinda bakiso ai bazan tillasta miki bah,kiyi hakuri in har na bata miki rai"yafada cikin sanyin murya, Allah sarki wani tausayin shi taji yashiga ranta amma gaskiya bazata takura wa kanta don ta faranta mishi bah.   Tashi yayi hade da shigewa toilet adaddafe, shower yakunna wa kanshi ko zaiji dadi amma inaah!! Maimakon yaji dadi saiji yake kaman ana tsintsinka mai mara, cikin sauri yafita daga toilet din, straight wajen gado yanufa cos yaga harta ajiye mai jallabiya dakuma boxer dinda zaisa, cikin sauri sauri yake sasu itakuwa shegiyar saitayi kaman tayi bacci while duk abinda yakeyi tana kallon shi, hanyar wajen da taga ya nufa ne yasata sauke ajiyar zuciya cos tasan inda zaije... Adaddafe yasamu ya sauka daga kan stair case din sannan yayi waje yakuwa ci sa'a drivern shi baiyi bacci bah, ganin yanda mai gidansu yake tafiya  neh yasasu mikewa dasauri tin kafin drivern yakara sa wajen mota har mai gadi ya wangale gate,da taimakon driver yasamu yashiga mota "Asibiti zaka kaini" Iqbal yafada cikin dauriya "Toh yallabai"  driver yafada sannan yafice a sittin.  Isan su yayi daidai da fitowan Doctor AWAD wanda yanzu zaikoma gida amma ganin wanda aka kawo yasashi matsawa wajen su , atare su karasa dashi cikin hospital din cos bai iya tafiya dakanshi alokacin... Taimakon gaggawa Doctor Awad yafara bashi tareda mamakin abinda ke damun abokin nashi(Awad da Iqbal sun kasance abokai ne tin suna kanana)... "Assalamualaikum my chocolatyna" Awad yafada daidai an daga wayan daya Kira "Wa'alaika Salam mai gidana...yana jika shiru?? Ina fatan kana lfy??" Akafada daga dayan bangaren "Wlhy lafiya lau chocolatyna infada miki nazo fitowa  kawai aka kawo emergency" "Ayyerh ina fatan is not somesine(something) worse" Sanda yayi dariya tukunna yace "kai chocolatyna something akecewa " Cikin shagwaba take fadin" kaifa kace ina kokari Inayin turanci gashi kuma Inayi amma you're discouragement me da laughing" " Haba my chocolaty kiyi hakuri bazan sake discouraging dinki bah" Dakarfi tace" ashe discouraging ake cewa natina daka  fada" Cikin jin dadin hiran nasu yake fadin" yauwa yar albarka, yaudai mai gidan naki bazai kwana agida bah" Ai atake tafara kukan shagwaba   harda jin karar di diran kafarta akasa "Ke banson gagara fah!!! Kuma kiyi ahankali karki min asara " yafada kaman yana gaban ta "DanAllah kataho gida wlhy nayi kewar ka fah,kuma fah na ijiye maka kayan dadi" tafada cikin Jan hanci "Wayyo Allah yau zanyi missing kayan dadi" yafada hade da Jan tsaki "To kataho gida mana " " No bazan iya bah,yanxu aka kawo Iqbal  babu lafiya shine Zan tsaya dashi" "Iqbal dai??" "Erh Iqbal" Cikin sanyin murya tace"Miye same shi ??,kuma ina matar shi da bazata tsaya da kayanta bah??" "Wlhy rashin lafiya sosai ,kuma matar shi bansan inda take bah" "Toh Allah yabashi lafiya" "Ameen chocolatyna" "Yanzu miye Zan dafa muku gobe da safe" "Yauwa yar albarka kima duk abinda Kika ga zai miki sauki cos banson ki wahala" "Toh mai gidana, Allah ya Kare ,I will missing you today" Sanda yayi dariya tukunna yace"Ameen chocolatyna and I will miss you too" "Inasonka" tafada batareda taji miye zaice ba ta Katse kiran shikuma yabi wayar da murmushi cos daman yasan bazata jira ya amsa mata bah... "Abokina miye nake gani haka??, saikace baka da mata?? Wlhy Ina jiye maka fah cos kidneyn ka yayi weak sosai kuma gaskiya I pray babu abinda zai same shi " Awad yafada yana kallon Iqbal din da yakura mishi ido Cikin dauriya Iqbal yace " nidai kabani magani kawai nasan Zan warke" "Ai daman bance bazaka warke bah kuma magani kam kasan shi saidai in bazaka sha bah, ko kun samu matsala da  heart beat dinka neh??" Cikin yamutsa fuska yake fadin" Wani matsala kuma zamu samu , kai wlhy Allah yashirye ka da jin gulma" ... *Jericho Oxford, USA. 9:30am* Sanye yake cikin *slimline jogger trouser  sai  wani longline sweater* mai hula kasancewan ana sanyi agarin ga kamshin turaren shi mai suna  *Hermès 24 Faubourg* wanda kudin shi sunkai 1,500 per ounce  Sai baza kamshi yakeyi  ga idonshi tar akan kofa cos tinda  ya aika akirata ba'a dawo bah gashi ba halin shi bane shiga cikin gidan mutane kai tsaye bah dukda kuwa ba'a mishi shamaki da ko ina na cikin gidan bah. " Excuse me sir" muryan ma'aikaciyar ta ta katse mishi tunanin dayake yi, ido kawai ya kafeta dashi yana jiran tafadi abinda yake tafe daita,tana ganin ya kafeta da ido tagane abinda yake nufi da kafeta da idon da yayi  ahankali cikin harshen turanci take fadin " Daman tun jiya tace batason ganin kowa wai tana bukatan hutu and bazata so atakura mata bah"( kuyi hakuri fah no turanci neh shiyasa🤣🤣) "Harda ni tace muku??" Ya tambaye ta cikeda mamaki Cikin nutsuwa tace" erh" Gyada kanshi yayi sannan yatashi daga inda yake zaune azuciyar shi kuwa wani irin kuna yakeji ace akan kawai yayi kissing dinta take horashi san ranta,ko dan tasan yana sonta take mishi haka amma wlhy bata kyauta min bah, haka yayi ta sakawa azuciyar shi har ya tafi... *10:30pm* Sanye take cikin Distressed Crop Skinny Jeans colour purple na companyn j brand dakuma rigar Moschino Scribble Logo T-Shirt colur white Shima companyn j brand , kanta kuwa ta rola veil dinta  in a very cute way ,babu makeup a fuskarta amma tayi kyau sosai ga kamshin ta na JAR Bolt of Lightning  wanda yakai kimanin $765 per ounce Sai tashi yakeyi Banda tsaki babu abinda takeyi,chan kawai ta dauki Jakarta na Classics Laptop Tote bag na companyn overbrook multicolor kafanta sanye cikin wata shegiyar torms mai suna Miu Miu wanda akayi shi da 24 carat gold (tana mugun ji da wannan takalmin cos Mourad ne yabata amatsayin birthday gift) kuma kudin shi  bai wuce 2,500 dollars bah Ahankali take saukowa daga matakala zuciyar ta cike yake da mamakin rashin zuwa Mourad cos ayanda tasan shi mudun yana gari toh kowani safiya yakanzo yaduba ta kafin yatafi wajen aiki kuma yana tasowa ko gida bai zuwa yake biyowa wajenta ahankali tace "Allah yasa dai yana lafiya" "Morning Miss" Christine tafada Batareda ta amsa gaisuwan bah tace"who came looking for me today" "Only one person came looking for you and I said you don't want to meet anybody so he left" (itace mai Kula da wanda sukazo wajenta) Cigaba tayi da tafiya sannan tace"who??" "Sir Mourad" tafada cikin sauri cos harta isa bakin kofa. Cak Zulfa ta tsaya hade da juyowa ahankali sannan tace"who did you said came??" "Sir Mourad" "What!!!" Tafada da karfi har sanda koina na palourn ya amsa , dasauri Umma tafito daga kitchen Cikin fada da tsawa take fadin" if I said I don't wanna meet anybody then is Mourad anybody??,  Innace banson ganin kowa toh banda Mourad, Mourad dina yawuce ya zo ganina ace bana son ganin kowa "  Allah sarki har hawaye ya wanke fuskarta nan da nan jikin Christine  yafara rawa "Am really so ma'am it wasn't intentional" Christine tafada cikin kuka "Go!!" Tafada mata sannan tafara  share hawayen ta amma har lokacin basu daina zuba ba "Yar umma.." "Na'am umma na " "Hakuri zakiyi soboda nasan zai dawo kinji koh?" Umma tafada "Erh umma na" "Makarantan zaki shiga ne??" "Erh umma zanyi submitting din assignment dina ne kuma daga nan Zan akwai wani aikin da zanyi kafin natafi Delhi Gobe cos inason nagama komai da wuri kuma Mr Smith yayi Emailing dina akan suna da aikin dazan musu and am yet to fix the appointment date" "Ohk Allah yabada sa'a" "Ameen umma na saina dawo.."tafada hade da ficewa Sai Addua takeyi Allah yasa tasamu Mourad agida cos zuciyar ta na kwadayin ganin shi ahankali ta zura hannunta cikin jaka tafito da car key dakuma case din space(glass) cikin nutsuwa ta bude sannan tafito da wata tsadaddiyar  *Cartier panthere glass* wanda ya kasance medicated(daman tanada matsalar ido amma ba'a ganewa) kuma kudin shi yakai kimanin $159,000 ,cikeda kasaita take takawa harta kaiga motan ta kirar Lamborghini Veneno Roadster wanda kudin shi sunkai £3.4 million kuma saman abude neh(nace hmm). Bude mata motan akayi sannan tashiga kafin ta bada mai Wuta sannan tayi gaba... *BELL STREET* Reigate, Surrey... Cikeda kwarewa take driving din harta iso gidanshi, yen aiki sai kai komo sukeyi suna ganinta kuwa suka fara kawo gaisuwa kasancewan su San matsayin ta awajen ogansu,cikin fara'a take amsawa  sannan tace "Ina fatan kuna Kula min dashi dakyau??" "Erh miss" "Ohk, yana ciki kuwa??"ta tambaye su , kallon juna sukayi sannan daya yace "Ko minti 10 baiyi da barin gida ba kuma daga gani tafiya zaiyi cos yanada emergency" wani irin dum taji zuciyar ta amsa da kyar ta iya danne kukanta sannan tace "Ya barmin aika neh?" "Unfortunately miss wannan Karan bai bar miki aika bah"gabanta ne yayi mugun faduwa azuciyar ta kuwa cewa take "Miye yak.... Mhizzphydo... [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 11-12* "Miye yake  nufi da hakan, kodai yayi zuciya ne dazai tafi batareda yabar min aika bah..." Cikin sanyin tabar wajen batareda ta Kula maganganun su bah... "Umma ina kwana" Mourad yafada "Lafiya lau Mourad din Zulynshi" Umma ta amsa mai "Daman Zan fada miki abu neh?" Tattara hankalinta tayi zuwa gareshi sannan tace"ina jinka" Cikeda jin kunya ya zayyano mata abinda yafaru  daga farko har karshe,harda yen kwallan shi Umma kuwa mamaki ne yakamata jin babu abinda ya chanza amaganan lallai Sai yau tagama yarda da soyayyan da take hashashen  Mourad yana mawa yarta, katse Umma yayi da cewa "Umma DanAllah kitayani rokonta tayi hakuri wlhy  *nayi nadama* bazan sake bah sharrin shaidan ne" Numfasawa Umma tayi sannan tace" gaskiya abinda kukayi bai dace bah amma tinda kagane kura kuranka komai ya wuce, Allah yaraba mu da son zuciya" "Ameen Umma, ina zulynah take??" "Ta tafi makaranta yanzu nan, nazata mah kun hadu ahanya ne cos tana fita ko 10minutes bata yi bah ka iso" "Ya Salam, gashi nan da 20minute flight dina zai daga, gashi ba halin inyi shifting dinshi soboda emergency nake dashi"yafada kaman zaiyi kuka "Allah sarki"Umma tafada "Umma kidan taimaka min da littafi zan ajiye mata sako" tashi umma tayi sannan tashige ciki domin dauko paper... *5:20pm* Agajiye take taka matakala yen aiki sai gaishe ta sukeyi amma soboda damuwan da take dashi ko amsa musu batayi bah Dakin Umma ta nufa inda tasameta tana waya da alaman daga Nigeria ne, zaman jira tayi agefen ta... "Yar umma har an dawo kenan?" Umma ta tambaya bayan ta gama wayan " Erh ummana , nasameki lafiya?" "Lafiya lau ga abinci nagama, zakici yanxu ne ko zaki fara wanka?" "Erh umma zan fara wanka tukunna soboda gabadaya nagaji dayawa" "Yauwa yar umma,inkin gama mah akwai aikanki awaje na saiki xo ki karba" Murmushine ya subuce mata dukda bata san aikan miye bah amma tabbas zuciyarta yayi mata sanyi kuma tayi farinciki da hakan cikin dariya tace "umma na aikan miye neh?" Umma ma murmushi tayi sannan tace" ki bari saikin zo zaki gani" "Barina yi sauri nagama sainazo nagani tinda ummana taki fada min" tafada hade da barin dakin dasauri daman kuma an shige mata da jakanta cikin gida... Sanye take cikin Silk Floral Wrap Dress na companyn zimmermann black with peach touch colour  kafanta kuwa sanye yake cikin black cashmere cadie slippers sai sauri take bugawa... Haryanzu murmushin dayake kwance akan fuskarta bai bace bah,cewa tayi"Umma gani nagama kibani aikan" Umma dake zaune ta ce " yana daki na akan dressing mirror kije ki dauka" "Ohk" tafada hade da nufa dakin umma, idanunta suna sauka akan papern taja wata iriyar ajiyar zuciya, murmushin kan fuskarta na daduwa ahankali tayi tataki zuwa wajen sannan tadauka, ahankali takai papern kan hancin ta ai kamshin dataji ne yasata lumshe idanu hade da fashewa da dariya kaman wata mahaukaciya akan gadon umma tayi super aikuwa tadinga rolawa ga haryanxu tana dariya, daidaita kanta tayi sannan tazauna dakyau hade da bude papern ahankali,da kyakyawan rubutun shi tayi harba ita fah tana jin anace wa rubutun likitoci jagwal neh amma banda na Mourad dinta... Ahankali tafara karantawa kaman haka "Life is all about the next step... Everyone makes mistake but life is all about a second chance… I request you,that if you have ever given yourself a second chance… Pls do the same with me as well zulynah… I can't do without you zulynah Ina mugun sonki…" Wasu hawaye taji sun zubo mata wanda bata san dalilin su bah ahankali tafurta "Nima ina mugun sonka ya Mou" rungume papern tayi gam kaman za'a kwace mata shi... ★★★★★ *LBS Rd, Kamani, Kurla West, Kurla, Mumbai, Maharashtra 400070, India* *Phoenix mall...* Sanye take cikin  wata hadaddiya Ruby gown na Stella McCartney red color wanda ko takalmin kafarta ba'a gani  ga kamshinta na JAR Bolt of Lightning yana tashi kan nan yasha gyara soboda in banda farin fata na indians to lah shakka babu abinda zasu nuna mata (zulyn Mourad din fah ta hadu ne ta koina)... Sai nan nan akeyi daita cos ansan da zuwanta kasancewan Phoenix mall babba ne sosai shiyasa tace musu zataje ta huta washe gari zata dawo soboda ko second floor din pheonix mall din bata hau bah… *The orchid- an Ecotel hotel,kurla Mumbai…* shine hotel dinda tayi logging aciki… Wayarta ta dauka hade da dannawa ummanta kira, sun dade suna hira kafin ta katse,kasancewan ta chanza number shiyasa taki kira Mourad cos tasan baya daukan sabon number amma sai tayi mai text kaman haka "Yay Mou dina ya aiki?ya su Ammi ?ya hakuri damu kuma?… nayi missing dinka sosai , yaushe zaka dawo naganka cos jinake nayi shekaru dari ban ganka bah, idanuna sunyi kewar ka kaii infact mah komai nayi nawa yayi kewar ka, nasan kaima hakan ce awajen ka… kuma kayi hakuri cos nasan nayi over reacting am sorry 4that forgive your zuly… ina sonka sosai… bye" Tana gama turawa ta tsaya jiran reply amma har 2hours ya wuce ba'a yi reply bah cikeda rashin jin dadi takwana aranan… ★★★★★ *P sector,Villa in Emirates Hills Dubai…* Saukowar shi kenan zai wuce hospital  ya hango Amminshi zaune akan wata katuwar kujera gabanta kuwa kayan motsa baki ne birjik awajen gawasu yen mata za zaune kusa daita… Suna ganin shi suka sauke kansu kasa cos haka kaidarshi yake dazarar yaisa wajenda suke suke saukar da kansu failure to do that kuma suna iya rasa aikin su dakuma hukunci maitsanani… "Ammi na!!!" Yafada daidai yazauna agefenta "Angon zuly" "Allah yasa Ammina, kullum wallahi zuciyata karaya yakeyi kaman zuly batawa bace kuma wani amma inaji ajikina koda wani ya aureta toh daga karshe wajena zata dawo amma Ammi na bana son ta subuce min" yafada cikin sanyin murya  hade da kwantarda kanshi akan cinyarta, Allah sarki tausayin danta ne ya ziyarce zuciyarta cos tasan maganan dacikin zuciyarshi take fitowa… muryanshi dataji ne yasata miyarda hankalin ta wajen ta inda yake cewa " Ammi na kidinga min Addua soboda nasan in bansameta bah zaku iya rasa ni, kiji fah yanda zuciyata yake bugawa soboda daita" yafada yana mai sa hannunta akirjinshi, jin yanda zuciyarshi yake bugawa yasata firgita ahankali take fadin "Mourad kayi hakuri kasawa zuciyarka salama kacire komai azuciyarka cos kafini sanin illar hakan kuma inshaAllah zulyn Mourad takace har abada" Murmushin da shi kadai  yasan ma'anar ta ne ya subuce mai tareda fadin" Ameen Ammi na" Sannan yacigaba da fadin" Ammi bansan miyesa nake sonta dayawa bah Ammi inasonta sosai sosai fah" Dariya kawai Ammi tayi sannan tace" toh mr love katashi katafi hospital cos na tabbata kanada aiki agaban ka" Dasauri yadaga kanshi daga kan cinyarta yana fadin" ya Salam Ammi inada theater by 10 Allah yasa wannan QUDSIYAHn tagama shirya komai kafin na isa" "Ayyerh Qudsiyah yarinyar kirki kowani jumma'a  saitazo ta gaishe ni kuma harda hidima take zuwa"Ammi tafada cikin dariya tana mai kallon shi Yamutsa fuska yayi sannan yace"kyaleta Ammi yar wahala ce, wai inbanda shashanci irin na Siyah wai ni tace tana so" Murmushin kan fuskar Ammi ne ya fadada sannan tace " ga shawara mana tinda tace tana sonka" Ahankali yamiyarda hankalinshi kan Ammi sannan tacigaba fadin"why not ka aureta kafin zulynka takai na aure" Azabure yatashi haryana hankade daya daga cikin yen matan dake zaune dasauri ta matsa daga wajen gashi ba halin su bar wajen cos dukkansu babu maijin Hausa… "What are you saying ammi? Kina nufin inyi ma zulynah kishiya tin bata shiga bah"wani dariyar ranin hankali tayi sannan ya cigaba dafadin "That can never happen,nifa Ammi bani nace inson Siyah bah ita tace tanasona,ohk nama gane wato hala tana samiki wani abin tsafi acikin abubuwa da take kawowa ne dazakiyi wannan tunanin Ammi" "Bazan iya auren siyah bah Ammi" yafada agajiye "Why?" Ta tambaye shi cikin mamakin chanzawan shi "Cos ban taba jin son wata ya' mace aduniya bayan ke bah sai zulynah and kuma natabbatar harna koma ga mahallici na bazan so wata inba keda zulynah bah,so it's better mubar maganar wata Siyah" "It's ohk Allah yabada sa'a" "Ameen Ammi saina dawo" "Adawo lafiya" tafada asanyaye,shikam ko kula da yanda tayi maganar baiyi bah yasa kai ya fice daga gidan… Hospital mai suna German Heart Centre Bremen  yanufa yana isa straight Cardiologist · Building 39 Dubai Healthcare City - 2nd Floor - 26th yanufa cos anan yake da aiki… Wanda tagani ne yasata sauke ajiyar zuciyar mai karfi tareda fadin Ya Allah ka mallaka min wann… *Inkun ji dadin shi share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Wannan page din nakine *Zainab Zakari(nima yar gata ce)* inajin dadin comments dinki...Allah yasaka *Page 13-14* Wanda tagani ne yasata sauke ajiyar zuciyar mai karfi tareda fadin Ya Allah ka mallaka min wannan bawa naka... Murmushi shimfide asamar fuskarta take fadin" barka da zuwa my sweet Mourad" Tamke fuskarshi yayi domin wani mugun haushinta yakeji,maimakon ya amsa saiyace"ina fatan angama komai da komai??" Ganin yanda yamata magana fuska adaure kaman an mishi dole neh yasa jikinta yin sanyi ahankali tace "eh sir nagama" Batareda Ya kalleta ba ya gyada kai sannan yayi gaba itama kaman gela tabishi abaya "Sir Ammi tana lafiya dai koh?" Ta tambayeshi cikin dar dar "Lfy take"ya amsa adakile still bai kalleta "Ya kabaro zulynka?ina fatan kabaro ta lafiya?" Wani irin sanyi neh ya lulube shi ga wank shegen murmushi ne ya subuce mai cike da kulawa yake fadin"zulynah tana nan lafiya wlhy" Allah sarki ganin fara'an dake kan fuskarahi neh yasa tadanne abinda takeji aranta tareda kirkiran murmushi sannan tace"kadan kira min ita mu gaisa kafin mushiga theater din" "Lah kinma tinamin tin jiya nakashe wayata bari na kunna" "Toh" tafada tana mai jin dadin wannan hiran tasu amma kuma tadanji mamaki jin yace wayarshi akashe tin jiya kenan basuyi waya bah,sharewa tayi tana maijin dadi aranta dukda wani bangaren kishin Zulfa ne acike dam amma tinda asanadiyar ta Mourad yamata magana harda fara'a... Yana kunna wayarshi sako yashigo amma ganin ba suna neh a numbern yasashi sharewa, numbern Zulynshi yashiga danna wa kira amma jin akashe ne yasashi shiga tashin hankali cos asanin shi sai batada lafiya kokuma tayi tafiya ne take kashe waya... Cike da rashin jin dadi ya jatsaki , tsakin shine yasata dan matsawa kusa da shi cike da kulawa da nuna jimami duk da batasan miye ke damun shi bah cikin sanyi tace" sir lafiya dai ko?" "Wayan zulyna akashe kuma wlhy nayi missing dinta " hadiye wani abu mai daci tayi sannan tace "Allah yasa dai tana lafiya" "Ameen" yafada hade da fadin "haryanzu lokaci baiyi bane?" "Sauran 30minutes" Tsaki kawai yaja cos gabadaya sai yaji zaman nasu ya gundareshi, gallery yake son dannawa domin ganin hoton masoyiyarshi amma mistakely hannunshi yadanna message Har zai daga sai kawai yadanna kan numbern da aka turo mai da message, abinda ya gani ne yasashi tashi dasauri har sanda Siyah ta tsorata "Ta yafe min!" Shine abinda yake fadi cikin murna,harda sujadda yayi...itakuwa Siyah kafeshi tayi da ido tana mamakin sauyin yanayinshi cikin dakikun da basu wuce 5bah amma saitace "Sir kaida waye haka" "Infada miki zulynah ne muka samu matsala daita wlhy, barina kirata naji ya take" yafada hade da dailing numbern da tayi mai message Ringing daya biyu tadauka sannan tayi shiru bata yi magana bah ,cikin doki yace "Amincin Allah yatabbata agareki ya ke sarauniyar zuciyata" "Yay Mou dina!!!" Tafada daga dayan bangaren "Am so sorry zulyna, bazan sake bah...wlhy na horu haka" yafada cikin kwantarda murya "Stop saying sorry yay Mou" "Zulynah nayi kewar ki sosai" "Nima haka masoyi" "Inasonki inasonki inasonki zulyna kuma har abada ke zan so daga ke babu wata inshaAllah" Dariya tayi daga dayan bangaren sannan tace"yay Mou wannan soyayyan baiyi yawa bah?" Zaro ido yayi tareda fadin" wayace miki so yana yawa,tab ashe anbar wannan yarinyar abaya" Dariya tasake yi sannan tace"inji waye anbarni abaya bayan inada kai?" "Ashe haka neh kinada nih" Allah sarki Siyah har hawaye yagama wanke mata fuska tin tana gogewa har tadaina, kukan daya kufce mata neh yasashi dawowa daga duniyar soyewan dasuke "Zulynah zankiraki kinji"yafada "Ohk yay Mou dina ayi aiki lafiya kuma Allah yasa ayi a sa'a, inasonka sosai bye" tafada batareda taji miye zaice bah ta kashe wayan,dariya yayi kafin yace "Ameen zulynah" miyarda hankalinshi yayi zuwaga Siyah wanda ahalin yanzu har tana rike kirji... Ahankali yamatsa kusa daita tareda riko hannunta sannan yakirata " Siyah!!!" Ahankali take dagowa sannan takalleshi idanun ta dakuma kan hancinta sunyi ja abinka da balarabiya Kawarda fuskarshi yayi daga gareta sannan yace" bazan hanaki kuka bah amma zan fada miki wani abu, kinsan shi so Allah ne yake daurawa bawan shi. "Kaman yanda Allah yadora miki sona haka Allah yadora min son Zulynah,wlhy ba laifi na bane laifin zuciyata ne dayakasa sonki tin kafin Zulynah tashigo rayuwata nasan there's someone out there for me and inada tabbacin cewan kema akwai wanda yake mutuwar sonki, pls Siyah kicire ni aranki wlhy da inada yanda zanyi nafara sonki toh tabbas sainayi " Shiru yayi kafin yacigaba da fadin" DanAllah Siyah kiyi aure,ke ba yarinya bace pls duk wanda yake aon shigowa rayuwanki kibasu dama and inshaAllah zan tayaki da addua kinji Siyah" Ahankali ta gyada kanta,share mata hawaye yashiga yi sannan yace"Siyah din danasani 23yrs back ba haka take bah, wancan Siyah din bata kuka ko kadan amma ji wannan she cry easily, oya my sweetest Siyah kindly wipe off this tears okay,kinsan har abada you will be always be my good frnd nothing can change that and Allah yabaki miji nagari" Wani dadi tadanji aranta cos sosai taji relieve azuciyarta ahankali tace"Ameen my sweet Mourad nagode" "Good girl, oya jeki sha ruwa sai muje mushiga theater room dinko?" "Erh" tafada hade da ficewa,ajiyar zuciya yasauke lokacin da tafita tareda daura hannunshi asaitin zuciyarshi sannan yace "My heart beats only for you zulynah,daga ke babu wata"... *Day 2* *LBS Rd, Kamani, Kurla West, Kurla, Mumbai, Maharashtra 400070, India* *Phoenix mall...*. Hankali take tafiya inda wasu ke mara mata baya kaman wata sarauniya, ga wani annurin dake fita afuskarta sanadiyar farincikin datake ciki yau kwanan *Zara at phoenix marketcity* suka karya wajen assossaries wani agogo mai shegen kyau tagani mai suna*Tourbograph"pour le mèrite na companyn lange&söhne*kudinshi sunkai $508,900(183,204,000.00naira) Ahankali tace "yay Mou dina zaiso wannan agogon" cemusu tayi suyi mata packaging sannan tabasu ATM card dinta tareda cemusu inta gama abinda takeyi zata juyo ta karba... Haka tagama zagayewa amma har lokacin bata gama bah,komawa tayi takarbi agogon sannan tafice... *Inkun ji dadin shi share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 15-16* *Pregnancy* Haka tagama zagayewa amma har lokacin bata gama bah,komawa tayi takarbi agogon sannan tafice... *Two days later..* Shirye shiryen komawa gida takeyi cos harta kammala abinda yakawota, siyayya kam tayi su kaman ba gobe kuma abin mamaki koh kaya daya bata siyawa kanta bah duk na Umma neh dakuma Mourad ... Abangaren Mourad ma yagama aikin daya kawoshi kuma Alhmdllh an samu nasara, shima tsaraba ya siya Zulynshi wanda yakashe kimani 7million azallan siyayya amma abin mamaki bawai sunyi wani yawan azo agani bane a'a tsantsan tsadan su neh yasa kudin yayi yawa... ★★★★★ *ROOM 5 SHERATON HOTEL, WUSE ABUJA NIGERIA...* Kwance take akan gado while kafanta nakasa santala santalan fararen cinyoyin ta abude dalilin karamin towel dindake jikinta... Sai lum lumshe ido takeyi can kawai saita waresu akan P.O.P din dakin dalilin karan bude kofanda taji... Fitowan shi kenan ya hangota akan gado batareda tashirya bah wani tsaki yaja acikin zuciyarshi tareda hararanta afakaice... Ringing din wayanshi neh yasashi daga kafarshi yayi tattaki zuwa wajen wayan while itakuma ta miyarda hankalinta kanshi, daga wayar yayi yafara magana ahankali yanda bazata jishi bah,kafeshi tayi da kananun idonta tana jiran yagama wayan dayakeyi... "Oh shit wannan wani irin abune ?"yafada bayan yagama amsa wayarshi "Miye faru masoyi" ta tambayeshi "Da Angalica nagama waya yanzu" "Miye tace?" "Wai kudin dana turo bai kaibah so zasu dawo min da kudina" "Nawa katura musu daman?" "Kinsan kin bani 3million sai na hada da 2million din hannuna sai yazamo 5kenan shine fah takecemin kayan danayi ordering na 10million neh kuma bazasu iya ciremin na 5million bah saidai nasiya duka kokuma su siyar wa wani"yafada cike da damuwa ,ganin yanda yadamu ne yasa jikinta yin sanyi soboda tasan yanda ya kwallafa rai akayan... Ganin jikinta yayi sanyi neh yasashi cewa"my Sayrah karki samu damuwa in Allah yayi banawa bane babu yanda muka iya cos ahalin yanzu bansan inda zan samu cikon 5million bah" Kura mishi ido tayi tana hango rashin jin dadin abin akwayar idonshi,cikin kwantar da murya tace" gashi babu kudi account dina dana baka" "Mijinki bazai iya baki aro bah kinga in nasamu riba saina bashi koh yakikace?" Yatambyeta cikin son ganin tasamo hanyar dazai samu kudin "Aro kuma? Gaskiya bazai yiyu bah, karka samu damuwa ka kira angalica din kafada mata kanaso ta ajiye maka inshaAllah nan da 2weeks za'a samu" tafada with full assurance "Kin tabbatar my Sayrah?" Yatambayeta cikin jin dadi "Erh koma miye zan iya don samar maka abinda kakeso" "Nagode sosai my Sayrah" "Ai yiwa kaine basaika gode min bah"murmushi akan fuskar shi yake fadin "Yiwa kai indeed" "Inasonka masoyina" "Nima inasonki"yafada hade da sumbatar ta daganan kuma suka fada... ********* Sanye take cikin sleeping dress, ta zauna akan stool din dressing mirror ,hannunta rikeda cotton wool tana goge fuskarta da babyface cleanser shikuwa danna laptop dinshi yakeyi hankali kwance ga kuma cup agefenshi wanda yake daukeda lipton da lemon tsami... Hayowa kan gadon datayi neh yasashi miyarda hankalin shi kanta,ajiyar zuciyan daya sauke neh yasata kallon shi sannan tace "Yadai Maisona?" Murmushi yayi sannan yace" duk randa nabudi idona nakalleki amatsayin matata wani irin farinciki na dabam nakejina, jinake nafi kowa sa'a a duniyan nan especially inkuma natinada kin ajiye min twins..." Wani irin tausayinshi taji cikin ranta cewa take" koya zaiji inyasan Fareed da Fareeda ba ya'yan shi bane?" Muryanshi ne yadawo da ita daga zancen zucin dayakeyi inda yariko hannunta yace" miye ke damunki neh heartbeat?tinda shekaran jiya nake lura da mood dinki... Sai alokacin ta tinada abinda takeson fada mishi, cikin dar dar tafara magana " Iqbal!!! Nayi noticing wasu changes gameda dakaina but saina share kar yazo yazamo hashashe na ba gaskiya bane so i went to the hospital sai akamin wasu tests... sai.... "Sai miye" yafada cikin saurin tareda Adduan kar zatonshi yazamo gaskiya cikin in'in na tace"am pregnant" "Wat yafada da karfi hade da komawa baya kaman yaga abin tsoro She knew abinda zai faru kenan but this time around batajin zata yi abinda yakeso ahankali tasoma fadin "DanAllah kabarni da cikina inaso wlhy, nagaji da zubar da cikin da nakeyi pls kataimaka kabarmin" tafada tana kankame cikinta ... Dariyan rainin hankali yayi sannan yace" kema kinsan yanda tsarina yake, yara biyu mah sun isheni,narokeki dakije asibiti ki zubar kaman yanda muka saba cos maganar barinshi ma bai taso bah" Cikin kuka take fadin"wai baka jin tausayina ne,saikace wata karuwa aiko karuwai mah sundaina zubarda ciki,kai wlhy bazan zubar bah " Ganin yanda tanuna son cikin harda su kuka ne yasa jikinshi yin sanyi ahankali yamatsa kusa daita tareda kamo hannunta ahankali yace" let's make a deal" Kallonshi tayi cikin sonjin abinda yake son fada,cikin rada yace " zanbaki 4million ki zubar" Fizge hannunta tayi daga gareshi sannan ta tashi dasauri,sauka daga kan gado tayi sannan tace" konawa zaka bani bazan zubar bah" Ganin ficewarta neh yasa shi shan ruwan mamaki cos yasanta da son kudi shiyasa yace suyi deal amma ganin yadda tayi neh ya sashi mamaki... Tana fita tashige dakinta straight toilet tanufa,gaban mirror ta tsaya sannan ta daga rigarta sama tana kallon cikin ta tareda shafawa ahankali ,cikin muryar kuka take fadin" dukda ina bukatar kudi bazan taba zubarda abinda yake cikina bah,tin bansan miyebah nafara jin sonka azuciyata, inason cikina!!!..." Hannuda taji asaman cikin ne ya katseta daga maganarda take fadi, zuro kanshi yayi a kagadarta hade da shafa cikin muryan shi asanyaye take fadin" bansan wani irin so heartbeat dina take mawa cikin nan bah da har zataki kudin dana bata,lallai wannan cikin yazo da salo nadaban..." "DanAllah karmu zubar inasonshi,nasan kaima zakaso shi" tafada asanyaye cikin hawaye "Tinda kinaso nina inaso cos duk abinda kikeso dole inso abin,soboda haka yanzu zance zubarwa anyi cancelling" Wani irin wawan juyowa tayi tareda rungumoshi jikinta ,cikin tsantsan murna take kissing dinshi takoina kaman Allah ya aiko ta ,sai godiya take zuba mai,shikam ma mamakine yahanashi magana saina mujiyan dayake binta dashi... Janta yayi daga bathroom din zuwa kan gado sannan yazaunar da ita akan gado tareda zama agefen ta,ai da sauri takoma kan cinyarshi tana shashafa shi,dagata yayi daga kan ciyarshi sannan yace " heaetbeat yi bacci kinji" yafada hade kwantar daita cos yasan yau ba ranar sex bane according to her timetable kuma baison ta shagalar dashi daga karshe kuma tabarshi da matsala, yajuya kenan yaga tariko hannushi,girgirza kanshi yayi,ganin zai bata mata lokacine yasata tashi hade da hade bakinsu waje daya ,dakyar ya kwace kanshi daga wajenta yana fadin "Don't start today is thursday" Cikn kwantar da murya take tace"yes let's make love" "Sure?"yafada cikin murna,batareda tabashi amsa bah suka lula duniyar... *3days later...* Acikin kwana biyun dasuka wuce taga gata sosai cos sosai Iqbal yake nuna damuwarshi akan cikin kuma takan hango soyayyar cikin a idonshi, dadi takeji in ta tina zata haifa wa Iqbal jininshi, inta tina abinda zata haifa shi zai zamo ma mallakin kaddarorin Iqbal takan jin tafi kowa sa'a, shiyasa take taka tsantsan da cikin... Rike take da trolley dinshi sai narke mai takeyi ajikinshi,wai ita batason yayi tafiyar... Atsakiyar palour sukaja suka tsaya inda yafara yace" heartbeat karki damu inshaAllah danaga yanda jikinshi yake zandawo,kawai dai banason afara kananu kananun magana akaina ne shiyasa zanje kinsan ance danAdam ba'a iya mishi" "Hakane maisona,Allah yakaika lafiya yakuma dawo dakai lafiya" "Ameen heartbeat" yafada tareda kwala wa Umaiza kira, tana zuwa yace "Ki kula min daita sosai soboda yanzu baita kadai bace" washare baki Umaiza tayi sannan tace "Ashe daman munsamu karuwa shine ba'a fada mana bah..." hararan da Yusayrah ke cilla mata ne yasata hadiye sauran maganarta "Zakiyi tafiya kuma yanzu amanarta ahannuki yake ko tsinke karki bari ta daga" wani dadine yake ratsa zuciyar Yusayrah ganin finally yafara son cikin jikinta... "Ga wannan ayi manage" ya katseta daidai Umaiza tabar wajen,kallon envelop dinta da alamar tambaya afuskarta batareda yabari tayi magana bah yace "In kin bude zaki gani,oya sit down karki wahalar minda kanki" murmushi tayi cikin nuna alamun jin dadi tace" nagode Maisona ,adawo lafiya" "Allah yasa" yafada daidai yagama pecking dinta tareda ficewa, Ajiyar zuciya tasauke jin tashin motocin shi... Tafi 5minutes azaune tana kallon envelop dinta hannunta kafinan tabude,abinda idanunta yagane mata ne yasata sakin ihu wanda yasa Umaiza fitowa daga kitchen dagudu "Miye sameki Anty?"cikin waige waige ta tambayeta Wata harara ta banka mata cikin daura fuska tace" miye nace miki yasameni?" "Ayi hakuri naga kinyi ihu ne kaman wanda wani abu yaciza" tafada ahankali "What!!!,nikike cewa kaman wani abu yacize ni??" Ta tambaya cikin karaji "Kiyi hakuri anty ba haka nake nufi bah" "Shegiya mai farar fuska kawai, zaki bace min ne ko saina rakaki da takalmi??" Tafada cikin harara tana mai jin haushin Umaiza din , kunkunin datafara ne ya hasala Yusayrah ai kuwa ta tashi cikin fushi wai zata daka Umaiza... Ta daga hannunta sama kenan cikinta yayi wani irin murdawan dayasa tasaki wata razananiyar kara... Ganin ta tashi afusace yasata fecewa,wanda yasa ko juyowa dalilin karan da taji batayi bah... Faduwa tayi kasa dalilin murdawan da cikinta yasake, can taji ciwon ya dauke cakk har sanda ta sauke ajiyar zuciyar, damshi damshin datafara ji asaman tiles din ne yasata kai hannunta wajen, dago hannu tayi daniyar gani ko fitsari tasake bata sani bah amma abin da tagani ne yasata fasa ihun da duka gidan yadauka kafin numfashinta y...... *Inkun ji dadin shi share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 17-18* Dago hannu tayi daniyar gani ko fitsari tasake bata sani bah amma abin da tagani ne yasata fasa ihun da duka gidan yadauka kafin numfashinta yadauke cak… Murdawan da cikinta yasake yi yasata farfadowa daga suman minti 20 dinda tayi, wani kara ta chanchara saiga Umaiza tafito dagudu cos tindazu datashige bata sake waiwayarta bah yanzun ma soboda karan yawuce na mai hankali yasa tafito… Turus taja ta tsaya sakamakon ganin Yusayrah acikin jini, kukan da Yusayrah takara volume dinshi neh yasata dawowa daga dan guntun shock dinda tayi, cikin sassarfa takarasa wajen tana cewa "Miye ke damunki anty?" Cikeda bacin rai tace" Mayya kitaimaka ki kaini asibiti" Maimakon ta tayata tashi saitace"Mayya kuma Anty?maitancin miye nayi miki?" Cikin dauriya tace"Ke zaki tsaya saina mutu neh kokuma?" Taimaka mata tayi suka fice zuwa asibiti ★★★★★★ *Jericho Oxford, USA.* Tsaye take akan balcony,hannunta rike da*falcon supernova iPhone 6 pink diamond mai tsadan gaske(bari na yi shiru karna fadi amount  dinshi…hhh)… Tindazu da sukayi waya da Mourad take wajen tana jiran isowarsh, cos bai jima da dawowa daga Dubai bah… Aikuwa saiga shi yashigo da motanshi shikadai cos in bah farin sani kamawa Mourad bah bazaka taba cewan yana da zunzurutun kudin dayake dashi bah(nan gaba kadan Zan Baku labarinsu…) Ganin shi datayi neh yasata yin cikin gida dagudu, chan saigata anbude mata kofa shikuwa yafara takowa kenan amma ganin ta yasashi tsayawa cak, hade fuskarshi yayi kaman bah yay Mou din Zulfa bah… Ganin yanda ya hada girar sama da ta kasa neh yasa ta tsayawa turus cos ba haka tazata daga gareshi bah azatonta yana ganin ta zai rungumeta zai fara mata sambatun yayi missing dinta kaman yanda ya saba in suka kwana biyu basu hadu bah amma saitaga sabanin hakan… Ahankali take karasawa inda yake har yanzu face nashi atamke, murmushin karfin Hali ta daura afuskanta tareda karasawa wajen shi… Tana isowa wajen da yake ya raba gefen ta yawuce, mamakine yasake kamata bayanshi tabi tana fadin "What's the meaning of all this?" Kaman ba da shu take magana ba yayi wucewar shi cikin gidan cos gabadaya ya tsane ace yabata umarni tana kinbi, gawani kishin dayake ji yana cin shi sosai arai Sunanshi tadinga Kira akai akai kaman an aiko ta, shikuwa kaman bashi take Kira bah… Palourn  Umma yanufa kai tsaye kasancewan bata kasa, itama kaman jela haka tadinga binshi tana mai cigaba da kiran sunanshi cos gabadaya ta miyarda abin wasa neh cos a sigar waka takeyi ,har taso bashi dariya amma Sai ya gimtse cos so yake tagane jin baya dadi in ta ketare umarnin shi… Azaune yasame Umma,har kasa ya durkusa ya gaishe ta kaman ko yaushe,amsa mai tayi cikin sakin fuska yanda tasaba mai cos sosai take jin Mourad acikin ranta… Harara ta zabga wa Zulfan data zauna gab dashi tana cigaba da kiran sunan shi nan da nan ta matsa gefe tana kiranshi kasa kasa,kaman baisan da halitta awajen yayi Umma data Lura dasu ne tace "Ke wannan irin kiran sunan fah so kike sunan shi yakare neh??” “ Umma nah aiko sunan yakare ba damuwa tinda ni na karar, koya kace yay Mou dina?” tafada tana miyarda duban ta gareshi Kawar da kanshi gefe alamun baisan da zancen bah Umma kam ido tazuba musu cos tasan mai shiga tsakanin su kunya yakeji shiyasa bata shiga harkan su in sunayi… “Umma sai anjima”yafada tareda tashi “tinyanzu? Ni danake Shirin dafo maka abinci a kitchen” “miye amfanin wannan inkika shiga kitchen?” yafada yana nuna Zulfa datayi raurau da ido alamun zatayi kuka, ganin tana Shirin kuka neh yasashi mawa Umma sallama tareda ficewa daga palourn cos koda wasa baison tafara kukanta… Cikin sauri sauri take binshi da hawaye akan fuskarta,daidai yazo last step ta cin mishi, riko waist din hannunshi tayi tana fadin “fushin ka masifa ce agareni yay Mou, kafada min laifin danayi mana, ji yanda nake ji azuciyata" Tafada tana daura hannunshi asaitin zuciyar ta, janye hannunshi yayi daga kirjin ta jin yanda yake racing… Jan hannunta yayi zuwa wajen da akwai glass frame sannan yatsayar daita gaban glass din juyar da ita yayi sannan yace “kalle abinda kikayi” Ahankali ta miyarda duban ta wajen reflection dinsu tagani awajen, juyarda kanta tayi gareshi alamun bata gane abin da yake nufi bah , sake juyawa daita yayi sannan yace “look at your dressing” Sake kallon wajen tayi sanye take cikin *high-rise denim boy shorts* dakuma rigar Eugene  draped crepe top na companyn Roland mouret Sai da takalmin Wrin fur-trimmed slippers na companyn UGG fuskarta dauke da cute beautiful makeup  wanda tayi soboda shi, Sai alokacin tagane miye yake nufi Cikin sanyin murya tareda rike kunne da hannu daya take fadin “am so sorry yay Mou” Ajiyar zuciya yaja sannan yace“miyesa kike haka?bakisan akwai Maza bane?kokuma kin manta cewan ke muslumace kuma bahaushiya¿” Ahankali take girgiza kanta sannan yacigaba da fadin“you living in America doesn't make you an American, you've no idea yanaji dana ganki haka, please zulynah karki sake kinji” gyada kanta tasakeyi sannan tace“ am really so yay Mou bazan sake bah InshaAllah, karka yi fushi dani kaji” Shima gyada kanshi yayi yace“shikenan Zulynah kinsan bazan iya fushi dake for long bah” Murmushin ta mai kyau tamai tace“oya give me the best of your smile” Murmushi yamata tareda lakutan hancin ta yana fadin“nayi kewarki sosai Zulynah” Jan hannunshi tayi tareda fadin“ inada abinda nake son nuna maka” “yau kuma?" "Erh mana…" Cikin gidan suka koma sannan suka aura sama wani part din dake chan karshe suka nufa, ma'aikaciyar wajen tagaishe su tareda bude musu kofa… Gabaki daya wajen duhu ne ko hannunka baka gani balle azo kan abubuwan da suke cikin wajen, cikin wajen suka karasa shiga while shi yana mamakin ina ne wajen… Rufe kofan da akayi ne yasa haske gaurayawa cikin dakin "Wow" shine abinda Mourad yafada lokacin da idonshi yahango mishi *gallery arts (paintings)* din wajen  cikin wajen Wanda sunfi dubu, garun wajen ma abin kallo ne cos duk paintings dinta neh amakale awajen … Cikin mamaki yake fadin" zulynah yaushe kikayi wa'inan ayyukan  da ban sanda su bah" Murmushi tayi sannan tace"tin randa gidan nan yazamo mallakina nafara  kenan 4yrs back" "You mean acikin 4yrs kikayi duka wannan?" Yatambaye ta still da mamaki akan fuskarshi Janshi tayi tace"Erh mana, zo na nuna maka wasu kuma" "Still?" "Erh mana" Wani katon frame tacire daga jikin garu wanda sanda yataya ta,nan kofa ya bayyana, bude kofar tayi shima duhu neh sannan tace"rufe idonka" Dariya yayi yace"yanxu kuma??" "Please"ta fada cikin shagwaba "Ohk" yafada "Karufe kuwa??" "Erh" "Sure??" "Yeah" Kunna Wuta tayi sannan tace "open your eyes" Ahankali yake bude idonshi har yasauke shi cak akan wani katon framework dinta, rufe idonshi yayi yasake budewa fess kuma akan wannan hoton… Takawa yakeyi har ya isa gaban framework din zuciyar shi cike da mamaki cos wannan shine biggest surprise din rayuwarshi SAKAMAKOn ganin hoton shi ajikin frame din tsaye agefen ruwa na beach dagashi Sai gajeren wando, towel zagaye da wuyar shi ga six packs dinshi nan abin sha'awa kirjinsu kuwa gashi ne kwance kai bama zallan kirjin shi bah gabadaya jikinshi,gashin kanshi kuwa kaman na mata sanadiyar ruwan da ya zuba akai, hannunshi kuwa rikeda*RUWA*drink dayafi kowani drink tsada aduniya cos goran shi ma da Diamond akayi shi murfin goran kuma da Gold akayi shi ,juyawa yayi gareta inda Sai faman blushing takeyi ahankali tace "You like it??" Maimakon ya amsa saiyace" yaushe Kika taba gani na ahaka?" Soboda shi yasan rabonshi da irin wa'inan wanjen tin kafin ya hadu da Zulfa ,kuma a saninshi bata taba ganinshi babu riga bah amma how comes tazana sak shi cos hatta tattoo dinshi na yen gayun dayayi mai suffar Z a Samar kirjin shi akwai kuma babu abinda ta rage… Murmushi mai sauti tasake sannan tace" na taba ganinka babu kaya sau daya ranar dana zo gidan ka shiyasa nayi imagining dinka a irin wannan wajen kuma nasan *Ruwa* neh drink dinda kake sha… "So blessed and talented" shine abinda yafada azuciyar shi kafin ya tsinkayo muryan ta tana fadin "Kodai bai maka kyau bane??" "Yayi min kyau sosai kuma I love it kaman yanda nakeson wanda tazana" Dariyar jin dadi tayi sannan tace nasan zaka so shi shiyasa nayi kuma guda biyu nayi, wannan zaka tafi dashi dayan kuma adakina yake… Cikin mamaki yake kallon ta ga wani farincikin dayake ji yana ratsa shi "Ke ina hoton ki??"ta tsinkayo muryan shi yana tambayan ta "Banyi bah"tafada tana karasawa wajen hoton tareda shafawa,shidai ido kawai ya zuba mata "Duk lokacin dana kyalla ido na akan wannan wlhy wani irin farinciki na daban nakejin kaina " tafada tana saka fuskarta akan hoton "Nima kizo kiza na min budurwa na wanda zanna gani ina farinciki" Cakk ta tsaya sanadiyar jin abinda yafada,wani abu taji ya tsaya mata amakoshinta,ga zafinda kirjinta ya dauka lokaci daya,muryanshi ta sakeji yace "Ko bakison na kasance cikin farinciki neh??" "Ka kaita studio Azana ta" tafada cikin dauriya "Yanxu zulynah gaki nan amma Sai na bata kudina?"yafada cikin sanyin murya Jin yanda yayi magana yasata fadin"toh ina take nazana" Murmushi yayi yace" wani irin ina take bayan you are so talented, kin iya imagination mai kyau, suffarta kawai Zan fada miki  saiki mun ita" Wani guri yaga tanufa tareda daukan abubuwan da zatayi zanen dasu harda katuwar drawing board duk ranta ya jagule… Wani bakin kyalle ta dauko ta kulle idonta bayan ta ajiye komai Cikin mamaki yace"miye kuma na wani rufe ido" Batareda tasan abinda tafada bah tace"soboda bana kaunar ganinta" "Kinsan wacece kuwa??"ya tambaya "Koma wacece ban bukatan ganinta" Dariya mara sauti yadinga yi jin yanda take amsawa gefe daya kuma farinciki neh fal sbd kishinshi dayagani atareda ita… "Kayi sauri ka fadin yanda suffarta take" takatse shi, nan yadinga kwararo bayani amma kishin dake cinta yakasa bari tagane suffarta yake karantowa,cikin abinda baifi minti 10 bah takarasa zanen… *Bude idonki din mana"yafada bayan tagama "So nakeyi ya bushe na nade maka" "Ai inkin bude mah zaki nade" "Ai cemaka nayi banason ganinta ko ana dole neh?" Tafada tareda fashewa da kukan da batasan dalilin shi bah ,juya bayanta tayi tareda cire kyallen sannan tayi cikin toilet tareda slamming din kofa… Kukanta bakaramin wargaza mishi tunani yakeyi bah,ahankali yakarasa kofar toilet din sannan yace"zulynah ki bude kofa Zan fada miki abu" "No ka tattara hoton katafi wajen masoyiyarka wanda inka gani kake farinciki"tafada cikin kuka "Yah Salam!!!" Yafada yanasa kanshi ajikin kofan toilet din cikin dauriya yace "Zo kiganta kosau daya zulynah" "Nifa nace ban kaunar ganinta" tana wargaza abubuwan cikin toilet din , tana jin zuciyar ta kaman ta yasar Da karfi yace"Ke ce F..... *Inkun ji dadin shi share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 19-20* *Witch* Da karfi yace"Ke ce fah"cakk kukanta yatsaya tana son tabbatar da abinda yafada, muryan shi tasake jin yace "Wlhy kece" wani irin wawan bude kofa tayi wanda yasashi kusan faduwa kasa, cakk ta tsaya tana kallon hoton wanda bakowa bane aciki face ita kuma da shigar jikinta, tambayar kanta tafara yi wai shin ina tunanin ta dahar aka suffanta ta bata gane bah Daidaita tsayuwar shi yayi sannan yace"wlhy dana fadi da kema saina fadar dake" Juyowa tayi gareshi tana mai harde hannayeta biyu a kirji sannan ta turo baki kafin tace"miyesa baka ce nice bah??" Shima harde hannunshi yayi kaman yanda tayi sannan yace"toh miye amfanin fada din??",nidai a nade min hoton budurwa nakama gabana, kar kishi yasa a yagamin don anga beautiful girl mai mulkan zuciya ta" Giran ta daya ta dage sannan tace "kaji min mutumin nan ance maka samarika na basu fita kyau bane da har zanyi kishi da wannan mummunan" Kalman mummunan da tafada bakaramin taba mai kirji yayi amma kalman samarika yafi tsaya mishi arai,afili yace "bangane samarika bah??" Cikeda rashin damuwa tace" erh mana daya ina mugun sonshi dayan kuma…" tasamu bakinta da yin shiru kuma atake wani kunya ya turnuketa,sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsarta… Har ya karaso gabanta bata sani bah sai jin hannunshi tayi yana dago habarta cikin danne duk abinda yake cikin ranshi yake Adduan Allah yasa karta karasa kalman dazai tarwatsa zuciyar shi awajen amma Sai yace" dayar fah??" Samun kanta tayi da girgiza kanta tareda fadin"hey cool down wasa nakeyi fah" Ajiyar zuciya mai karfi yasake tareda sake habarta sannan ya dafa saitin zuciyar shi yana dan runtsa ido… Ganin abinda yakeyi ne yasata zaro ido tace"yay Mou dina miye faru" Ganin yanda tazaro ido neh yasashi fashewa da dariya yana nuna ta da yatsa hade da yin baya … Kallon kanta takeyi daga sama tana neman abinda yake mawa dariya din ,ganin babu komai yasata matsawa gab dashi hade da buge kirjin shi tace "You scared the hell out of me and kana min dariya" rike hannunta yayi cos ayayin da take bugawa wani vibration yakeji awajen, controlling din dariyan shi yayi sannan yace"am sorry zulynah", Sai asannan ta tsaya tana fadin "daman fah Zan tambaye ka abu neh" Tattara hankalinshi yayi gareta yana fadin"go ahead zulynah" Jan hannunshi tayi zuwa wajen wani tsadadden*poltrona frau kannedee curved sofa*  white colour cos gabadaya colourn wajen white neh,zaunar dashi tayi akan kujera while tamawa kanta masauki akan *silk ifashan rug* tareda takwashe kafa kaman mai karban karatu sannan tasa hannayenta ta dafa kumatunta dashi, shidai ido kawai ya zuba mata… "Yay Mou dina gudumawar miye zaka bani a aurena??" Wani irin dariya yayi sannan yace"tin yanzu??" Pouting bakinta tayi sannan tace "kawai dai inaji ajikina nakusa aurene shiyasa" Zaro ido yayi yace "like seriously" Gyada kanta tayi tana saukar da kwayar idonta akanshi, murmushi mai sauti yayi sannan yayi gyaran muryan dayasa ta miyarda idonta kanshi Ajiyar zuciya yayi sannan yace"na dauki nauyin kayan dakinki" "Wow yay Mou dina I love it…" "One more thing"yafada,shiru tayi Sai ya cigaba" nida kaina zankaiki dakina babu wani gayya…" Katseshi tayi da fadin "dakinka kuma??" Tareda rike habarta Zaro ido yayi yace"toh in banda abinki ai dakina dakinki neh so dakinki dakina neh ai…" Sosa kanta tayi sannan tayi dariya tace"kuma haka ne fah yay Mou" Dariya dukkansu sukasa kafin tace "sauran abu guda daya" "Toh zulynah miye ne kuma??" Sunkuyarda kanta sannan tace"inason kai zaka zamo waliyyi nah" Wani irin tari neh yasarke shi ai kuwa yafara yi babu kakautawa arikice tayi cikin fridge din wajen tadauko ruwa, tsantsan rudewa mah tamanta dayanda ake budewa,nan kuwa tafara kokuwa da gora dataga babu kanta Sai tayar da goran tayi wajen water dispenser din wajen,acikin disposable cup ta taro ruwan sannan tazo tafara bashi alokacin kuwa har hawaye yafara wanke mata fuska… Sanda yasamu nutsuwa tukun yadawo da kallon shi kanta , idonshi sunyi mugun Jah,goge mata hawayen fuskanta yayi sannan yatashi tsaye cos yasan in har yacigaba da tsayawa awajen to tabbas saidai afitar da gawanshi… "Sannu yay Mou dina"tafada for the tenth times tana rike hannunshi,gyada kanshi kawai yayi "Muje inbaka magani"tafada tana Jan hannunshi(nace toh yaushe Zulfa tadawo likita bansanibah??) "No zulynah gida Zan koma"yafada ahankali "Harka gaji da ganina neh yay Mou??" Ganin yanda tayi fuskarta yasashi jin tausayin ta,lumshe idonshi yayi sannan yace"ai banki mu dawwama ahaka bah, banjin akwai randa Zan gaji dake arayuwa ta kokuma kin manta matsayin ki azuciyata neh" Girgiza kanta tayi tana murmushi sannan tace"toh karka tafi" Cikin serious face yace"inkinsan zaki tuka min tuwo toh Zan zauna"(kowani abinci ta iya amma banda tuka tuwo...hhh) Nan da nan tafara ja da baya tana fadin"bari na nade maka hoton budurwan ka saikabi asamaka ita a frame" Murmushi yayi aranshi yana yace"sakaliya kawai" Nade mishi tayi sannan tace"in kazo gobe inason muyi magana" Wani irin dum yaji azuciyar shi amma ya maze yace"ina fatan bah shirme zaki fada min bah" Dariya tayi sannan tace"this time around zakasha mamaki na " "Allah yasa" yafada tareda ficewa daga dakin… ★★★★★★★★ *Brookfield Center for lifestyle Medicine,8misratah street WUSE 2 Abuja, Nigeria* Kwance take drip ahannunta banda kuka babu abinda takeyi she can't believe ace yanxu Wannan cikin datake bala'in so yanzu babu shi… Shigowan Umaiza da flask din ruwa neh yasata runtsa idonta  ko kadan batason ganin Umaiza din cos gabadaya laifin kanta ta aza… "Anty dazu Alhaji yakira kina bacci,shine nace nakira miki shi ne yanzu kokuma??"Umaiza tafada "Ki Kira min nurse"tafada batareda ta kalleta bah Itama batayi magana bah tafita… Chan saigata tareda nurse sun iso "Sannu madam"nurse tafada ayatsine "Yauwa so nake kiringa Kula dani   cos bana bukatar wannan mayyar anan" Afirgice Umaiza ke kallon ta tana mamakin karfin Hali irin na Yusayrah "Bangane mayya bah? mayya ce wannan din??" Nurse din ta tambaya cikin tsoro "Erh mana ita ta yoyemin ciki" Yusayrah tafada batareda shakkan komai bah, zaro ido Umaiza cikin tsananin firgici jin sharrin da yusayrah ke kala mata… "What!!"shine abinda nurse tafada tareda ficewa dagudu,chan saigata tadawo da police guda 3… "Ke kifita daga cikin hospital din nan peacefully kokuma mufitar dake da karfi…" Hawaye taji yasauko mata sannan tace"wlhy ni bah mayya bace, duk familyn mu mah babu mayu…" Kafin ta hankara sunfara ingizata waje nan da nan jama'u suka fara  taruwa ana neman ba'asi  nan kuwa nurse tafara Koro musu bayani nan da nan aka mata caa akai… Shooting dinta akayi dawaya kotaina while ita banda kuka babu abinda takeyi numfashinta har sama sama yakeyi tsantsan tashin hankali ita ko amafarki bata taba tinanin za'a kirata da mayya bah… Har waje aka raka ta suna mai tir da halinta, gudu gudu sauri sauri  tadinga tafiya hartayi nisa amma har lokacin kuka takeyi… Da kafa taka zuwa gidansu dayake daga gidan zuwa asibiti babu wani nisa sosai,maigadi na ganin ta yafara washare baki soboda sosai suke dasawa dashi cos Umaiza bata da matsala kowa nata neh,tanada kirki sosai… Abin mamaki yau mutumiyar tashi ko Kula shi batayi bah tayi shigewarta cikin gida,jikinshi yayi sanyi cos daga gani kuka tayi soboda Jan da fuskarta yayi… Tana shiga cikin gidan tayi zaman dabbas akasa tareda sakin kuka maicin rai,sanda tayi mai isarta sannan ta dauki wayarta tadanna wa Iqbal Kira, bugu daya biyu yadauka… Jin andauka kiran yasata kara fashewa da kuka nan da nan hankalin Iqbal yatashi sosai cos azatonshi wani abu neh yakara samun Yusayrahn shi atsawace yace "Zakiyi shiru kifadamin abinda yafaru ne kokuwa??" Cikin ajiyar zuciya tace"Anty neh takala min sharri wai ni na shanye mata ciki…" "Alhmdllh"shine abinda Iqbal ya... *Inkun ji dadin shi share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 21* *Multi billionaire* "Alhmdllh"shine abinda Iqbal yafada acikin ranshi amma azahiri kuwa Sai yace"bangane tace ke Kika shanye mata cikinta bah??" "Cewa tayi wai ni mayya ceh,harda tara min jama'a"tafada tana kara fashewa da kuka cos sosai maganan kecin zuciyar ta "Ya isa,kiyi shiru zanmata magana"yafada in a calming way "Daman kawai nafada maka neh kasani soboda ni daga yau nadaina aiki awajenku!!!,Zan tattara kayyayaki na nabar muku gidanku Zan koma kauyen mu tinda aikatau din ba dole bane" Allah sarki wani irin tausayin Umaiza yaji azuciyar shi, shekarun ta uku kenan dafara musu aiki amma kokadan baitaba kamata da laifi bah. "Kiyi hakuri kinji"yafada mata "Ai shikenan ya wuce" "Zan turo miki kudi a account dinta ki in nasamu time" "Nagode sosai Allah yasanya Alkheri"tafada tareda kashewa. Kiran Yusayrah yayi, bugu daya biyu nadauka,dakuka tafara mishi sallama,kukanta bakaramin shiga mai kwanya yakeyi bah ahankali yace "Shhhih, heartbeat kidaina kukan nan ,kina tayarmin da hankali " Cikin Jan hanci tace"Umaiza ta yoye mana cikinmu, wlhy yarinyar mayya ceh" Cikin kwantar da murya yace"it's okay Allah zaibamu wani,kidaina kuka kinji" Gyada kanta kurun tayi kaman yana gaban ta,muryan taji yana fadin "Zan turo Zuwaira (kanwar shi ceh)tazo ta tayaki zama kafin a sallameku,cos naso juyowa ayau din amma ayanda na tarar da jikin Malam banjin Zan iya barinshi,kuma kinsan mutane ba lallai su fahimceni bah amma InshaAllah gobe Zan dawo" "Toh Maisona adawo lfy" tafada "Ameen heartbeat,take care and I love you" "Thank you"tabashi amsa Wani irin ajiyar zuciya yasauke bayan yayi dropping ga kuma tausayin heartbeat dinshi na ratsashi, ko kadan baiso zubar mata da cikin ba yanda tanuna tana so cos gabadaya sauran cikin datake zubar wa bata taba nuna tanaso bah amma hakikanin gaskiya shi yara biyu kawai yakeso arayuwar shi ga shi kuma Allah yabashi su alokaci daya... ★★★★★★★ *96 Cowley Road, OX4 1 Oxford, Oxfordshire* Zaune suke akan kujerun restaurant gabansu kuwa*Diavolo pizza*neh dakuma *Iced Razzleberry Coffee Frappe (Non-Alcoholic)*, Kallon ta yakeyi ko kyaftawa babu"kar wani yacinye ni fah" tafada batareda ta kalle shi bah Dariya mara sauti yayi kafin yace"ai gwanda ni cos in Kika fara kallon mutum har rasa nutsuwar su sukeyi" "Kai yay Mou" tafada "Dagaske mana" yafada tareda sipping din coffee dinshi,goge hannunta da kuma bakinta tayi da tissue sannan ta fuskance shi dakyau kwayar idonta acikin nashi tace "What about maganar danace zamuyi"lumshe ido yayi sannan ya ware su akanta kafin yace "Inajinki zulynah" Sanda tayi ajiyar zuciya sannan tace"daman contract dinda nayi signing kafin wannan kudinshi is $30billion banda na zanen " Waro idonshi yayi cikeda mamaki sannan yace"you mean $30billion?? How??" "Erh mana yay Mou,nima I was so surprised lokacin da companyn*Aston martin brand cars* suka zo waje na wai nazana musu wani motan dasuka nuna min, dana zana musu saina ga wasu abubuwan da baikamata ace babu acikin motan bah, So I explained it to them,sai suka ce na ajiye wannan agefe nakara zana musu wani, and kasan Zane na tsanani baya wuce 5mins nagama shi, Sai nakara zana wani tareda sa abubuwan da babu awancan there were so surprised inda alokacin suka hau nunawa ogansu ta Skype, Nan kuwa yayi na'am dashi harya kaiga yace min tinda inada basira akai miye zai hana nima nazana musu wanda akwai akaina, Ba bata lokaci nahau zanawa,in takaice maka nayi musu 10 different Zane, kuma karka manta ko ciniki bamuyi bah,so ogansu yace sutaho mishi dashi wai zasu min magana akan kudin in sun isa wajen ogansu, Bayan sun tafi kuma nakara yin imagining din wasu daban,nan kuwa nashiga zana different types har guda ashirin inace Zan nuna maka in kadawo daga Dubai, Amma abin mamaki ko kwana biyu bankara bah suka sake dawowa wai nasakeyi musu wani cos wa'incan har sun kera kuma sun siyar I was so amazed so ba bata lokaci nafito da wa'inda nazana, Juyawa sukayi dashi chan, ogansu was like wow, shine fah after one week suka dawo min da proposal dinsu wai suna son su dauke ni amatsayin nasu ma'ana bazan sake zanawa wasu car brand hoton mota bah sai su kadai, I was like wa'inan basu da kaine ne,nace ai bazai yiyu bah cos aikina ne so they offered me $30billion, Yay Mou I was like Alhmdllh cos farinciki dana shiga ranan bazai misaltu bah amma saidai banwani nuna musu bah inda nace musu it's business zanyi kokarin kin karban wasu car contract amma su sani daga zarar wasu company din sunyi offering dina kudin dayafi wanda suka bani kuma toh saidai suyi hakuri which sun yadda amma soboda gaba, Nasa akayi yarjejeniya dasu a rubuce inda nayi signing suma sukayi Incase of incases,sun kuma ce it should be sceret wai basu son asani cos kasan abubuwan su kaman competition ne Yah kagani?? Nayi abin kai kuwa??" "Masha Allah"shine abinda Mourad yafada asarari mamakin basira irin na Zulfa yakeyi,Allah sarki dayanzu tana kauyensu, Da kila mah anmata aure, da yanxu duk baiwar da Allah yamata dasun gusar mata dashi acikin *Rashin sani* da basu ma San tanada irin wannan baiwar bah yanzu ace yar wannan yarinyar tamalla... Maganar ta ne yakatse mai tunani inda take fadin"toh kuma yay Mou bayan nadawo daga India daman akwai wani awaiting contract wanda nace musu Sai nadawo Zan neme su, ina dawowa saigasu sunzo, Factory suka bani nazana musu guda 10(different) sunyi offering dina $5billion. In takaice maka yanxu inada $35billion banda kudaddan danake dashi a account dina. Waro idonshi yayi he can't believe ace yar wannan is a multi billionaire, koh magana mah yakasa... Hanun shi datarike ne yasashi dawowa daga duniyar daya Lula "Yadai yay Mou dina??" "Mamaki nakeyi yar ke dinnan,kai yakamata ayi celebrating,kenan Zulyn Mourad tafi Mourad dinta kudi" Tunanin daya shigeta neh yasata cewa"no basai munyi celebrating bah,ko nida kai dakuma umma mukayi ya wadatar kuma har azumin godiya nayi." "Kuma ni banfika kudi bah" "Hmm waye fada miki baki finish kudi bah, don't forget fah ni kudin Abuu dina ne kekuma kudin gumin ki neh"yafada "Hmmm Nagode sosai yay Mou I will forever be indebt to you" tafada cikin gangarowan hawaye,matsawa kusa daita yayi sosai tareda goge mata hawaye yace "Haba zulynah you don't have to,banson wannan hawaye,ni abu daya kawai nake bukata daga gareki" Cikin sauri tace"miye neh,komiye ashirye nakeda nayi maka" "So nake kidinga min Addua" "Shikenan??ai in wannan neh kullum acikin maka nakeyi"tafada tana murmushi "Adduar miye akemin??" Yatambaye ta tareda dage mata gira daya "Wannan kuma tsakani na da mahallici na neh" tafada tana kifkifta mai ido Furzar da iska yayi sannan yace"ba damuwa, Allah yakarbi Addu'oin mu" "Amin yay Mou,mutafi Zan nuna maka abu" "Ke kam kullum cikin nuna min abu kikeyi gashi har yau ni ban nuna miki komai bah" Lumshe idonta tayi sannan tabude kafin tace" ai in kaine kagama nuna min komai arayuwa" Batareda yayi magana bah yadauki red*Judith Leiber,precious cute rose bag*dinta akan table, Romantically ya mika mata hannunshi itama ba musu tamika mata nashi sanda yayi kissing hannun tukunna ya mikar daita, Sanye take cikin * Barwick Off-The-Shoulder Draped Dress yellow color daidai guiwarta kafanta kuwa takalmin Deneuve Ballet Slippers na companyn Aquazzura color red,kanta kuma ta yane red veil shima* dukda bah heavy makeup bane afuskarta amma tayi kyau ainun... Muryanta ya tsinkayo tana cewa"nikam yay Mou bantaba ganinka da manyan kaya bah,kullum cikin kananan kaya" Murmusawa yayi sannan yace"karki damu ranar aurenmu zansa" "Allah yakaimu" itafa shashashan batasan aurenta dashi yake nufi bah,wajen motansu suka nufa sanda yabude mata tukunna yaje ya zagaya yashiga shima. Suna isa gida yakara bude mata kofan tafito, kasancewan dayamma neh shiyasa suka sami umma awaje wajen shan iska ,gaishe ta sukayi ta amsa musu cikin farinciki, ga tausayin Mourad din dayake ratsa ta,tasan duk wani mahalukin da zai so Zulfa toh abayan Mourad suke ,cos duk wanda yazauna da Mourad to basu taba rabuwa har Sai sun san waye Zulfa awajenshi,gashi abu kadan Zulynah kaza Zulyn Mourad kaza ko kunya baiji cos bai shayin fada ko agaban waye kuwa,Allah yaga zuciyar ta daba dan daba dan bah data baw... Kawo mata fruits dinda akayi ne yakatse mata zancen zucin da takeyi, sukuwa harsun shige cikin gida. Sawa tayi adauko wani drawing board,ana kawo wa tasa abude sannan ta sallame ma'aikaciyar,shidai kallon zanen yake wani anyi su daban daban har guda biyar amma duk a board daya dayake Kato neh, daga baya kuma ya miyar da hankalin shi kanta alamun karin bayani "Yay Mou dina kullum shirme na kake saurara batareda kanuna baka sha'awar ji bah amma yau kam bah shirme Zan fada maka bah kuma nasan zakayi alfahari dani"tafada cikin murmushi Shima murmushin yayi sannan yace"shirme??waye cemiki maganganun ki shirme neh??,ko kadan cos duk maganar daya fito daga zuciya koda kuwa acikin hauka ne toh kisani ba shirme bane,ke ne dai kike ganin kina min shirme, kuma kisani kullum cikin alfahari nake dake" Dagudu tarungume shi wasu kwalla nazuba daga idonta ahankali tace"ina mugun sonka yay Mou,Allah yabarmu tare!!!" Cikin sauri yace"Ameen ya Allah" raba runguman tayi sannan tace"daman so nake nafara business" "Wonderful idea,so yanzu wani irin business kike son kifara??"yatambaya cikin son jin abinda zata fada Zaunar dashi tayi sannan ta dauko wani beautiful stick, Zanen farko tafara nunawa"wannan wajen Zan bude shopping mall dinda duk fadin Nigeria ba'a taba kamar shi bah acikin garin Abuja, Wannan kuma irinsu guda 36 za'a gina inason nabude orphanage home dashi akowani gari" "Brilliant idea Zulynah"yafada cikeda jin dadi,murmushi kurun tayi sannan tace "Na ukun kuma inason bude *Art Gallery*(showroom) acikin Dubai(UAE),which nasan you will help me out tinda kune masu garin Dubai din" Dariya yayi sannan yace"wai mune masu Dubai" "Erh mana kune ai"tafada itama tana dariya The fourth one kuma Architecture school Zan bude dashi a Abuja, This last one kuma Zan bude hadaddiyar sch a kauyen mu..., Yay Mou yakaga plans dina,??" Wani farinciki neh yake ratsa shi,murmushin shi mai kyau yayi sannan yace" You're so talented zulynah,very nice idea, so yanxu ya plans din zasu kasance cos bana son ki bata lokaci" "Hakane tinda akwai kudi nasan within a week zasu gama komai da komai,that means yau yau Zan tura kudi a fara Gini din daman already nazaba arean danake so" "Kaii Zulynah kinyi wariya ace duk wannan plans din banda ni akayi su"yafada yana bata fuskarshi "Eyyarh am sorry kawai dai... *Ayyerh sisters baku bani kwarin gwiwa wlhy jinake kaman baku jin dadin littafin neh,please ina bukatan comments dinku* *Inkun ji dadin shi share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 22* "Eyyarh am sorry kawai dai inason na maka surprise ne"tafada mai cikin turo baki "It's indeed a surprise Zulynah" Fira irinta masoya suka dingayi… *A week later…* Ayyukan sun kammala sauran kawai suba kaya aciki, art gallery dinda za'a bude har an zuba zanen nika aciki sauran kawai ayi taron budewa neh amma exams dinda Zulfa tafara ne yasasu dakatar wa… Zaune take laptop akan pillown dake kan cinyarta while littafi na gefen ta  kuma alamu sun nuna karatu takeyi cos gabadaya tattara hankalinta ta miyarda su kan abinda takeyi… Sanye yake cikin short nicker saida shortsleeve top mai daukan ido,yau kam gashin kanshi yadan kwanta a bayanshi alamun dai ba'a tace bah,gashi lufluf ajikinshi, hannunshi daya rike da cup din Frozen Monkey Cocktail dayan kuma plate neh wanda yake cike da cookies kasancewan bawanin babban plate bane, Inda take zaune yanufa,gabadaya batama Lura dashi bah sai faman  rubutu takeyi acikin littafi, Zaman dayayi agefenta ne yasa tadan dakata da abinda takeyi, da murmushi afuskarshi yake kallon ta, Itama murmushin tamiyar mai tareda winking mishi ido daya,dariya yayi kafin ya kara matsawa gab daita, Ajiyar zuciya yasauke sannan yace"Zulynah karatun yayi haka kizo ki sa wani abu acikinki" Yamutsa fuska tayi still idonta nakan littafin hannunta tana fadin" no yay Mou banjin cin komai, kasan gobe inada exams kuma Allah yagani ko karatu banyi bah" "Kum tinda safe Umma tace kinyi cin komai ko tsoron Ulcer bakiji kuma ai naga cin abu bazai hanaki karatu bah"yafada cikin kwantar da murya "Nikam a'a" tafada cikin shagwaba, lumshe idonshi yayi sannan yace "Let me feed you"batareda ya jira cewarta ba yanufi bakinta da cookies din, ganin cookies adaidai bakinta yasata bude baki daman kuma Allah yagani yunwa takeji, Cike da so da kauna yake feeding dinta abubuwan da ya kawo, ganin wa ita kawai yake bayarwa yasata ajiye laptop dinta agefe, Daukan cookies din tayi tanufi bakinshi dashi, yaso yayi gardama amma kuma zuciyar shi ta hana faruwan hakan, Bude baki yayi ya karba sannan shima yana bata har suka cinye basu sani bah har sanda hannunsu yahadu acikin plate kafin suka Farha, Dariya suka dukkansu alokaci daya,shayar daita Frozen Monkey Cocktail din yakeyi cikeda kauna ,itakuwa Sai karba takeyi.… Shigowar Umma neh yasashi sauke cup din daga bakinta tareda miyarda hankalin su kanta,ganin kaman fuskar Umma da alaman damuwa yasa Zulfa karasawa inda take nan kuwa naga ashe anko sukayi da Mourad cos itama short nicker tasa  amma ita akwai safa mai kaman takalmi wato Sparkle Fairisle Slipper Socks… Ahankali takarasa wajen Umma tareda da rike hannunta sannan tace"Umma nah miye faru naga fuskarki wani iri??" Ajiyar zuciya Umma tasauke sannan tace "nasamu Kira daga Azare wai Malam baijin dadi kuma yace yanason ganawa damu" "Mukuma Umma??" Ta tambaye ta "Erh shine nace musu nizanzo soboda ke kina jarrabawar karshen ki neh Kuma bazaiyiyu ace kin bari bakiyi bah" "Yanxu kina nufin barina zakiyi ni kadai??"tafada cikin sanyin murya "Toh ya na iya yer umma,kuma ai ba ke kadai bane tinda akwai Mourad cos nasan koda bayan raina neh shi mai Kula dake neh" Murmushi mara sauti Mourad yayi tareda shafa kanshi yace"yaushe zaki tafi??" "Ai inaga gobe Zan wuce and make sure kin zo idan kin gama exams dinki"Umma tafada Zaro ido Zulfa tayi sannan tace"wai ni dadewa zakiyi neh??" "A'a duk yanda takama" Ajiyar zuciya tasauke kamin tace"bari na Kira James(pilot) saiya shirya"dayake tanada 3different private jets, daya Mourad neh yabata shi amatsayin birthday gift,daya kuma tasiya da kudin ta while dayan daya rage mah it's also a gift. Kiran James tayi dakanta sannan tafada mai zaitafi da Umma Nigeria washe gari cikin commanding tune. "Bari na tayaki shirya kayanki" Zulfa tafara wa Umma Gyada Kai kawai Umma tayi Sai suka tsinkayo muryan Mourad inda take musu saida safe. Rakiya tamishi har bakin mota cikeda rashin jin dadi cos bataso yatafi yanzu bah amma babu yanda taiya… *2weeks later....* Bayan tafiyan Umma sosai abubuwa suka mawa Zulfa yawa ga exams, shopping mall dinda akayi a Abuja har an bude shi(Zulyn Mourad shopping mall) amma batasamu hallartar taron bah soboda exams amma an wakilce ta ga kuma taron  bude *art gallery*dinta a Dubai wanda yanxu baifi sauran kwana biyu bah… Sosai suke shirye shirye inda tayi ordering tsadaddun kayan dazasu sa ita da Mourad dinta… Ga Umma ta matsa mata tadawo Nigeria, ita Sam bata son komawa yanzu,batason barin Mourad dinta cos ji takeyi ajikinta in takoma zata jima bata dawo bah… Mourad kam yarasa miyesa in Zuly tace mai zata koma Nigeria yake jin faduwar gaba… *P sector,Villa in Emirates Hills Dubai…* Motoci masu daukan ido kusan 10 neh suka shigo ajere Sai wani White *rolls Royce sweptail*atsakiya, ma'aikata duk sunyi tsaye anajiran su wuce cos ka'idar gidan neh in dan gidan yazo wucewa to dole neh atsaya… Ammi nagani cikin shigar alfarma na manyan mata masuji da ilimi,kudi,mulki da sarauta, tsaye take abakin kofa, while bayunta suna daga bayanta ajere. Murna datake ciki baya misaltuwa kasancewan yau zata fara gin ido da ido da sarauniyar birnin zuciyan danta. Fitowan shi daga cikin motan neh yasa ma'aikatan dada kamewa,cikeda izza yake takawa har ya isa dayan bangaren murfin motan. Murmushi kwance asamar fuskarshi ya bude murfin mota, mika mata hannun shi yayi sannan takama,fitowa tayi ahankali tana shire shade din idonta domin ganin cikin gidan da kyau. Masha Allah shine abinda tafurta azuciyar ta cos gidan yayi mugun haduwa,iska ya hura mata ganin kaman hankalin ta baya gareshi,cikin tsokana yace "Kodai kauyancin neh ya motsa"buge kirjin shi tayi sannan tace, "Babu wani kauyanci ai ko mai kudin dukka duniyar nan yazo nan Sai ya saki baki  balle kuma ace ni Zulyn Mourad" Dariya sannan yace "see you toh ai infada miki gidanmu yafi wannan haduwa indai haka neh" "DanAllah fah?."tafada cikin zaro ido "Erh mana" yafada  da murmushi afuskarshi "Wow can't wait to see it"tafada cikin shagwaba Lumshe idonshi yayi cos alokaci daya yaji tsigar jikinshi ya tashi. Ammi kam dataga tindazu sun fito amma alama mah basu mah San daita awajen bah yasata karbar wayanta sannan da danna mai Kira. Karar waya neh ya katsesu,hannu yasa a aljihun jallabiyan shi sannan yaciro waya ganin Ammi neh take kira yasa yayi saurin dauka cos gabadaya yamanta da mah sun iso gida. "Ammi gamu nan mun kusa iso… *Nadaina typing dayawa daga yau😏😏* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 23* *Meeting his family* "Ammi gamu nan mun kusa isowa mah" sanda Ammi takalli wayar sannan ta kalli inda yake tsaye kafin tasake miyarda kallon ta kan wayan kafin takara fadin. "Kai banson shashashan ci fah" "Ammi dagaske munkusa isowa"yafada a shagwabe "Turn around and see something" Ammi tafada Juyawan dazai yi idonshi ya shiga cikin na Ammi, sakin Zuly yayi yafara waige waige ai kuwa nan yatuna ashe har sun iso gida wani mugun kunya yaji ya shige shi. Dariyar da Zuly keyine ya miyarda hankalin shi kanta "Mun kusa isowa mah" tafada cikeda tsokana tana barin wajen Shafa kanshi yayi sannan yace"in na kama ki kou??,ai naga duka laifin ki neh dakika mantar dani inda nake" "Babu wanin nan"tafada daidai ta iso wajen Ammi,bude mata hannu Ammi tayi alaman runguma aikuwa bah bata lokaci ta rungumeta. Cikeda murna Ammi tace"yau dai nakalli Zulyn Mourad azahiri" Batareda tayi magana bah ta sunkuyar da kanta kasa,ganin yanda tayi bakaramin dadi Ammi taji bah, aranta tace" lallai Mourad ya iya zabi" "Ina wuni Ammi??"tafada cikin sune kai "Lfy lau Zulyn Mourad"ta amsa mata cikin farinciki "Ammi nah yau kuma an manta dani neh"ya katse mata tunanin ta tareda riko hannunta "Dallah sake ni bayan kai ma kamanta dani"tafada looking serious "Kai Kai na isa in manta da Ammi nah neh?, kullum kina raina yau dinma dai Zulynah neh tadauke min hankali"yafada yana riko hannunta tareda yin hanyan cikin gida daita while ita dinma hannun Zuly neh rike da dayan nata. Suna shiga cikin gidan wata kamshi mai gusar da tunanin mutum ya ziyarci hancin su. "I love this scent"shine abinda Zuly tafada batareda tasan tayi magana bah. Murmushi kurun Ammi tayi sannan tace"you guys should come and eat lunch,kafin lokacin sallah yayi" "Ohk Ammi" yafada tareda heading towards the dinning room. Fadin girman dining room din bata lokaci neh,iya haduwa kuwa dinning dinnan ya hadu. Dining table din shake yake da abinci kala kala cikin expensive beautiful coolers "Ammi inasu Fakihah??" Zuly tafada cikin nutsuwa Sosai Ammi taji dadin tambayan,zatayi magana kenan sukaji magana abakin kofa ,dayake basu riga sun zauna bah tukunna yasa suka juya gabadayan su. Wasu kyawawan larabawa guda uku neh suka shigo,mata biyu Sai namiji daya sanye cikin shigan alfarma amma saidai na daya daga cikin matan yazarta nadayan kuma ita harda make up fuskarta. Cikin tsananin farinciki Fakihah tarungume Zuly tareda fadin "Barkanki dazuwa Zulyn Mourad" "Nagode" tafada cikin murmushi Wajen Mourad sauran biyun suka nufa,itadai tasan Fakih amma batasan fuskar dayan matashiyan bah "Kun iso lafiya bro" Fakih yafada tareda runguman Mourad,murmushi kawai Mourad yayi Sai ta tsinkayo muryan matashiyar tana fadin "My sweet Sannu da dawowa"wani irin abu Zuly taji yatsaya mata arai kwakwalwar ta sai son nemo ma'anar sweet takeyi,nan da nan annurin fuskanta yafara raguwa cikin dauriya tace "Fakih bah magana neh" Kallon ta yayi cikin yatsine cos ko kadan baison *TARAYYA*n Zuly da yayanshi yafison Siyah , cikeda gadara yace daman nikike jiran nafara miki magana??" Ga bakidaya basuji dadin yanda ya mata magana bah itadin mah Zuly sanda taji wani iri. Cikin bacin rai Mourad yace"wannan wani irin magana neh Fakih??" Ganin yadauki maganan da zafi yasa Zuly cewa"kai yay Mou dina ai wannan bah abin bacin rai bane,he's right nine yakamata nafara gaishe shi amma Sai nayi shiru,don't blame him am the one to be blamed". Sosai abinda Zuly tayi ya burge Ammi cos tasan soboda Zuly bata son ya'yan ta creating rift atsakanin su shiyasa tafadi hakan amma hakikanin gaskiya abinda Fakih yayi baimawa Ammi sugar bah. "Nasameku lafiya "tafada tana mai kallon su. Kaman baison magana yace"lafiya" Gefenta Mourad yatako tareda kama hannunta zuwa wajen dining chairs din, jawo guda daya yayi sannan yazaunar daita akai. Cikin murmushi tace"thank you yay Mou dina" kumatunta yaja kafin yace "You're always welcome Zulynah" sannan shima yazauna a gefenta. Wani irin kululun bakin ciki da kishi ne yaziyarce zuciyar Siyah,ace akan yar wannan abun Mourad dinta ke hauka, wannan abun!!!? Sosai abin kecin zuciyar ta. Kwallan dasuka taru a idonta tayi saurin miyarwa gudun kar a gani amma ta makaro domin akan idon Fakih kwallan suka taru. Cikeda tausayin ta yakarasa gefenta tareda riko hannunta, jin an rike mata hannu yasata kirkiran murmushi. Janta yayi har kan chair din sannan ya zaunar daita,alokacin kuma su Ammi ma har sun zauna. Serving dinsu wata yar aiki keyi cikin kwarewa,sanda taiso kan Zuly,cewa tayi takawo. Tana bata ta dibi wanda zai musu a plate daya,su dai kallon ta sukeyi cos azaton su ita kadai zata ci nan kuwa basu san mudun in cin abinci ya kamasu awani waje toh tabbas a plate daya zasuci(inda kaga sun raba plate toh atabbatar basu tare ne). Tana gama zubawa tasa spoon biyu acikin plate din sannan ta tsiyaye ruwan su a cup daya,juice mah a cup daya daban(inkaga sun raba cup toh a restaurant neh,ko kuma haka aka basu) Su Ammi kam mamaki neh yacika su barinma Siyah da Fakih,Fakihah kam babu ruwan ta cos salon soyayyan su bakaramin burge ta yayi bah.(nace bakima ga komai bah tukun) Ahankali suke cin abinci su, jefi jefi kuma suna hada ido da Siyah take banka mata harara, abin bakaramin mamaki yake bata bah amma haka tashare. Kwarewan da Zuly tayine dalilin maganan datakeson mishi ne yasashi tsurewa,ruwa ya bata amma still bata daina bah aikuwa ya rude,wani ruwan yasake bata tareda shafa gadon bayanta gabadaya idonshi Sai yayi Jah(nace ikon itada kwarewa kai da shan wahala) "Inace na hanaki magana inkina cin abinci??"yafada cikin hade fuska cos baiji dadi kwarewan ta bah "Am sorry"tafada cikin sanyin murya Ganin yanda ta marairaice fuska yasashi rungumeta tsam ajikinshi"karki sake" Taji yafada"InshaAllah"tafada tana breaking hug dinsu. "Sannu" Ammi da Fakihah suka fada Gyada kanta kurun tayi cos sosai take jin kunyar Ammi. Iyanxu kam har Siyah tafara share hawaye aboye Sai kuma tayi danasanin zuwanta cos wanda tazo domin sa mah bai wani kulata bah,kila ma ya manta daita azaune(nace sannu😓). Hamdala Ammi tayi tareda tashi sannan tace" nikam nashige ciki,saika nuna mata dakinta". "Ohk Ammi"yafada cikin girmamawa,daman suma sungama saikawai suka tashi aka bar Siyah da Fakih. Riko hannunta yayi cikeda tausayin ta sannan yace"namiki Alkawari wlhy Sai yayana ya aureki(🙆🙆 akwai matsala fah...hmm) Cikeda murna tace"Fakih you never fail your promise so don't fail it this time around" Murmushi yayi yace"trust me sis" "In haka neh to I will forever be grateful to you"tafada cikin farinciki,cos tasan tinda Fakih yamata Alkawari toh magana yakare... Azaune take Daure da towel akirjin ta wanda yakawo mata dai dai cinya,tindazu take jiran Fakihah wanda taje dauko kayan da zata fita dashi tindazu har tana neman minti 30kenan. Sosai taji dadin yanda Ammi da Fakihah suka tarbeta they are so nice amma yanda Fakih yamata neh yake cin mata tuwo a karya,saikuma wannan balarabiyan dabatasan waye ita bah. Amma tabbas tasan wannan balarabiyan tasanta tinda har take mata kallon hadarin kaji kaman daman akwai differences atsakanin su. Turo kofan da akayi neh yasata fara magana batareda ta juyo bah" haba DanAllah tindazu dakika tafi,ai da mai basir neh dayanzu ya motsa,kin wani shanya ni bacin kinsan banason yay Mou dina yayi ta jir...." Shiru tayi SAKAMAKOn rashin amsa da isowar Fakihah da take jira bah, ahankali take juyawa. Dasauri ta tashi tana dafe kirjinta sabida wata faduwar gaban daya ziyarce ta dalilin ganin wanda batayi tsammanin gani awannan lokacin.... *Kowaye tagani haka??* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 24* *Mourad* Dasauri ta tashi tana dafe kirjinta sabida wata faduwar gaban daya ziyarce ta dalilin ganin wanda batayi tsammanin gani awannan lokacin bah. Cikeda takama take takowa harta isa gaban ta,itama din daidaita nutsuwar ta tayi dukda sosai tsoron Siyah ya darsu aranta. "Zulyn Mourad koh"tafada cikin ya mutsa fuska kaman mai taunan kashi. Hadiye wani abu tayi sannan tace" wannan bah karya bane nice nan Zulyn Mourad amma saidai ni bansan wace ke bah" Wani irin bakin ciki ne yasake ziyartar ta,ace duk shekarun nan dasuka yi da Mourad amma baiyi ma Zuly maganar ta bah amma gabadaya shekaru hudu kawai Mourad yayi da Zuly amma duk wanda suke kusa dashi sun Santa. Murmushin dayafi kuka ciwo tayi sannan tace"suna na QUDSIYAH!!!Mourad baitaba fada miki cewan nine zai aura bah?" Gabanta neh yayi mugun faduwar dajin abinda Siyah tafada amma saita daure tace" ya Salam abin mamaki nikam tinda nake arayuwa ta kome irin sunanki mah bantaba ji bah, kuma ni a iya sanina haryanzu yay Mou dina baiga wanda zai aura bah, so ya akayi Kika zamo wanda zai aura bansanibah?? Siyah alokacin tagama cika amma saita ce "abu daya nazo fada miki,kisani cewan Mourad nawa neh ni kadai,cos da iri na yadace bake bah kuma kiyi gaggawan fita daga rayuwar shi inba haka ba..." "In bah haka bah miye zai faru Siyah??" Fakihah takatse ta da tambaya Kallonsu suka miyar ga Fakihahn dake rike da trolley din kaya, batareda Siyah takara magana bah tayi waje cikin jin haushi. "Waye ita??"shine abinda tasamu bakinta da fada, ajiye trolley din tayi sannan tabude tafito da makeup kit tareda zaunar daita akan kujera Sanda tafara mata kwalliyan tace "Sheik Maktoum bin Rashid Al Maktoum shine ainihin sunan baban mu wanda yakasance  Emir din Dubai shekaru dasuka wuce, yana da mata 4 wanda Ammi dinmu ceh nafarkon su kuma takasance yar Nigeria kuma bahaushiya. Mu uku Ammi dinmu tahaifa inda Yay Mou dinki yakasance babban cikin mu. Tinda muka tashi Ammi bata mana magana da labaraci saidai Hausa cos cewa tayi bata son yarenta ya bace, shiyasa kikaga mun iya Hausa sosai. Mamaki ne yacika Zuly jin waye su Mourad cos koda kadan baitaba mata wannan zancen bah ita dai kawai tasan suna da kudi amma ba wannan bane yadameta so take taji alakar dake tsakanin Siyah da yay Mou dinta Numfasawa tayi sannan tace "bayan nan fah?" Mourad yayi karatun shi a Royal College of Surgeons in Ireland (Dubai) shida Siyah inda suka karanci Cardiology har PhD suna dashi. Sun kasance one of the best doctors damuke dashi cos basu taba yin operation din da baiyi successful bah. Sun samu Awards dayawa kuma bayan nan yayana shine CEO din companyn Abuu dinmu. Mourad yakasance mutum mai rauni amma fa akanki, in Kika ga Mourad bazaki taba cewan he's a  cardiologist bah. Tin suna yara Siyah takamu da matsanancin son yayana sanadiyar shakuwan dake tsakanin su cos komai tare sukeyi dukda yaya ya girme ta da shekaru 6. Tin kafin yasanki yake bala'in son wanda sunanta yafara da Z harya kaishi dayin tattoo da farkon sunanki Tin kafin ki shigo rayuwar yayana Siyah ta bayyana mai sonda take mishi amma yayana cewa yayi shi amatsayin kanwa yadauke ta kuma yasan tabbas wata na jiranshi. Bayanda ba'ayi da Siyah tayi aure bah tinda tanada manya manyan manema amma tayi burus tace Sai yaya. Bayan rasuwar Abuu dinmu aka nada kanin Abuu dinmu wato Muhammed bin Rashid Al-Makhtoum, Wato  the vice president,prime minister and also the Emir of Dubai wanda yakasance uba ga QUDSIYAH kenan we guys are cousins "Idan nagane bayanan ki kenan sokike kice min ita kadai ke kidanta dakuma rawanta??"tafada cikin murmushin farinciki "Tabbas haka wannan batun yake Zulyn Mourad" itama ta miyar mata da murmushin. Izuwa lokacin kuma har Fakihah tagama tsara mata Arabian glam makeup dinta. "Mungama"Fakihah tafada tareda barin gaban mirror din, gwalalo ido Zuly tayi SAKAMAKOn harbawan data yi da new look dinta. "Kinyi kyau sosai Zulyn Mourad anya zaki bar yayana yasha ruwa kuwa??" Fakihah tafada cikeda zolaya Sunkuyar dakai kawai tayi domin tinda take bata tabayin kwalliyan dayakai wannan kyau bah. "Fakihah nagode sosai" "Ba damuwa ai yiwa kaine kuma InshaAllah a aurenku baza'a wani bata kudi wajen dauko mai makeup bah nida kaina zan chanchara miki"tafada lokacin da tayi loosing ribbon din jikin gashin Zuly. "Kai Zulyn Mourad kinada gashi saikace bafulatana" "Ai mahaifiyata bafulatana ce babana ne bahaushe" "Gaskiya Kam alamu sun nuna hakan" batareda sun sake magana bah Fakihah tafara gyara mata gashin ta. Katse shirun Zuly tayi dacewan"ina babynki??"(daman tana da aurene??) "Yana wajen babanshi kinsan yau ba yayinshi nakeyi bah tinda gaki kinzo". Dariya kawai Zuly tayi tana mai jin dadi azuciyar ta. Wayarta dake karane yasasu dakatawa daga tayata sa kayan da Fakihah keyi,daukan waya tayi da murmushi afuskarta tareda karawa a kunne "Yay Mou dina !!!" Tafada cikin shagwaba Wani irin yanayi mai wuyar fasaltawa yajishi aciki na yen secon ni kafin ya furzar da iska sannan yace"Zulynah kinyi sallah kuwa" Kaman tana gabanshi tafara girgiza kanta Jin tayi shuru yasa shi sanin batayi sallahn bah ahankali yace"oya aje ayi sallah kafin lokaci yawuce" "Ohk Yay Mou " Batareda yasake magana bah yakatse Kiran daman ita yake jira cos yariga yagama Shirin shi. Dakin Ammi yawuce inda anan ya hadu da Fakih nan kuwa ya tsigaleshi tass  Ammi ma harda sa baki. Wani haushin Zuly neh yasake kamashi cos tinda yake ba'a taba mishi fada bah sai akanta amma ya dau Alwashi Sai Mourad ya auri Siyah takowani hanya. Daman Already tanada Alwala sallah ta tayar ita kuma Fakihah ta fice domin yin wanka. "Masha Allah"shine abinda suka furta atare sanadiyar hango Zuly dasuka yi cikin wata peacock feather flowing gown mai kyaun gaske wanda yazauna dass ajikinta. Kwalliyan dake fuskarta mah abin duba neh saida wani Hermès birkin bag na companyn Japanese designer mai shegen kyau.(nace ko ran aurenta Sai ahaka) Kanta yane da Lace Juliet Cap Veil sosai yamata kyau, Fakih mah saidaya yabata acikin zuciyan shi, Siyah kuwa gabadaya saita raina nata kwalliyan datayi... Ahankali take takowa ga bayan riganta sai shara yake yi, Karan cameran dataji neh yasata dago kanta caraf Mourad yakara daukan wani. Murmushin ta mai kyau tasakar mai shikuwa harda wani lumshe ido tareda miyar mata da murmushin. Hannun da Ammi tamika mata takama,kissing din hannun Ammi tayi cikeda sha'awar ta sosai tadinga Adduan Allah ya mallakawa danta wannan baiwar Allahn azuciyar ta. "Tabarakllh Zulyn Mourad"Ammi tafurta tareda runguman ta,breaking hug din tayi tareda juyawa wajen Mourad daya kafeta da idon shi har lokacin kuwa murmushi neh kwance asamar fuskarshi. Mika mata hannu yayi alaman ta taho batayi musu bah ta isa gareshi,hannunta yakama shima yayi kissing. "You look extremely taking away" cikin rada yafada mata daidai ya hadata da jikinshi. "Ai kafini haduwa yay Mou har banson kafita ahaka" Waro ido yayi bayan sun raba hug din cos yasan in suka dade ahakan zai iyayin abin kunya sannan yace"ai ni yakamata nace banson kifita ahaka amma kuma lokaci yakure da babu inda zakije ahaka" Dariya tayi tareda zaro harshen ta alaman gwalo. "Karki sa na chanza mind dina fah" yafada kaman wani boss harda su zare ido Gwalo idanu itama tayi sannan ta turo bakinta kafin tace"toh kayi hakuri" Gyaran muryan da Fakih yayi neh yasata nutsuwa cos ko kadan batason tayi ba daidai bah a gabansu. "Zoh ki karba  Zulyn Mourad kafin ku makara" Ammi takirata Komawa tayi wajen Ammi din, mika hannu Ammi tayi Sai ga yar aikinta daya da tray a hannun ta. Tana karasowa Ammi tacire kyallen da aka rufe shi dashi,gwalalo ido Zuly tayi dalilin ganin... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 25*          *Fake love* Tana karasowa Ammi tacire kyallen da aka rufe shi dashi,gwalalo ido Zuly tayi dalilin ganin wata Heart of the ocean necklace mai shegen kyau da tsada... "My sweet Zulynka tayi yi kyau sosai"Siyah tafada cikin danne kishinta Murmushin samar fuskar shine ya fadada cikin jin dadi yace" kaii mungode kuma kema kinyi kyau. Wani dadi taji yaziyarce ta cos rabon dayace tayi kyau harta manta zatayi magana kenan sukaji muryan Zuly "Yay Mou  dina inasonka" tafada yanda zasujita bayan Ammi tace mata shi ya siya. Mamaki ne yakama su Ammi jin abinda tafada bako kunya. Duk wani farincikin dataji saita neme su tarasa zuciyar ta har zafi zafi yakeyi amma dukda haka danne... Ammi ce tadauko necklace din bayan tagama makala mata dankunnen shi. Rike hannu Ammi din tayi cikin sunkuyar dakai ahankali tace" Ammi karmu wahalar dake" Kafin Ammi din tayi magana har takarbe necklace din tareda yin wajen Mourad dashi. Tana mika mai ya karba cikin murmushi tareda daura mata a wuya, runguman shi tayi sannan tace "godiya nake  yay Mou dina" Murmushi kawai yayi while tayi breaking hug dinsu. Yanxu kam mah sun daina mamakin su... "Muje karmu sasu suyi tajira"yafada mata tareda riko hannunta "Mun tafi Ammi" yasake fada tareda nufar daita wajen mota "Allah lafiya" Ammi mah tafada cikin jin dadi cos bakaramin burge ta sukayi bah. Su Fakih ma nufar motansu sukayi cos tare zasu tafi.. "Sis nalura da wani abu"Fakih yafada lokacin da suka shiga mota dayake mijin Fakihah yazo(Wato tare zasu tafi) "Miye fah" tafada cikin boye damuwar ta "In kinason yaya yadawo kula ki sosai toh dole Sai kin ajiye kishi agefe kin nunawa abinda yake so soyayya"yafada tareda yin shiru "Anya Zan iya kuwa??" Ta tambaye shi "Zaki iya mana,just try to show that thing a fake love agaban shi" "Ohk I will try" "Yauwa sis,Allah yabaki Yaya" Bakunya tace Ameen. Suna isa wajen taro akafara shooting dinsu ta kowani bangare, kuma bakaramin dacewa sukayi da juna bah wasu mah sun dauka miji da mata neh... Wata hadaddiyar tray mai dauke da scissors aka kawo mata ba bata lokaci suka yanka... "Miye kike nema neh wai??" Taji yatambaye ta soboda waige waigen datake tayi. Kirkiran murmushi tayi sannan tace"babu komai" Amma aranta mamakin abinda ya hana shi zuwa take, ai kodan ita ta tura mai invite din dakanta yakamata yazo. Dukda mah last dasukayi magana yace mata yana son su hadu,kenan mah karya yakeyi... Sosai abin yamata zafi aranta amma babu yanda taiya danne duk abinda ke damun ta tayi gudun kar Mourad ya fahimta. Wani tunanin da ya shige ta neh yasa tayi maza taciro wayarta acikin jaka. Kiran numbern shi take yi amma harya tsinka ba'a dauka bah. Hadiye duk wani abu tayi sannan ta miyarda wayarta cikin jaka cos aduk rayuwarta Mourad neh kawai take iya mishi missed calls dayawa amma sauran kam inta Kira sau daya ba'a dauka bah toh shikenan. Yana Lura da yanda take yi ya danne zuciyar shi ya share tinda tace babu abinda take nema amma sosai nutsuwar shi ya koma gareta. Suna hada ido tasakar mishi murmushi,mutane Sai congratulating dinta sukeyi. Abinda yabata mamaki shine yanda Fakih da Siyah suke kaffa kaffa daita,sosai suke nuna kulawar su gareta wanda yasa ta aza ayar shakku akansu. Ganin yanda suke mawa Zulynshi neh yasashi sakar musu fuska sosai harda darawa sukeyi. Sosai abin yamawa Siyah dadi tinda gashi sanadiyar fake love dinda take nunawa Zuly yake kulata. Angama taro lafiya, anci ansha sannan kowa yakoma muhallinsa, Siyah kamar karsu tafi cos rabon da tasamu care irin wannan daga wajenshi harta manta,itakam Zuly tasaki ranta tinda tasan yay Mou dinta bason Siyah yakeyi bah. '''washe gari''' Zaune suke akan dinning table zasuyi breakfast amma tsantsan gulma irin na Fakih da Siyah Sai suka sanya Zuly atsakiya cos su suka dauko ta daga daki. Tinanin inda tashiga yake yi amma hangan ta dayayi atsakiyar su Siyah yasa shi sakin murmushi  tareda Adduan Allah ya bama Siyah din miji nagari. "Yay Mou dina kashigo mana " tafada tana lumshe ido Lumshe idon datayi neh yasasu tabe baki tareda juyawa baya suka kallo bakin kofa ga mamakin su sukaga Mourad ya harda hannuwan shi a kirji yana kallon su Cikeda mamaki Siyah tace"ya akayi kikasan ya shigo bayan kin bashi baya Murmushi tayi sannan tace" aduk lokacin da yay Mou ya bayyana awajen da nake toh ba makawa zuciya tace zata fara sanar dani isowar sa" Mamakin irin wannan soyayyan su neh ya rufe su ,Sai Siyah tafara jin ashe son da take mishi mah bakomai bane(Kin fara Karaya kenan...hhh) Tashi tayi daga inda take zaune sannan taje ta mishi iso cikin murmushin ta mai sace zuciyar mutane. "Barka da safiya yay Mou" tafada dukda dazu bayan an dawo daga masallaci sun gaisa( muryan shi take ji last kafin tayi bacci,kuma shi take fara ji dasafe). Jan kumatunta yayi sannan yace"ya  Kika kwana?" "Alhmdllh gidan nan so sweet wlhy' tafada cikin murmushi "Haka dai Kika ce" "Muje kazauna kafin Ammi tafito"tafada tana janshi zuwa kan kujera ,yana zama kuwa saiga Ammi mah ta shigo. Cikin sauri taje ta tare Ammi din tareda mata ina kwana, amsa mata Ammi din tayi cikin fara'a while bakin ciki gona sha biyu suka dabaibayi Siyah. Zama sukayi suka ci abinci sannan Siyah tace tadan hada wa  Zuly karamin walima. Sosai suka ji dadin abinda tayi Mourad kam ma harda rungumeta ajikinshi. Wannan abu yamata sugar sosai itakuwa harda pecking dinshi tana shashafa mai kirji ,abinda take mishi bakaramin dadin shi yakeji bah sai lumshe ido yakeyi kaman Ammi bata wajen amma saidai abinda sukeyi da Mourad  neh yakona wa Zuly zuciya. Nan da nan kuma annurin fuskanta ya bace wanda Ammi ta lura da hakan. Excusing kanta tayi domin ganin yanda Siyah take shishigi mai, abin bakaramin dukan kirjin ta yayi bah kuma gashi Mourad dinta ya boye mata Ganin tabar wajen neh yasashi bin bayanta cikin sauri cos yaga yanayinta ya chanza... "Zulynah miye sameki??" Yatambaye ta daidai ya cin mata adaki. Kawar da kanta tayi alamun batason ganin shi, nan da nan hankalin shi yatashi "Miye neh wai??" Yatambaya agajiye "Why do you care??" Ta tambaya a hasale Zaro ido yayi cos bata taba mishi magana cikin irin wannan sigar bah "Wai miye kike magana haka" "Karka takuramin min kaji, kaje kasame wanda kake ta rungumewa nasan tana chan tana jiranka"tafada tareda fashewa da kuka cos in tatina yanda Siyah take shishige mai saitaji zuciyar ta na zafi Sosai abin yabashi dariya ai nan kuwa yahau darawa ganin kishin shi takeyi.. Dariyan shi neh yasake tunzirata nan kuwa zuciya ta debe ta batareda tasake yin magana bah ta wuce straight wajen sif. Kayanta ta hau tattara wa  tana zubasu acikin trolley daman sunyi akan zatayi one week neh amma abinda yafaru yau yasa taji bazata mah iya ko kara kwana bah. Ganin abinda takeyi neh yasa dariyan shi dauketa, cikin sauri ya isa wajenta. "Haba Zulynah miye abin fushi anan" yatambaya cikin Sanyin murya Ko magana batayi bah ta cigaba da abinda takeyi ganin tana niyar zuge trolley din neh yasashi finciko ta jikinshi. Tirjewa tashiga yi ga hawaye sunki daina gangarowa daga kwarmin idonta. Ganin zata bata mishi lokacine yasashi rungumeta tsam ajikinshi,itakuwa banda bugu babu abinda take kai mishi. Tureshi tayi da duk karfin da Allah yabata nan kuwa suka rabu Idonta arufe take fadin"karka sake rungumata kaje wajen wancan ka rungumeta,wlhy tafiyata zanyi bansake kwana daya agidan nan kuma daga yau karka sake min magana  nima bazan sake bah daman kuma tace min aurenta zakayi sbd haka nabarku tare" Gabadaya ji yayi duniyar namai zafi, wasu zufa ce suka shiga tsatsafo mishi soyake yayi magana amma yakasa. Kawai saiga hawaye sun fara zubowa daga idonshi, ga sautin kukanta bakaramin wargaza mai kwanya yakeyi bah. Siyah dake labe abakin kofa tanajin komai tasake wani murmushin farinciki sannan tajuya tayi gaba, tasan ance babu kyau labe amma hakikanin gaskiya sosai abin yamata dadi tinda taji Alkheri,batareda ta gama jin abinda suke fada bah tayi gaba abinta. Kuma tasha alwashin saita raba tsakanin su tinda ta lura Zuly akwai iya kishi. Share hawayen shi yayi tare da tattara duk nutsuwar shi yahada waje daya sannan yace "Zulynah so kike ki Kashe ni neh??" Cakk kukanta yadauke cos yanda yayi maganan muryan shi na rawa. Cikin sauri tajuya wajen shi still hawaye na zubowa daga idonta. "Zulynah wlhy Siyah is just my cousin and nothing else kinji na rantse" "Really??" Gyada kanshi yayi while zuciyan shi tafara rage tsallen dayake hoping zata fahimce shi. "Shine tace kai zaka aureta??take kiranka da my sweet??"tasake tambayan shi "I can explain" yafada Kura mishi ido kawai tayi sannan tace"with that passionate hug??with that melting smile of yours??and you said you can explain?? Explain what in the first place?? I don't think i need your explanations you should keep that with you cos bazai min amfani bah illa bakin cikin da zai kara min. Zaiyi magana ta katse shi dafadin" and yes I need some fresh air, I mean I need privacy you should excuse me, and tell Ammi anjima Zan tafi. Tana gama magana tashige bayan gida tareda slamming kofa, yasan koya buga kofan ba lallai tajishi bah soboda ruwan data kunna. Jiki asanyaye yafice zuwa dakin Ammi, dukkansu yasama adakin straight wajen Siyah tanufa ai baiyi wata wata bah yatsinka mata mari. Agigice tamike cos zata iya rantsuwa tinda take arayuwar ta ba'a taba marinta bah. Fakih mah mikewa yayi, yatsa yanuna mata tareda fadin"miye Kika fada wa Zulynah??" Nan da nan jikin ta ya hau bari Fakih neh ya janye shi tareda fadin" haba yaya wannan wani irin abu neh?? Gwada ta fah mukayi yi koh itama tana sonka. Wani tsaki yaja sannan yace"sa ku nayi ?? Girgiza kansu sukeyi, Siyah kam Sai tsine wa Zuly takeyi azuciyar ta. Zai sake magana kenan Ammi takira shi,ai kaman jira yakeyi daman takira shi din. Dasauri yanufe ta ,yana zuwa yazauna akasa tareda daura kanshi akafarta yana mai fashewa da kuka. Gabadaya dukkansu mamaki neh yacika su  jin abinda yakeyi sunsan yana sonta amma basu taba zaton zaiyi kuka soboda ita bah. Shafa kanshi takeyi tareda fadin"fada min abinda yafaru" "Ammi nah tayi fushi dani" yafada cikin shesheka gabadaya Sai Siyah taji bah dadi aranta Ajiyar zuciya tasauke sannan tace"saikuma miye??" Shiru yayi sannan yace"tace tafiyanta zatayi anjima, tace karna sake mata magana,Ammi DanAllah kitayani bata hakuri kice mata bazan kara bah" yafada hade da tashi yana mai Jan hannunta. Sai binshi takeyi harya kawo ta gaban kofar dakinta,suna isa ya share hawayen shi tareda bude wa Ammi kofa. Zai shiga kenan Ammi ta dakatar dashi"excuse us koh soboda naji dadin tsara maka ita" Gyada kanshi yayi tareda sakin murmushin dabai shirya yinshi bah. Shiga tayi cikin dakin tasami Zuly akan gado, jin anshigo dakin neh yasata fadin" nace maka I need privacy koh" Jin ba'a yi magana bah yasata sakin wani kuka "Yah Salam!!!" Ammi tafurta asarari, jin muryan Ammi yasata tashi tana share hawayen fuskanta. Murmushin yake ta aza asamar fuskarta tareda nufan inda take "Sannu da zuwa Ammi, ai dakin min magana nazo" tafada kaman babu wani abin aranta "Miye sameki kike kuka?" Ammi tafada cikin son jin abinda zatace "Babu komai fah Ammi, yauwa Yay Mou yafada miki yau zankoma koh??" "Haba dai??"ta tambaya kaman daman bata sani bah "Erh Ammi zantafi, zuwa 4 pilot dina zai iso" "Mun miki laifi neh kike son komawa yau??" "a'a Ammi" "Toh miye faru tsakanin ki da Mourad??" "Babu komai fah Ammi"tafada with full confidence "Basai kin boye min bah ya fada min,danAllah kiyi hakuri ki yafe mai" Ammi tafada tareda hade hannayenta "Haba Ammi basai kin bani hakuri bah Allah komai yawuce yanzu"tafada tana ware hannun Ammi din "Kice kin yafe mai soboda naji dadin mishi albishiri" murmushin jin dadi Zuly tayi sannan tace "Nayafe mai Ammi" Murmushi Ammi tayi sannan tace "yauwa Zulyn Mourad Allah yamuku Albarka" "Ameen Ammi" "Yau din zaki tafi ko kin fasa??"Ammi ta tambaya "Naso na tsaya amma nariga da nayi rantsuwa" tafada cikeda rashin jin dadi cos saiyanxu tayi danasanin rantsuwan da tayi "Ai shiyasa akace babu kyau rantsuwa da dawuri"Ammi mah tafada tareda tashi " Barina rakaki" Fita sukayi suka har daki ta raka Ammi anan neh Kuma ta hadu da su. Yana ganin ta ya nufo su, ganin yanda idon Zuly yakumbura yasa shi sanin har ya fita kuka takeyi. "Am so sorry Zulynah"yafada tareda kama kunne, dasauri tacire hannunshi daga kunnen sannan tace "It's okay" "Sure"yafada cikin murna Gyada kanta tayi,cikin tsantsan farinciki ya rungumeta ajikinshi, dan tureshi tayi daga jikinshi wanda abin bakaramin bashi mamaki yayi bah. Zaiyi magana kenan Siyah tarigashi inda tace"am sorry Zulyn Mourad" Murmushin yake suka sakar wa juna batareda sun sake fadin komai bah. "How far inace kin fasa tafiyan??" Siyah tafada amma azuciyar ta Addua takeyi Allah yasa tafiya zatayi "No zantafi cos nariga da nayi rantsuwa" wani Farinciki neh ya dabaibayi Siyah amma saita boye tace "Ayyerh yanzu how about the waliman danace nashirya miki??" "Nagode sosai amma am sorry saidai in wani lokaci" Cikeda nuna rashin jin dadi tace "toh Allah yakaimu wani lokacin" "Ameen" *3:45pm* Angama shigar mata da trolley dinta cikin mota while kowa na tsatsaye ana jiran fitowan Ammi. Ga Fakihah mah da danta saikuma balaraben mijinta,su Siyah kaman su zuba ruwa akasa susha tsantsan farinciki amma a fuska sunfi kowa nuna basu ji dadin tafiyan ta bah. Hannun Mourad cikin na Zuly cos sosai yashiga matsananci damuwa soboda jikinshi na bashi cewan Zulyn shi takusan barin shi. Fitowan Ammi da leathern shopping neh yasasu miyarda hankalin su kanta. Nufan wajen Zuly tayi tareda mika mata leathern sannan ta rungumeta " Zamuyi missing dinki Zulyn Mourad"tafada cikin sanyin murya "Nima haka" Ammi nasakin ta Siyah ta matso kusa daita tareda bata  wani karamin leather. Itama runguman ta tayi sannan tasa bakin ta adaidai kunnen Zuly yanda babu wanda zaiji ta sai Zulyn  sannan tace... *Groups sumin yawa sisters😓 ba lallai naringa turo muku akai akai bah.* *Ga number na ga maison insashi agroup dina 07033895987* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 26*           *Nigeria*  Itama runguman ta tayi sannan tasa bakin ta adaidai kunnen Zuly yanda babu wanda zaiji ta sai Zulyn  sannan tace "ahsant Zulyn Mourad(well done Zulyn Mourad), kisani Mourad yafi karfin ki kuma bazaki iya kishi dani bah Allah yabaki naki mijin" Wani irin kululun bakin ciki neh ya ziyarce ta amma ganin yanda Siyah ke murmushi kaman anmata da albishiri da Aljanna neh yasa ta kirkiri nata murmushin "Have this Incase kinada wani matsala and please feel free to ask me anything dukda dai nasan kinfini kudi but kisani nafiki experience"tafada tareda damka mata complementary card dinta. Sosai sukaji dadin abinda Siyah tayi. Fakih mah ba'a barshi abaya bah wanjen bata tsaraba... Har airport din yarakata inda sukaji kaman karsu rabu donma Nigeria Zuly zata wuce. Zuly har da kuka amma fah haryanzu taki yarda Mourad ya rungumeta... Dakyar suka rabu da juna inda Mourad yamata Alkawarin zaizo dubata in ya samu sarari awajen aikinshi cos shi baiki ace sutafi tare bah...          ★★★★★★★★★★ * Katagum Azare,Bauchi state Nigeria* Azare takasance second largest emirate bayan cikin garin Bauchi , Sunyi fice wajen noman wake,gyada,masara,rogo, gyero dakuma dawa,suna da manya manyan manoma kuma inka shiga Azare bazaka taba cewan  LGA bane sbd yanayin wayewan garin cos ansamu cigaba sosai a cikin garin Azare.(hmm wani abin mah sai kun shiga garin zakuga miye nake nufi...😉). "Ke hafsa ina zuwa haka Sai buga sauri kikeyi kamar ba yen mata bah??" Wata ta tambaye maisuna hafsa bayan ta tsayar daita "Taab ai gwanda na buga sauri ko bakisan ZULFA'Un Kuwahysa ta kusa isowa bane??Kai nasan mah yanzu ta karaso bari muje mu tarbeta " tafada tana barin wajen batareda tajira min wancan din zatace bah. Itakuwa jin ance  Zulfa'u ce tadawo yasa jikinta yin sanyi cos bata manta irin rashin mutuncin datake musu lokacin suna Azare bah. Sosai take kwadayin ganin Zulfa'u soboda taji ance in mutum yafita kasar waje toh chanzawa yakeyi. Batareda takara wani tunani bah ta taja em matan kafafun  ta tabi bayan Hafsa... Tacikin mota take kallon yanda aka kara samun cigaba acikin garin nasu. Dukda akwai masu motoci dayawa acikin Azare baisa kana nan yara daina bin bayan motan Zuly bah(hhhh yara kenan). Matasan wajen mah daddaya neh suke kokarin rufe shagunan su cos yawancin su ana kofar Emir palace suna jiran isowan Zuly Motocin tane suka yi layi straight sai kofar Emir palace ai  nan da nan waje yadauki sowa. Yara Sai taba kyawawan mota akeyi ana santi, matasan mah sai Addua suke Allah yasa su a madamacin ta. Dariya tadinga yi tinawa da lokacin da itama take karama,dayake mah tinted neh motan shiyasa babu wanda yasan a wanne take acikin motoci ukun gabansu bah. Wasu baturai neh suka fifito daga cikin motan sannan suka zoh suka bude mata kofa. Kafarta mai sheki wanda ke sanye cikin Crystal Buckle Slip-On Sneaker na mata. Takalmin ta zalla da aka gani bakaramin rudar su yayi bah ahankali takarasa fitowa daga cikin motan inda samarikan wajen Sai hadiye yawu sukeyi dalilin harbawan dasukayi da dressing dinta. Sanye take Stella McCartney V-Neck Top sai Rocket Ankle Crop Skinny Jeans, idonta kuwa manne cikin Ray-ban women's Erika wayfarer sunglasses. Masha Allah shine abinda ake furtawa cos bakaramin tafiya da imanin su tayi bah. Hango Umma dake tsaye agefe tayi  ai batasan lokacin da tasa gudu bah. Faduwa tayi ajikin Umma cikin nuna tsantsan farincikin ganinta ahankali tace "Only God knows how much av missed this wonderful creation" tafada tareda pecking din kumatun Umma "Kaji yar turai ji yanda take rungumeta take sumbatar ta"wani yafada cikin tsantsan sha'awar su cos sosai suka burge ta "Zaka iya mawa mama Lami irin abinda Zulfa'u tamawa ummanta??Yusuf ya tambaye abokin shi "Taab ko giyar wake nake sha iyakaci"abokin nashi yabashi amsa.. Cikin fadar suka shiga cikin farinciki while yen gari kowa yayi gaba tareda mamakin yanda rayuwar ta yachanxa acikin kankanin lokaci, Sai cewa suke dama sune... Wajen maimartaba sarkin Azare suka nufa... Wani farin dattijo na hango  zaune yake akan kujeran alfarma cikin shigar babbar riga cikin kuwa malunmalun neh kanshi kuma cikin rawani irin na sarauta. Sarakuna neh zaune agefen shi ga wani bafade Sai fifita yake yi cikin nutsuwa. Sallama tayi suka amsa cos Umma sashin ta tayi, ahankali take takowa gabanshi while shikuma ya kafeta da ido yana anyana abubuwa da dama acikin zuciyar shi. Tsugunawa tayi tagaishe shi amma abin mamaki bashi bane yake amsawa wani bafade neh ya amsa mata. Gaishe da sauran sarakunan tayi sannan tayi gaba tana mai mamakin ganin sarki azaune bayan ance mata baya da lafiya... ```Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria.``` ``` 9:20pm``` Kwance take akan kafan shi suna kallo daga ganin kallon yana musu dadi. Karar wayan shi neh yasasu dawowa daga duniyar kallon dasukeyi. Wani bugawa kirjin shi yayi sanadiyar ganin sunan daya bayyana agaban screen din wayan. Daga Yusayrah yayi daga samar cinyarshi sannan yabar wayan ya katse kafin yakara Kira. Cikeda girmamawa yake gaisawa da wanda yake waya dashi. Sanda yagama jin abinda ake fada daga danyan bangaren cikeda girmamawa yace "Toh InshaAllah gobe zan shigo" Sallama sukayi sannan ya katse kiran tareda sauke ajiyar zuciya dukda har lokacin gaban shi bai daina faduwa bah. "Yadai??" Yaji muryan Yusayrah Furzar da iska yayi sannan yace" Malam neh yake nema na" "Badai Azare zaka bah?" Ta tambaya cikin sanyin murya cos itama wata faduwar gaba takeji wanda batasan dalilin hakan bah "Erh Azare zanje" yafada agajiye,shiru sukayi na wani lokaci kowa da abinda yake tunani. "Ki hada min kaya akaramin jaka cos kwana daya kawai zanyi in dawo" ya katse musu shirun Jikin asanyaye tahaura sama cikin bin umarnin shi... *Toh komiye zai faru a Azare din??* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 27* *Like&love* Jikin asanyaye tahaura sama cikin bin umarnin shi. *Katagum Azare,Bauchi state Nigeria* Kwace take akan gado cikin shigar Skin Cotton Slip Dress kasancewan dare neh. Maganar datayi neh yasani sanin waya take yi, banda shagwaba babu abinda takeyi in takaice muku alamu sun nuna da Mourad take wayan. Shigowa Umma eh yasata mishi sallama tareda miyarda duban ta gareta dukda bayanxu taso hirar yakare bah. " Zulyn Mourad"Umma tafada cikin sigar zolaya Murmushi Zuly tayi cos sosai take jin wannan sunan aranta shiyasa mah duk investment nata da sunan aka san shi. "Kuwahysa ce takirani wai tindazu take kiran numbern amma busy" "Erh Umma nah nida Yay Mou dina neh muke waya. Allah Umma nah nayi missing dinshi sosai" tafada cikin marairaice fuska "Inace shekaran jiya kin ganshi??" "Erh mana amma ai shekaran jiya yawuce kuma Allah ji nake kaman muyi shekara bamu hadu bah"tafada cikin shagwaba Allah sarki wani tausayin su neh yakamata cos tasan gaskiya take fada mata. Ajiyar zuciya tasauke sannan tace " Kuwahysa ce tace min gobe zata zoh so kishirya tarban ta" "Allah sarki Kuwahnah gashi gobe inason Zanje Abuja" "Miye zakiyi a Abuja kuma" "Aww daman so nake in nagama waya nashigo nafada miki, wai wani contract fah za'a bani, sunje chan gidan namu shine akace musu muna Nigeria. Kuma Christine tafada min sun iso(tare suka taho da Christine din). "Yanxu haka suna chan gidan nawa na Abuja" "Toh shikenan Zan fadawa Malam zakiyi tafiya,inkin dawo kuma inason muyi magana" Umma ta fada tareda mikewa, tashi tayi taraka Umma dakin ta, ahanyan dawowa ta hadu da Malam. Gaishe shi tayi ya amsa cikin sakin fuska tareda bin jikinta da kallo wucewar shi yayi azuciyar shi yana fadin" yarinya babu ke babu sake komawa wata uwa duniya saida aure akanki!!!"(nace yehh munkusan shan biki) ```washe gari``` Kiran Kuwah neh yatashe ta daga baccin round two dinda takeyi daukan wayan tayi inda Kuwah  take fada mata sun kusa isowa... Tashi tayi taje tayi wanka sannan tashirya tana jiran isowan Kuwah din cos ko karyawa bata yi bah tsantsan zumudi... Sa yara tayi akan in Kuwah ta iso azo afada mata cos sosai tayi missing best friend dinta shekaru Hudu bah wasa bah(wallahi kam). Zaune take agaban dressing mirror daga ita sai towel hannunta kuwa Jan baki neh shigowar Umma neh yadakatar daita daga kwalliyan datake yi... "Inazuwa haka da irin wannan kwalliyan ko kuma ince duk wannan kwalliyan nawaye tinda nasan Mourad baya nan?" Umma ta tambaye ta cikin dariya Kara gyara fuskanta tayi sannan tace" Kuwah nah takusa isowa shiyasa nayi mata" "Nayi kyau kuwa Umma nah??" Ta tambaye ta cikin daga gira "Ai ke kyakyawa ceh daman" Umma tafada tareda shafo gefen kumatun ta. Murmushi tayi sannan tace"yauwa Umma nah kaya nakeson insa kuma banson sa wa'inda nazo dasu,ko zaki tambaya min en matan gidan??" "Toh shikenan bari na karbo miki" Umma tafada cikin kulawa "Yauwa Umma nah Allah yabar min ke" "Ameen" Umma tafada tareda ficewa... Tafiya yake cikeda kasaita Sai wani daddaga kai yakeyi bai hankara bah kawai yaga an bangajeshi da karfi... Kiran Kuwah neh yasata fitowa daga cikin fada dagudu hartana bige wani... Tsayawa tayi cikin son bada hakuri, ai bata hankara bah tayi wata wawiyar mari akan kumatun ta... Zare ido tayi cikin tsananin firgici hade da Jah da baya, daga hannunta tayi sama kaman zata rama amma saiyaga tasauke "Ke har abada ba zaki taba yin hankali bah,jaka mara kunya kawai" yafada cikin tsananin bacin rai cos ya dauka mah rama marin zatayi, har yafara hango irin kulikulin wanda zaiyi daita Wani siririn kuka neh ya kufce mata sanadiyar hada ido datayi dashi... Kallon ta yake sama da kasa cikeda tsanarta dakuma kyama tana sanye neh da riga da zani da dankawali wanda suka kasance daban daban fuskan nan amai kwalliyan yen kauye , bakinta shake da janbaki wanda ta danbara shi... "Yar kauye kawai" yafada hade da barin wajen. Taba kafadarta da akayi yasa juyawa tareda runguman wanda ta tabata cos tasan Kuwah neh. Breaking hug din tayi while hawaye suna cigaba da gangarowa daga kwarmin idonta. Share mata hawayen Kuwah tayi sannan tace"haba Zulyn Mourad karki bada mu mana akan dan wannan mari zaki tsaya ki asarar da hawayen Yay Mou dinki" Dariyan da bata shirya yinshi bane ya kufce mata cikin shagwaba tace"Allah marin da zafi kuma wlhy ya yarda Yay Mou dina yasani toh kashin shi ya bushe" Dariya sukasa dukkansu kawai saiga Awad yakaraso cikin dariya yace(dama tare suka taho, shi yariga su fita daga motan neh)" daga haduwa harkin sha tsarabar mari??" "Kuwahnah ki taka wa mijinki birki fah"tafada kaman zatayi kuka "Amun afuwa" yafada tareda rike kunne Dariya sukasa dukkansu kafin taja hannun Kuwah suka shige cikin fada... "Kuwahnah haryanzu Iqbal baisona fah"tafada bayan sun dawo daga gaisar da Umma "Chan ta matse mishi"Kuwah tafada cikin ya mutsa fuska... "Haka zakice koh?" "Toh Zulyn Mourad miye kike son nace bayan kinada Mourad" tafada cikin kosawa "Yay Mou Kuma??*Ai shi bah kaunarshi nakeyi bah,sonshi kawai nakeyi!!!shima Sona yakeyi kuma ni zuciyata Iqbal take kauna tinda dadewa kema kinsani*" Kallon ta Kuwah takeyi cikin mamaki cos itafa batasan haryanzu Zuly tana shirme bah tadai San ita tana tsokanar tane kawai. "Miye kina kallona kaman kinga wata sabuwar hallita??"ta tambaya cikin buge kafadar Kuwah "Ke wace irin Shashasha ce wai??,ke baki ganewa neh wai? Wlhy koda kwana daya na tabbata Iqbal bai taba sonki bah, baki ga tsanar ki acikin idonshi bane? Kinsan yanda yake tsananin son matarsa kuwa??" Tsakin da Zuly taja neh yasata yin shiru "Wai wancan jakan kike sawa a lissafi??" Wani tsakin takuma sannan tace "Wancan dabbiyan??, wancan mayaudariyan?? I beg of you Kuwah in ana maganar mutanen arziki kidaina Sako ta aciki" "Koma dai yaya neh yana sonta,yana kau..." "Keep mute Kuwah natabbata inkika karasa wannan kalman Umma nah da Yay Mou dina zasu iya rasa ni"ta katse ta cikin rawar murya Ajiyar zuciya Kuwah tasauke sannan cikin sanyin murya take fadin" ni dake neh kawai mukasan miye Yusayrah take aikata wa ,kuma mu din mah rahoto ake kawo mana ma'ana bamu da tabbacin gaskiya, Zulyn Mourad wlhy tausayin Iqbal neh kawai yacika ranki kike zaton kaunarshi neh. Wlhy Bazan miki kaffara bah Mourad zuciyar ki take kauna bah Iqbal b... Cikin daga murya tace"ya isa haka Kuwah ke bazaki gane abinda nake nufi bah cos bakisan abinda nakeji azuciya ta" "Toh kisanar dani abinda ke zuciyar ki Zulfa'u" "Zulfa'u kuma??" Ta tambaye ta cikin bacin rai cos kokadan batason acire Mourad acikin sunan ta "Toh miye kike son ince tinda kince ba kaunar Mourad kike bah" "Amma ai kuma bance banson shi bah, cos na tabbata ko Ammi bazata kaini sonshi bah kuma ni ko aure nayi *I will still be Zulyn Mourad*" "Shirmemiya kawai" Kuwah tafada cikin bacin rai cos sosai Zuly tabata haushi. Zuly zatayi magana kenan wayarta yayi kara, ganin mai kiranta neh yasata daidaita muryan ta. Daga wayan tayi sannan tayi shiru, jin tayi shiru neh yasa gaban shi dan faduwa cos bah halinta bane yin haka cikin sanyin murya yace "Me  yake damun Zulyn Mourad neh??" Numfawa tayi cikin shagwaba tace"bah Kuwahnah bane ta bata min rai bah" "Yah Salam" yafada hade da lumshe ido soboda yanda yaga yanayin jikinshi ya chanza ahankali yace bata wayan Daman wayan a handsfree yake ma'ana Kuwah najin komai,gaishe shi tayi amma ko arzikin amsawa bata samu bah , cikin muryan dayake nuna ranshi abace yake yace "Haba ke kuwa miye neh zaki bata wa Zulynah rai" Tabe baki Kuwah tayi sannan tace"ka tabbata kanason jin ba'asin zancen?? "Ai shiyasa nace abaki wayan" Gabanta neh taji yafadi cos haka kawai taji batason afada mishi kuma tasan Kuwah fada zatayi cos bata karya Numfasawa Kuwah tayi sannan cikeda muryan tausayi cos tasan yana mugun kaunar Zuly dukda basu taba haduwa da juna bah,kuma Allah yagani bazata iya mishi karya bah gwanda kawai ayi ta fanjama fanjam "Daman fah Zulynka ce tace ita... *Toh fans ga Kuwah zata mawa Mourad Albishirin mutuwa fah😱😱* Team: ZulynMourad Team: ZulynIqbal *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 28* *ZULFA*     "Daman fah Zulynka ce tace ita..." Kashe wayan da Zuly tayi neh yakatse ta,da kallon mamaki take binta irin what da hell dinnan "Yanzu fadamai zaki kenan"tafada rai bace "Toh bazan fada mai bah ai inaga gwanda yasan baki kaunar shi"tafada azazzafe ( Kuwah akwai masifa da daukan zafi fah..) "Ai shima Sona kawai yakeyi kuma mah ni yakamata nafada mai... Karar da wayan ta yayi neh yakatse ta, daman tasan zai Kira... Kara wayan tayi akunne, ajiyar zuciya yasauke cikin sanyi yace"miye ke faruwa neh Zulynah??" "Yay Mou bah Kuwahnah bace takirani da Zulfa'u bah" tasamu bakinta da fada,cikeda mamaki Kuwah take kallon ta cos tazata Zulyn zata fada mai neh amma saitaga sabanin hakan. "Yah Salam shine kikayi kuka"yatambaye ta tareda sauke ajiyar zuciya "Erh mana ai abin kuka neh" Lumshe idon shi yayi sannan yace" sorry Kinji ai ke Zulyn Mourad and you will always be *I promise* "Yauwa Yay Mou dina inasonka sosai" Murmushi yayi sannan yace" nima insonki" Murmushi tayi Sannan suka fara hirar domin har ga Allah tamanta da wata Kuwah agefenta. Kuwah ganin hirar namai karewa bane yasata gyara kwanciyarta akan gado abin ka da mai ciki nan da nan bacci yayi gaba daita. Jin cikinta na waka neh yasata mishi sallama akan inta gama cin abinci zata Kira shi. Ganin Kuwah na sharban bacci neh yasata ficewa zuwa wajen Umma. Zaune ta tarar dashi akan kujera yana cin abinci ga Umma agefe suna hira sama sama cos bata saba bah idan harkaga Umma nah magana da wani cikin sakewa toh lah shakka da Mourad neh. Share shi tayi dukda taji dadin ganinshi amma saita basar. Karasawa wajen Umma tayi cikin shagwaba tace"Umma nah" "Ya akayi neh Zulyn Mourad" Umma tafada tareda miyarda hankalin ta wajen ta. Cikin sauri yakalle Umma cos Zulyn Mourad dinda Umma tace bakaramin dukan kirjin shi yayi bah, wanda shi Karan kanshi bai San dalilin hakan ba. Dariya mai sautin da Zuly tayi neh yasashi saukar dakanshi kasa. "Umma nah wai inji Yay Mou dina wai in gaishe k.." Bata idda maganarta bah wayan Umma tayi kara, cikin sauri tadauko wayan daga wajen chargi. Ganin wanda yake Kira neh yasata yin wata karamar dariya  cikin farinciki tafara magana " Yay Mou dina" Kallon ta yayi tareda miyarda hankalin shi gareta yana mamakin waye garan dayake Kula wannan shirmemiyan. "Wai nikam bayanxu kuka gama waya dashi bane" Umma ta katse ta. Cikin kunkuni ta mika mata wayan"Har anfara mantawa damu neh??" Umma tafada "Wlhy a'a Umma ai ko yaushe mukayi waya daita ina Miko sakon gaisuwata saidai in tadan sha'afa neh" "Oh kafara kareta kenan??"Umma ta tambaya "Na isa??, Yauwa Umma Zulynah bata ci abinci bah DanAllah ataimaka amatsa mata taci ta koshi" ya fada mata "Toh naji za'a matsa mata taci ta koshi" "Yauwa nagode Umma"yafada hade da katse kiran cos yasan muddin bai kashe bah toh Zulynshi zata manta da batun abinci su dora daga inda suka tsaya... "Ya kashe neh Umma nah??" Ta tambaya cikin sanyin murya "Cewa yayi kici abinci tukunna"Umma tafada tareda ficewa. Saigata tadawo da tray a hannunta, dumame neh acikin plate mai shegen zafi cos har turiri yakeyi kamshin saitashi yakeyi. Hadiye yawu tayi tareda karasawa wajenta ta karbi tray din tana fadin "ai da baki wahalar min da kanki bah" Wani guntun tsaki neh ya kufce mishi jin abinda tafada. Juyawa sukayi suka kalleshi saiyayi kaman bashi neh yayi tsakin bah. Suma basarwa sukayi inda Zuly tazauna Sai narkan dumame takeyi sannan ta gama cinyewa harda tande kwano cos sosai abincin yayi dadi. "InshaAllah Sai na mawa Yay Mou dina wannan abinci inyazo"tafada tana kwashe plate din tareda ficewa. "Umma bari nashiga cikin fadan ko Malam yafito" ya fada hade da tashi,hannunshi yasa a aljihu sannan yayi ficewarsa, daman kuma Umma tashige cikin daki... ```1:50pm``` Fitowarta kenan cikin Erin Embellished Denim Mini Skirt da Missoni Wave Textured Top kafanta cikin Miu Miu Crystal Detail Skate Sneaker Ga kamshi Sai tashi daga jikinta yakeyi. Iya haduwa fah ta hadu. Kallon ta yakeyi daga balcony yana mamakin yanda akayi yanzu tadaina kunya, yanzu da irin wannan kayan take yawo daga inda ta taho kenan. Sosai ranshi yabaci kuma ya daura duka laifin akan Umma wai itace bata taka mata birki amma InshaAllah yakusa yin maganinta. Cikin motar ta tashiga akayi gaba daita, kallon koina takeyi cikin nutsuwa wani dadi takeji yana ziyartar zuciyar ta. Daidai wani katon industry din cikin garin ta kafe da ido. Lumshe idonta tayi cikin son tariyo abubuwan da bazata  taba manta da yanda komai yafaru bah..... *Asalin su*... *ZULFA*ya'ce ga Malam Abubakar Umar wanda yakasance Kani ga Alhaji Muhammadu Kabir Umar(Malam,wato sarkin Azare) sunan Mamanta Salamatu neh wance takasance yaya ga Ramatu(Umma kenan). Ramatu da Salamatu sun kasance  yaya da kanwa kuma babansu abokine ga Babansu Malam. Suna mugun son junan su sosai hartakai ga babu inda zaka ga daya baka ga dayan bah. In daya na rashin lafiya to makawa dayan mah bata da lafiya. Tin suna yara Umma takamu da matsananci son Malam Abubakar amma zurfin ciki ya hanata sanar da yar uwarta dukda basu boyewa juna sirinsu. Ashe awajen Salamatu mah suna chan suna soyewan su da Malam Abubakar amma itama ta boyewa dayarta harta kai ga bashi izinin turo magabatan shi. Yana turo magabatan shi akace anbashi ita kuma atake aka sa ranar aure. Lokacin da Ramatu taji wannan zance bakaramin kaduwa tayi bah. Taso tasanar da yayarta abinda ke zuciyar ta amma ganin irin murnar da Salamatu keyi yasa jikinta yin sanyi tareda barin komai ahannun Allah cos tasan ko banza masoyinta nason abinda take so. Sai karewa takeyi kaman kudin guzuri ta rame sosai duk alokacin da aka tambaye ta abinda ke damunta toh amsan ta daya zatayi kewar yayarta. Har daki tasa araba musu wai tin yanxu take son tasaba da rashin yayarta din sosai suka tausaya mata. Itakuwa Salamatu bata wani damu sosai bah tinda zataje gidan masoyinta amma kuma in taga yanayin kanwarta saitaji jikinta yayi sanyi sosai. Umma kam dalilin sawa araba musu daki bai da nasaba kukan daren datake yi. Har kwantawa rashin lafiya takeyi, sosai mamansu ta lura ba zallar tafiyan Salamatu bane yake karar da yarta amma da ta tuntube ta amsan ta daya. Sosai lokacin biki ya yanko kwana inda sauran kwana uku daurin aure. Amarya tayi kyau takara cikowa sosai itakuwa Umma banda ramewa babu abinda takeyi duk tafice hayyacinta ta rage walwala,ta rage fita fara'an mah tadaina yinshi inkaganta saika tausaya. Kwatsam ranar daurin aure labari yazo mata cewan andaura aurenta mah, abin ya mugun daga mata Hankali soboda da bata tsanmaci hakan bah. Bata gama kaduwa bah saida taji wai da Muhammadu Kabir aka daura aurenta(Malam). Sumewa tadinga yi tana farfadowa soboda daman chan basuda jituwa  atsakanin su. Sosai iyayensu suka nutsar daita akan sunyi akane soboda su zauna kusa da kusa da yar uwarta tinda daman soboda rabuwan su tazamo mara walwala... Aranar Salamatu ta tare inda suka sha amarcin su batareda damuwan komai bah. Adaren ranan akayi asibiti da Ramatu soboda rikicewan da jikinta yayi sosai. Asibiti aka tabbatar musu da Ramatu na dauke da ciwon zuciya sosai hankalin iyayenta yatashi. *A month later* Zaune take akan tabarma tana shan kunu cos yanzu tafara jin relief azuciyar ta dukda haryanzu babu abinda ya rabu acikin kaunar shi datake yi. "Kije ku gaisa da Mijin Salamatu" wani irin bugawa kirjin ta yayi nan ta hau Tari ba kakautawa. Sosai mamansu ta rikicewan  da yanayin datake cikin. Jin tari acikin dakin Kanwarta neh yasa hankalin ta yatashi cikin sauri ta nufe kofa domin fita,daidai kofar dakin Ramatu din tayi turus SAKAMAKOn abinda taji inda Ramatu tace "Mama ya zanyi da rayuwata neh wai??,miyesa Sai alokacin danafara wartsakewa zasu zoh?? Ko sunzo su tasar minda ciwo na neh??, Umma kice su tafi kar shaidan yasa na aikata abinda ba shine bah" tafada cikin kuka Sosai jikin Mamansu yayi sanyi numfasawa tayi sannan tace"bangane abinda kike nufi bah" "Umma nah tinkafin nasan kaina nakeson  mijin Yar uwata, ina mugun sonshi mama" Jitayi kafafun ta bazasu dauke ta bah ,cikin sanyin jiki tabar wajen tana mai jin kishin yar uwarta acikin ranta. Daidaita nutsuwar ta tayi kafin tashiga cikin inda yake, murmushin daya sakar mata neh yasa ta sune kanta kasa cikin kunya tana jin sabon sonshi na huruwa cikin kohon zuciyar ta. Bayan Umma tagama mata nasiha tafito cikin sanyin jiki tana mai jin tausayin Ramatu sosai acikin ranta soboda itama tasan Zafin so. Cemusu tayi Ramatu tayi bacci , cikin jin haushin mama Salamatu tace"bacci ko munafurci??" Akidime mama take kallon ta cos tinda take bata taba jin daya ta fadawa daya irin wannan kalman bah koda kuwa acikin wasa. "Ayyerh in ta tashi ace ina gaishe ta"Abubakar yafada cikin sakin fuska. Murtuke fuska Salamatu tayi jin abinda yace cikin sauri tace wa maman su sun wuce. Mama kam ta kasa magana don mamakin chanzawar halin yar tata... Kowani jumma'a sai Malam yazo wajenta amma daga gaisuwa Sai kowanne su yayi shiru wai soboda yanxu mah don tana dan jin nauyin shi. Kwanaki sunja inda ake neman wata uku amma haryanzu Ramatu bata tare bah... Sosai tadan miyarda jikinta kyawun ta yafara dawowa mama kuwa bata fasa bah don kullum saita mata nasiha mai ratsa zuciya ga gyaran jiki da ake mata soboda sauran kwana biyu ta tare... Abin mamaki in Salamatu tazo ko gaisuwan ta ma dakyar take amsawa shi din ma da hanci. Sosai ta damu hartana tambayan ta ko laifi tayi amma amsar dayace"nace miki kin min wani abu neh??" Fadawa mama tayi akan sabon halin da Salamatu ta tsiro dashi. Nan kuwa babansu ya aika aka ki.... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 29*          *Zulyn Mourad* Nan kuwa babansu ya aika aka kirawo ta daga gidanta daddare kuwa saigata tazo. Kamar kodayaushe yauma haka ta kasance Ramatu ta gaisar da Dadanta amma usual da hanci ta amsa yaukam ma harda tsarabar harara kuma agaban mamansu. Zuwan babansu neh ya nutsar da su inda baba yatambaye Salamatu "wai koda akwai abinda Ramatu ta mata" Cikin kuka Salamatu tace"baba wai don wannan yarinyar bata da hankali har ta iya fadin cewan mijina takeso!!" Afirgice suke kallon ta inda baba ya cika da mamaki cos kokadan baida wannan labarin. Miyarda kallon shi yayi ga Ramatu Wanda take kallon cikin idon Salamatu. Sosai ranta ya baci ace ita dayakamata tadaina mata magana batayi bah sai ita. Gyaran muryan da baba yayi neh yadawo da ita daga tunanin da tashiga. "Baba danAllah amata iyaka da zuwa wajena dakuma wajen mijina" Bacin rai dabata shiga irin bah tajita aciki bata San lokacin da tace" wlhy kin bani kunya,yanxu akan namiji ki gaba da yar uwarki wanda kuka fito ciki daya daita. Kinsan Allah da inada niyar aurenshi wlhy da yanzu an wuce wajen cos nafiki Sonshi!!! Wani irin mari Salamatu ta kwashe ta daita dukda marin yashigeta ba hana ta daina magana bah. "Nadauka zamu iya sadaukar da farincikin mu wa juna in daya yanuna yanaso. Bansani bah Ashe ni kadai nake wannan tunanin, Kin bani mamaki sosai ace soboda namiji kika mare ni??  Nagode adda  amma in har maganganu nah sun bata miki rai kiyi hakuri bada niya nayi hakan bah kuma ni har abada bazan iya yin gaba dake bah soboda son danake miki,zan Na gaishe ki kaman da amma kisani kin zubda girman ki  a wajena. Tana gama fadin hakan tayi cikin gida dagudu. Sosai jikin Salamatu yayi sanyi takuma ji kunyar abinda ta aikata sai dada sune kanta takeyi akasa(daman Salamatu akwai kunya sosai ita kuwa Ramatu hmm saidai Allah ya shirya zamuce). Baba neh yayi gyaran murya sannan yamata nasiha cikin rashin kwarin jiki cos shima jikin shi yayi sanyi kallau. Tana tashi tayi cikin gida itama, abakin kofa ta tsaya tana karewa yar uwar ta kallon cikin tsantsan tausayi. Jin alamun ana kallon ta yasata miyarda jajayen idanunta wajen. Da murmushi asamar afuskarta take fadin"ya kika yatsaya abakin kofa? kishigo mana adda" Cikin sanyin jiki ta karasa inda kanwarta take, ba kazo ba tsammani kawai saitaji ta ajikinta. Rungumeta tayi tsam ajikinta tareda sakin kuka. Itakam Ramatu zuwa yanzu bata iya kukan cos har ta gaji dayin kukan. Shafa bayan ta tadinga yi ahankali. Cikin shesheka tace"ki gafarce ni kanwata karki daina ganin girmata, bansan miyesa na miki hakan bah kiyafe wa Addan ki" Hannu Ramatu ta sa mata abaki ta girgiza mata kai alaman tayi shuru cos harga Allah batasan abinda zata iya fada mata bah... Ranan da aka kai Ramatu dakinta aranan Malam ya angwance batareda yayi la'akari da irin kukan da takeyi bah... *Three months later* Laulayi sosai Salamatu keyi dukta zabge ta yamushe kaman cinyeyen slippers sosai take shan wuya inda Ramatu dakuma Rumaisa'u dakuma danta mai shekaru 12 suke kula daita. Sosai Dan Rumaisa'u yakeson cikin jikin Salamatu harya kai ga yace in mace ta haifa zata zamo matarshi. Dayaga Salamatu ta share zancen saiyaje wajen su Malam yace musu shikam yanason abinda Salamatu zata haifa cikin dariya irinta manya akamishi alakawarin hadasu aure nan gaba. Rumaisa'u ta girme su sosai kuma ta kasance mata ga Abdullahi wanda yake aboki ga Malam dakuma kaninshi Abubakar soboda gabadaya kusan sa'ani neh amma Abdullahi yadan girme su (dayake Malam da Abubakar yen Uba neh). Abdullahi yayi auren wuri cos ya kasance mabukaci gudun karya fada ga Halaka shima Malam baiyi kasance aguiwa bah yace yanaso bah bata lokaci suka mawa babansu Malam magana wanda ya kasance babban abokin babanshi.(kafin su rasu kenan) Tsoffin sun yaba da kokarin dasukayi ganin sun yakice kunya. Nan aka tambaye su kosuna da wanda sukeso nan sukace sunadashi. Ba bata lokaci manya suka shiga maganan atakaice dai auren soyayya sukayi . Bayan wata daya Rumaisa'u tasamu shigar ciki,sosai aka yi murna. Lokacin data haihu akayi sa'a ta haife santalelen namiji kuma alokacin mah matar Malam itama takusa haihuwa. Ranan suna yaro yaci suna IQBAl... Sosai suke hidima daita dukda ita din ma Ramatu tana da nata shigar cikin amma ko kadan bai bata matsala bah. Rana daya Allah yayi musu haihuwa inda dukkansu suka haifi mata. Ana gobe suna Allah yayi wa yar Ramatu rasu wa sosai mutuwar ya jijiga su,duk wanda ya ganta saiya tausayamata(Allah sarki😭😭). Ranar suna kuma aka rada wa baby ZULFA'U wanda daman shi Ramatu zata sawa yarta... Zuwa dare kuma Salamatu tafara ciwon ciki abu kamar wasa jiki yaki saketa. Ramatu kuwa nan da nan bata iya matsawa koda second daya bata barin ta. Daff da asuba Salamatu ta bawa Ramatu kyautar ZULFA'U halak malak, tafada mata alakawarin auren dake tsakanin Iqbal dakuma Zulfa(Akwai matsala fah🙄) Sannan takara neman yafiyarta kafin Allah ya amshi ranta Kuka sosai Ramatu tayi lokacin da Salamatu given up ghost😭😭😭(saidai muce Allah yajikan ki)... Bayan shekara biyu... Sosai Zulfa tayi wayo har an yayeta mah, son da Umma kemata kuwa ko wa yar cikin ta albarka. Tafiya ce takama Abubakar da  Abdullahi mijin Rumaisa'u soboda neman su da akeyi agarin Abuja, kasancewan dukkansu sunyi karatu sosai. Malam ma yaso zuwa amma soboda matsayin dayake dashi na sarkin Azare yasa bai samu zuwa bah... Tareda iyalensa yatafi  soboda bayanda za'ayi  yabarsu,inda Abubakar yace shi sai an kwan biyu zai taho. Bayan sati biyu Abubakar yabi bayansu Allah sarki Ashe ajalinshi neh ke kiranshi cos ko rabin hanya basuyi bah Allah yamai hatsarin mota... Lokacin da labarin mutuwar ta riskesu sun shiga tashin hankali matuka inda Ramatu tadinga sumewa. Sosai abin yabawa Malam mamaki ace ba mijin ta bane yarasu amma shine take haka nan kuwa yadaura ayan tambaya akan(🙃)... Sanda tayi wata biyu kafin ta dawo daidai dukda tasan abinda takeyi bashi da kyau amma babu yanda ta iya nan kuwa soyayyar datake mawa Zulfa ya nadu. ```10 yrs later``` Abubuwa da dama sunfaru a shekarun da suka wuce, haryanxu Umma bata sake yin wani cikin bah amma bata wani damu bah. Sosai take son Zulfa inkaga Zulfa baxaka taba cewan ba ita tahaife ta bah. Zulfa black beauty ce (we all know that black is beauty) kyakyawa ce sosai,tana son wasa shiyasa ma ko a skull in batayi na karshen aji bah Toh zatayi nabiyu da karshe amma ko akwallar riganta. Tana da kawa daya tak mai suna Kuwahysa itama din halin su daya amma saidai Kuwah tafi Zuly zafin rai. Zuly batada kunya kokadan(nace tasha a nono) gata shagwababiya duk abinda takeso tana samu. Sau da dama Iqbal yakan zo Azare amma abin mamaki ko sunan Zulfa baison ji in yazo cos shi gabadaya bayason bakar mace(Zulyn fah ba wata baka bace). Duk sanda Zuly taji zai zo har wani farinciki take jinta aciki dukda cewarta karamar yarinya... Lokacin da Iqbal yazo da Yusayrah amatsayin wanda zai aura sosai Zuly tanuna rashin Jin dadinta cos gabadaya saitaji Yusayrah din bata mata bah... Wasa sukeyi inda take yin Zane acikin kasa kuma haka kawai takejin wani iri acikin zuciyarta wanda bazatace ga takamemen abinda ke damun ta bah Wasu arnayen motoci neh suka shararo cikin garinsu... Zaune yake abayan mota manyan idanunshi arufe ga giran nan cikeda gashi eye lashes dinshi mah abin kallo... Jefi jefi yake sakin wasu murmushi wanda suka bayyanar da boyayyen sirrin kyaun fuskarshi cos tinda yaji sunan wannan garin ya tsince kanshi cikin farinciki mara misaltuwa. Motocin da suka gani neh hadasu rugawa kofar fada aguje ita da sauran yaran cos sunsan duk bakin da suka shigo cikin garin da mota Toh lah shakka wajen Malam sukaxo. Parkawa sukayi sannan wani bature yazo ya bude mishi mota. Kafar daman shi dayake cikin Christian Louboutin shoe ne yafara musu sallama. Sosai takalmin yadauki hankalin ta shiyasa ma batasan lokacin daya karasa fitowa bah shikuwa sanda yayi 5mins jinjine da mota gakuma hannu shi dayasa ya rike saitin zuciyarshi... Zaro Ido tayi ganin balarabe agaban su azuciyarta tana fadin(dama akwai wanda suka fi Iqbal kyau neh)... Shikuwa tinda aka bude mishi kofa yahango ta .Wani mashi neh ya kaiwa kahon zuciyarshi wani mugun soka shiyasa ma bai fito dawuri bah... Gabanta yanufa straight tareda tsugunawa inda duk mutanen wajen sukayi tsit suna binshi dana mujiya... Hannun shi yasa yarufe mata bakin da lokacin harya fara tsiyayan yawu. Ganin shi agaban ta bakaramin mamaki yabata bah,har zata fara mai rashin kunya wanda yayi daidai da dauko handki dinshi dayayi... Idanunwansu na haduwa tanemi duk rashin kunyan ta tarasa soboda mugun kwarjinin daya mata. Shikam wani irin shock yadinga,cikin sauri ya janye kwayar idonshi daga cikin nata sannan yasaki wani murmushin daya fito daga kasan zuciyarshi. Handki din hannu shi yasa yagoge mata inda yawu yabata sannan ya miyarda handki din aljihun shi. Hura mata idon dayayi neh yasata sunkuyar da kanta tareda sakin murmushi. "Kamin kyau dan gaye, Hibba  kizo kice mai yamin kyau da turanci kuma ni inasonshi" tafada da karfi cos  hibban nata bayan ta neh kuma duk azatonta baya Jin hausa. Wani murmushi neh yasake subuce mai Jin abinda tace amma abinda Hibba tace neh yasa murmushin shi bace wa "Ke wace irin jaka ce wai??daman taya za'ayi ki san miye zaki fada bayan kwakwalwar kifi ce gareki ko kuma ance miki wannan sa'an ki neh,toh in fada miki ko mafarki kikeyi gwanda ki farfado soboda wannan balaraben yamiki nisa" shine abinda Hibba tace "Daga kawai tace kizo kimai turanci shine zakici mata fuska??" Kuwah tafada cikin bacin rai. Kallon shi yamarga Zulyn datace"danAllah ba dan halina bah kitayani fada mai karya tafi" Ganin yanda Hibba keyi neh yasashi yin magana daman kuma baiyi niya bah amma kuma ahalin yanzu kafarshi tagama yin tsami. "Nima inasonki" sukaji daddadar muryan shi da fada,ai daskarewa suka yi suna kallonshi da mamaki... Wata murmushi Zuly tasake Jin abinda yace Mikewa yayi hankali sannan yace"miye sunan ki??" *"ZULFA!!!"*tafada cikin hanzari cos taga alamun tafiya yake shirin yi. Juyowa yayi still murmushi asamar afuskarshi sannan yace"daga yau kintashi daga *ZULFA* kin koma *ZULYN MOUR..*" *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 30* Juyowa yayi still murmushi asamar afuskarshi sannan yace"daga yau kintashi daga *ZULFA* kin koma *ZULYN MOURAD*" yana gama fadin hakan yayi gaba wanda baiso hakan ta faru bah cos bai gaji da ganinta bah amma ya yaiya??. Babu abin da take maimaitawa azuciyarta sai Zulyn Mourad wata irin murmushi take sake tana maijin ta acikin wani yanayi na daban dukda karancin shekarun ta. Gwalo tayi mawa Hibba sannan tace"ya kika gani ??kinki yin magana da turanci ashe dai shi din ma yanajin hausa" nan kuwa kowa yafara mawa Hibba dariya "Wata dai taji kunya ahir dinki, oh daman wace kunya ce dake?? Amma gaskiya kin bada mata dayawa"Hibba tafada cikin bacin rai Gwalo tasake mata sannan tace "wannan kuma ba damuwan ki bane tinda kinga shidin ma yace yana Sona" Ai nan yara suka sake sa dariya sosai Hibba taji haushi ai basu hankara bah sukaga Hibba ta cakumo wuyar riganta. Kyakyawan riko tayi wa Zulfa inda yara sai janye ta suke ai basu hankara bah sukaji Karar parkewan abu ashe Hibba ce ta parkawa Zulfa riga. Nan kuwa kirjinta ya bayyana  Hibba batayi wata wata bah ta gantsara mata cizo asamar nono dayake yafara fitowa... Wata Karar tafasa wanda ya haddasawa Mourad dake gaban mai martaba sarkin Azare wata faduwar gaba cikin sauri ya dafe saitin zuciyarshi. "Lafiya dai koh" Malam ya tambaya "Ina zuwa" yafada tareda ficewa... Hango taron yara yayi ana rabon fada cikin sasarfa yakarasa wajen. Daidai lokacin da Umma tafito daga cikin fada da hijabi a baibai. Abinda yagani neh yasa ranshi mumunar baci ai baisan lokacin daya finciko Hibba bah. Wata zazzafan mari ya kife ta dashi wanda yayi daidai da isowar Umma wajen. Cikin sauri tadago Zulfa dake tsugune tana kuka. Tana ganin Umma ta rungumeta tsam tareda sakin wata irin kara sanadiyar kirjin ta daya gogu ajikin Umma. Arikice ya juyo wajenta daniyar yakamota amma ganin Umma yasashi dakatawa. Idanunshi sunyi jawur ga jijiyoyin kanshi duk sun fito. Ganin jini ajikin khimar din Umma yasashi sake birkicewa,ai wani hauri yakuma kaimata. Marin dayakuma kaimata neh yasata fashewa da kuka ga bakinta daya fara jini dalilin fitan da hakorin ta ... Lullube Zulfa akayi sannan aka wuce daita cikin fada... Wata zazzafan zazzabi neh yarufe ta,cikin nutsuwa Umma ta goge mata saman nonon ta dayake fitar da jini... Komawa yayi cikin fada din hoping zai ganta amma wayam baigan inda suka shige bah sosai yaji ba dadi haka yakoma wajen maigari suka cigaba da tataunawa akan abinda yazo soboda shi . Ganin da maigari yayi kaman hankalin Mourad bai wajen yasashi sallamansu  akan suje su huta zuwa gobe zasu cigaba... Fita yayi waje nan ya hango Kuwah ba bata lokaci takira ta"please ina neh gidan su Zulyn Mourad??" Sunan tadinga jujuyawa acikin kwanyan ta sai alokacin tatina yace daga yau sunan kawar ta ya tashi daga Zulfa yakoma Zulyn Mourad. Murmushi tasake sannan tace"daman wajenta zanje " "Yauwa kaini na gaishe ta"yafada cikin hanzari Jerawa sukayi sannan suka fara tafiya batareda kowannen su yasake magana bah. Sosai takejin dadi azuciyarta wai gata ga balarabe suna tafiya. Tsayar dashi tayi sannan tamawa Umma magana akan tana tareda wani. Gyarawa Zulfa kwanciya akayi sannan tace ashigo dashi. Da sallama abakin shi tashigo Umma ta amsa ta mamakin aina suka samo balarabe. Gaisheta yayi cikin harshen hausa nan Umma tasake jikinta ta amsa mai cos haka kawai taji ya kwanta mata. "Bari naje gidansu wanda takeson Kashe min y'a" tafada tareda ficewa daga dakin. Cikin sauri ya matsa kusa da ita tareda dafa ta. Ahankali take bude idonta dasuka rine  tasauke su akanshi "Zulynah san... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 31* "Zulynah sannu koh"yafada cikin kulawa Dukda tana Jin zafi amma haka tasakar mai da murmushin daya kusan shidar dashi. "Zulynah yanzu ina neh yake miki ciwo" yatambaye ta daidai yadaura kanta akan cinyar shi. Kirjin ta tanuna mishi, ba bata lokaci yafara kokarin dage rigan don ya gani. Rike rigan tayi gam alaman batason yagani,murmushi ya sakar mata sannan yace "zan duba neh naga wani magani yadace da asaka miki. Abinda yace yasa ta sakar mai rigan tareda runtsa idonta gam. Ganin shatin hakori asaman nonon yasa ranshi kara baci afili yace"Kashe min ke zatayi neh daman?" Jin maganan shi yasata bude idonta fess tasauke su acikin nashi wani alokacin yayi Jah. "Yana min zafi sosai"tafurta still idonta akanshi. Ahankali yakai hannun shi kai yana shafa inda babu cikin ahankali haryazo saman nipple dinta. Karan data sakene yasashi dawowa cikin hanyacin shi aranshi yace"oh ni Mourad wannan dan abin neh yake neman yasa na rasa nutsuwa ta. Ahankali yarufe mata rigan tareda sumbatan goshin ta. Wani murmushin tasake sakar Jin abinda yamata sosai abin ya burge ta cos tinda take ba'a taba mata irin hakan bah. Daga wayar shi yayi yakira wani awayan shi tareda mai bayanin irin maganin da za'a siyo. Sun Jima azaune babu mai magana itakuwa Zuly Jin ta akan cinya yasa baccin dabata shirya yin sa bah ya dauketa. Kallon ta yakeyi wani sonta nakara ratsa dukkan jikinshi wanda har mamakin kanshi yakeyi. Sallaman Umma da Kuwah neh ya dawo dashi daga dan tunanin daya fada amsawa yayi cikin fara'a. Da mamaki Umma ke kallon su,shikam ko akwallar riganshi saima gyara mata kwanciya dayakeyi. Karar wayar shi neh yakawar da hankalin ta daga kansu inda yadaga wayar yayi magana da turanci sannan ya katse.. Miyarda hankalin shi yayi wajen Kuwah sannan yace"zakiga wani fari awaje da leather, leathern zaki karbo" Yafada cos baya son katse wa Zulynshi Jin dadi, toh tace tareda ficewa. Karbo leathern tayi ta juyo sannan ta Mika mishi. Karba tayi tareda budewa yafito da magangunan cikin leathern. "Ga wannan shafa mata shi za'ayi inta tashi wannan kuma sha zatayi" ya fada wa Umma bayan yagama fitowa dasu daga cikin leather. "Lah ai da bakayi wannan hidiman bah"tafada mai "Wannan ai ba hidima bane"yafada cikin sune kai tareda shafo kan Zulfa Maganganun su neh ya farkar da ita, shi yafara Lura ita ,cikin sauri yafara kokarin dago ta cos yaga tashi take niyan yi. "Nagode"shine abinda tafada mai tareda yin murmushi Ahankali ya shafo fuskar ta sannan yace "miye abin godiya kuma??" "Ina gobe maka neh soboda baka san ni bah kake nuna min kulawa" tafada tana kallon cikin idonshi. Dariya yasake Jin abinda tace,dakatawa yayi sannan yace"nasan ki mana" Da dan mamaki take kallon shi cos a iya tsawon rayuwarta bata taba barin cikin Azare bah amma kuma yace yasanta"anya kuwa ni din ceh??" Ta tambaye shi cikin son jin ko ita din ceh. "Nasan bantaba ganinki bah kuma ban san ki bah amma nan" yafada tareda nuna saitin zuciyarshi. Kallon rashin fahimta take mai cos gabadaya bata gane abinda yake nufi bah Numfasawa yayi sannan yace"amma nan tin da jimawa yasanki kuma yake sonki" Lumshe idonta tayi tana mai sauke ajiyar zuciya cos sosai maganan yake shiga kwanyan ta. "Kenan Mourad neh sunan ka??" Ta tambaye shi kai tsaye "Erh haka sunana yake Zulyn Mourad" "Toh Yay Mourad ka Mika gaisuwata zuwaga zuciyan dayake sane dani" tafada Dan hada rai yayi yace"gaskiya Zulynah wannan gaisuwan ki bazai samu isa wajen zuciyata bah" Dan zaro Ido tayi tace"toh miyesa?? "Soboda baikamata ki kirani da sunan da kowa yake kirana dashi bah soboda ni daban neh awajen ki yanda kike daban da kowa awaje nah" yafada idonshi cikin nata Kallon sama tayi tace"kuma haka neh fah" Murmushi yayi yace"oya ki kirani da sunan da saina yi mafarkin shi" Itama murmushin tayi tace"toh Yay Mou dina" Murmushin samar fuskarshi neh ya fadada har wani sanyi sanyi yake Jin zuciyarshi na mishi. Shafo fuskar ta yakarayi sannan yace"koke fah yanzu dai bari na tambaye ki abu??" "Miye neh?"ta tambaye shi. "Shekarar ki nawa??" "Sha uku" Zaro Ido yayi yana bin kirjin ta da kallo soboda ba laifi akwai nono a kirjin ta wanda yaci ace yanzu tafara sa karamin bra. Idonshi ya miyar fuskan ta wanda yagaza boye yarintar ta cos karamin fuska take dashi. Hura mishi iskan da tayi neh yasashi dawowa tunanin shi Murmushi yayi tareda shafa laulausar gashinshi yace" Zulynah inasonki sosai, kin amince dani nazamo daya daga cikin masoyan ki"  Kura mishi Ido tayi tana kallon shi cos tinda take bata taba Jin irin wannan yanayin bah. Ko Iqbal din da take kauna batajin irin hakan agareshi lumshe idonta tayi ta dan fada duniyar tunani. Wani irin tsere kirjin shi yafara yi cos Allah kadai yasan wani hali zai shiga in har bata amince mishi bah. Matse hannunta da yadan yi neh yasata dawowa cikin hanyacin ta "Kinyi shuru Zulynah"yafada cikin sanyin murya Murmushi tasakar mai tace"nidai nas... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 32* Murmushi tasakar mai tace"nidai nasan inasonka" Wani ajiyar zuciya yasauke jin abinda tace zaiyi magana kenan Umma tafito daga daki Sune kanshi yayi kasa sannan yace"ni na tafi" "Tin yanzu ??ko kagaji da gani naneh" tafada cikin sanyin murya cos she's enjoying his company Cikin sauri yakoma ya zauna sannan yace "a'a wlhy kinga lokacin sallah yayi idan nadawo daga massallaci zan dawo" Murmushi tayi wanda yake fitar da kyaun ta dakuma narkar mai da zuciya tace"toh Yay Mou dina adawo lafiya kuma karka Dade in kadawo inajiran ka muci abinci" Murmushin jin dadi yayi yace"InshAllah karfa kici ki barni" sannan yajuya wajen Umma yace "Akular min daita kuma tasha maganin ta" yafada kaman wani ubanta Kafin Umma tayi magana har ya fice. Sosai Umma take mamaki cos a iya sanin ta Zulfa bata taba Zama da mutum for good five minutes batareda sunyi fada bah amma wannan har ba'a son yatafi... "Umma nah!!!" Taji muryar Zulfa takira ta Miyarda hankalin ta tayi gareta sannan tace" ya akayi neh yar Umma" "Yana da kyau koh??" Ta tambaya da murmushi afuskarta gyada kai kurun Umma tayi. "Yana da mutunci Umma nah" kai tasake gyadawa Hannu tasa ta rufe fuskarta sannan tace"Umma nah ?" Dariya ce ta kufce wa Umma ganin yau yar'ta najin kunyan ta. "Fadamin miye neh" "Umma nah inasonshi" tafada still hannunta na rufe da fuskar ta Kwalalo Ido Umma tayi tace"ke kinsan miye so kuwa kina yar yarinya dake" "Me yiyuwa bansan miye so bah Umma nah kuma nasan ko bajima ko ba dade zan sani tinda inasonshi shima yana Sona kuma inajinshi acikin zuciyata" tafada tana murmushi dalilin tunowa da sumbatar goshin ta dayayi. Jinjina kai Umma tayi cos tinda take da Zulfa bata taba yin magana mai ma'ana kodayaushe cikin fadin shirme take amma gashi asanadiyar wanda basusan ko shi waye bah yar'ta tafada abinda bah shirme bah. Numfasawa tayi tace"shi yace miki yana sonki??" "Erh mana Umma nah" "Gaskiya ban yarda da sonda yake miki bah" umma tafada "Miyesa hakan Umma nah??"ta tambaya with full disappointment "Baki fah sanshi shima bai sanki bah yau kadai kuka hadu amma kuce kuna son junan ku kodayake nasan shirmen ki neh kawai amma babu wani sonki dayakeyi kodai don kingan shi kyakyawa shiyasa zaki makale mai" Umma tafada Bata rai tayi tace"Umma nah koda bai taba ganina bah yace min zuciyar shi tadade da sani nah kuma nima nasan zuciyata tana sane dashi kawai dai ban miyarda hankali bane" Numfasawa Umma tasakeyi  cos batason Jan maganan dayawa tace"Allah ya kyauta" "Ameen" tafada,kiban maganin mana Umma "Oh ni Ramatu ke da kike kin magani yau ke kikeso??" Tafada tana rike haba. Fari tayi da idonta tace"ai in likita na neh yasiya min babu abinda zaisa naki sha" "Wai yaushe zaki koyi kunya neh wai??" "Saina girma" tafada tana dariya Kaman ba ita taji ciwo bah... "Ammi nah av finally seen the love of my life" yafada daidai an daga wayar "Oh Mourad ko sallama babu" aka fada daga dayan bangaren,dariya yayi kafin yayi sallama din. Ganin Ammi batace komai bane yasashi yace"Ammi I said av finally seen the love of my life" Murmushi tayi tace"are you for real?" "Over real mah"yafada "So waye ita??"ta tambaya cikeda zumudi yace "Zulyn Mourad!" "Zulyn Mourad kuma??"ta tambaya da mamaki "Ammi nah kigane mana"yafada cikin kosawa "Toh taya za'ayi nagane baka ganar dani bah?" Ajiyar zuciya yasauke yace" sunanta Zulfa acikin Azare naganta, Ammi nah inasonta sosai" "Superb lover boy if am not mistaken naga yau kuka shiga cikin Azare neh din amma kace har kanasonta sosai"tafada cikeda mamaki "Ammi nah I think she's my dream girl"yafada yana lumshe Ido. "Zanso ganin dream girl dinnan fah cos am getting jealous of her" tafada daga dayan bangaren Dariya yayi yace"like seriously Ammi nah" "Erh mana" "You don't have to be Ammi nah cos you are so special" yafada Ajiyar zuciya tayi tace"ohk amma aturo min pic dinta nagani"  "Toh Ammi , bakimasan abinda yafaru bah?" Yafada ahankali Jin yanda yayi magana yasata nutsuwa tace"miye faru??" Ba bata lokaci yahau zayyano mata abinda Hibba tamawa Zulynshi. Kwalalo Ido Ammi tayi cikin tsoro" mayya ce yarinyar??" "Allahu Ahlam Ammi " "Babu wanda ya mata hukunci cos wannan suicide attempt neh"(🙆🙆 nace cizon mutum neh suicide attempt🤔??) Tsaki yaja cikin Jin haushi yace"babu wani hukuncin da aka mata Allah yasota ba'a cikin State muke bah wlhy da saitayi sati a cell" "It's okay Mourad in kaje wajenta let me know" "Ohk Ammi nah, sai anjima" Haka sukayi sallama sannan ya wuce massallaci cos Mourad akwai Ibada ... Jira takeyi amma har dare yayi bata ga yadawo sosai taji bah dadi gashi ko abinci taki ci kuma babu yanda Umma batayi da ita bah. Sosai hankalin Umma yatashi ganin har karfe goma Zuly bataci komai bah kuma rabonta da abinci tin da safe. "Yar Umma ki tashi kici abinci mana" tafada asanyaye "Umma nah har ya fara mantawa dani kenan??" Ta tambaya hawaye na gangarowa daga kwarmin idonta. Girgiza kai Umma tayi tana share mata hawayenta zatayi magana kenan saiga jakadiya tazo kiranta wai taje inji mai martaba. Kallon jakadiyan tayi ta kasan Ido sannan tace"kaman yanda kika gani ya'ta ba lafiya don haka amin afuwa yau bazan samu zuwa kwana dakinshi bah" Da kallon mamaki jakadiya take bin Umma cos duk cikin matan sarki(dayake yakara daya sun zamo uku)itace zatace bata dauki sarki da muhimmanci bah ,bata taba ganin Umma na rawan kan da sauran matan sarki sukeyi in kwanan su ya zagayo bah. Sosai take mamakin yanda sarki ke daga mata kafa bah kodayake in tayi la'akari da yanda gabadayan su basu ishe Umma kallo bah hala bayason raini neh shiyasa. "Ko akwai wani abu neh ko kuma bazaki iya zuwa bah?" Ta tambaye ta cikeda kasaita  da yatsine ganin yanda ta tsaya kikam taki tafiya. "Bah komai" tafada cikeda girmamawa dukda tasan ta girme Umma bah bayanda ta iya tinda aikin ta neh. Yar tsaki Umma taja yanda Zulfa bazata ji bah amma kuma abinda bata sani bah shine Zulfa na lura daita cos sau dayawa tana ganin yanda Umma ke nuna tafi son ita akan mijinta cos tariga tasan ba sarki bane ya haifeta bah soboda surname dinta daban neh dana yen gidan amma ko kadan bata taba yin magana akai bah. Tabata Umma tayi amma sai tayi feigning tayi bacci dukda yunwan datake ji, ganin tayi bacci yasa Umma gyara mata kwanciya akan cinyarta... Komawa wajen sarki jakadiya tayi tafada mai abinda Umma tace sallaman ta yayi yakoma kan gado yazauna. Yarasa miye zai mata tasake jiki dashi gabadaya bata da mantuwa abinda yariga da wuce amma ko kadan batason maganan ya wuce taya za'ayi ta yarda daman yadade yana sonta. Yana Sonta sosai amma yasan koya fada abanza neh cos ta lura tanada dan banzan kafiya. Tashi yayi yanufi shahen ta akaro na farko cos baitaba shiga sashen ko daya daga cikin su bah... Kwance yake akan gado banda tunanin ta babu abinda yakeyi cos yayi alkwari bai cika bah gashi alakawarin shi na farko. "Yah Salam"yafurta agajiye cos ya gaji sosai ga tafiyan motan dayayi daga Azare zuwa Bauchi dauko bakin su cos mai martaba ya yarda suyi abinda yakawo su... Ganin wuta acikin apalour yasa baiyi sallama bah. Yana shiga kuwa yayi harba da ita akan kujera Zulfa na kafan while ita kuma sai gyangyadi take yi amma duk da hakan bata fasa shafa kan Zulfan bah. Kallon ta yakeyi cos tadan kara mishi kyau yau dinnan, murmushi yasake ganin gyangyadi bakaramin kwasan ta yakeyi bah gashi taki hakura da shafa wa Zulfa kai. Mamaki yakeyi sosai ganin yanda take mugun son yar kaninshi, addua yayi Allah yasa ko kwatan kwatan sonda take mawa Zulfa ta nuna mai.. Ahankali yake takowa cikin palourn wanda turaren wajen bakaramin fizgar shi gareta yakeyi bah. Gashi ji yake kaman sunyi shekara basu..🙈(aradu kunyan ku nakeji). Jin kaman mutum acikin dakin yasata bude idanunta ahankali,fess ta daura su akanshi wanda yakafe ta da Ido. Dan tsaki taja tareda tace"ince dai lafiya ko kazo tafiya dani neh"  Ganin yanda take magana kaman bataso neh yasashi yin murmushi yace"wai ni har yau bazaki hakura bane? Dan yamutsa fuska tayi tace" hakurin miye kuma??" Murmushin dayake bata haushi yasake sakar mata cos sosai yake kara jinta aranshi intana irin hakan. "In ka gama zaka iya rufe min kofa" tafada tana dan lumshe idonta "Miye sameta neh??"taji muryan shi abazata cos tunda suke bai taba tambayan lafiyan ta bah shiyasa itama bata yarda da son dayace yana mata bah soboda in zaka so Umma to sai ka koyi son Zulfa. Marairace fuska tayi kaman zatayi kuka muryar ta har rawa takeyi tace"so suke su Kashe min ita" Ganin yanda take magana yasa hankalin shi tashi matsowa yayi gab da ita yace " miye aka mata?" Dage mai riganta tayi tana nuna mishi" waye ya mata hakan??" Yatambayeta Nan Umma ta kwashi yanda akayi tafada mai harda maganin da Mourad ya siyo mata. Sosai yanuna tashin hankalin shi inda yace mata zai yi maganin abin. Dadi taji aranta sosai jin yace zai yi maganin abin harda murmushin ta wanda ya fito daga kasan zuciyar ta. Ganin ta ahakan bakaramin nishadi yasa shi bah azuciyarshi yace "bari nayi amfani da wannan daman" Dagowa tayi da niyar godiya yace" basai kin gode min bah so nake kawai nafada miki abu" "Ramatu ina sonki sosai ina miki sonda wani mahalluki baitaba miki irin shi bah in... Dakatar dashi tayi cikin bacin rai tace.... *Pls banason stickers dinnan cos storage din waya nah ya cika bana iya gani* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 33* Dakatar dashi tayi cikin bacin rai tace"ya isa haka!!! Atsakanina dakai babu Kalmar So ko kamanta neh da abinda kacemin shekarun baya?. Inkamanta ni nan mai iya tuna maka neh amma bazan tuna maka bah nafison ka maimaita dakanka kaman yanda na fada maka shekarun baya. Lumshe idonshi yayi cikin takaicin abinda yayi, shi fah yayi hakan neh karta raina shi yana matsayin mai mulkan su a gari. "Kiyi hakuri"ya furta yana mai cizon labban shi. _Allah yakiyaye na so wannan yar abin, mara kunya ma for that matter, in na auri wannan abin wlhy bakaramin cutar yarana nayi bah. Kunsan yanda na tsaneta kuwa?? Inaga nafison mutuwa ta akanta ni Kabiru na tsane ki_ Sune maganganun da suke ringing akanta dukda tasan alokacin ta miyar mai da martani amma har yau bata daina jin abin ranta bah. Wata guntunwar tsaki taja tareda yatsine fuska wanda suke dabi'unta tace"Babu wani hakurin dazaka bani soboda baka min laifi bah just go Allah yakaimu gobe in ya'ta tasamu lafiya zanzo" "We have to finish this"yafada cikin kwarariyar turancin shi "Finish what my foot"tafada azazzafe "Wai miyesa har yanzu bakida kunya neh miye kike son koyar da yar mutane da irin wannan abubuwan dakike yi?" Yafada cikin fushi cos tafara bata mishi rai "Yar mutane??" Umma tafada cikin wata muguwar faduwar gaba "Yes yar mutane!!! Ko kinmanta ke har yanzu waiting ceh??" Girgiza kanta takeyi hawaye na zuba daga kwarnin idonta tace"kayi kuskure niba waiting bace kuma ya'ta ce ita , ita tawa ceh karka sake cewa yar mutane" "Daman ance gaskiya daci ceh daita amma inason ki tina Zulfa ba yarki bace don haka in kika koya mata irin wannan halinki Allah ya isa ban yafe bah" yafada tareda ficewa cikin fushi Rungume kan Zulfa tayi tana kuka tace" atakaice dai gorin haihuwa yakemin da wayo, koma dai miye wlhy ke ya'ta ce baki da wata uwa sama dani aduk fadin duniyar nan" Sosai jikin Zulfa yayi sanyi ganin yanda Umman ta ke kuka tana dada rungumeta cos maganganun su da kuma yunwan datake ji ya tayar daita. Babu abinda ke ringing a kwakwalwar sai *yar mutane* kenan ba Umma bace ta haifeta. Taya ma Malam zaice ba Umma bace ta haifeta?? Bayan ga gaskiya kirikiri . Kainanaye Umma tayi tareda sakin wata murmushi aranta tace"Malam dinnan zai raina min hankali shi da baiwani damu da mubah, ai komiye zaka fada ban yadda soboda ni Umma tah kawai nasani" Kawar da zancen tayi soboda gabadaya bai bada ma'ana bah awajenta. "Inasonki Umma nah"tafada dasauri Umma ta share hawayen ta ganin kaman Zulfa ta tashi amma sanin datayi Zulfa akwai gigin bacci yasa hankalin ta kwanciya kadan. Dada rungumota tayi tasaki sanyayar murmushi dalilin ganin yanda Zulfa ta kanainayeta... '''Washe gari...''' "Haba yar Umma ko kunu kizo ki sha mana" Umma tafada wa Zulfa dake shafa Jan baki Turo bakinta tayi dukda uwar yunwan datake ji amma taurin kai irin nata yaki barin taci abinci. Tace"Umma nah bazan ci abinci bah har saiyazo"  Sallaman Kuwah neh yakatse Umma daga abinda zatace "Kuwahnah kinga Yay Mou dina?? Tafada tana kama hannun Kuwah "Oh kina nufin wannan balaraben??" Tafada tana kama haba🤔 Murmushi tasake tana gyada kanta "Daman baimiki Sallama bane??" "Wani irin Sallama kenan fah??" Tafada tana girgiza kanta ta tace"ai tin jiya yakoma" Zaro Ido Zulfa tayi tareda buga kirji tace"ina yakoma??" Tsaki Kuwah taja tace" to ina zansani amma fah kaman daga garin daya fito yakoma" Rike haba tayi tace"toh ya akayi banji ajikina yakoma bah?? "Kin ji shirmen kin koh??" Kuwah tafada cikin fada da takaicin Zulfa Tashi Zulfa tayi dukda dan Jiri jirin datake ji amma haka tadaure tace"kinga Zama bata same ni bah gwanda naje na nemo kayana soboda zuciyata tana bani yana cikin Azare dinnan(wlhy nadaina cewa Azare kauye karsu jini ni sumin taron dangi)" "Ke fah jaka ce wlhy da idona naga sun fice daga garin nan jiya" Tsayawa tayi tace" nidai barina dubo shi soboda in bangan shi bah Toh saidai na mutu banci abinci bah" "Toh ki tsaya insa miki dumame acikin kwano in kin ganshi saiku ci" Umma tafada cos tasan kafiyan Zulfa din "Ina kika ga balarabe dacin dumame?? Kawai kiyi magana akawo shinkafa da kayan lambu Muna dawowa muci" "Toh" Umma tafada cikin sanyin murya itakuma ta fice cikin sauri gashi tawani yi felefele daita kaman ahure tafadi itama Kuwah mara mata baya tayi ta nufi gidansu... Zaune suke inda wani bature ke tsaye agaban board Zane yakeyi amma sai yayi sai ya goge alaman baiyi bah.. Hango wani bature da wasu fadawa tayi suna gadin kofar shiga lambu da alaman akwai abinda akeyi aciki wanda bai bukatan takurawa ji tayi zuciyar ta yabada wani irin bugu. Ahankali take takawa zuwa wajen tana isa suka tare hanya alamun bazata shiga bah "Lafiya kuwa Zulfa?" Wani bafade yafada "Shiga zanyi" tafada atakaice "Kishiga kiyi miye??" Yasake tambayan ta Yatsine fuska tadanyi tareda kallon shi takasan Ido tace"wajen masoyi na zanje" Sanda ya kalleta sama da kasa yace" ai duk nan babu sa'oin ki" Hararan shi tayi tace" sai akace maka wasa nazoyi,ni dallah matsa ma wuce cos jikina yabani yana cikin nan" Zaiyi magana kenan wani bature ya leko yace" you guy are disturbing us and... Kafin yakarasa ta katse shi tace" kai basamude kace wa Yay Mou dina inajiran shi yafito yanzu" "Pardon?" Yafada  Kallon shi take yi tace"Ashe babu dadi don kaga banjin turanci shine zaka kama min" Ganin zata bata mishi lokaci yasashi kamo hannunta... Buge hannun shi tayi tana jifanshi da harara tace" dallah sakeni don naxo wajen masoyi na shine zaku na raina min hankali " "Zulfa zo ki tafi gida" bafaden yafada cikin daure fuska shikuma baturen harya koma ciki domin sanar dasu abinda ke faruwa "Kai ban barin nan wajen sai naga masoyi na" tafada da karfi duk da ahalin yanzu daurewa kawai takeyi Janta yashiga yi ganin tana neman distracting dinsu... Wani irin zafi neh yakai mishi farmaki wanda yasashi sakin ta batareda ya shirya bah Wani irin tsinkewar gaba yaziyarce ta dalilin faduwar da take shirin yi soboda sakinta dayayi abazata. Cikin wani irin super yakarasa gareta ganin tana shirin kaiwa kasa. Runtsa idonta tayi gam soboda tagama sadaukarwa fadi zatayi amma abin mamaki saitaji wani magnet yayi hanging dinta. Wani ajiyar zuciya yasauke ganinta safe ajikinshi, bafade kuwa gabadaya yagama jikewa da zufa soboda yasan Umma batada sauki ko kadan akan Zulfa, ba'a taba tama ya aka Kare ballantana an taba ta... Tagama sadaukarwa zata fadi kawai saitaji tayi hanging. Bata san lokacin da murmushi ya subuce mata bah tace" lah nayi karfin su Aminta (Amitabh) bachan. Wani murmushin neh yasubuce mai jin abinda tace bafade kuwa dariya nah Yakama shi dukda mugun tashin hankalin daya ziyarce shi bada jimawa bah. Yunkuwara tayi domin daidaita tsayuwar ta amma takasa sosai abin yabata mamaki cos bakaramin riko yamata bah amma shashashan ko bude idonta batayi bah. "Zulynah!!!" Yakira cikin sweet voice nashi. Waro idonta tayi domin ganin wanda yakirata ai kuwa idonsu yasarke ana juna. Sosai taji dadin ganinshi amma saita fuske tana neman raba jikinta danashi cos sosai take jin haushin shi. Saketa yayi ahankali amma cikin rashin sa'a wa.... *Pls kuyi hakuri soboda matsalar dazaku na encountering daga gareni gabadaya waya nah neh yake bani ciwon head(har na gaji mah🤕)* *Pls banason stickers dinnan cos storage din waya nah ya cika bana iya gani* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 34* Saketa yayi ahankali amma cikin rashin sa'a wata Jiri ta kwashe ta cikin zafin nama ya tareta ajikinshi. "Zulynah miye ke damun ki" "Ni dallah kasakeni, na mah yi fushi dakai karka sake min magana" tafada hade da ture shi ganin bai tattareda alaman yunwa "Miye nayi Zulynah"yafada muryan shi na rawa ganin har hawaye yafara silalowa daga idonta "Ai ka kyauta kacemin zakadawo muci abincin rana amma shine baka dawo ba koh, daman nasan ba so na kakeyi bah kawai dai kafada neh" "Wayyo Allah kiyi hakuri Zulynah wlhy naso dawowa amma Allah bai nufa bah kuma wlhy inasonki sosai" "Kaci abinci??" Ta tambaye shi tareda kafe shi da ido Gyada kanshi yayi alaman erh, murmushin takaici tayi tace"har ka iya cin abinci??" Kallon ta kawai yakeyi ga zuciyarshi na wani iri sakamakon hawayen da har yanzu basu daina zuba" kidaina zubarda hawayen ki am really sorry" "Ka iya cin abinci shine kace karna ci najiraka?? Ba damuwa nagode"tafada tareda barin wajen tana tafiya tana hada hanya Dasauri ya tareta  yace "kiyi hakuri Zulynah bansan zai bata miki rai bah" Murmushi tayi tace" shi neh nace ba damuwa nagode" Tafiya tadinga yi har ta shige side dinsu dasauri yakarasa binta tareda tsayawa abakin kofa "Yar Umma yadai baki ganshi bane??" Hawayen da take kokarin rikewa neh ya gangaro mata sharewa tayi takwanta akan kujera tace" naganshi" "Toh Madalla barina kawo miki abincin toh" "Bazan ci bah" "Taya za'ayi kice bazaki ci bah bayan rabon ki da abinci tin jiya da safe" Zama Umma tayi agefenta tace"miye faru" "Umma nah ashe shikam ma mantawa dani yayi yaci abincin shi bayan yace min karna ci nawa zai dawo muci tare" tafada cikin kuka "Kiyi mishi uzuri mana" "Toh Umma kawo min abincin toh" Sosai jikin shi yayi sanyi yaji bai kyauta bah kwata kwata shifa ma a wasa yafada mata amma ta dauka dagaske soboda bai dauka zata dauki abin serious bah. Sallama yayi inda Umma ta amsa lokacin tana kokarin shiga cikin kitchen din part din ta. Gaishe ta yayi ta amsa a dakile cos itama bataji dadin abinda yayi bah. Hadiye masifarta tayi tace"ka kyauta shine kasa min y'a tajiraka bayan kasan bazaka dawo bah gashi yarinya har tafara ramewa" "Amin afuwa wlhy gabadaya ba acikin gari na wuni bah naso shigowa amma dare yayi sosai shiyasa ban shigo bah amma Wlhy tana raina" Haka kawai ta samu kanta da yarda da abinda yafada tace"aww hakane?? Toh kadawo lfy??" "Lafiya, danAllah kitayani bata hakuri" Tin kafin Umma tayi magana tace" ai nace babu komai koh??"  "Erh kinfadi hakan" "Kawai dai banji dadi bane shiyasa"tafada cikin nuna rashin jin dadi shigewa Umma tayi yayi saurin matsowa wajenta tareda rike hannunta "Sorry once again" yafada tareda pecking din kumatun ta "Ai dai kasan banjin turanci koh??" Tafada cikin shagwaba "Toh kiyi hakuri" Murmushi tayi tace"amma zaka koya min turanci koh??" "Sosai mah har yawo zaki kaini kafin nabar garin nan" "Zaka bar garin nan fa kace??" "Erh mana aiki na yana jira na achan da nah zauna" "Yanzu zaka tafi ka barni nadaina ganin ka kenan??" "Toh da bazai koma inda yafito bane?? Umma ta yakatse su Abinci ta ajiye agaban su cikin tray, bude cooler din tayi wani kamshin dadi ya kaiwa hancin su farmaki. Wani sabon yunwa taji yakamata ba bata lokaci tadauki plates biyu tareda saka cokali daddaya. Zuba daidai wanda tasan zata iya ci tayi acikin plate, zata zuba mai ya rike hannunta tareda girgiza mata kai yace. "Basai kin deba min bah muci tare" cikeda rashin damuwa tamiyar da spoon nashi cikin plate dinta tareda Zuba juice acikin cups biyu. Duk abinda sukeyi Umma na kallonsu girgiza kai tayi tareda basu waje domin su sake dakyau. Cin abinci sukeyi babu wanda yace uffan acikin su harsuka karar basu sani bah. Mourad ji yayi kaman baitaba cin abincin da yakai wannan dadi bah tinda yake arayuwar shi. Juice din ta dauka tasha juice tana ajiye wa ya dauki nata yaushe"zan iya sha" Da murmushi takalle  shi tace" duk abinda yake nawa daga yau kaima sun zamo naka" Cikin Jin dadi yace"dagaske??" "Erh" daidai saitin da janbakin ta ya taba ya kafa bakin shi idonsu a sarke acikin kowannen su. "Nagode koma miye na mallaka kema naki neh" murmushi kawai tayi har suka gama cin abinci. Wayan shi dake kara ya dauko ganin sunan dake yawo a screen din yasashi fadin "Ya Subhanallah"cos gabadaya ya gama mantawa da yabar wasu suna jiranshi. Hankalin ta tamiyar gareshi  tana jiran yayi magana. Daukan wayan yayi yace" I will be there in the next 5mins" "Miye faru??"  "Ashe na tsayar da wasu, barina je nasame su" yafada tareda mikewa "Nima zan bika" batareda second thought yace muje. Umma ta kwala wa Kira tace saisun dawo. Hannunta acikin nashi suka jera suna tafiya gwanin ban sha'awa, koina suka wuce sai an nuna su cos they look so perfect. Shiga sukayi cikin gurin inda baturai sunkai 10 awajen. Cikin turanci wani bature yace " it's like we are missing something in this drawing" Kallon hoton takeyi tace" Yay Mou dina wannan hoton baiyi bah" Kallon ta yakeyi da mamaki cos sai architects neh kawai zasu iya concluding cewan baiyi bah gashi ba turanci takeji bah da yace don taji anfada neh. Karasawa tayi wajen board din tayi ta dauki duster ta hau gogewa. Zaro Ido sukayi ganin tana goge wahalan da sukeyi. "Bari na zana muku wanda yake kaina" tafada cikin murmushi Tambayan shi sukayi abinda tace shikuma ya fassara musu , har zai hanata wani bature wanda alamu suka nuna shine oga yace  yabarta(kun dai san turawa basu underestimating din mutum). Zanawa tafara cikeda kwarewa kaman wanda tasaba yi daman, baki da hanci suka sake suna kallonta. Juyowa tayi tace" ya kuka gani" Tafi aka fara acikin wajen inda cikin ransu cike yake fal da mamakinta, ware mata hannu yayi alaman tazo gareshi. Cikin sauri ta karasa ya Rungumeta tsam tareda daga ta sama yashiga juyi daita. Itakuwa dariya duk ya cikata wai akan dan wannan abin suke ta murna. Ajiye ta yayi baturan suka fara takowa wajen ta kowa na  Mika mata hannu suyi handshake. Wani irin dadi taji kawai ta washe hakwara tareda Mika musu hannunta itama. "Yay Mou dina duk wannan murnan na miye haka?" "Kinsan nawa neh kudin da aka sa a abinda kikayi kuwa?" "Dan wannan abin??" Ta tambaya da mamaki Zaro Ido yayi wani farinciki na shigar shi soboda tunanin dasuka shiga kaikawo acikin kwakwalwar shi. "Muje" yafada tareda yin gaba da ita "Ina zamuje??" "Wajen babanki!!" "Babana kuma?"da mamaki Tsayawa yayi yace"erh mana babanki sarkin garin nan" Fizge hannunta tayi tace... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 35* Fizge hannunta tayi tace "ni kadaina kiranshi da babana " "Why?" "Barina koma gida" Ganin bata gane abinda yace bane yace"Nace miyesa??" "Ohhh toh ai ba baba na bane" "Miye sa kika ce hakan??" "Toh ai kowa yaji sunana zaisan bashi ya haifeni bah" Numfasawa yayi cikin basarda shirmen ta yace "toh muje wajen shi" "A'a kaje in kadawo ina wajen Umma nah"bata jira cewan shi bah ta ruga aguje abinta... Da kallo ya bita  sannan ya girgiza kanshi tareda bin bayan wa'inan baturen zuwa cikin fada... ```cikin fada``` "Kuna nufin kuce Zulfa ce tayi wannan zanen??" Maimartaba  yatambaye su cikin turanci ga mamaki kwance asamar fuskanshi "Erh"  "Daman in bazaka damu bah inason natafi daita USA zan nema mata makarantan Architects soboda gaskiya bai kamata ace wannan basirar tata yatafi abanza bah" Mourad yafada cikeda neman alfarma Numfasawa Mai martaba Malam yayi yace" kabari zanyi tunani akai" Toh yafada yana adduan samun nasara azuciyarshi sannan suka mishi bayanin kudin da daman aka sa akan zanen. Mamaki sosai Mai martaba Malam yayi ganin dan wannan zanen da aka samishi makudan kudi. Aika yayi akira mishi Umma zuwa fada ba bata lokaci akaje aka kirata. Sanda ta bata lokacin ta wajen daukan wanka sannan tafito cikin tafiyan kasaitan ta. Da sallama tashiga cikin fadan inda idonta yasauka akan masoyin yar'ta. Murmushi tasakar mai inda Mai martaba Malam yayi mamakin hakan. "Sannu da fitowa Umma" "Yauwa" tafada tareda karasa wajen zamanta. Koro mata bayani yayi inda itama mamaki yacika ta sosai cos ta sha ganin Zulfa na Zane amma ita duk a shirme take daukan su. "Ya kike ganin za'ayi??" Saisaita kanta tayi gudun karta kunyata shi a idon jama'a  tace "duk yanda kake ganin shine daidai" Wani boyayyen ajiyar zuciya yasauke jin bata nuna kaman tafishi iko akan Zulfa bah. Gyada kanshi yayi yace"toh madalla, kaman yanda na fada muku zan yi tunani akai toh aka din neh don haka gobe ku dawo. Fita sukayi dukkansu inda Umma ta tashi,zata fara tafiya kenan taji ya riko hannunta ta baya. "Am so sorry I never meant any single word I said to you last night"(dayake Umma tanajin turanci amma basai sosai sosai bah) "Ai ka riga kagama yanke hukunci na yarda ni waiting ceh amma that's in Zulfa bata gaba na but mudin da rai koda ban ajiye na kaina bah babu wanda ya isa ya Kira ni da juya!!!" Tafada tareda kwatar hannunta tabar wajen, tsaki yaja tareda komawa ya zauna awajen zaman shi yana ayyana abubuwa da dama acikin ranshi... Komawa cikin gidan tayi tasamu Zulfa kwance akan kujera cos daman jiya baccin da rabi da rabi tayi soboda yunwan data kwana dashi. Ahankali takarasa kusa daita ta gyara mata kwanciyan ta tanajin wani sabon sonta azuciyarta. Cream din ciwon da akaji mata ta dauko, bude rigarta tayi tana kallon yanda hakwaran Hibba yadan yi zurfi asaman nonon ta. Tsaki taja tace "Mayya kawai" cos sosai take jin ba dadi azuciyarta, ahankali ta shafa mata cream din awajen gudun karta tayar da ita. Tagama shafa mata kenan Mourad yayi sallama, amsawa tayi tana gyara mata rigarta. "Sannu Umma" "Yauwa, saidai fah bangama Sanin kai waye bah" Shafa kanshi yayi yace" Suna na Mourad, ina zaune neh cikin Jericho Oxford a US amma fah aiki nakeyi awajen. "Toh amma bakayi kama da bature bah" Murmushi yayi yace" erh mama na yar Nigeria ceh babana kuma Balarabe neh. "Aww Madalla ai nasha mamaki danaji kana hausa" Murmushi kawai yasake yi yace"Umma zaki yarda Zulfa tabini muje US" Zaro Ido tayi tace" ni Ramatu waye ubana da zan bar maka Zulfa katafi daita, taya za'ayi na yarda katafi min da raina gashi bawai nasan ka bah haka kawai nadauki rayuwata guda na damka maka" " Ki fahimceni Umma a makaranta zansa ta bawani abu zan mata bah" "Ai bance zaka mata wani abu bah amma maganan gaskiya ka kwanta min amma bazan iya damka maka y'a guda dayan da Allah ya mallaka min bah" Cikin rashin jin dadi yace "toh Umma ba damuwa, bari natafi tunda tana bacci" "Yauwa"adawo lafiya Komawa yayi wajen makwanci su cikeda damuwa aranshi wayar shi dayayi kara ne yasashi dawowa daga duniyar daya dan shiga. Daukan wayan yayi tareda yin sallama cikin muryan damuwa "Ya kukayi da Ummanta??" Ammi ta tambaye shi Cikin rawar murya yace"Taki yarda Ammi" "Miye kace mata??" Nan yakwashe yanda sukayi da Umma yafada wa Ammi "Why not kace zaku tafi tare daita??" "Kina ganin zata yarda??" "Do one thing for me ka kaiwa Ummanta wayan I will talk to her" Cikin farinciki yace toh, cikin sauri yafita yayi wajen cikin fada straight part din Umma yayi. Jin sallaman shi yasata fitowa daga cikin daki har lokacin Zulfa bata tashi bah. "Umma wai Ammi nah zata miki magana" Kujera Umma ta nuna mai ganin yana kokarin Zama akasa cos shikam yamanta da akwai kujeru acikin palourn. Kiran wayan Ammi yayi ko ringing biyu baiyi bah ta dauka "Ammi nah barina bata" "OK" tafada while yabawa Umman waya Sallama Umma tayi Ammi ta amsa gaisawa sukayi cikin mutunci sannan Ammi ta fada mata abinda takeso daita. "Toh a gaskiya naji dadin wannan batu amma kinsan bani kadai nake da iko akanta bah duk abinda Babanta yafada toh shi za'ayi amma yanzu awaje na bah matsala" Wani sabon dadi Mourad yakeji yakosa Zulynshi ta tashi yafada mata wannan albishirin cos yasan itama zatayi farinciki da hakan. Sallama sukayi inda ta mika mishi wayan karba yayi yakara a kunne cikin farinciki daya kasa boyuwa yace "Shukran ya Ammi jzkllah fil jannah"  Murmushi tayi tace"Ameen ya Mourad, yanzu hankalin ka ya kwanta kenan??" "Erh mana Ammi bakiji wani dadin da nakeji bane, Ammi I love her" Cikin sauri Umma ke kallon shi ganin ko kunyan ta baiji bah shikam ma ko sanin tana kallon shi batayi bah sai zuba yake mawa uwar shi. Sunfi minti 30 suna magana da Ammin shi kafin sukayi sallama alokacin Kam Umma har tayi cikin daki cos sosai yake bata kunya yanda yake wani shagwabe wa Ammin shi. "Yay Mou dina yaushe kashigo?" Ta tambaye shi lokacin da ta farka Da murmushi akan fuskarshi yakeyi yace" tinda dazu nashigo" Murmushi tayi tace"yaushe zamuje yawo din?" "Ai inaga sai kin gaji dazuwa yawo mah" "Ana gajiya da zuwa yawo neh??" "Erh mana" "Toh ni bazan taba gajiya dazuwa yawo bah" "Haka dai kikace" yafada yana shafa kanta "Yauwa in tambaye ki mana??" Gyada mishi kai tayi batareda tayi magana "In nace kibini mutafi tare kuma babanki ya amince mutafi zaki yarda ??" tace" zanso inbika amma bazai yiyu bah" Kwalalo Ido yayi yace"miyesa toh bayan ya yarda??" Umma dake jinsu acikin gida tasake murmushi jin abinda tace" ni bazan bika.... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Wannan page din naka neh kayi yanda kakeso dashi *AL HUSSAIN ABU SAMEER* Nagode sosai Allah yasaka da alkheri. Allah yabar zumunci... *Page 36* Umma dake jinsu acikin gida tasake murmushi jin abinda tace" ni bazan bika nabar Umma nah bah" Ajiyar zuciya yasauke jin abinda tafada kuma yaji dadin hakan da tayi "Ai da Umma zamu tafi" Cikin zumudi tace" dagaske kake yi??" "Ai bazan miki wasa da irin wannan abin bah" "Wayyo dadi kenan bazamu rabu bah kullum Muna tare " tafada cikin murna Murmushi yayi yace"erh Muna tare" "Ina zuwa" ta tashi tareda nufar cikin daki "Umma ki fara hada mana kayanmu mun kusan barin gari" Kallon ta Umma ta tsaya yi tace " ai naga babanki bai yarda bah tukunna" "Sai ki dinga kiranshi da baba na" tafada tana murguda baki Wani dum Umma taji acikin ranta tace"ai baban ki neh" Girgiza kanta tayi tace" ai dolanci na bai kai haka bah,bayan ko yaushe a class sunan babana daban dana su Marwa" Ajiyar zuciya tasauke tace"koma dai Yaya neh sai ya yarda tukunna" Batareda tayi magana tafice zuwa palour inda Mourad yake jiran ta... ```washe gari``` " Haba mai martaba taya za'ayi kace Umma ceh zata bita??"Hindatu uwar gidan Malam tafada cikin Jin haushi "Daman waye zai bita??" Ya tambaye ta cikin isa "Naga akwai Marwa miye zai hana su tafi tare kuma kaga duk sa'oin juna neh sai su cigaba da karatun su "Wannan wani irin magana kike fadi neh hakan?? Taya za'ayi atura kana nan yara su kadai uwa duniya... Caraf Zuwaira Amaryan Malam tace" gani sai na bisu na kula dasu" Girgiza kanshi yayi cikin takaici yace"kun dai san mahaifiyar yarinyan nan bazata yarda bah" " Malam ko ka manta ba ita ta haifeta bane Kam??" Ta tambayan daidai isowar Umma da Zulfa wajen "Gaskiya Kam Malam ai muma muna da iko akan yarinyan kawai dai munyi shiru neh,in tana son tayi iko akan y'a ta haifo nata itama" Zuwaira tafada Wani irin nauyi Umma taji akirjin ta  kaman an daura mata katuwar dutse akai. "Erh bazallan ita keda iko akan Zulfa bah"Malam yafada Zuciya neh taciyo Umma tace" sai miye in bani nah haife Zulfa bah? Nace sai miye??" Afirgice Zulfa ke kallon fuskar Umman ta tareda girgiza hannunta "Basai kunmin gori bah yau na yarda bani na haife ta bah amma kusani ko iyayenta bazasu kaini sonta bah, ina ce don karna bita kuka tada magana?? Toh bazan bita bah saiku zuba ruwa akasa kusha" Kallon Zulfa Umma tayi hawaye na zubowa daga idonta tace" bazan iya cigaba da boye miki bah Zulfa bani ceh na haife ki bah ni kanwar mamanki ceh" Wani kuka Zulfa tafashe dashi tace" ni ke kadai nasani kece Umma nah kuma ke kadai nakeso. "No Zulfa sun riga sun fada abinda ban kaunar ji so kisani ni bah mamanki bace"tana gama fadin hakan ta fice cikin sauri. Sosai jikin su yayi sanyi ganin yanda Umma tafita tana kuka mai tsuma rai. Itama Zulfa dagudu tabi bayan Umman ta, daki tasamu Umma sai kwasar kayanta takeyi tana sa wa a akwati. Itama Zulfa jawo akwatin ta tayi tana zuba kayanta aciki. Hada Ido sukayi da Zulfa cikin sauri Umma ta rungumeta cikin kuka tace" inasonki sosai Zulfa ina mugun sonki amma yazama dole mu nisanci juna,bazan iya cigaba da Zama a inda za'a dinga min gori bah" "Zan biki Umma" "Taya za'ayi kibar gidan ubanki? Nan neh tushen ki"tafada tareda sakin ta ta zuge zip din akwatin ta... Cikin sauri take share hawayen idonta sakamakon ganin... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 37* Cikin sauri take share hawayen idonta sakamakon ganin Mourad datayi abakin kofa kasancewan Zulfa ta bar kofa a wangale. Cikin sanyi jiki yafara takowa cikin palourn, jin Umma tayi shiru yasa Zulfa waigowa ai tana ganin shi ta rugo da gudu ta rungumeshi tareda sakin kuka mai tsuma zuciya. Wani irin zafi yaji zuciyarshi nayi sakamakon kukanta dayake ji. Cuddle dinta yayi da kyau ajikinshi yana mai jin wani yanayi mai wuyar fassara atare dashi. "It's okay dear" yafada yana tapping bayanta. Wucewa Umma ta zo daidai su Zuly ta rike hannunta tareda sakin Mourad. Tsungunawa tayi tace"Umma nah karki barni danAllah, ki share duk abinda suka fada ki zubda su a kwandon shara" "Yay Mou dina katayani rokonta danAllah"tafada tana juyawa wajen shi Ba bata lokaci shima ya tsuguna akan gwiwar shi dukda baisan miye ke faruwa bah Kafin yayi magana saigasu Malam da matanshi, yanayin da suka samesu neh yasa hankalin Malam tashi cikin sauri yakarasa wajenta yace "Haba Ramatu wannan abin baikai ace zaki bar gida bah" "A ganinka bah??, Kabani mamaki Malam!ace agaban ka matan ka suka kirani da juya amma bakayi komai akai bah, shine yanzu zaka ce karna tafi??, Hmm tafiyata zanyi kuma ga Zulfan saiku yi yanda kuke so daita" "Umma nah kiyi hakuri ki tafi dani danAllah karki barni anan bana son su ni ke nakeso" "Kiyi hakuri Ramatu ki yafe mana" suka fada cikin hadin baki Umma da zuciya tagama ciyowa tace" ku rike hakurin ku cinye ta ma, nabar muku ita kuma nagode" Tana gama fadin hakan tayi hanyan fita daga cikin palourn timm sukaji akasa... Cikin sauri suka kai hankalin su kanta, arikice Umma ta rugo, Mourad Kam numfashin shine ya dauke cakk ganin halinda Zulynshi tashiga... "Wayyo Allah nah kitashi kinji y'a ta wlhy inasonki ki tashi kar ki barni, wlhy in babu ke arayuwata nima zan iya rasa raina soboda na tabbata banida wani sauran amfani" Rungume Umma ta cikin murna tace "daman nasan bazaki tafi ki barni bah" Ahankali Umma ta dagota daga jikinta tace" baki da kai neh dazaki nayin irin wannan shirmen,da zuciyata ta buga fah?" "Kema kidaina cewan zaki barni" tafada a shagwabce "Karki barni kinji??" Hawaye neh ya gangaro wa Umma ta gyada kanta tace" tashi ki dauko kayanki mutafi abinmu, muje muyi rayuwanmu mubiyun mu koh??" Share hawayen Umma tayi hade da gyada kai sannan ta tashi. Tana juyawa tahange Mourad jinjine ajikin kujera ya kurawa waje data fadi ido ko kiftawa bayayi. Karasawa tayi wajen shi tace" yay Mou dina?" Ganin bai amsa bane yasa su mai martaba karasowa wajen shi cikin tashin hankalin. Tsungunawa tayi daidai wajen shi takara Kiran shi amma nan mah shiru             Hannu tasa adaidai saitin idonshi ko zai kifta amma still Wani yawu mai daci ta hadiye daidai lokacin da aka taba kafadanta. "Shikenan balarabe ya mutu adakin  Ramatu"  Zuwaira tafada tana daura hannu akai "Bangane ya mutu bah??" Tafada afirgice tana kallon Zuwaira Itama Umma Zuwaira take kallon akidime "Akawo ruwa" Malam yafada cikin jarumta tareda katse su. Da sauri Zulfa ta tashi har tana cin tuntube. Tana dawowa tamika wa Malam ruwan Addua ya tofa  sannan ya watsa wa Mourad amma abin mamaki ko motsawa baiyi bah Wata irin kara Zulfa tayi tareda zubewa aji.... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 38* Wata irin kara Zulfa tayi tareda zubewa ajikinshi Firgit yadawo hankalin shi dalilin faduwar datayi ajikinshi. Hankali tashe su Umma sukayi kansu,dagota Umma tayi daga jikinshi tace" Zulfa gashi ya tashi ki bude idon ki" Jin abinda tafada yasa Mourad yayi saurin karban ruwan hannun Malam ya shiga yayyafa mata. "Wayyo yay Mou dina!" Tafada batareda ta bude idon ta bah. "Gani nan Zulynah" yafada daidai kunnenta , ahankali tashiga bude idonta. Sarkewa idonsu yayi takara rufe idon sannan ta bude, ganin bai bace bah yasata sakin sanyayyar murmushi. Shima din murmushi ya miyar mata ya mikar da ita. "Alhmdllh"Malam yafada cikin Jin dadi ganin babu abinda yasame su. "Yaushe zaka koma??" Yatambaye Mourad "Gobe neh in Allah yakaimu" yafada cikin nutsuwa "Ohk InshAllah tareda Zulfa dakuma Ummanta zaku taf..." "Marwa din fah??" Uwar gidan Hindatu ta katse shi "Nagama magana da Zulfa da Ummanta neh kawai zasuje" yana gama magana yayi ficewar shi batareda yakara jin abinda suke son fada... Ajiyar zuciya Mourad yasauke jin tareda Zulynshi neh zasu tafi, cikin sanyin jiki su Amarya da Uwar gida suka fita... Zama Umma tayi akan kujera tareda runtsa idonta. "Umma na..." "A'a Zulfa kinji ai koh ni bah Ummanki bane" Umma ta katse ta "Koda bake kika haife ni bah ni awajena har abada banida wacce tafi ki aduk duniyar nan.." "Zulfa na..." "A'a Umma nah zanfi jin dadi in kika cigaba da kirana da yar ki soboda gabadaya Zulfa baiyi dadi abakin ki bah" ta katse Umma Rungumeta Umma tayi cikin Jin dadi"nagode!nago...." "Umma nah ai babu godiya tsakanin uwa da y'a , ni yakamata na gode miki bake bah" tasake katse Umma din Sosai mamaki yacika Mourad ganin ashe ba itace ta haifeta bah sosai ya jinjina wa Umma acikin zuciyar shi kuma girmanta sosai yakaru awajen shi... "Mun gode Umma" Mourad yafada. Gyada kai Umma tayi kurum tana jin wani irin dadi na ratsa tah... ```washe gari...``` Daga jiya zuwa da safen nan babu wanda baisan da zancen tafiyansu Zulfa bah. Wasu sun musu murna while wasu sun nuna rashin jin dadin su akan batun... Mai martaba Malam da kanshi yamusu rakiya airport soboda yin bankwana da Umma dukda yasan ba magana zata mishi bah... ```AIRPORT``` Tsaye suke suna jiran akira su , Zulfa sai kallekalle takeyi tana yaba wajen azuciyarta. Mamaki neh yakamashi ganin bata wani nuna kauyancin nan da akeyi bah. Ba da dadewa bah aka fara kiran su, tashi sukayi suka mawa su Malam Sallama... Sun fara tafiya kenan Umma ta tsaya cak. Komawa baya tayi wajen Malam tace" Nagode,kayafe min duk abubuwan dana maka pls.." "Ba komai Allah ya yafe mana gabaki daya" Malam yafada da murmushi asamar fuskarshi. Itama murmushin tamiyar mishi tareda juyawa tayi tafiyar ta, sosai zuciyar shi ta mishi dadi dalilin murmushin datayi mai. Cikeda farinciki yakoma garin Azare tareda musu Adduan sauka lafiya da saduwan Alkheri...    🛫🛫🛫✈️✈️✈️🛬🛬🛬🛬 ```Oxford international airport ,USA``` Saukan su kenan wani bature ya iso wajensu domin  daukan su,kasancewan yasan yaushe zasuyi landing... Sannu da zuwa yamusu inda ya karbi dan akwati biyun dayake hannun su kasancewan basu taho da tarkace bah. "Umma agida na zamu fara sauka kafin gobe mun huta sai aje a zabar muku gida" Mourad yafada lokacin da suka shiga cikin motan inda shi yashiga gaba while su Umma na baya "Toh, Allah yabiya ka Mourad" "Ameen Umma"yafada yana leken Zulynshi data yi lamo ajikin Umma wanda alamu sun nuna ta gaji neh ta mirror... Haka suka karaso hadadden gidanshi dake Bell Street acikin Jericho Oxford. Sosai tsarin gidan ya burge su,sai juye juye sukeyi suna karewa gidan kallo. Yen aiki neh suka fifito suna mawa ogansu barka da dawowa, sannan suka gaisar da su Umma mah... Cikin gida suka nufa inda already abinci na jiransu akan dining table, sallah da wanka suka fara yi sannan suka juyo dining don cin abinci. Abincin dai gashi kaman bazaiyi dadi bah abaki amma abin mamaki ba karamin dadi yayi bah, inda alokacin mah a plate daya suke cin abincin. Ko kunyan Umma dake wajen mah Mourad baiji itakuwa Zulfa daman bah kunya take dashi bah... Suna gama cin abinci yace zaije asibiti duba new patient dinda aka kawo nan Zulfa tace saita bishi gashi kallo daya zaka mata kasan tana tareda gajiya amma hakan ta matsa har su fice tare... "Garin yamiki kuwa Zulynah?" "Hmm toh gashi nan gashi nan dai bah laifi amma gaskiya ana sanyi"tafada tana gyara khimar dinta Zaro Ido yayi yace"karki cemin kema kina jin sanyi da wannan zumbuleliyar khimar din ki" "Allah yay Mou dina wannan khimar bai tare min komai" "Toh in muna dawowa zamubi boutique musiya cardigan mai tare sanyi" "Yauwa harma da irin wa'incan kayan"tafada tana nuna wasu baturai masu kananan skirts" Da dan mamaki take kallonta cos shi azatonshi zata Kira su da yen iska amma saiyaga sabanin hakan "Ke zaki iya sawa neh??" "Erh mana zan iya sawa amma in kace karna saka ai bazan sa bah". "Karki damu zan Siya miki"yafada daidai yayi parking a lott. Fitowa yayi itama tafito sannan ya riko hannunta suka jero kaman yaya da kanwa... Gaishe su aka dinga yi harya karaso kofar main office nasu inda neurologists ke haduwa. Bude kofa yayi yashiga har lokacin hannun su na cikin na juna. "Welcome back Mr Mourad" suka fada in chorus "Tnx"yafurta a hankali "Hey pretty girl" wani bature yafada Murmushi tasakar mai dukda bata gane miye fada bah amma tasan miye Girl. "What's your name baby??" Wani yasake magana Matse hannun Mourad tayi sai ya miyarda hankalin shi kanta cos lokacin har ya fara duba file a hannun wani. "My name is Zulyn Mourad" tafada ahankali gudun karta kofsa tinda ta lura turancin su sai an lankwasa harshe gashi ita bawai tana jin turancin bane. Wani sanyayyar murmushi yasake Jin abinda tace,su kuwa sai maimaita Zulyn Mourad sukeyi... "Is she your sister?" Wani yatambaye shi "No she's my would be wife" yafada yana sake sakin murmushi. Zaro Ido sukayi suna nuna ni da mamaki,shikuwa har yanzu blushing  yake nikuma bah baka sai ido ina ta Allah Allah mufita natambaye shi abinda suke cewa cos sosai naji na tsargu... Muna fita ya bude min mota na shiga zanyi magana ya katse ni da fadin"kina aji nawa neh?? Sanda na girgiza kaina nace" in... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 39* Sanda na girgiza kaina nace" ina jss 3 neh  wancan watan mah mukayi BECE din mu" "Ohk, amma result din yaushe zai fito?" "Nima bansani bah" tafada tana bude drawer din motan. "Miye wannan??" Ta tambaye shi tana nuna abinda yake cikin drawer din Wani irin dariya yayi tareda shafa doguwar suman kanshi jin tambayan data mishi. "Yanzu ke da miye wannan ya miki kama??" "Erh dai yayi kaman... Azaro ido tayi cikin mamaki tace" daman kana shan chocolate neh" "No lokacin dana je gida ne sister na tasa min a aljihu wai nasha a hanya shine fah namanta sanda nadawo na jefa su acikin nan" "Toh in sha??"ta tambaye shi "Erh ki sha" cikin Jin dadi tafito dashi ba bata lokaci ta bude. Gustiri daya nayi nakai sauran bakin shi, ba shiri ya bude bakinshi nasamai. Daidai sun gama cinyewa suka iso wani katon boutique. Sauka sukayi suka shiga cikin boutique din. Wajen kayan sawa muka nufa inda nadinga kwasa shima na tayani Kusan guda ishirin muka dauka, danaga yaki karewa nace mai ya isa haka cos nalura baiki ace muyita kwasan Kaya bah. Bayan ya biya kudi da debit card nashi kasancewan babu kudi a hannun shi,kayan suka kai mana  mota. Muna isa wajen motan nace ni abaya zan zauna dakanshi ya bude min baya na shiga shirmen da akace na kware ayinshi nadinga zuba mishi shikuma sai biye mun yakeyi. Bayan yayi parking neh ya juyo ya kalleni abaya, murmushi yasake ganin yanda nayi nashe nashe akan seat sai kwasan bacci nakeyi. Saukowa yayi ya bude baya, daukoni yayi a hannun shi kaman wata jaririya... "Sannu da gida Umma"yafada lokacin daya harba daita azaune Umma nah dake zaune tana jiran dawowar mu, tana ganin  ta tashi cikin hanzari ta taho wai zata karbe ni Cikin sauri ya matsa yace"ki bari nakaita karmu wahalar dake" Badan taso bah ta barshi ya kaita dakin da aka basu soboda har yanzu bata gama sakewa dashi bah, shimfida ta yayi akan gado tareda sumbatar goshin ta dakuma kuncin ta sannan ya fice. Bayan shi Umma ta bi da kallo cos sosai take lura da yanayin dayake ciki gameda yar'ta. Tashi na kenan na ga kaina akan gado banyi wani mamaki bah soboda nasan yay Mou dina neh yakawo dakin. Sauka nayi daga kan gadon tareda yin mika wanda akayi in mutum yatashi daga bacci. Hanyan bayan gida nayi fitsari nayi tareda dauro Alwala soboda ko kadan bana wasa da Sallah. Fitowa nayi na tada sallah sannan na zauna inayin Addua , ban idar bah Umma nah tashigo cikin dakin "Daman cewa nayi bari nah taso ki lokacin sallah har ya wuce" Murmushi kawai na sakar mata ina dan lumshe Ido , shafa Adduan nayi tareda gaishe ta. "Ina yay Mou dina yake??" Natambaye ta  "Yana dakin shi inaga shi din ma bacci yakeyi" Zaro Ido nayi nace" Allah yasa dai yayi sallah " Tashi nayi na nade sallaya sannan nace"bari na taso shi" Ban jira cewan Umma bah nayi waje, ina fita natina ashe bansan dakin shi bah. Wani ma'aikaci nagani yazo wucewa, tsayawa yayi ganin kaman akwai abinda nake nema cikin turancin shi na turawa yace "Do you need anything??" Kure shi da ido nayi cos ko kadan ban dago abinda yake fadi bah. Kara maimaita abinda yake fadi yayi cikin kosawa nace" nifa dakin yay Mou dina nake nema inma zaka nuna min ka nuna min bawai ka tsaya kana lankwasa harshe bah" "Pardon?" Zan sake yin magana naji muryan shi ta baya yana waya, Cikin sauri na juya nayi wajen shi , bude hannun shi yayi na fada aciki tareda sa kaina akan kirjin shi. Jin yana labarci yasa namiyar da ido na cikin nashi kaman mai jin abinda yake fadi. "Ammi nah ga Zulynah din nan" Da ido na mishi alaman waye neh , daga wayar yayi a kunnen shi kadan "yace uwata ceh" Murmushi na neh ya fadada daidai lokacin da yasa wayan a handsfree. Wata daddadiyar murya ceh tamin sallama, kara kallon fuskan yay Mou dina nayi kafin na bude bakina da kyar na amsa sallamar ta. Ja na yayi zuwa wajen sofa din palourn,zama yayi ya daura ni asamar cinyarshi. Cikin nutsuwa na gaisheta amsa min tayi daga dayan bangaren, muryan  Yay Mou dina naji yace" Ammi nah ya kikaji muryan Zulynah??" "Kai masha Allah ka iya zabi wlhy muryar ta kaman ana busa sarewa har tafi naka dadi" Dariya nasake jin abinda tace akan murya na bansan yaushe na Budi baki nace" nasan kawai kin fada neh amma acikin nan kowa yasan wanda muryan shi yafi dadi acikin ni da Yay Mou dina" Wani irin dadi Ammi taji jin abinda nace "Haba Zulyn Mourad karki fadi haka mana" "Amma acikin ku biyu muryan ki yafi nashi" "danAllah fah" tafada cikin Jin dadi, shagwabe fuska Yay Mou yayi irin baiji dadin nan bah  Ko kallon dayake gefo min baisa nayi shiru bah saima gwalon danake mishi kuma idona daga kanshi bah saima gwalon danake mishi "Wlhy"nafada tareda sakin murmushi ina shafa sajen shi zuwa gemun shi soboda bakaramin kyau suke min bah. "Toh Zulyn Mourad nagode" "Kai Ammi miye abin godiya kuma anan"nafada ina zumbura bah Murmushi kawai tayi tace" ya naga yayi shiru ko yabar wajen neh??" Dariya nayi still ido na akanshi nace"Lah Ammi inaga kaman ruwa neh ya cinye shi azaune" Itama darawa tayi tace"toh Zulyn Mourad sai anjima koh?" "Toh Ammi sai anjima" ina gama magana ya katse kiran, hannu na na tusa cikin gashin kanshi ina mai Susa lumshe idonshi naga yayi gashi still baiyi magana  Bude idonshi yayi sannan ya daga ni daga kan cinyarshi Cikin mamaki nake binshi da ido ganin lokaci daya ya sauya min, "Miye faru yay Mou dina??" Bude bakin shi yayi yana cizan labban shi da kyar yace"... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 40* Bude bakin shi yayi yana cizan labban shi da kyar yace"kai na neh yafara ciwo" "Yah Salam"nafurta cikin kwalalo ido Miyarda shi nayi yazauna nakara komawa saman cinyarshi shidai da ido yake bina gani yayi na kama kanshi Addua nayi ta tofa mai kaman yanda Umma nah kemin nan da nan yafara zufa... Da murmushi asamar fuskarshi yace"thank you my doctor"  Murmushi na miyar mai tareda mikewa daga samar cinyarshi  wanda kuma yayi daidai da fitowar Umma daga daki "Kuna nan ashe??" Ta tambaye mu "Erh Umma gashi kuma wai kanshi yana ciwo" nafada cikin rashin jin dadi "Wai haka??" "Ai naji sauki yanzu cos harta kama min" yafada yana kallon saiti na tareda sakar min murmushi Zaro Ido Umma tayi tace" ta kama maka fah kace?? Ai bata iya bah" zumburo baki nayi ganin Umma tana underestimating din Kama min kumatu yayi yace"Lah Umma dagaske ta kama min kuma naji sauki sosai" Tabe baki Umma tayi tace"toh Allah ya sauwaka" "Ameen muka amsa in chorus" Sanar damu akayi angama shirya dining table ba bata lokaci muka dunguma zuwa dining room din... ```washe gari...``` ```8:30am``` Shi yafara tashinmu mukayi sallah, wanka nayi inda na tarar har ya kawo min kayan da muka siya jiya a boutique... Daya daga cikin kayan nasa inda ba karamin kyau yamin bah, wajen mirror na nufa sannan nadauki powder na shafa har zan dam bara jam baki sai na tina da turawan dana gani jiya ba haka sukayi bah Lipstick kawai nadan shafa dan daidai saikuma naga ashe mah yafi mun kyau fiyeda jambaki. Fitowa nayi daga dakin cos alokacin Umma nah bata ciki Samun turawan nan nayi suna shirya dining table dauke,juyawa nayi na kalle ta wajen da Yay Mou dina yafito jiya Ahankali nake takawa zuwa wajen ban kaiga zuwa bah Umma nah takira ni  Wajen ta nakoma ina turo baki nace" ina kwana Umma nah" "Lfy, ina kuma zakiyi acan??" Dan murmushi nayi nace" zanje in taso Yay Mou dina neh naga bai fito bah" "Ai Mourad yafita bayan anyi sallahn asuba" Zaro Ido nayi nace"tin asuba🤔?? Toh ina yaje haka da harma bai zai cemin zai fita bah??" "Wajen aiki ya tafi" tafada tareda jan hannu na zuwa dining room din Sosai naji bah dadi da fitan shi, Umma nah da kanta ta zuba min abinci  Kallon plate din nayi ina tunanin ko zan iya ci tinda daman da Yay Mou dina nakeci Duk dadin danaji abincin yayi jiya sai naga nayau ko dadi baiyi bah Spoons biyu nayi naji na koshi, tura plate din da nayi neh ya miyarda hankalin Umma nah gareni Tin kafin tayi magana nace" na koshi neh" "Bangane kin koshi bah?" Kwabe fuska nayi nace"Umma nah wlhy abincin babu dadi shiyasa" "Toh in dafo miki wani abun daban??"ta tambaye ni cikeda kulawa Da murmushi asamar fuskar na nace"A'a Umma nah ki barshi kawai, bari na zaga gidan nagani" "Toh banda tsokana da barna" Dariya nayi nace"kai Umma nah ai bana jin turancin da zanyi tsokana dashi amma in Yay Mou dina yadawo zan mai magana yasani a makarantan koyan turanci" "Ahtoh kin kyauta wlhy"tafada daidai tagama cin abincin Tare muka tashi inda ita ta zauna a palour nikuma na fita... ```8:00pm``` Zaune nake a palour bayan na idar da Sallah banda kallon kofa babu abinda nakeyi  Bini bini saina saki tsaki cos sosai idanu na suke son ganin shi ga wani yunwan dayake chasa ni Karan motan dana ji neh yasani ajiyar zuciyan da har Umma nah sanda taji shi Girgiza kai kawai tayi lokacin dataga nayi hanyar waje Turus naja natsaya abakin kofa bayan na fita, murmushi naga asamar fuskarshi lokacin da yayi harba dani Ware min hannun shi yayi still yana murmushi ganin masu aikin gidan sai kallon mu sukeyi yasa nayi harraman zuwa gareshi soboda daman bana niyan yi mishi oyoyo soboda rai na yabaci sosai amma bazan so in yarfa shi agaban masu aikin shi bah Ina zuwa wajen shi na fada ajikin shi atare muka sauke ajiyar zuciya, kankameshi nayi sannan nafara kukan shagwaba Dagoni yayi daga jikinshi yana taba wuya na yace"Yah Salam!! Zulynah waye taba min ke??" Turo bakin na nayi nace" ba.. bakai bane" Zaro Ido yayi yace" ni kuma??" Gyada kaina nayi tareda yin hanyan cikin gidan, hannu na yaja sannan ya matso dani jikinshi yace" am so sorry Zulynah ki fada min laifin danayi" Hannuna na fauce na daura su akan karamin kugu na nace" daman aikin ku daga sassafe har dare kuke kaiwa neh??" Girgiza kai yayi zaiyi magana na katse shi nace" Toh miye ka tsayi yi har dare bayan kasan ka ajiye mutane agida??" Kallonta yakeyi daga sama har kasa cos sai yanzu ya lura da dressing dinta shafa silk gashin  kanshi yayi yace" kinyi kyau Zulynah" Gaba tayi tace"Inka shirya amsa min tambayan dana maka saika neme ni" Girgiza kanshi yayi tareda sakin murmushi yana mai bin bayanta Suna shiga na nemi sitting agefen Umma na dora kafa daya akan dayan murmushi kurun yasakayi cos sosai yanda nakeyi yake kara dakon sona acikin zuciyar shi "Sannu da gida Umma" "Sannu da dawowa yah aiki" "Alhmdllh Umma" Zaro Ido nayi soboda tunowa da nayi ban mai sannu da dawowa wa bah nace"Lah sannu da dawowa yay Mou dina"  Murmushi yasake Jin abinda nafada yace" sai yanzu kika ganni Zulynah" Kawar da kaina nayi daga gareshi nace" kai ana tambayan ka wani abu daban kana bada amsa wani abun daban" "Am sorry my dear" "Kaima kasan bana jin irin wa'inan yaren" "Karki damu zuwa ji... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 42* "Kwadayayu kawai" nafada tareda Jan tsaki  "Wai nikam don kin tashi baki gama ci bane kokuma soboda asaran kudin da kikace nayi kike duk wannan surutun"yatambaye ni cikin son danne dariyar shi "Ehtoh duk wanda ka zaba" nafada tareda bude kofa cos har mun iso Ajiyar zuciya Umma dake jiran dawowan mu tasauke  "Haba ya zaku dade awaje har haka" tafada tana tashi tsaye Turo bakina nayi nace "ahakan ma fah Umma ko gama cin abincin bamuyi muka taho gashi abincin bakaramin dadi gareshi bah😋" nafada tareda lashe lips dina Dariya Yay Mou yafashe dashi harda rike ciki tareda zama akan sofa cos yasan yana iya faduwa kasa in baiyi wasa bah Kallon shi muka tsaya yi sororo ga wani uban kyau daya kara, Tsagaita dariyar shi yayi yace " Umma itafa barin abincin neh damuwan ta" "Wani irin abinci neh hakan?" Umma ta tambaya tana kallon direction dina Zaro Ido nayi ina kallon Yay Mou cos gabadaya ban tambayi sunan abinda naci nidai abinda nasani shine abinci yayi dadi Hannu nasa akai alaman inason tino abinda yafada wa steward Da dan karfi nace" cannoni an copee" Wani dariya yasake yana jinjina kaifin kwakwalwar ta katse shi nayi da cewan" ban fada daidai bane Yay Mou dina??" "Wlhy kinyi kokari amma Cannoli and coffee ake cewa" Tabe baki nayi nace" ko ma dai miye" Murmushi yasakar min sannan ya juya wajen Umma nah yace"Yauwa Umma nazaba muku gida uku gobe sai muje ku zabi wanda ya muku aciki sai mu biyasu kudi kafin wani yayi requesting" Fuskan tausayi Umma tayi tace"Allah sarki kace yau kasha wahala"  Murmushi yayi yace"ai ba wani wahala Umma ai duk yiwa Kaine" "Toh Allah yakaimu gobe" Yace"Ameen" Mika min paper bag din hannun shi yayi yace"Gashi bari nashiga bacci gobe Inada zuwa hospital da wuri" Karba nayi nace"miye aciki amma??"  Taba min kumatu yayi yace"In kin duba zaki gani" "Toh Yay Mou dina Allah yakaimu gobe kuma in zaka wuce ka tashia ni kaji??" Pecking din goshi na yayi yace"Toh shikenan InshaAllah zan tashia ki" Waving dinshi nayi nace"Saida safe" Batareda yasake magana ba ya shige daki Jana Umma tayi cikin daki itama , abakin gado na zauna tareda tankwashe kafafuna sannan na hau fitowa da abin cikin paper bag din Kyakyawan nadi suka mai acikin foil paper dukda basan abinda yake ciki bah amma tsantsan kwadayi irin nawa har lashe baki nakeyi ina hadiyan yawu Abinda ido na yaci karo dashi yasa nayi karamar kara wanda yaja hankalin Umma nah data fito daga bayan gida Cikin sauri tayo waje na cos azatonta wani abu neh yasame ni Cikin murna nace"Umma nah ga canno... Cannoli din da mukaci fah" Yar karamar tsaki taja tace" har kin tsorata ni" Fitowa dashi nayi ina dan lasan yatsa turo baki nayi nace" kiyi hakuri toh" Gyada kai kawai tayi sannan ta zauna agefe na,tura mata nayi nace"Umma nah kici Kiji" Daukan guda daya tayi ta gutsiri kadan aciki sosai itama yamata dadi "Kinji dadi koh"nafada cikin santi raina yayi fari tass sai murmushi nakeyi tareda yima Yay Mou dina Allah yasaka mishi da gidan Aljanna... Washe gari kaman yanda yamin alakawari haka yazo yacika ya tashiani , Atare mukayi breakfast cikin farinciki na kuma godemai akan cannoli din jiya Azuciyarta sai Allah Allah nakeyi yadawo musake komawa muci( 😂😂). Yau Kam baidade bah yadawo, wanka yayi mukaci lunch sannan muka fice zuwa ganin gidajen dayace yazaba mana Shike jan motan nikuma ina gefen shi Umma nah kuma abaya kaman big Boss😉 Duk gidajen daya zaba babu na bari cos sosai suka hadu kuma story building neh( gidan sama) Wanda yake dan kusa da gidanshi nazaba cos ko kadan banson muyi nisa da juna kuma da an bita nawa nikam banki ace muna kwana agida daya bah☹️ Atake awajen yasiya mana gidan sama yamawa Umma bayani akan da kudin zanen da nayi a Azare neh yasiya Interiors din gidan bakaramin kyau sukayi bah inda anan neh kuma tunani yakamani ganin duk wannan uban gidan mu biyu neh kawai zamu zauna Babban abin tashin hankali kuma shine nida Umma nah neh kadai zamu nayin wahalan gyara wa🙆 Komawa gida mukayi inda na matsa mai sai mun fita,  Gargadi Umma tamana akan kar mu dade, boutique naga ya nufa damu ashe takalman zuwa school mukaje siya Kusan kafa bakwai yasiya inda nadinga kwararo mai ruwa godiya dakuma Addua Shidai kawai da murmushi yake bina,komawa mukayi cikin mota inda adaidai lokacin neh wayar shi tadau kara Connecting wayan yayi da Bluetooth din motan nan wata siririyar murya tamana sallama Murmushi kan fuskarshi neh ta fadada inda suka dinga hira da wance takira da larabci Chan yakoma magana da hausa yace nayi magana kanwar shi ceh Gaishe da junanmu mukayi cikin fara'a soboda daman nikam banda wuyan sabo... Wani INN daban dana jiya yakaimu sannan yayi mana ordering din wani abin daban  Jin ba cannoli bane yasa ni interrupting da hannu na cewa steward din yatsaya sannan najuya wajen Yay Mou nace ni cannoli nake so Dariya kawai yayi yakara mawa steward din magana... Dawowa yayi da trolley sannan ya ijiye mana agaban mu, nikam takan Cannoli dina nayi, wraps biyu baci na dauki na Yay Mou dina naci wato _Lebanese mezze_ Sosai shima yamin dadi sai asannan nagane ashe bah Cannoli kadai keda dadi bah... Washe gari nafara zuwa school inda nayi kawa mai suna Philadelphia Nanthel (rival dina kenan I miss her)  Ita ke taimaka min da abubuwa acikin school din cos ita tafara koya min turanci Wata uku kacal nayi da Philadelphia inda alokacin neh nayi candy cos ashe ajin karshe aka sani na kum iya turanci sosai  Umma nah tasha mamakin yanda akayi nayi na biyu a aji tinda daman tasan ba ilimi gareni bah abinda bata sani bah shine ada wasa neh fal araina amma a yanzu ina next level neh... Sosai Yay Mou yataka rawar gani acikin rayuwata kuma ina mugun Sonshi don bana shakkan fadan haka agaban koma waye neh... Wannan kenan... Bude mata kofa da akayi neh yadawo daita duniyar tunanin data fada Wani murmushi tasake tareda rike saitin zuciyar ta tace" ina son ka sosai Yay Mou" Saukowa tayi ahankali inda wajen banda iska babu abin yake kadawa sakamakon private jet dinta dake wajen... Shiga cikin jet din tayi inda ya..... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 41* "Karki damu zuwa jibi zaki fara makaranta" Cikin sauri nakoma ta inda yake zaune nace" dagaske kakeyi??" Batareda ya amsa min bah ya mike tsaye yajuya gurun Umma nah yace" bari nashiga na watsa ruwa" "Toh afito lafiya" Tsayawa nayi sororo ganin bai amsa min tambaya ta bah, baikaiga shigewa bah cikeda rashin kunyan dana kware ayinshi nace" Yay Mou hala icce neh ke maka magana anan??" Tsayawa yayi cakk kaman zaiyi magana amma sai kawai ya cigaba da tafiyarshi yana mai mamakin yanda tayi mishi magana yanxu cos shi Sam baisan hallayarta bah... Zan sake magana kenan Umma tamin alaman nayi shiru, badan naso bah nayi kum da baki na amma sosai rai na ya baci... Wanka yakeyi amma gabaki daya hankalin shi akaina yake,babu abinda yafi tabashi sai yanda na mishi magana da bah dan son dayake min bah da yau saiya nuna min matsayina... Umma nah kawai ya hango azaune cos nikam tsantsan bacin rai bansan yaushe na shige daki yin bacci bah dukda uwar yunwan danake ji... Bayan ya zauna yace"Ina take Umma??" "Inaga bacci tashiga yi"Umma ta bashi amsa "Taci abinci kuwa??" "Bata wani ci bah wai tace abincin bai mata bah" "Dadi take nufi ko miye??" "Erh wai bai mata dadi bah" Zaro Ido yayi yace"unbelievable!!!" "Miye faru?" Umma ta tambaye shi "Umma wlhy mamaki naji ,takuwa san waye mai yin girkin gidan nan kuwa??" Ido Umma ta zuba mai tana jiran miye zai ce,jin baiyi magana yasa Umma tace"waye mai girkin gidan nan??" Sanda ya shafa kanshi tukunna yace" bakowa bane face _Mario Batali_wanda ya kasance mutum na biyu acikin mutane goman dasuka yi fice a girke girke acikin fadin American nan(wato second top chef in America)" Rike haba Umma tayi da jin abinda yafada, itama tasan Zulfa tafada neh kawai amma hakikanin gaskiya abincin bakaramin dadi yayi bah... "Bari na tasota karta kwana da yunwa yau ma" bai jira cewarta bah yayi dakin su... Akan gado yasameni wanda nayi nashe nashe ina kwasan baccin wahala. Sif ya nufa yadauka min doguwar rigar Chiffon Floral Dress da gyale cos harna cire kaya nadaura towel dukda uban sanyin da ake agari amma kasancewan akwai room heater acikin dakin shiyasa ban wani ji sanyi bah... Dawowa yayi yazauna agefen gadon ahankali yajawo ni jikinshi tareda saka min kayan daya dauko min yana gama samin ya zare towel din sannan ya hau tashina... Juya mishi baya nayi cos nariga nagane shine soboda perfume dinshi dana shaka Cikin sanyin murya yace"Zulynah" Turo baki nayi nace" kadaina kiran suna na tinda daman banda amfani awajen ka" "Miyesa kike magana haka neh Zulynah??" "Ai dole katambaya tinda har nine zan tambaye ka abu kaki bani amsa" "Am sorry amma kin bata min rai neh shiyasa nayi shiru" Cikin sauri najuyo jin abinda yafada kallon shi nayi da kyau nace" na bata maka rai fah kace??" "Erh mana" yafada in serious tune  "Miye nayi toh??" Ta tambaye shi Tashi yayi tareda Mika min hannu yace"You somehow lack manners"  Hannu na nima na mika mai kafin na girgiza kai nace" nifa nace maka bana jin abinda kake fada da turanci" Samin dankwali yayi yace"Toh saiki ajiye acikin kwakwalwar ki duk randa kika fara jin turanci zaki san ma'anar abinda nace"  Tabe baki nayi nace"toh, amma ina zamuje naga kasamin kaya??" Atakaice yace"Restaurant" "Ina neh kuma hakan??"natambaye shi "Wajen cin abinci neh" Tabe baki nayi nace"abincin da duk babu dadi nidai babu inda zanje" Rike hannu na yayi gam yace"mu jeh dai cos yunwa nakeji sosai tin safe ban karya" Zaro Ido nayi cikeda tausayin shi nace"ayyerh sannu yay Mou dina" Gyada kai kawai yayi muka fito palour,kallon Umma nah yayi yace"Umma bari muje mu dawo" "Toh adawo lafiya" Waving dinta nayi nace"Saimun dawo Umma nah" ... _MARIO BATALI INN _ Shine sunan dayake rubuce agaban katon hadadden gurin cin abincin da mukaje... Zama mukayi yakira steward tareda yin mana ordering din cannoli (tube din biscuit mai ricotta dakuma pistachio cream wanda yake hade da chocolate chips😋😋) sai hot coffee kasancewan ana sanyi... Ci yakeyi yana kallo na yanda nake cin cannoli din harda santi ina dan sude hannu na kasancewan pistachio cream din yana bata min hannu "Yayi dadi neh??"na tsinkayo muryan shi Dagowa nayi na kalle shi sannan nace" sosai ma kuwa" Giran shi daya ya dage min yace "Dagaske" "Erh mana" "Amma miyesa kika ce na gida babu dadi bayan duk mutum daya neh yayi??" Cikeda mamaki nace"mutum daya kuma??" "Erh mana wato mai inn dinnan shime mai dafa min abinci agida" Kallon shi nayi da kyau nace"maganar gaskiya abincin yayi dadi amma Sam ni banji dadin shi bane soboda batare mukaci bah" "Wonderful darling ai ni bansan haka bane" Turo baki nayi nace "amma fah karka fada wa Umma nah" Rike haban shi yayi tareda daga min gira daya yace"Kin miyarda ni parrot neh hala?" "Farrot??" Nafada tareda lulawa duniyar tunani Dariya ya fashe dashi yace "dullard kawai Aku nake nufi" "Aww shine Farrot??" "Ba Farrot bah parrot" Dage kafadata nayi nace"ko ma miye" "Karki damu daga jibi zaki fara zuwa makaranta" Murmushi nayi nace"ai nadau kafada a wasa neh dazun" "A'a ai bazan miki wasa da irin haka bah" "Kardai shiyasa ka dade??"  Gyada min kanshi yayi tareda marairace fuska  Cikin sanyin murya nace"sowie ai basan hakan bane" Wani shegen murmushi yasake yace" sorry zakice" "Amma ai nayi kokari koh??😔 Shafa fuska ta yayi yace"Sosai mah kuwa" Sai asannan nasake fuska tareda cigaba da cin Cannoli dina, steward yakira yabashi credit card dinshi  tareda yi mai magana wanda bansan miye yace bah Baifi 5 minutes bah yadawo rike da paper bag mai tambarin INN dinsu. Mika mishi paper bag din dakuma credit card tareda wani paper(receipt) Tashi yayi yace"Mutafi" Zaro Ido nayi ganin ban koshi ba kuma akwai saura acikin cute disposable tray din wanda ko daya baya kama da disposable one(wanda ake jefarwa bayan angama amfani dashi) "Yay Mou dina ban fa gama bah😬" "Erh muje" Zaro Ido nayi nace"kuma ban koshi bah☹️" "Zulynah dare yayi sosai karfe 11 fah nasan Umma tana jiran mu" Badan raina yaso bah natashi tareda bin bayan shi, ina tafiya ina waiwayan table din mu wanda aka fara tattara abubuwan kai Ban hankara bah naji hawaye sun dan zubo min cikin sauri nagoge dan karya gani yazata kodan abinci nake kuka(niko nace da dan miye kike kuka😇) Bude min mota yayi na shiga sannan ya bude baya ya ajiye paper bag din tareda rufewa ya shigo motan sannan yaja mu muka tafi... Ganin nayi shiru ina kallon waje ta glass yasashi riko hannuna tareda murzawa acikin palm dinshi(tafin hannun shi) Jin dumi na ratsa ni yasani juyowa gareshi nace"kayi asaran kudin ka dazu" "Bangane bah??" "Erh mana bagashi bamu gama cin abincin bah kace mutafi nasan iyanxu Kam harsun gama sudewa😣" nafada tareda kawar da kaina gefe gudun karya ga hawayen da suka sake gangaro wa "Kwadayayu kawai... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 12:02] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 43* ```Wannan page din naku neh masoyan Zulfa Allah yakara dankon soyyaya``` Shiga cikin jet din tayi inda yafire da ita zuwa birnin tarraya wato Abuja🛫🛫... ```Agoyi Ironsi Street, Maitama Abuja Nigeria``` Afilin katuwar gidanta Wanda yake mallakinta jet din yasauka Su Christine neh tsaye acikin filin ta bangare daya suna jiran isowan su... Saukowa tayi daga cikin jet din, cikin takunta na kasaita take takowa wajen su inda suma wajen nata suka dosa Gaisheta sukayi cikin girmamawa  ta amsa sannan suka sata a tsakiya sufa wajen da suka parka mata Bude mata baya Christine tayi ta shiga ita kuma ta zauna agaba mata yayi gaba dasu  Cikin 5mins suka isa ta gaban wani rantsetsen gida Wanda kana gani zaka zata wasu manyan mutane neh masu shi Shiga cikin gidan sukayi  cikin turancin ta na Americans tace"kifada musu inason na huta sai zuwa 5 zanyi attending dinsu" Amsawa tayi da toh tareda wucewa side din da bakin su suke... ```Azare, Bauchi``` "Umma ina yarki take" yatambaya daidai ya zauna akan expensive new sofan cikin palourn umma Cikin Dan mamaki tace"Lafiya dai koh??" "Erh Malam neh ke Neman mu" Dan Jim umma tayi cos gabadaya ta manta bata fada wa Malam batun tafiyan Zuly bah Ganin tayi shiru yasa shi fadin Harda ke ma cos so yake yakoma a ranan Cewa tayi"je ka inazuwa" Toh yafada tareda ficewa zuwa private palourn dake cikin fada Da sallama tashigo cikin palourn sannan ta neme guri tazauna batareda ta lura da yanda Malam ke binta da Ido bah "Ina yarki?" Malam yatambaya Ahankali tace" bata nan" "Da izinin waye tafita?" "Da izini na" ta bashi amsa atakaice Runtse idonshi yayi yana Jin bacin rai cikin sauri ya mike tsaye daga kan kujeran yana karata Addua acikin ranshi cos baison bacin rai yasa shi aikata abinda rayukan su zasu baci Ganin bacin ran yaragu yasa shi Zama akan sofan shi tareda kallon umma da kanta ke sunkuye  Gyaran murya yayi suka miyar da hankalinsu kanshi cikin muryan data jikin da mulki yace "Iqbal tin da dadewa mun yanke hukunci akanka da kuma kanwarka wato Zulfa ina fatan zaku karbi hukunci da hannu biyu" Kafeshi Malam yayi da ido yana karantar yanayin da yake ciki Gabadaya wani irin mahaukaci bugu kirjinshi yakeyi inda umma alokacin zufa yagama wanketa Cikin danne duk abinda yakeji ya kwakulo wani murmushin yake yace"inshAllah zamu zamo masu karban kowani hukuncin dakuka yanke ma... Katse umma tayi da fadin" in kai ka yarda kana tunanin Zulyn mourad zata yarda??" Cikin mamaki Malam yace"Zulyn mourad kuma??" Kawar da kanta tayi tareda yamutsa fuska, sororo Iqbal yake kallon umma ga wani bacin ran daya soma fizgarshi sanadiyar sunan da Jin abinda tace Haka kawai yaji bayason yaji tana kiran Zulfa da wannan sunan muryan Malam yaji yace" babu ruwana da in tayarda ko bata yarda bah hukunci dai munriga mun yanke shi I don't care" Cikin ladabi yace " Allah gafarta Malam ko zamu iya Jin hukuncin da aka yanke akan mu?" Cikin Jin dadi Malam yace"Allah yamaka Albarka Iqbal, daman ba komai bane face alkawarin aure da yake tsakanin ka da Zulfa" Arazane ya dago kanshi Wanda wasu zazzafan zufa neh ke keto mishi Cikin dauriya umma tace" tinda nasan basu son junansu miye zaisa a barsu kawai gashi kuma yanada matanshi?" "Babu batun a barsu kuma aishi mijin mata 4 neh" Wani irin kuka neh ya kufce wa umma, cikin mamaki suke kallonta sai Iqbal yaji dama shine yasa mu daman kuka cos zuciyan shi ba karamin nauyi yake mishi bah. Jikin Malam neh yayi sanyi ganin yanda masoyiyar shi ke kuka, durkusawa umma tayi agaban shi tace"danAllah mijina kayi hakuri ka janye wannan maganan na tabbata wannan abinda kafada da kasan yanda rayukan mutane zasu shiga kunci da baka fade ta bah pls" Wani dariya Malam yayi sai yaji gabadaya baya ma son yayi auren su dauwama a hakan ta dinga kiran shi da mijinta Dagota yayi ya zaunar daita agefen shi yace" ba damuwa zan janye maganan nan" Ajiyar zuciya umma da Iqbal suka sauke alokaci guda tareda yin hamdala acikin zuciyan su Cikin farinciki umma tace"Nagode sosai mijina Allah ya barmu tare" Murmushi yayi yace "Ameen amma akan sharadi daya tak" Dasauri suke kafeshi da ido bugun zuciyan su na karuwa Cikin serious tune Malam yace" na yarda zan janye wannan maganan amma sai dai Id... ```Dafatan munyi sallah Lafiya?Allah ya maimaita mana Ameen``` *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 12:02] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 44* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 44* Cikin serious tune Malam yace" na yarda zan janye wannan maganan amma sai dai Idan Zulfa tace bataso amma mudin tanaso to lah shakka zan daura musu aure nan da wata 1" Wani siririn murmushi neh ya kufce wa umma cikin sauri ta lalubo wuyarta domin kiran Zuly... Fitowarta kenan daga cikin toilet taji ringing din wayarta dasauri ta karasa wajen bedside drawer tareda gyara zaman karamin towel din jikin ta,ganin ummanta neh ke Kira yasa ta bari yakatse tareda danna mata Kira  "Umma nah harkin fara missing dina neh" tafada cikin shagwaba Kurawa wayan ido yayi yana konkonto ko ita dince tayi magana cos wayan a handsfree yake Umma zatayi magana Malam yariga ta yace" Zulfan Ummanta" Tabe baki tayi tace"ranka shi Dade ina wuni" "Lafiya lau yar ummanta" Kallon wayan tayi sannan tace"ina fatan komi Lafiya koh?" Da dan mamaki Malam da Iqbal suke bin wayan da kallo cos maganan tayishi neh kaman da masu aikinta take Basarwa Malam yayi yace"daman wani magana ne mukayi da ummanki tace bata yarda bah shine nace in har kema baki yarda bah ta zan janye maganan" Wani irin rass taji kirjinta ya bada a hankali tace "taya za'ayi umma nah bata yarda da abu bah ni in yarda?" Umma ce tace"karki damu yar umma it's about your life kifadi duk abinda ke ranki" Cikin sanyi murya tace"Ohk miye abin toh?" "Yauwa yar Albarka daman bakomai bane face hada ki aure da yayanki" "Wani yaya na din" tafada yayin da zuciyar ta ta shiga dukan tara tara Kaman mai tsoron yin magana yace"Iqbal" Afigice tace"what!!"cos maganan yazomata abazata Dan murmushi umma tayi cos tasan hakan zata faru , dukda Iqbal bayason auren amma bazaiso  tace bazata aure shi bah. Muryan ta suka tsinkayo tace"Allah yasa shine mafi alkhairi agaremu" Wani irin ajiyar zuciya Iqbal yasauke Jin abinda tafada haka ma Malam Cikin tashin hankali umma tace" ke kinsan abinda kike fada kuwa?" "Erh Umma nah nasani kuma na yarda" tana gama fadin haka ta katse Kira "Hello ! Hello!! Hello!!!" Shine abinda Umma ke maimaita wa akidime Malam neh yace"toh Alhmdllh kai Iqbal kaje ka shirya nan da wata daya zan daura muku aur... Katse shi Umma tayi da fadin" pls karmuyi haka daku na tabbata batasan abinda tafada bane inta da.." Shima katse ta yayi da fadin"Bangane bah?? Taya za'ayi kice batasan abinda take fada bah bayan tace ta yarda, wannan ma maganan banza neh nidai nagama magana nan da next month zan masu aure"  Yana gama fadin hakan yafice daga palourn umma kam daskarewa tayi a wajen cos tasan shikenan aikin gama ya gama... Rawa tahau yi agaban mirror har towel dinta ya tsince bata bari bah kuma bata dauki towel din bah daga ita sai pant and bra "I will soon be Mrs Iqbal Alhmdllh"tafada cikin farincikin Jin wannan lamarin  Wajen wardrobe dinta ta nufa ta dauko wani Lace Trim Silk long Dress dinta  Wani irin juyi tayi saigata agaban dressing mirror,ajiye kayan tayi ta bude wani expensive _Orlane,creme royale_ ta shafa shi a fuskanta kafin tabi jikin ta da wani cream daban kafin ta shafa powder a face dinta tareda lip gloss Fuskanta kwance da murmushi ta hau sa kayanta, Princetown Velvet Slipper tadauko tasanya shi Dankwali tadaura akanta cos bata manta gargadin da Yay mou dinta ya mata bah dukda kuwa baya nan... Iya damuwa Umma ta shige shi itakam ma bawanda takejin tausayin shi sama da Mourad  cos ita tasan zafin so  "Allah yasa hakan shine mafi Alkhairi" tafada asarari shigowan Iqbal neh ya katse ta inda yace mata zai juya in ana sauran kwana 3 za'a daura aure zai dawo Ba yabo ba fallasa tace "Allah yakaimu" Ameen yafada yana mai jin wani tsoro tsoro aranshi cos baisan ya zasu kare da Heartbeat dinshi bah... ```Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria``` Fitowarta kenan daga kitchen taji tsayuwar motarshi kaman kullum yau ma tsaki taja tareda hayewa sama da sauri Powder tashafa a fuskarta da Jan baki , abakin kofa sukayi gware sanda shima ya kutso kai cikin dakin "Ouch Heartbeat zafi" yafada yana mulmula goshin shi, ya mutsa fuska tayi tace "ni yakamata nace da zafi" Tafada tareda rabewa gefen shi zata wuce cos ya bata haushi , janyota yayi baya tareda rungumeta yace" don't you miss me?" "I do mana" tafada atakaice Cikin sanyin murya yace"Am sorry" Tabe baki tayi tace" kadawo Lafiya" Murmushi yayi yace"Alhmdllh, miye aka ajiye min neh?" Jan hannunshi tayi cikin dakin tace"bari na hada maka ruwan wanka cos nasan ka gaji" Dan murmushi yakara Jin ba amsan abinda ya tambaye ta ta bayar bah, Shafa keyar shi yayi daidai lokacin da take cire mai takalmi yana Jin wani sabuwar kaunar ta na kara huda kahon zuciyar shi. Towel ta Mika mishi daidai tagama cire mai kaya ya rage daga shi sai boxer , tura shi toilet tayi tareda nufar wardrobe ta cire mai kayan da zaisa kafin tafice zuwa kitchen... ```Washe gari...``` Cikin sauri tagama shiryawa cos tagama abinda yakawota Christine neh ta tayata daukin purse dinta sukayi wajen da jet yake jiran isowar ta Cikin farinciki ta shige cikin jet din harda dagawa Christine hannu... Suna isa cikin Bauchi suka kama hanyan Azare tana Allah Allah su isa cos yau kam ma dakyar taga safiya tayi Taso tafadawa Yay mou amma sanin bata tabbatar bah yasa tayi shiru gudun karta bashi wrong information... Suna isa tayi cikin fada dagudu har zata shiga bangaren su sai kawai ta wuce bangaren Malam kasancewan tasan ba yanxu yake fita cikin fada bah Da sallama ta shiga inda yake zaune akan kilisarshi yana shan miye oho Gaishe shi tayi ya amsa cikin sakin fuska yace"an dawo kenan?" "Erh yanxu dawowa ta ko wajen Umma nah ban shiga bah" Kallonta yayi daga sama zuwa kasa yau dai ba wani matsala cos tana sanyi cikin exclusive blue _The Fling High-Waist Jeans dakuma wani pink Saint Laurent Logo T-Shirt gashin ta cikin blue cute hula_ "Naji kace zaka hadani aure da Iqbal" tafada idonta kur cikin nashi Kawar da kanshi yayi yana jinjina rashin kunyarta azuciyar shi afili yace "Ko bakiso neh" Zaro Ido tayi tace"wane ni ince banso, nidai Allah yasa Alkhairi neh" "Ameen"yafada yana mamakin ta "Yaushe neh auren  inason in fadawa mutane na cos su samu daman shiryawa" Dan murmushi yayi yace"iwar haka next month kin zamo amarya" "Masha Allah Nagode Allah yakara girma"tana gama fadin haka ta fice da gudu cikin Farinciki Girgiza kanshi yayi yana jinjina haukar ta... Umma dake zuba turaren wuta acikin burner ta dago tana kallon  Zuly data shigo da sallama Amsawa tayi tareda kura mata ido ai bata gama nazarinta bah Zuly tafada mata ajikin tana dariya "Miye faru??" "Am so happy Umma nah"tafada  "Soboda?" "Za'a min aure da Iqbal next month"tafada bako kunya Zama umma tayi tace cikin sanyin" Mourad fah?? Murmushin fuskanta neh ya fadada tahau lalubo wayarta acikin purse tace" nasan zaifi kowa farinciki let me tell him the good news" Kafin umma tayi magana har ya dauka cikin muryan nuna jin dadi tace" Yay mou dina Albishirin ka" Mourad da kanshi ke kan cinyar Ammi yatashi dakyar cos tin jiya yake jin zuciyan shi nazafi irin sosai dinnan Wanda yarasa miyesa  Dan murmushi yayi jin muryan Zulynshi wasai yace" miyesa mun Zulynah farinciki yau neh??" "Yana ji muryan ka haka" tafada cikin nuna damuwa cos haka kawai jikin ta yabata akwai abinda ke damunshi "Tunanin ki mana"yafada yana sakin dariya  Itama dariya tayi tace"ai nan da next month dolenka kazo Azare Zaro Ido yayi kaman yana gabanta yace"haba Zulynah" "Erh mana" "Toh Allah yakaimu amma fah sai in banda aiki alokacin" "Ai ko kana da aiki dole su hakura" Dariya yasake yi yace"you're not serious" "OK toh yanxu kana nufin maybe kazo aure na??" Tafada cikin turo baki "Haba Zulynah taya za'ayi ace bazanzo ranar auren mu bah" Da dan karfi tace"Yay mou dina aurena.... ```Nace anzo wajen fah hmmm``` *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 12:02] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 45* Da dan karfi tace"Yay mou dina aurena next month nida Iqbal" Wani irin dum yaji cikin dakewa yace"ke banson shirme fah" Dariya tayi tace"I know abinda zaka fada kenan Yay mou dina amma wlhy wlhy wlhy rantsuwan Muslim kenan next month iwar haka nazamo amarya agida Iqbal" Wani irin jiri neh ya shiga dibanshi dukda azaune yake jiyake kaman zai fadi sake wayar yayi akasa tareda rike saitin zuciyar shi Ammi ganin halin da yake ciki yasa ta shiga tashin hankali"miye faru ta tambaye shi "Ammi nah kirike ni zan fadi" shine abinda yake maimaita wa yana lalubo ta kaman wani makaho cos gabadaya jinshi da ganin shi daukewa sukayi diff Rike shi tayi tareda daukar wayar inda taji muryan Zuly nafadin" Yay mou am so happy amma fah nasan kafini farinciki dajin wannan maganan wlhy I can't wait to be Mrs Iqbal..." Jin abinda take fadi yasa tadago abinda yasamu danta cikin sauri ta katse wayan tareda kashewa gabadaya jikin ta na wani irin rawa sannan tamiyarda da dubanta zuwa gurin mourad Zaro Ido tayi ganin yanda idon shi yakafe cikin tashin hankali tahau girgiza shi tana kiran sunan shi, Jin kaman ana kuka a palour yasa Fakhih nufar wajen don ganin abinda yake faruwa ai wani super yayi ya karasa inda Ammi ke jijiga Mourad Kira ya hau kwalawa masu aikin gidan suma da sauri suka iso ba bata lokaci suka cicibe shi zuwa mota Ammi kam daga ita sai dankwali ta bisu dagudu, abaya tazauna tadaura kanshi akan kafarta tana kuka sosai... Jin ankashe wayan yasata kallon fuskar wayan sake dailing tayi taji akashe "Miye yace" Umma ta tambaye ta Cikin sanyin murya tace"bansan miye same shi bah naji ya katse wayan tareda kashewa gashi kuma bai gama jin abinda nakeson fada mai bah" Wani irin tsoro neh ya shige Umma tace "sake kiranshi muji" Haka tadinga gwadawa amma still kiran wayan Ammi tayi inda yadinga ringing amma ba'a daga bah sosai taji hankalin ta yatashi Ahankali tace"Allah yasa dai suna lafiya" "Ameen" Umma ta amsa mata... ```Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria``` "What!!!" Tafada da karfi "Pls Heartbeat listen to me Wlhy nima bason auren nan nake bah ita tace ta yarda da auren kuma Malam yace angama magana next month zai daura mana aure"yafada cikin muryan tausayi Wata zufa data karyo mata tagoge da bayan hannunta , jin ruwa ruwa afuskarta yasata kai hannunta wajen Shafowa tayi taga hawaye neh, runtse idonta tayi tareda dafe kanta dake shirin tsagewa gida biyu Zuciyar ta har wani tsale yakeyi bude idon tayi tana mamakin kanta ita da tasan ba sonshi takeyi bah miye zaisa tashiga wannan yanayin?? Ta tambaye kanta acikin zuciyar ta Dafa kafadarta dayayi neh yasata dawowa daga duniyar tunanin data shiga ajiyar zuciya tasauke tace"kana sonta koh??" "Wlhy Heartbeat bantaba jin tsanar wata hallita sama da ita bah arayuwata"(kuji abinda yake fada fah)" Wani irin dadi taji azuciyarta toh daman miye zaisa taji haushin auren dazai kara?itadai tasan duk bakauyiyan data shigo mata gida tashiga uku, duk illiterate dinda tashigo gidan ta saita gwammaci mutuwar ta tunda da bakin shi yace baya son ta Wani hawayen tasake shareware tace"Maisona karka yaudareni fah" Murmushin jindadi yayi yace"inshAllah Heartbeat Allah yabarmu tare" "Ameen" "Iya jeki shirya muje shopping sabon mall din da kika fada min jiya" Cikin farinciki ta tashi tace "ohk, amma kafin nan inason na neme alfarma awajenka" "Miye??" "Inason nine zan hada mata lefe" "Ohk awani country zakije??" "Country kuma ai anan Abuja ma zan hada basai naje wata uwa duniya bah" Gyada kanshi yayi yace "kaman nawa zaku bukata?" "I think 10 million will be okay kaga harda funitures zan siya cos nasan da wuya amata mai kyau" Sosai taji dadin abinda tace yace "ba damuwa zan baki and kema kinada tukuicin 5million" Washe baki tayi cikin farinciki zata ci riba  tace"thank you so much Maisona" Bayanta yabi kallo zuciyar shi wasai cos yazata bazata sauko dawuri bah... ```3 weeks later...``` Kwance take akan kujera rungume da wayarta tayi fayau daita dukda wani fresh din gyaran data kara sosai ta rame cos sai anyi dagaske kafin take cin abinci Umma ce tashigo da plate a hannu , ahankali ta zauna agefen Zuly tareda dan matsar daita  "Yar Umma tashi kici abinci " Girgiza kai tayi dakyar tace" Umma nakoshi " "Ya zakice min kinkoshi  bayan tinda safe baki ci abinci bah" " Umma nah pls ki tayani rokon Malam yabarni naje Dubai nadawo gabadaya hankali na yaki kwanciya jinake kaman ba lafiya kalau bah" tafada tana share kwallan daya fara zubo mata Cikin sanyin murya Umma tace" nasan bazai yarda bah kiyi hakuri kici gaba damai Addua maybe ma aiki neh suka mai yawa" Girgiza kanta tayi tace" Umma nah na tabbatar ba aiki bane cos aiki bazai hana shi kasancewa dani bah, Umma nah dakyar nake bacci wlhy kullum muryan shi nake fara ji in na tashi  shine abu na karshen danake ji kafin na kwanta bacci yariga da yasabar min , Umma nah miyesa yake hora ni bayan yasan in bai tare dani gabadaya banajin dadi, Umma nah I really miss him so badly wlhy in har bazaizo a aurena bah har Dubai zan bishi and I will make sure he realise that what he did was totally bad" Tafada tareda sakin kuka, shafa bayanta Umma ta hau yi tanajin tausayin yarta... "Maisona yakamata muje Azare fah" Yusayrah tafada tana kama hannunshi "No sai ana sauran kwana uku zamu tafi" Marairaice fuska tayi tace"Ayyerh Maisona gaskiya hakan ko kadan baiyi kasan halin yen kauye yanxu saisu fara kananun magana su ce ni na hana ka zuwa dawuri" "Ohk naji gobe zamu tafi, anjima zamu dauko twins sai muje tare" Zaro Ido tayi tace" kana son yarana su wahala kenan?? Taab gaskiya bazamu je dasu bah kalan rashin lafiya yakama min su" Dan murmushi yayi yace"inace ni inazuwa amma bantaba dawowa da rashin lafiya bah" "Kaifa bah yaro bane kuma ai garinku neh kuma acan aka haife ka so it's nothing new" tafada tana hararan shi "Ohk naji zamu je muyi bakwana dasu anjima" "Yauwa Maisona".... "Umma nah natafi" tafada tana ya mutsa fuska "Toh adawo lafiya" "Ameen" tafada tareda ficewa ,tafiya take kaman iska na kadata har wani layi takeyi kaman mashayiya Daidai kofar shigowa fada suka ci karo da Yusayrah Wanda saukansu kenan, tabe baki tayi tareda miyarda hankalin ta ga wayar hannunta Da mamaki Yusayrah ke binta da kallo tana mamakin irin kyaun data kara ga jikin ta ko alaman a kauye take bai nuna bah dukda uwar ramar datayi(yen Azare pardon me fah😂😂)tsaki taja tareda shigewa abinta Karon datayi da abu ne ya dawo da hankalin ta daga danna wayan datakeyi, dago rinannun idonta tayi don ganin wa ta buge Sai ji kake tass ya watsa mata mari zubewa tayi akasa wayarta ma yafadi  dalilin rashin karfin jikin datake fama dashi.... ```Cardiologist · Building 39 Dubai Healthcare City - 1nd Floor ``` Afirgice ya farka daga dogon suman sati 3 uku dayayi hantsilawa yayi daga kan gado zuwa kasa jikake timm Dasauri Ammi dake kan sallaya tayi wajen shi idonta duk yayi wani iri tsantsan kuka "Ya mareta!!!" Shine abinda yake furtawa batareda ya bude idonshi bah Dago shi da akeyi neh yasashi fara kokarin bude idonshi amma yakasa Kan gado aka daura shi inda suka hau dubashi sukaga hawaye na zubowa daga rufefen idonshi hannunshi kan saitin zuciyar shi Allura suka mishi  ahankali doctorn yajuya wajen Ammi dake kuka cikin harshen larabci yace" inshAllah yafarka kenan, nan da wasu minutes zai tashi cos mun mai alluran nutsuwa" "Alhmdllh"tafurta cikin dishashiyar muryarta  Kanshi ta fara shafawa wasu siririn hawayen farincikin ganin danta zai farka suka silalo mata Bude kofan da akayi yasata juyawa , Fakhih Fakhiha da Qudsiyah neh suka shigo Murmushi tasakar musu tace" ya farfado" "Alhmdllh"suka furta atare tareda nufan gadon  Murmushi farinciki Qudsiyah tasake jin ya farka azuciyarta tace"ka kusa zamowa nawa Mourad tinda Zulynka aure zatayi" " Zulynah!!!" Yafada da karfi wani kuka neh ya kufce wa Qudsiyah dagudu tafice daga dakin cos bata zata zai Kira sunan Zuly bah(nace ko kinmanta itace aranshi neh🤔) Dakyar ya bude idonshi, hasken daya shigeshi neh yasa ya runtse idon gam tareda girgiza kai Doctors suka sake shigowa" Dr can you hear me?" Wani yafada yana dan buga kumatun shi ahankali mourad yace" yes" "Open up your eyes slowly"yafada tareda toshe inda ray yake fitowa Ahankali yashiga budewa cos shima abinda yake bukata kenan Kan Ammi dake rikeda hannunshi idonshi yafara sauka lumshe idon yayi  wani murmushi ya subuce mai Da mamaki suke kallonshi , bude idon yayi still Murmushin na nan yace" I knew I was dreaming daman Zulynah bazata barni bah kawai dai bad thoughts neh" Fashewa da kuka Fakhiha tayi tareda rungume shi sosai Dagata yayi ya kura mata jajayen idonshi yace " karki damu ke dakanki zaki mata kwalliyan daki ci burin ke zakiyi ran aurenmu" Ammi toshe bakinta tayi tana kuka mara sauti "Bani wayana Ammi"yafada yana Mika mata hannu Hannunta na rawa ta Mika mai wayarta, juya wayan ya hau yi yace " wayana fah nace" "Kayi da nawa" tafada tana kawar da kanta gefe cos batason yaga hawayen ta Numbern Zulynshi yayi dailing har sai biyu amma har yagama ringing bata daga bah tsaki yaja cikin rashin jin dadi kafin yashiga cikin Amazon Mikawa Ammi wayan yayi yace" Ammi nah lefe zaki hada min na gani na fada I don't care ko millions nawa zaici, kai kuma kamani na watsa ruwa cos jinake na dade ina bacci" Suna shigewa Ammi tafashe dakuka tace wa doctors din"pls ku dubamin kwakwalwar shi I think yayi Lossing sense dinshi" Gyada mata kai sukayi, chan sai gashi yafito yana takawa ahankali Sallah aka shimfida mai  ganin karfe biyu neh yasashi yin azahar yajima yana Addua kafin yamike tareda nade sallaya "Yaya!!" Fakhiha takira shi Miyarda duban yayi gareta tace " Kanada ramakon sallah" Kallonta yake yana jiran Karin bayani, ahankali tace" Yaya yau satinka uku dashiga comma" Rike kanshi yayi tareda runtse idonshi saiyanzu mah ya lura da cewan a hospital suke Wasu hawaye neh suka hau zubomai cikin tashin hankali yace" karku cemun gaskiya tafada min" Gyada kai Umma tayi itama hawaye na zubo mata, rike saitin zuciyar shi yayi yace" miyesa zatamin haka ?? Shin batasan inason ta bane?? Miyesa bata Kasheni na huta bah?? Why! Why!! Why!!" Rikeshi Ammi tayi tana son hadiye nata kukan amma takasa sai yazamto duka dakin babu mai rarrashin wani inda su doctors suka daskare sun binsu da ido "Ammi nah I love her a lot , in babu ita arayuwata na tabbata I will be shattered pls ki taimaka min muje mu roketa nasan zata iya sadaukar min da farincikin ta yanda nima zan iya sadaukar da nawa farincikin pls Ammi muje yau pls I really need Zulynah acikin rayuwata" Hannu Ammi tasa abakinshi tace" zamuje mu roketa kayi shiru karka sa zuciyar ka bugawa cos doctors sunce yana gab da bugawa" Jajayen idonshi ya kura mata yace" toh in har bakison zuciyata ya buga dole saita yarda ta aure ni kuma ta na yarda ko sati bazamu yi ba za'a daura mana auren" Gyada kai Ammi tayi cikeda tausayin shi cos sosai ya totse kaman mai cutan S  ga idonshi kaman na yen kwaya... ```Azare, Nigeria``` Ganin ta fadi kasa yasashi tsugunawa kaman zai dagata ahankali yace" shin ke makauniyace da duk lokacin dana zo sai kin bugeni??" Hawayen da suke makale neh sukayi nasarar zubowa , batareda tayi magana bah ta dauki expensive phone nata dayasha kasa goge phone tayi da gefen Arabian gown dinta Fizge phone din yayi cikin jin haushi ganin ko sake kallonshi batayi irin wayarta yafi shi daraja dinnan  Juya phone din yahau tareda zaro Ido yana mamakin inda tasamo shi cos ya tabbata babu irinshi a Nigeria shikam ma fa a iya sanin shi mutum daya ya sani kawai mai rike _falcon supernova iPhone 6 pink diamond_ kuma itadin ma ba Nigerian bace Indian ceh "Wayan waye kika dauko?" Kallon baka da sense tamishi tace" bangane wayan waye na dauko bah ko tayi kama da na matarka neh??" Buge bakinta yayi da karfi jin yanda ta mishi magana Kukan datake rikewa neh ya kufce mata tace" wlhy wannan karan kam bazan bari bah wlhy sai an Rama min kullum kenan ka dinga marina tsantsan mugun..." "Waye zai rama miki din" yafada cikin rainin hankali "Kana zaton banda gata neh?? Toh bari kaji ni nan nafika gata cos magana daya zanyi a nakasa ka" Dariya yasake yi cikin jin dadin hiran su yace" like seriously??" Cikin American English nata tace" don't you dare underestimate me" Waigawa yafara cos shifa bai zata ita tayi magana bah ganin baiga kowa bane yasashi basarwa zaiyi magana kenan  wayanta yadau kara Ringing din da taji neh yasata zaro Ido cikin farinciki tace"Ammi!!, Bani wayana" Kallon fuskar wayan yayi yaga ansa _our Ammi_ tabe baki yayi yace" ki kwata" Yana gama fadin haka yayi gaba gudu gudu take bin bayan shi tareda fadin" narokeka kafin wayan nan ya tsinke Kabani" Banza yayi daita har wayan ya yanke wani irin kuka ta fashe dashi tace" pls Kabani karka sa namutu ya.. Bata gama maganan bah wayan yakara daukan kara amma Iqbal ko gizau baiyi bah sanda wayan ya katse kafin nan ya Mika mata Kaman wata angry bird ta hau redialing din numbern amma cikin rashin sa'a ko shiga bayayi ga hawaye da majina duk sun bata mata fuska Numfashin taji ya na neman daukewa kaman wata mai asthma ko second biyu bata kara bah yaji faduwar abu ta bayan shi har da kaman bazai juya bah amma ganin mutane na tahowa ana ta Subhanallah Ahankali yajuya karaf idanunshi yasauka akanta tayi shameshame awajen Taku biyu kawai yayi ya isa gareta daidai lokacin da wani zai  dauketa Fincikeshi yayi gefe kafin yasa hannu yadauke ta yana mamakin matsayin da Wanda takirata ke dashi azuciyarta... Sallama yayi a bangaren su inda Umma da Yusayrah suka amsa dasauri Umma ta tashi tace" miye sameta" Sai alokacin Yusayrah ta lura da ita ahannun Iqbal, da wani irin kallo daya kasa tantance na miye take binshi dashi Yana kwantar daita Umma ta iso da kofin ruwa sannan ta yayyafa mata Bude idon tayi cikin hawaye tace... _yaukam😌😌_ *Vote,comment&share* *Mhizzphydo [21/08, 12:02] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 46* Bude idon tayi cikin hawaye tace" Umma nah Ammi takira" Cikin sauri Umma tace"ina fatan duk suna lafiya??" Fashewa da kuka tayi kaman wanda aka mata Albishirin mutuwa, kallon Iqbal Umma tayi wanda yake kallon Zuly cikeda takaici itama Yusayrah sakin baki tayi tana kallonta "Kimin magana mana" Umma tafada cikin tashin hankali Tsagaita kukan ta tayi tareda Jan majina tace"ya hana ni picking" "Waye" "Iqbal mana"tafada gatsal kaman yanda tasaba "Ke shi sa'an ki neh da zaki Kira sunan shi babu ko respect" Yusayrah ta tsoma bakinta  Wata harara ta zubawa Yusayrah kafin tace" naga dai bada wata elephant nayi magana bah anan" Kallon jikinta ta hauyi Jin tace mata elephant dan murmushin takaici tayi  "Zaki shigo hannu na yarinya" tafada acikin zuciyarta "Ki bata hakuri" yafada yana nuna mata Yusayrah  Ko iskan daya kwaso shi bata shaka bah tayi cikin daki abinta cikin jin haushin shi "Umma?"yakira Umma ranshi a bace Batareda ta kalle shi soboda itama abinda yayi baimata bah tace "Toh miye kakeson ince bayan kai ka tabo ta??"  Jin abinda Umma tace yasashi ficewa cikin bacin rai, harara Umma ta watsa wa Yusayrah kafin ta shige cikin dakin itama Cikin sanyin jiki Yusayrah ta tabe baki tareda cigaba da danna wayarta... ```2 days later...```  Zaune suke a palourn Umma inda Zuly tayi pillow da kafar Umma idonta lumshe kaman mai bacci ga wayarta akan kirjin ta as usual Jefi jefi Yusayrah dake shan juice ke kallon su tareda tabe baki. Tarr ta bude idonta tareda tashi zaune tana dafe saitin zuciyar ta "Lafiya koh" Umma ta tambaye ta Wasu siraran hawaye neh suka zubo mata cikin sauri ta dauke su da yatsarta dariya tayi tace" Umma nah Yay Mou dina" Ko jiran abinda Umma ke fada bata to bah tayi waje da gudu kanta ko dankwali babu Mara mata baya Umma da Yusayrah sukayi da sauri ko Umma bata dago miye take nufi bah Daidai kofar shigowa fadan taja ta tsaya wasu hawaye nasake zubo mata, sake sharewa tayi tayi murmushin farinciki shimfide asamar fuskar ta. Jiyayi ana kallon shi ga kuma bugun zuciyar shi daya karu gakuma wani iska mai dadi sai shigar shi yake yi ta koina Jikake timm sun zube akasa sanadiyar Runguman bazata data kai mishi  Kowa awajen daskarewa sukayi suna kallon abinda Zuly tayi Iqbal kam tsantsan bacin rai baisan yaushe ya Mike tsaye bah Dariya ta fashe dashi tareda tashi kafin shima ya tashi, cikin farinciki tace" nafadar dakai wlhy wayyo yau ni Zulyn Mourad nayi karfi" Jinjinawa yayi ajikin motansu yana Jin kashi 50 acikin damuwar shi na tafiya Jin baiyi magana bane yasata miyarda hankalin ta gareshi Mamaki dukkan su suka shiga ganin ko wannen su a rame Takawa tayi gabanshi tareda daura hannunta a wuyanshi  cikin muryan tausayi tace" Yay Mou dina miye neh haka naga ka rame" Murmushi yasakar mata tareda rungumeta itama rungumeshi tayi harda lumshe ido "Kema kin rame sosai" yafada hade da breaking hug din sake Rungumeshi tayi cos gani take tana sakinshi zai tafi "I miss you" suka fada kaman hadin baki Cikin kuka take fadin" you don't miss me Yay Mou , you don't kullum sainayi trying numbern ka kullum bana iya bacci mai kyau miye na maka to deserve such punishment" Ammi ganin Zuly zata karasa mata d'a yasa tace" Zulyn Mourad" Cakk ta tsaya tana zaro ido, kara Kiranta Ammi tayi sai asannan tajuya cikin Jin kunya tace" daman tare kuke?" Dariya suka saka sannan Ammi ta rungumeta zuwa jikinta tace"daman taya za'ayi kisan tare muke?" Ahankali tace" sannu da zuwa" Ahankali yataka zuwa wajen su Ammi sannan ya rabasu tareda sa Zulynshi ajikin shi yace "Har an fara karya min doka neh"  Kallon shi tayi tace" am sorry" Jan hancinta yayi yace" it's okay Zulynah" "Manyan baki neh haka" Umma tafada da murmushi asamar fuskar ta Ammi neh takarasa wajen Umma tareda rike hannunta kafin ta rungumeta suka gaisa cikin nuna jin dadi ganin juna dukda daman basu taba haduwa bah Cikin larabci Ammi tamawa Mourad magana, Jan Zuly yayi yace" nagaji da tsayuwa Zulynah" Cire hannunta tayi daga nashi tace" zo in goyeka to nawan" Dariya yafashe dashi yace" Ina zaki iya Zulynah" Tsuke fuska tayi tace" nayi karfi fah Yanzu" Nuna ta yayi cikin zolaya yace"Da wannan uwar raman??" Turo baki tayi tace"ba duk kai kajawo bah" Zaro ido yayi yace" kiji tsoron Allah fah Zulynah" "Wlhy duk kai ka da na rame tsantsan tunanin ka " Jan kumatun ta yayi yace"Ayyerh sorry" Gyada kai tayi cikin jin dadi tareda sakalo hannunta a kugunshi "Keee!!" Yakira ta cikin kausasar murya, atsorace tajuya cos har tsakiyan kanta taji ke din Su Ammi dake gab da kulewa suka dan dakata Ahankali shima yajuya yana tunanin wani mahaukacin neh haka wanda ya firgita mai Zulynshi cos gabadaya ko lura da mutanen dake zaune baiyi bah Karaff idanunsu suka sarke cikin na juna dumm sukaji azuciyoyin su zuciyan Mourad har wani zafi yakeyi "Sakeshi ki wuce gida" yafada tareda takowa gabansu Kankame Mourad tayi sosai kafin ta turo baki tareda dagun kafada alaman baxata bah Ai bata farga bah tafara ganin stars , hannunshi bai gama sauka bah yaji wani irin naushi a hancinshi  Take jini yafara zubowa kan kace miye har sun fara kokuwa dukda cewan Mourad bashi da wani karfi sosai hakan bai hanashi mawa Iqbal jina jina bah cos ran maza ya baci Dakyar aka kwace Iqbal a hannun Mourad inda Ammi tarike danta tana mamakin karfinshi dukda ba lafiya gareshi bah "Ammi ku barni nakoya mai hankali tinda bai dashi" yafada cikin huci Kwace kanshi yayi daga hannun Ammi sannan yaja hannun Zuly zuwa gaban Iqbal yace" wlhy da mutum ya taba Zulynah toh gwanda mishi yaje ya rungume transformer" Yana gama fadin hakan yayi cikin gida da Zuly, Zama yayi akan sofa tareda lumshe idanunshi  Da sallama su Ammi suka shigo dakuma Yusayrah wanda akace ta wuce cikin gida za'a tafi da Iqbal asibiti  Zama Zuly tayi agefen shi tana jin shakkan mishi magana cos bata taba ganinshi cikin wannan yanayin bah Sai ta kai hannu zata taba shi sai ta janye cikeda tsoro, tashi tayi zata shige cikin daki taji ya fizgo ta zuwa jikin shi "Wayyo Allah Umma nah ki bashi hakuri" tafada hawaye na gangaro mata Hade rai yayi sannan ya bude jajayen idonshi nan da nan Zuly takara tsurewa tana kokarin zille mishi cikin tashin hankali "Wai miye haka neh you're scaring me fah" tafada cikin kuka sosai  Sakin fuskan shi yayi  sannan yasa dariya yana mai kura mata ido Cakk ta tsaya da kuka sannan ta turo baki tace"wlhy bazan yarda bah ai wannan ma Jan alhaki neh" Dariya duka palourn yadauka amma banda Yusayrah wanda take cikeda mamakin su "Am sorry" yafada tareda rungumeta "Mu shiga ciki cos inkika ce na wa'inan drama guys din zaki bi toh bazamu bar nan bah" Umma tafada tareda Jan hannun Ammi zuwa cikin daki Gyara zaman ta tayi akan cinyarshi kafin tayi pecking din katuwar tabon sallahn goshin shi Murmushi yayi kadan yana Jin kaman su dauwama ahakan Dan juyawa tayi caraf idonta ya sarke ana Yusayrah data kafe su da ido  "Kar mutum ya cinyemu fah" tafada tana yamutsa fuska Sai alokacin shima ya lura ashe akwai mutum acikin palourn, cikin sanyin jiki Yusayrah ta mike hade da ficewa daga palourn gabadaya "Ya naga jikin ki yasake wani fresh neh miye sirrin" yafada yana bin jikinta da hannun shi "Gyara akemin" "Ashe Zulynah zatayi aure " yafada cikin dauriya Farr da ido tayi tace" yess ohh bride to be kake ji" "I see but are you Happy??" Yafada gabanshi na faduwa "Am so so happy Yay Mou dina wlhy bansan yanda zanyi da rayuwata bah in akace za'a... _sick🤒🤒_ *Vote,comment&share* *Mhizzphydo *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 47* "Am so so happy Yay Mou dina wlhy bansan yanda zanyi da rayuwata bah in akace za'a fasa aurena da Iqbal" Runtse idonshi yayi yana maijin kaman ruwan dalma take kwarara mai acikin zuciya Zuba mata jajayen idonshi yayi yaga yanda take nuna farincikin ta afili cikeda tausayin kanshi yasake runtsa idonshi zuciyar shi na wani irin nauyi "Yay Mou inace gidansu budurwan ka sun shirya?" Batareda ya bude idonshi bah ya girgiza kanshi "Toh ya maganan alkawarimu na aure rana daya?" Bude idonshi yayi cikin dauriya ya kwakulo murmushi yace"ai some promise are meant to be broken" Cikeda rashin jin dadi ta turo bakinta tace"Allah yasa hakan shine mafi Alkawari" Dan dagata yayi daga jikin shi cos sosai yakejin yanayin shi na neman chanzawa yace"Ameen Zulynah" Murmushi tayi tace" 5 minutes Ina zuwa" Batareda ta jira cewarshi bah tafita dugudu kaman yanda tasaba, tana fita ya fashe da kukan da yake rikewa tintini Su Ammi neh suka fito cikin sauri , cikeda tausayin shi suka karasa wajen shi "InshaAllah kai zata aura koda zan rasa raina akai" Umma tafada tana share kwalla "No Umma tana farinciki da auren ki barta kawai daman haka Allah ya kaddara" yafada tareda fashewa da wani kukan  Share hawayen shi yayi yace"pls karku fada mata bazan so ace ta sadaukar da farincikin ta soboda ni bah" "Amma ai kakai ta sadaukar da farincikin ta soboda kai" Umma tafada mai Zaiyi magana kenan Zuly tashigo da tray a hannun ta batareda ta kalle su bah tace ga ruwa Cikin sauri suka hau share hawayen su don karta gani amma cikin rashin sa'a yanayin fuskan su ya bayyana halin da zuciyar suke ciki Cikin sanyin jiki takarasa wajensu agefen Mourad tazauna tace" miye ke faruwa anan" Jiyayi bazai iya cigaba da rike kukan bah ai kuwa yasake fashewa da kuka tareda rungumeta tsamm ajikin shi Mutuwa jikinta yayi kurumus sannan tayi breaking hug din kwallan idonta neh suka yi nasarar zubowa daga cikin idanunta Murya chan ciki tace"miye neh wai" " Budurwata zatayi aure Zulynah  bazata aure ni bah bata kauna ta" yafada yana sa kanshi akan cinyar ta Lumshe idanunta tayi hawaye suka zubo mata tana maijin zafi acikin zuciyarta  "Waye ita" tafada cikin dakewar murya Girgiza mata kai Ammi keyi tareda rufe bakinta da hannu "Miye baya da shi dazata ki auren shi?miye aibun shi? Ku bani numbern ta ni dakaina zan roketa ta auri yay Mou dina, zan kaskantar dakaina agabanta don ta auri yay Mou dina" tafada cikin hawaye "Kumin magana mana" tafada tareda zamewa kasa tana kuka sosai tana mai tsinewa wanda tayi sanadiyar zubar hawayen Yay Mou dinta acikin zuciyar ta cos tasan akanta kawai yake kuka amma wata jaka chan tasashi kuka, Ammi ji tayi bazata iya yin shiru bah cos tasan mudin Zuly tasan ita ake magana akai toh lah shakka magana ya kare "Ke..." "Zamu wuce" ya katse Ammi yana mai saisaita kanshi Kallon shi Ammi da Umma keyi cikin mamakin karfin halin shi, mikewa yayi yasake fadin" Umma zamu wuce" Cikin sauri Zuly ta mike tace" zuwa Ina??" Hawayen fuskarta yashare mata kafin yace" zamu shiga cikin Bauchi" "Soboda nan LGA neh?? Soboda kunfi karfin Zama a LGA koh? Ko kuma bamuda abinda zamu iya baku amatsayin ku na baki?? K... Yatsar shi yadaura aka labbanta yace " ko daya Zulynah bahaka bane kuma ai nan gida neh tinda gidansu Zuly nah ne ko manta duk abinki nawa neh?" Girgiza kanta tayi tace"Toh in har ba haka bane dole saikun tsaya"  "in kina son mu tsaya toh dole saikin tuka mana tuwo"yafada cikeda zolaya Dage giranta tayi tace" ai kuwa yau zan baka mamaki" "Kaman dagaske" yafada cikin dan dariya ga wani sonta na sake fixgarshi Zaunar dashi tayi tace" wait and see" "Kuma bance ataya ki bah" yafada daidai ta isa bakin kofa Kanne mishi ido tayi tace"ohk" Ajiyar zuciya yasauke tareda lumshe idanunshi shikadai yasan miye yakeji acikin zuciyar shi amma yazamo mishi dole ya boye cos bayason abinda zai daga hankalin Zulynshi cikin sanyin jiki su Ammi ma suka zauna kowa da irin tunanin daya yawo azuciyoyin su Tana fitowa ta hangi Iqbal dake zaune akan kujera, karasawa tayi wajen shi tareda leka fuskar shi Ganin yanda gefen fuskan shi yadan kumbura yasata fashewa da dariya tana mai nuna wajen dayatsa Dariyan dayaji anayi neh yasashi bude idonshi dasuka mai nauyi, ganinta yasashi hade rai ahankali tace"Mr Iqbal how market, ko kana bukatan kari neh?" Dariya tasake yi tace"kaci sa'a bance mishi kana mun mugunta bah da yau sunan ka ya tashi daga Mr Iqbal yakoma Mr sorry" Bata jira miye zaice bah ta mai gwalo tareda zurawa abinta da gudu, tsaki yaja tareda sake lumshe idonshi yana tunanin aina Zulfa tasan wa'inan  larabawan, kodai shine Mourad?" Yatambaye kanshi Ajiyar zuciya yasauke yace"shegiya wlhy bashi kikaci wannan dukan da akamin saina fanshe shi akanki" "Yah Salam"yafurta da ya tina lokacin da yace*wlhy da mutum ya taba Zulynah toh gwanda mishi yaje ya rungume transfomer* Dan tsaki yaja yana dan taba inda ya kumbura a fuskar shi yace"ai ba fin karfi na yayi bah yau din ma kawai barinshi nayi"(nace Allah koh😂😂)... Da sallama tashigo cikin palourn da katuwar tray wanda ita din ma sai nishi takeyi  har lokacin babu wanda yace komai acikin su Cikeda mamaki suke kallon ta cos sun zata wasa takeyi barin ma dasukasan bata iya tuka tuwo bah Cikin sauri yakarasa gareta yana amsa sallamar ta hade da karban tray din yace" miye sa bazaki bari a tayaki bah Zulynah Miss chef" Turo baki tayi cikin shagwaba tace" bakai bane kace bakace atayani bah" Ajiye tray din yayi sannan ya kama kunnen shi yace " am sorry but are u sure tuwo neh" Cire hannun tayi cikin jin dadi yanda yake mata tace" it's okay kuma dagaske tuwo neh Allah yasa yayi dadi cos this my first time" Lakutar hancinta yayi tareda bude kulan miya wata aroma ta dake hancin shi nan da nan yaji yunwan dayake fama dashi tin da jimawa ya motsa Hadiye wani yawu yayi yana tunanin irin durin dazaiyi da tuwon Zulynshi cikeda kwadayi yace"serve us am st... _zamu ci tuwon Zuly fah😋😋_ *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 49* Shuru tayi ta dago kanta tace" da ba dan daba dan bah Dana aure ka" Jiyayi kunnen shi yatashi cikin zumudi yace" toh ki aure ni mana inaso sai muyi zaman mu mu biyu babu mai raba mu" Yatsine fuska tayi tace"bayan wata banza ce chan kake kauna ni Sona kawai kakeyi taya za'ayi na aure ka ahakan" Goshin shi yahade da nata, hoping he can make her marry him cikin muryan tausayi yace" uhmm what if I said I love you, pls marry me" Wani farincikin taji from no where jin yace yana kaunar ta kuma harda marriage proposal amma kuma ya makaro lumshe idanunta tayi tace" banso Yay Mou this is not Love  kawai kanason kamiyar dani second option tinda bakasamu wancan banza jahila bah" Afusace cikin daga murya yace" kidaina kiranta da wa'inan sunan" Akidime tayi baya cikeda mamaki take kallon shi idanunta duk awaje har hawaye yafara taruwa cos bai taba mata magana cikin wanna sigan bah Ganin yanda takoma yasashi shafa gashin larabawan shi tareda furzar da zazzafan huci daga bakin shi, Jawota jikinshi yayi ta zille alokacin kuma har hawayen ta yafara zubowa ahankali Lumshe idanunshi yayi yana jin takaicin kanshi he was not supposed to talk to her like that amma ita ta jawo hakan tafaru "Baka taba min tsawa bah duk tsawon lokacin da muka dauka dakai amma yau akan wata chan...dah zagi zata sake yi amma kuma bata son yakuma mata wani tsawan... "Am sorry" yakatse ta cikin sanyin murya Girgiza kanta tayi tace"akan wata jaka kakoma haka?akan wata jak.. "Stop zulynah wai miyesa bakijin magana neh Yanzu ita ba jaka bace cos upon all people dana taba sani she's the most talented,beautiful,adorable, cute she's... "Hang it there yay Mou, basai ka fadamin wadannan maganganun nan bah , basai ka fadamin kasamu better choice bah" ta katse shi cikin kuka  Girgiza kanshi ya shigayi cos shi fa zai fada mata itace amma kuma ta katse shi ahankali yace" Zulynah try to understand me it's not what you thi... "You don't have to defend yourself abinda ke cikin ranka kafada I won't blame you amma kasani ni zuly da Mourad mun raba gari dakai kowa yayi hanyan shi" tasake katse shi... Dagowan shi kenan ya hango ta kur kur da Mourad shidai baisan miye suke fada bah amma from their looks yagane basu cikin dadi, wani murmushi yasake tareda fara takawa zuwa wajensu ,  Isanshi yayi daidai da lokacin da Zuly tace" no me no you daga yau" Tsayawa yayi kadan yana dariya cos turancin datayi amfani dashi is funny su kam ko lura dashi basuyi bah, Dariyar shi ta tsaya cak lokacin dayaga Mourad ya danne Zuly ajikin mota Mourad na ganin Zuly zata bar wajen yayi maza ya finciko ta tareda danneta ajikin mota kasancewan babu mutane awajen No bata lokaci ya hau bata hot kiss mai sa mutum mantawa da damuwan shi,  Su Zuly an dade ba'a hadu bah nan itama tafara miyar mai da martani kasancewan Mourad oga neh😎  Mutuwar tsaye yayi yana kallon yanda aka shan bakin wife to be dinshi,  Sosai hankalin shi yayi matukar tashi da wannan al'amarin bai taba zaton iskancin su yakai hakan bah... Ahankali yake zare bakin shi daga cikin nata yana kallon kwayar idonta da shanyayun nashi wanda yake cikeda kaunan da babu algus acikin ta "Am sorry" yafada chan kasan makoshi Lumshe idanunta tayi tana jin sonshi na ninkuwa acikin zuciyar ta ahankali itama tace" am also sorry , kasan it's hurt amatsayina na mai sonka ace kasamu life partner amma ace ko fadamin bakayi bah ai atleast zan tayaka murna" Dan murmushi yayi yace" so sorry once again" Itama murmushi tasakar sannan tace" Ina sonka sosai Yay Mou" Jan hancinta yace" nima haka" Sake Jan karan hancin yayi yace" haryanzu baki daina tsoro bah?" Zaro Ido tayi cikeda tsoro tace" wlhy precious cemin tayi akwai zafi sosai" "C'mon Zulynah zafin fa na  lokacin neh kuma wlhy ba sosai bane tsorata ki kawai precious take sonyi pls ki zo muje kuma ko wasting time bazamuyi bah" Girgiza kanta tayi tace"oho wlhy tsoro nakeji mu bari kawai" "Inaso neh Zulynah pls for me"yafada cikin marairaicewa  "Promise bazaiyi zafi bah"tafada tana turo baki "Dole kidan ji zafi mana Zulynah, karki bada mata mana ki tuna fah haihuwa zakiyi nan gaba kinga wannan mai sauki neh" " Wlhy yana fara zafi zaka bari" tafada tana nuna shi da yatsa Dariyar farinciki yayi tareda bude mata gaban mota sannan shima ya zagaya kafin aika bada kuraa.... Yanzu wannan cute pink kissable mouth din wife to be dinshi bah virgin bane shi kam bama abinda ke gaban shi Yanzu ba kenan yah Salam ya furta asasarari zufa na keto mishi Yanzu Ina Mourad zai kai mai wife to be ??, Kardai disvirgin dinta zaije yi tinda suna maganan Zafi... _to fah miye zasuje yi🤐🤐_ *Vote,comment&share* *Mhizzphydo*    *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 48* "Serve us am starving" Cikin nutsuwa tazuba malmala biyu musu itada Mourad sannan ta tura was su Ammi coolern Shi yafara kai loman farko "so yummy" Yafada hade da lumshe idanunshi "Dagaske kake Yay Mou dina?" Ta tambaye shi cikin rashin yarda cos daga look din tuwon ma zakasan baiyi bah Tsantsan santi ko iya amsawa baiyi bah, ganin yanda yakecin abincin yabawa su Umma kwarin guiwan ci Dakyar suka hadiye loman farkon dasuka kai baki suna kallon Mourad cikin mamaki cos sun san baya karya "Ammi wlhy Zulynah ta iya tuka tuwo" Ganin dayayi Zulynshi bata ci neh yasashi kai na hannun shi bakinta Ahankali ta bude bakin yasa mata  wani irin runtse ido Zuly tayi kafin ta iya hadiye wa cos kaman gari gari haka take ji abakinta alamun bai dahu bah ga gudaje gudaje aciki amma kuma miyan nan Masha Allah "Yayi dadi sosai Zulynah kimin packing din sauran zan tafi dashi" yafada batareda ya kalleta bah shidai kawai tuwon shi neh agaban shi Kuka neh ya kwace wa Ammi ganin yanda danta ya dage sai wani sauri sauri yakeyi kaman wanda bai taba cin abinci bah Umma ma kuka tafashe dashi cikeda tausayin Mourad din Rike hannun shi tayi ganin yana kokarin kara daukan wani malmalan bayan malmala biyun daya gama turawa cikin shi  Kallon ta yake da alamar tambaye afuskar shi itako sai girgiza mai kai takeyi hawaye na sauko mata  Turo plate din gabanshi tayi tace"Ya isa haka Yay Mou kar kayi zawayi"  "What Zulynah??"yafada cikin zaro ido Gyada mai kai tayi tareda dalewa kan cinyar shi  Cikin rashin jin dadi yace"C'mon Zulynah wlhy ban koshi bah" "No muje restaurant muci wani daban" Girgiza kanshi yayi yace" taya za'ayi Zulynah tamin abinci da hannunta kuma naje naci na restaurant taab ban zuwa ko Ina inma baki son ci toh kijirani in nagama zan rakaki restaurant din" Rungumeshi tayi gam yanda bazai iya motsa hannun shi bah still tana zaune akan cinyar shi wanda yayi daidai da shigowan Iqbal Turuss yaja ya tsaya abakin kofa yanda mamakin inda Zuly takoyo irin wa'inan halayen  "Miye kuma na kuka Zulynah?"yatambaye ta cikin damuwa Dagowa tayi tace"Yay Mou dina abincin baiyi dadi bah kuma naga saici kakeyi" Popping face dinta yayi da left hand dinshi yace"waye ce miki baiyi dadi bah Zulynah??, Ammi ce ko Umma?" Girgiza kai tayi tace" ai nima naci kuma baiyi dadi bah" "Toh bakin ki neh bashida test" "Toh kace min yayi dadi" Murmushi yayi yace" wlhy Zulynah tinda nake bantabacin  da yakai na Ammi da Umma dadi bah" Mikewa tayi daga kan cinyar shi tareda sakar mishi murmushin yake jin baice abincin ta yayi dadi bah tace"ohk barina fara kwasan coolers din" Lumshe idanunshi yayi yace"Zulynah!" Ahankali tadago idonta dake  cikeda kwalla, sai Yanzu takejin babu dadi cos sai da dama akace taxo ta koyi abincin gargajiya tace basai ta koya bah tinda ta iya foreign one's and moreover Yay Mou dinta bawai yana cin abincin gargajiya ban.. Rungumeta dayayi ajikin shi neh yadawo da hankalin ta jikinta daidai saitin kunnenta yace" kina tunanin in abincin baiyi dadi bah zanci neh??" Ahankali tayi breaking hug din tareda kura mishi weak eyes dinta kafin tace" amma bakace yayi dadi bah, baiyi dadi bah kenan" "Yaushe nace baiyi dadi bah amma?" Girgiza kanta tayi tana kallon kwayar idonshi, hancinta yaja sannan yajuya daita wajen su Ammi yace " Am sorry to say amma dole nafadi gaskiya akan girkin da Zulynah tayi" Wani irin dumm Zuly taji acikin zuciyar ta cos shirun shi yafiye mata akan yace abincin ta baiyi dadi bah kuma mudin yace baiyi dadi bah toh gabadaya zatayi loosing kwarin guiwan datake dashi neh cikin sanyin murya tace" no Yay Mou dina basai kafadi gaskiya bah cos kowa yasan gaskiya anan" Girgiza kai Mourad yayi tareda sakin murmushi sannan ya kama kumatunta da hannun hagun shi  yace"na tabbata ko abincin Ammi da Umma bazai wuce naki dadi bah (kuma dagaske yakeyi) and if am to judge this beautiful  chef front of us zan bata hmmm 85%" Cikeda mamaki take kallon Mourad ga wata shegiya blushing din data fara muryan Ammi taji tace" why not 100 Mr judge?" Zama yayi tareda zauna da Zuly akan cinyar shi sannan ya dago hannu damanshi wanda akwai miya ajiki  yace" soboda bata bani ruwan wanke hannu bah" Kafin yasake magana har Zuly tafara jefan yatsun shi acikin bakinta tana tsotse wa daya bayan daya Ganin abinda Zuly keyi yasa Iqbal dake tsaye abakin kofa zaro ido cikeda mamaki ga idonshi yayi wani jah har wani yunwa yunwa yakeji cos tinda ya tsaya abakin kofan aroma din miyan Zuly ke hautsina mai ciki abinka da wanda yasha magani  amma dukda haka ya daure, dariyan dayaji sunayi neh yakomar da hankalin shi kansu " You're becoming scary Yay Mou" tafada cikin turo baki "Miye kuma nayi?" "Ai nadauka cewan zakace Zulynah abincin ki baiyi dadi bah" Dariya yayi tareda Jan karan siririn hancinta yace"sorry dear" Tashi tayi daga kan cinyar shi tace"kaje kayi sallah kafin muma muyi sai mu fita yawo in kadawo" Tabe baki yayi yace" kafin masu yi suyi dai zakice" "Whatever" tace tareda turo bakinta cikin jin kunya cos kowani period nata yana sani koda kuwa date din ya chanza Dariya yayi kawai sannan yafita daga cikin dakin wanda yayi daidai da shigowan Iqbal Ko inda yake Mourad bai kalla bah cos yasan mudin yakalle shi babu abinda zai tuna mai sai lokacin da beast dinnan ya mari Zulynshi kuma wlhy in zuciya ta ciyo shi zai iya yin abinda zaisa Zuly tsanar shi... Bayan Mourad yabi da harara kafin yazauna akan kujera cikin isa da gadara yacewa Zulyn datazo wucewa da tray ta gabanshi "Ke zo kiyi serving dina" Kallon shi tayi batareda ta tsaya bah tace "wannan abincin ba irin naku bane cos wa Yay Mou dina kawai nayi ma'ana special food amma amatsayina na wife to be dinka zan taimaka na dauko wa husband to be dina abinci daga kitchen" Tsaki yaja tareda kwantar da kanshi ajikin kujera cos ba halin yace zai mata Jan ido tinda ga uwar wanda ya suburbude shi nan azaune... Zaune suke acikin lambun fada inda Zuly tayi matashi da cinyar Mourad banda surutu da shirme babu abinda take mishi amma gabadaya hankalin shi yayi nisa "Yay Mou dina Yanzu haka zan riga ka aure kenan??" Shine abinda take ta maimaita amma shuru Tashi tayi daga kan cinyar shi tareda kallon fuskar shi ganin hankalin shi baya wajen ta yasa jikinta yin sanyi gabadaya sai taji ba dadi Ita ayanda tasan Yay Mou dinta inhar tana inda yake toh babu maganan tunani amma Yanzu wata ta shiga tsakanin su Cikin sanyin jiki ta mike hade da barin wajen ta koma cikin gida... "Ina yayan ki??" Umma ta tambaye ta "Nabarshi achan" tafada tareda shigewa cikin daki, da ido suka bita suna mamakin sauyawar ta Tabe baki Yusayrah dake zaune tayi tareda cigaba da sabgar gabanta Wato danna waya... Cikin rashin nutsuwa yashigo cikin Palourn da sallama a bakin shi amsawa sukayi harda Iqbal daya amsa da hanci "Umma Ina Zulynah?" "Tana ciki" ta bashi amsa, ajiyar zuciya yasauke tareda Zama agefen Ammi Shafa kanshi tayi tace" miye hada ku neh??" Lumshe idanunshi yayi Ya amsa mata da larabci harda dan kwallan shi(nima bansan miye yace bah😂😂) Fitowa tayi daga ita sai short daidai cinya sai armless top, headphone neh awuyar ta alaman waka takeji Kurr ya mata da ido ko kiftawa babu,sosai yake mamakin yanayin dirin yar wife to be dinshi inji ta dafada(😂) Kamshin ta dayaji neh yasashi bude idonshi karaf yasauke su akan ta inda take tsaye tana danna waya  "Get back and change those cloth" yafada tareda sake lumshe idanunshi ranshi na suya cos yaga irin kallon da Iqbal yake mata Turo baki tayi tareda kallon shi zatayi korafi amma ganin babu daman magana yasata komawa cikin daki cikin jin haushi Ganin takoma yasa shi ficewa waje yana jin sabon tsanan Mourad... Fitowar su kenan hannunta cikin nashi sai kumbure kumbure take gashi yaki kallon ta ma balle yasan wani yanayi take ciki "Wai miye neh haka kikeyi Zulynah??"yafada daidai sun isa wajen mota wanda yake nuna alaman fita zasuyi Murguda bakinta tayi sannan ta jinjinu da mota kafin tace" this is not my Mourad" "Why" " Yay Mou kullum nice a tunanin ka amma tashi daya wata jaka chan wanda bansan yaushe tashigo cikin rayuwanka bah ta hankade tunani na daga cikin zuciyar ka, i really hate her na tsaneta tsana sosai" tafada hawaye na silalowa Kallon ta yakeyi kafin yasake murmushi yace" miye sa kika tsane ta?" "Na tsane ta soboda komai, ta tusa kaunar ta acikin zuciyar ka kuma zata barka, ta raba ka da walwalar ka  kuma ta.. ta kwace min kai" tafada tareda fashewa da kuka cos haka kawai take jin kishi sosai Rungumeta yayi yana shafa bayan ta" you know I hate you cry bana so " Shuru tayi ta dago kanta tace" da ba dan daba dan bah Dana aur... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 50* Zufan dasuka keto mishi ya goge da bayan hannun shi kafin yaja yanmazan kafafun shi zuwa wajen Zama tareda kudira aniyar shida tashi sai yaga dawowan su cos daman binsu zaiyi amma kuma baya son matsalan Mourad cos ya lura dan raini neh kuma bayason ya raina shi gwara suyi maintaining distance kila Mourad yafi ganin girman shi(aiki yasameka fah😂). Karfe 10 suka dawo inda kowannen agajiye yake amma kana ganin su zakasan suna cikin farinciki dukda a fuska kawai ake ganin amma Allah kadai yasan damuwan dayake cikin zuciyoyin su. Iqbal iya kuluwa ya kulu cos zaman awannin dasuka sashi yi(nace kokasa kanka bah). Tashi yayi yabisu abaya inda suna shiga shima ya shigo "Ina kukaje haka"Ammi ta tambaya cikin kulawa  Karaf Zuly tace" naje cire mai damuwan da budurwan shi tasamai neh" Murmushin yake Mourad yayi tareda kokarin tashi zuwa makwancin da aka bashi  Pecking din lips dinta yayi batareda yayi la'akari da wanzuwan Iqbal awajen in fact ma baisan sunan Iqbal bah balle yasan shine wanda zata aura  "Good nyt Ammi" yafada cos har Umma tashige ciki yana kokarin fita yaji ance  "Bazaka mawa Zulfa good nyt bah?" Tsayawa yayi kafin yajuyo don ganin mai magana , hararar Yusayrah yayi cos haka kawai yaji bata kwanta mai bah yace" how does that concerns you??" Tabe bakin ta tayi tareda rama hararar daya mata akasan makoshi ya furta" elephant" Dariya Zuly ta kwashe dashi tareda mai weldon da hannun ta kafin ta busa mai kiss wanda murmushi yamata tareda ficewa Sosai Iqbal ya Shaka amma sanin Yusayrah CE ta jawo yasa baiyi magana bah amma yadauki aniyar ramawa akan Zuly Ganin datayi yatafi yasata shigewa cikin sauri cos bata son tana creating rifts ```Washe gari...``` "Gobe za'aje mawa zuly Jere Umma ina bukatan address din gidan da zata zauna" Mourad yafada cikin danne duk wani abinda yakeji Caraf Yusayrah tace"Basai an mata wani Jere bah"  "Soboda bata da gata kome??" Yayi tambayan tareda kallon ta Kawar dakai tayi tace"mijin yariga da yadau duka nauyin kuma har anyi Jere ita kawai yarage tashiga" "Unbelievable!"yafada yana zaro ido" abani address naje naga abinda aka dauki nauyinsu" Tabe baki tayi tareda rubuta mai a paper Ganin yanda take mikawa Mourad dinta abu a walakance yasa tace" ki ajiye papern in ya gama zai duba" Murmushi yayi cos ya dago miyesa Zuly tace ta ajiye "Zulynah ki Kira Paul yashirya zai kaini Abuja" "Nima zanje Yay Mou" tafada cikin sauri "A'a kam baza kibishi bah"Umma ta katse ta Narai narai tayi da ido cikin son yin kuka tace"DanAllah Umma" "Umma pls kibari ta bini bazamu kwana bah" Mourad ma yasa baki Girgiza kai tayi tace" kunga jibi daurin aure kuma gabadaya taki yarda amata komai soboda rashin ji daga gareka kaga kuwa kwana biyun dasuka rage yakamata ace tayi kitso da lalle" Hadiye wani abu mai kaman madaci Mourad yayi sannan yashafa sumar kanshi hade da mikewa yace" karki manta ki Kira Paul ni yanzu zan tafi" Cikin rashin jin dadi ta girgiza kai ,inda an bi nata to basai anyi wani kitso da lalle bah cos bin Yay Mou dinta yafi mata komai... Rike hannun shi tayi tace"Muje in rakaka mota"  Matse soft palm dinta yayi acikin nashi sannan sukayi gaba ana mai adawo lafiya. Kaman karsu rabu haka sukeji Zuly harda hawaye nan ma fah ba rabuwan gabadaya bane  Cikin sanyin jiki ta tajuya domin komawa cikin gida idon ta ya sauka akan Iqbal dayake jifansu da mummunar kallo Tsakin haushin tafiyan Mourad taja kafin ta murguda mai baki tace" husband to be in banji duka bah bansan kanayi bah" Iqbal da tinda suka fito yake kallon ta har runguman dasukayi yana gani yace" shegiya mai bakin fuska mummuna yar iska" "Makaryaci kawai" tafada tareda wucewa dagudu cos Yay Mou dinta yace yana da ciwo akira mutum babba da makaryaci Kwafa yayi yace"zan kama ki neh ai mahaukaciya"... "What Ammi!!!"yafada with so much anger bayan yashigo wanda yasa dukkansu tsorata "Lafiya dai koh?" Ammi ta tambaya ahankali inda suka zuba mai Ido , Zuly kam mannewa tayi ajikin Ammi tana mamakin Sabin halayen Mourad dinta "Ammi you can't imagine ace tsantsan rainin hankali wa Zulynah aka zuba wasu cheap cheap things" Da gefen ido Umma da Zuly ke kallon Iqbal wanda yake jin takaicin abinda Mourad yace "Kimma ga lefen da aka hada mata neh yah Salam wlhy ko amafarki ban taba mafarkin za'a hadawa Zulynah irin wa'inan cheap things din bah, anya wanda zai aureta yasan worth dinta kuwa??" "Calm down Yay Mou" tafada cikin sanyin murya tareda tashi taje ta debo mishi ruwa a cup Zama dashi tayi tazauna agefen shi tareda samai cup abakinshi sanda yasha rabi yacire abakinshi sannan yakai sauran bakin ta  Ajiyar zuciya yasauke yace"thanks darling" Lumshe idanunta kawai tayi tareda sake budewa kosu Iqbal sun lura akwai strong chemistry a tsakaninsu "You've changed alot" tafada tareda mikewa ta miyar da cup din "Not my fault"yafada hopelessly ganin danta yana shirin yin kuka agaban su Iqbal yasata fadin "So yanxu kasa an chanza mata neh?" Kallon shi yamiyar wajen Ammi yace"it's must ai ki Kira min Fakhiha nace mata tashiga Amazon ta hadamin kaya so ki tambaye ta Kota gama hadawa, sai turo" "Inners dinta anan za'a siya kenan" Ammi ta tambaya ta lalubo wayar ta "No nariga da na fada mata sizes dinta dakuma creams da perfs dinda take amfani dashi" Jin yace sizes yasa Iqbal kallon Zuly da mamaki ai ma baikamata ace yaji mamakin su bah amma abin da tsayawa arai "Yay Mou nayi loosing weight fah kalle ni" tafada tana jujuyawa takaici duk yagama cika Iqbal har baisan yaushe yafice daga cikin palourn bah  Yusayrah ma kawarai tana mamakin su tace" bangane kasan sizes dinta  bah?" "Bana son gulma in ba'a kasa dake ba karki na shiga kinji Elephant kawai" Sosai Elephant dinda suke kiranta ke kona mata rai  "Kar mutum yasake Kira na da Elephant"tafada cikin daga murya "If not?" Yafada cikin rainin hankali "Mourad matar aurece fah" Umma takatse shi "Ai tayi kama da su" yafada tareda ficewa daga palourn cos in yajima yana iya kai mata hannu kuma gaskiya dukan mata bah halin shi bane in fact yadauki masu dukan mata amatsayin mahaukata Toh in banda hauka miye zai sa namiji dukan mace ai Mata uwayen sune mata suna da wani kima na daban , mata abin tausayawa neh, mata abin tarairaya neh, mata sunfi komai tsada , kuma ko wace mace tauraruwa ceh Shifa da namiji ya duki mace gwanda ya kama garu da fada kokuma yaje inda akwai maza yaje Yakama su da fada Amma ace wani jaki, doki yadauki guduman hannun shi yadaki abinda yafi kauna aduniya sosai abin yake damunshi idan yatina hakan  In banda Allah yaso shi bah da a US suke wlhy babu abinda zai hana shi dau karar shi... ```Ranar daurin aure...``` Sosai take jin babu dadi acikin ranta wanda tarasa dalilin hakan gabadaya sai taji batama son ayi auren soboda maganganun da Kuwahysa tamata Jitake kaman tagudu wa auren suje suyi rayuwar su da Mourad dinta cos sai Yanzu take jin wani kaunar... _hmmm to ga wata sabuwa Zuly takamo wata tasha fah, yakuke ganin zamuyi fans?_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _wannan page din naki neh Ummu Minnataur-rahman Allah yabar kauna_ *Page 51* Jitake kaman tagudu wa auren suje suyi rayuwar su da Mourad dinta cos sai Yanzu take jin wani kaunar Zama dashi barinma inta tuna moments dinsu "Miye kike tunani kawata??"Kuwah tafada tareda Zama agefen ta "Kuwahnah banason auren Yanzu in fact wani irin kunci nakejin kaina inna tina yau neh aurenah" tafada cikin hawaye Murmushi Kuwah tayi tace"ko zan iya sanin miyesa" "Kuwah zanyi missing mutum mafi soyuwa araina banason barinshi Yanzu kuma wani irin abu nakeji gameda shi wanda ko Iqbal banjin irin shi akan shi" Cikin farinciki Kuwah tace"kenan kina kaunar Yay Mou dinki" Zaro ido tayi tace"yes yes I think ina kaunar shi and zan aure shi" "Iqbal din kuma fah??"Ammi ta tambaya daga baya Juyawa sukayi wajenta Zuly tace" zan iya hakura da Iqbal amma bazan iya hakura da Yay Mou dina bah" Wani irin farinciki Ammi tashiga  cikin sanyin murya tace"yau neh daurin auren fah am scared we're late" "I don't think so bari naje nayi wanka and get dress up sainaje wajen Malam na mai bayani"tafada tareda mikewa cikin sauri, Umma ma kaman an tsunduma ta a aljanna haka take ji Amma dukkansu babu wanda ya tuna cewan lokaci baya jiran kowa cos har bata lokaci sosai sukayi suna shirya ta harda su kwalliya wanda kuma hakan yadauke su kusan 2hours amma tsantsan zumudi da farincikin dasuke ciki babu wanda ya lura... Tafe yake amma kana ganinshi kasan baya cikin hanyacin shi infact baya kallon komai akan hanya din, Few minutes back yashiga the most shocking time of his life, lokacin daya ji Liman yace _*AN DAURA AUREN IQBAL ABDULLAHI DAKUMA ZULFA ABUBAKAR UMAR*_ Today is the baddest day he could never imagine , he feel so lonely a yau he badly needs a shoulder to cry on, He can't imagine cewan shine yabada auren abu mafi soyuwa aranshi, he can't tell how zuciyar shi yake kuna kawai dai daurewa yakeyi He can't believe cewan auren ma yabayar dashi neh ga wanda baisan darajar ta bah wlhy dayasan Iqbal neh da bai bada aurenta bah dasai saidai duk abinda zai faru ya faru... Sanye take cikin wata shegiyar expensive doguwar flowing gown peach color kanta yane  da wani cute small gyale , Agogon chopard secret wanda duk jikinshi diamond neh daure a tsintsiyar hannuta , tayi wani irin dan iskan kyau soboda makeup din fuskar ta Wajen Malam takeson zuwa amma kuma sai taji in bata leka waje bah bazata iya shiga bah Cakk ta tsaya tana mamakin abinda idon ta ya gane mata she's thinking maybe mafarki take amma kuma zuciyar ta tabata cewan this is the reality Bata taba ganin Yay Mou cikin manyan kaya bah amma yau soboda alkawarin su yasa  Yayi wani shegen kyau sanye yake cikin wata tsadadiyar shadda wanda aka mishi dan iskan dinki cos sosai aka bata kayan kaman bada kudi aka siya bah gashi da daukan ido cos karan kanshi kayan har wani kamshi na daban yake(😥 harna tina wani kaya, in na tina cewan akwai kudin neh sai in dauke abin daga raina) Tsadadden hulan Damanga neh akanshi , sajen fuskarshi bakaramin sake kawata mai fuska yayi bah_Hublot million$ black caviar bang_neh daure a hannu shi kafanshi kuwa sanye cikin wani _Tom Ford_ takalmi sai yafito kaman shine ango cos ta tabbata ko Iqbal bazai kaishi haduwa bah... Wata irin wawiyar runguma takai mishi wanda ya yadan razana shi Harzai rungumeta shima sai yatina Yanzu da dah ba daya bane zare ta yayi daga jikinshi yana kallon fuskar ta yanda yayi mugun kyau Wani kululun bakin ciki neh yataso mai ganin annurin farinciki kwance akan fuskanta "Yay Mou dina baka taba kyau irin na yau bah you look extra ordinary handsome and breathtaking" tafada tana kokarin Kara kwanciya ajikin shi  Fizgota taji anyi da mugun karfi , juyawa tayi taga Iqbal tsaye yana huci kaman wani zaki tabe baki tayi tace "Wlhy Iqbal Yay Mou dina yafika kyau sosai kuma yafi kama da ango" Zaiyi magana kenan Mourad yariga shi wajen kama hannun shi hade da hadawa dana Zuly yace" ga amanarta nan na baka DanAllah karka zalunceta cos Zulynah sorry i mean Zuly sai ahankali" Kallon Mourad Zuly keyi kaman wata sokuwa kafin tayi magana har Mourad yafara tafiya Fizge hannun ta tayi daga cikin na Iqbal tayi wajen Mourad da gudu hade da rike hannun shi tana fadin"badai barina zakayi anan bah" Zare hannun shi yayi yana kirkiro murmushi yace" toh yah kikeson na miki Zulyn Iqbal" "What!!" Tafada afirgice "Erh mana you are now the Mrs Iqbal you can't wait to be, you're finally his" "Kana nufin an daura auren??" Ta tambaya da daddaya kaman mai tsoron magana zufa na karyo mata Hadiye wani abu yayi cikin son danne kukanshi ya gyada kai Zaro Ido tayi tana girgiza kai kaman wanda take shirin cire kanta daga jikinta "Miyesa kabari aka daura?"afirgice mutanen wajen ke kallon ta cos da karfi tayi maganan  Cikin kuka sosai tace"Wlhy banson auren banso DanAllah araba, nikai nakeso ,nafi son ka akan auren mutafi muje muyi rayuwar mu" Goge hawayen ta tashiga yi kaman wata zarrariya kafin tariko hannun shi tace"daman fah zanje wajen Malam neh ince mishi kai nakeso nafasa auren Iqbal, muje Yanzu saiya raba auren" Hawaye yaji suna sauko mai cikin sauri yashare su sannan yasake cire hannunta daga nashi yace" it's too late to cry" Wani irin kuka mai cin rai tasaki tareda yin zaman dabass acikin jan kasa batareda ta damu da tsadar kayan dake jikinta bah Risgar kuka takeyi sosai cos wani irin abu takeji yana taso mata daga cikin zuciyar ta  Shikenan bazata auri Mourad bah shikenan tarasa Mourad dinta kenan Kaman wata jaririya ta chanchanra wata uwar kara wanda ya razana kowa awajen  Abu kaman wasa Zuly tahau birgima akasa tana ita tafasa auren  In kaga Mourad saika tausaya mishi dukda bawai ya bare baki yana kuka bane a'a  hawaye neh suke pareti asamar fuskar while hannun shi daya rikeda kirjin shi wanda yake ji kaman zuciyar shi neh zai faso waje tsantsan tsalle dayake yi Iqbal kuwa bazama kagane halin dayake ciki bah amma tabbass yadan ji tausayin Zuly amma fah that doesn't mean zai Saketa cos Alkawari yadauka sai ya rama dukan da Mourad yamishi akanta "Mai martaba na neman ku a fada" wani bafade yazo yafada musu Hadiye kukanta tayi tareda tashi cikin sauri , goge hawayen ta tashiga yi wanda harda makeup dinta suke fita amma bata damu bah Handki din da aka mika mata yasata dago kanta ai ganin Mourad dinta yasa ta Rungume cos ko bataso bata sanin yaushe jikinta yake haduwa da nashi  "Pls Zuly you're no more like before"yafada yana kokarin bare ta dage jikinshi Sake kankameshi tayi tana girgiza kanta wasu sabin hawaye na zuba da cikin idanunta tace" let's elope muje inda babu wanda zai samemu muyi rayuwar mu cikin farinciki tinda daman muna son junan mu" Kada kai kawai Iqbal yayi tareda wucewa cikin fada ranshi na suya Yen kallo ma suka fara watsewa cos kallo yakare tinda an kirasu acikin fada, wasu kuma cikin fadan suke shigewa cos daman garin acike yake soboda auren "Let's go inside" yafada yana cireta daga jikinshi "No let's run away" kallon ta yayi ahankali yaja karan hancinta dasuka sake tsine yace "Muje muji abinda Malam zaice tukunna" Gyada kai tayi tana jin takaicin kanta cos Yanzu laifin duk akan yake daman hausawa sunce Da zafi zafi ake dukan karfe  Ta tabbata da bata tsaya wanka dasu kwalliya bah babu makawa Yanzu da da Mourad dinta aka daura auren  Acikin zuciyar ta banda addua babu abinda takeyi cos sosai take jin rashin nutsuwa na shigarta  Rike hannun Mourad tayi gam tana tsiyayan hawaye gabadaya sai taji tausayin kanta yana kama ta cos tasan itace Abar tausayi a halin Yanzu. "Ke sake shi" Malam yafada cikin kausashiyar murya lokacin dasuka shiga Kaman wata karamar yarinya tahau girgiza kanta hade da chukuikuye gefen rigan Mourad dinta da dayan hannun Shiko sai kokarin banbareta yakeyi daga jikinshi cos he's feeling unease he's feeling suffocated babu abinda yake bukata Yanzu dayafi yaga Ammi dinshi cos ita kadai zata iya fahimtan yanayin dayake ciki, only her can feel the 50% of what's he's feeling right away cos ya tabbata na Zuly farilla neh  "Pls Zuly" yafada muryan shi na cracking "Yanzu Zuly kawai kace Yay Mou bakace Zulynah bah ko kamanta Zuly is yours neh??" Tafada tana kallon kwayar jajayen idanunshi  Kauda idanunshi yayi cos she's breaking him into pieces yanda takeyi ahankali yace" pls mana" Sake shi tayi cikin jin haushin shi  yanda yake nuna rashin damuwa akan abubuwan datake yi Zama tayi cikin nutsuwa tareda kauda idanunta daga gareshi tace" to hell" "Yah Salam Zuly am sorry don't mean to hurt you" yafada sounding care free forgetting akwai mutane awajen cos daidai wajenta yayi  Turo baki tayi tace"apology not accepted" Kama kunnenshi yayi da hannu biyu yace" so so sorry dear" Kallon shi tayi ta nuna lips dinta tace" one liplock and apology accepted" Iqbal jiyayi kaman ana watsa mai ruwan zafi cikin bacin rai yace" ke!!!" Firgita Zuly tayi tana zaro Ido sai asannan ta tina ashe agaban Malam suke Zama Mourad yayi akasa yana cire tsadadden hulan kanshi ya ajiye agefen shi yana mai shafa lausasiyar sumar kanshi da soft white palm dinshi Turo baki Zuly tayi idonta cikeda hawaye tace"Malam danAllah karaba aurena da Iqbal ka hada ni da Yay Mou dina" Sosai Malam ke nazarin su daya bayan daya kallon shi yamiyar wajen Zuly datayi magana yace" ko miye sa?" Dan murmushi tayi cikin dan jin dadi tace" gabadaya ban dace da Iqbal bah" "Dawa kika dace toh?" "Da Yay Mou dina kaga kuma muna son junan mu pls karaba aurena da Iqbal"tafada cikin hawaye tana mai hada hannayenta waje guda  Manyan mutane kwarai sun jinjina karfin rashin kunyar Zuly inda suka dinga yin kuskus akasa "Ko kana da abin fada Iqbal??" Malam ya tambaye shi Sunkuyar da kanshi yayi cikin takaicin cin kashin da Zuly ke mishi agaban mutane ahankali cikin sanyin murya mai tareda tsantsan biyayya yace" agaskiya banji dadin yanda al'amarin nan suka kasance bah amma duk hukuncin daka yanke inshaAllah shi za'ayi" Gyada kai Malam yayi yana nazarin Iqbal sosai yake cikin rudani cos dukka maza biyun yake ganin soyayyan Zuly acikin kwayar idanunsu  Gani yayi in bai raba auren bah baiyi wa Mourad adalci bah ajiyar zuciya yasauke yana jin tausayin su nashiga zuciyar shi  Gyaran murya yayi yace... #team ZulynMourad #team ZulynIqbal *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _wannan page din naka neh Alhussain Abu Sameer,ina mika maka sakon godiyata na mussaman_ *Page 52* Gyaran murya yayi yace" Yanzu ke Zulfa kinsan da kina son Mourad kika amince da auren Iqbal" Sunkuyar da kanta tayi tace" ai dah banyi wannan tunanin bane sai yau DanAllah araba auren" Tsaki yaja yace" dayake kin miyar damu shashashu irin ki bah, kin miyar damu kananun mutane koh?" Girgiza kanta tahau yi kirjin ta na wani irin bada sauti har kwalla sun fara sauko mata amma har lokacin idonta acikin nashi "Toh kisani bazaki miyar damu mutanen banza bah don haka babu auren da za'a raba kije ki zauna da mijin ki dakuma abokiyar zaman ki" Wani irin dagowa Mourad yayi jin wai abokiyar Zama wato in yagane abinda Malam ke nufi kenan ba ita kadai bace yanada wata matan "Yah Salam"ya furta ahankali hannun shi saitin kirjin shi cos jiyake in bai rike wajan bah fadowa zuciyar shi zaiyi  Koda ace ma Zulynshi ba shi zata aura bah baikamata ace ta auri mai mata bah  Babu abinda kakeji banda sautin kukan Zuly dake tashi tana fadin ita wlhy tafasa auren araba Tsawa mai martaba ya daka mata tayi tsit sannan yace" Mourad kayi hakuri koh , Allah zai baka naka daman matar mutum kabarinsa" Murmushin yake Mourad yasake tareda cire hannun shi awajan saitin zuciyar shi, Cikin dauriya yace" ba damuwa wlhy Malam Allah yasa hakan shine mafi Alkheri" Jinjina kai mutanen wajen suka hau yi suna mamakin shi cos duk wanda yakalle shi zai gane dauriya kurum yakeyi  Wani tausayin shi Malam yaji amma kuma in har ya raba auren za'ace baiyi wa Iqbal adalci bah gwanda kawai ya bar auren tin an riga da an daura da ace ba'a daura bah toh zai iya yin abinda suke so amma yanzu kan Allah yahada Mourad din da rabon shi. Sosai Iqbal yaji dadin rashin raba su da Malam baiyi bah har wani murmushin mugunta yake sakewa Sallaman su yayi,sanda aka yi dakyar Zulfa tabar wajan cos cewa tayi babu inda zata sai Iqbal ya saketa Da taimakon Ammi Mourad yashige cikin dakin da aka ware mishi while Umma tashige da Zulfa cikin nata dakin inda har lokacin bata daina kuka bah. "Ammi nah mutuwa zanyi" yafada dakyar kanshi akan cinyar Ammi Shafa kan danta tayi cikin tausayawa tace" kadaina magana haka bazaka mutu yanzu bah Wani irin kuka yasake yana Jin wani irin zafi daga kowani sashi na jikin shi saukin abin ma yana Addua azuciyarshi "Am burning Ammi" yafada cikin kuka kaman wani karamin yaro "Daman nafada maka _a bari ya huce,shi ke kawo rabon wani_ amma kayi biris ai ga irinta nan"inji Ammi kenan cikin dacin murya "Ammi nah miye zanyi yanzu??"ya tambaya cikin hawaye "_Hakuri!!!_ shi zakayi tinda Allah yayi ba rabon ka bace kuma _rabo sai maishi_ kaima Allah yakawo naka rabon kuma yabaka  wanda tafita" "Ammi nah babu wacce zata fiyemin Zulynah"  "A ganin ka bah? Allah dai yasa hakan shine mafi alheri agaremu duka" "Ameen" yafurta ahankali  "So yanzu abinda yakamata yanzu shine kaje ka tausasa Zulyn Mourad cos kaga yanzu matar aurece baikamata ace tana fadin ita wani takeso bah, zunubi take kwasa so go and persuade her" Tashi yayi yana share hawayen shi cikin dakiya yace"banason Zulynah ta kwashi zunubi I will try to be strong" Murmushin karfin hali Ammi tasake ganin yanda ya wani nutsu... "Kiyi hakuri kidaina kukan nan inba sokike ciwo yakama ki bah" Kuwah tafada cikin sanyin murya "Yanzu shikenan an raba ni da Yay Mou dina kenan?, Yanzu all those yawo damuke zuwa bazamu sakeyi bah, yanzu kenan agidan Iqbal zan kare rayuwata?, Coffee damuke zuwa sha babu shi , yanzu babu wanda zai tsaya sauraran Shirmena " Tafada cikin sheshekar kuka Tabe baki Kuwah tayi tana ji kaman ta mazge zuly cos taga alama zuly bata dauki abubuwan serious bah  Komiye ta tina oho naga tasaki dariya kaman wata sabuwar kamu Cikin sauri Kuwah tamatse agefe tana mamakin sauyawarta farat daya A dad dare tace"Lafiya dai koh" Share hawayen ta tayi still akwai murmushi asamar fuskarta tace" natina maganan mu da Yay Mou neh ai" "Wani magana kenan?" Ta tambaye ta cikin mamaki cos ita fa azaton ko wani Abu neh yashige zulfan "Yay Mou neh yace min.... _ko miye yace mata haka🤔_ _manage this naso namuku yafi haka but yau I was totally busy shiyasa_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 53* "Yay Mou neh yace min konayi aure agida daya zamu zauna dashi" Wani irin kallon kinma haukace Kuwah kebinta dashi  kafin tace" wai ke wata irinyan mahaukaciya ce? Ina kika taba ganin anyi haka?" Turo baki tayi tace"toh aini ma haka yacemin" Tsaki Kuwah taja zatayi magana kenan Mourad yashigoda sallama, tashi tayi zata tarbeshi Kaman yanda tasaba yayi saurin dakatar daita da hannu Gaishe shi Kuwah tayi kafin tafice domin basu waje cos ta fahimci da akwai magana abakinshi... "Baki daina kukan bane Zulynah?" Yatambaye ta lokacin daya aza murmushinyake asamar fuskarshi Marairaice fuska tayi tareda kamo hannun shi duka biyu tace "pls katafi dani duk inda zaka" Share hawayen daya zubo mata yayi yace" ba amfanin hakan" "Why??" "Soboda akwai auren Wani akanki"yafada cikin sanyin murya "Muje toh mu rokeshi yasakeni" Girgiza kanshi yayi yace"bakisan babu kyau mata ta tambaye mijinta saki bah?" Kuka tasaka mishi tana mai kwanta mai ajiki,ahankali yacireta kafin yasa hannu a aljihu yafito da wasu envelopes  guda  3 "Wannan duk lokacin da kike cikin bakin ciki kidauka ki karanta"yafada yana mika mata red envelope "Wa'inan biyun Kuma a kowani birthday dinki zaki dauki daya ki karanta" yafada yana bata sauran biyun Kallonshi takeyi tace"why are you giving me this?" "Just, I will miss you" Zatayi magana kenan yakatse ta da fadin" oya get ready you know long drive zamuyi zuwa Abuja baza mutafi a jirgi bah" "Yes kace zamuyi having nice tym" "Erh"yafada yana lumshe ido ganin yanda takeyi... Shiryawa tayi cikin simple wedding dress amma batayi kwalliya bah cos cewa tayi babu  amfanin yinshi,haka suka barta badan sun so bah Wajen Malam akayi daita inda yana Mata fada sosai da nashihohi dayawa akan zaman aure,jikinta yayi Sanyi kalau amma ko kuka batayi bah soboda Mou dinta yace tamai alkawarin bazata sake zubarda hawayen ta bah, idonta tarr akan Malam as usual amma expensive gyalen dake yane akanta ya hana aganta... "Afitoda Amarya" wasu goggonita suka fada Kuwah ce tafito da ita daga cikin Fada hannun ta sakale da nata, banda tsaki babu abinda takeja Wajen motan da wasu goggoninta suke ta nufi daita Tsayawa tayi tace"Ke miye haka?" "Na miye fah?" "Naga kin Wani Jani zuwa wannan kurbebiyan motan neh"tafada tana nuna wata Lexus din gabansu Zaro ido Kuwah tayi  dajin abinda Zuly tace zatayi magana sukaji muryan Mourad ta baya yace " zo mutafi" Juyawa tayi tana sakin murmushi datin dazu takiyi ido daya ta kanne mai ganin ya kureta da ido, shafa lausasiyar sumar kanshi yayi ya mikar da hannu shi tareda dan rusunawa yace"please" "Sure"tafada cikin murmushi tareda zare hannun daga na Kuwah sannan tayi gaba Sororo Kuwah tayi tareda bin bayanta,dakanshi ya bude mata bayan mota tashiga "One minute pls" yafada wa Zuly bai jira jin miye zata fada bah yakai gaba abinshi. Jiyayi yayi karo da mutum daidai kofan shiga fada, mikar da ita yayi yace" baki kallon gabanki neh?" Dagowa tayi daga karkade zaninta idonta ya kyallo abinda tazo nema, ajiyar zuciya tasauke, ganin batayi magana bane yasashi zai ratsa gefenta ya wuce cos he don't want to keep his Zuly waiting "Kayi hakuri DanAllah "tafada cikin sanyin murya mai ratsa zuciya Cakk yatsaya yana tariyo inda yasan wannan muryan, juyowa yayi cikin tsananin fushi cos ko amafarki neh bazai taba mantawa da Mayyan data yi sanadiyar tabon jikin Zulynshi bah "In banyi hakuri bafa? "Yafada cikin daga murya Sunkuyar dakanta tayi gabanta na Wani irin bugawa na tsoro,tsaki yaja tareda cikawa rigarshi iska, kumatunta taba soboda tuna marinshi dayayi sanadiyar ciruwan hakorin ta guda daya, ahankali taja yan matan kafafunta tayi waje. Fitowa yayi rikeda leather a hannunshi  sai Ammi agefen shi dakuma Umma da alaman tafiya Ammi zatayi,Wani mota daban,sallama sukayi da Ammi Kaman karsu  rabu cos dan zaman sun nan harsun saba... Bai dade da zama abayan motan bah sukaji an kwankwasa glass din mota , winning down Zuly tayi taga Kuwah atsaye "Banson rashin mutunci fah"tafada cos tin dazu take tsaye tana jiran abude mata mota Kallon sama da kasa tamata tace"rashin mutuncin miye fah " "Bude min nashiga" Yar dariya Zuly tayi tace" 3 is a crowd ki je ki shiga Wani motan ba wannan bah" "Me banson shirme fah" "Kawar mu kiyi hakuri kibi Wani mota" Mourad yafada Tabe baki Kuwah tayi tana mamakin su batareda tayi magana bah tayi gaba abinta, fitowan Iqbal yayi daidai da Tafiyan su Zuly , da ido yabi G.wagon dinsu , ganin Kuwah tsaye yasashi karasawa wajenta "Lafiya dai koh?" Kuwah data gama cika tayi dam taja tsaki tace"Ina fah lafiya wancan shirmemiyan matar ka ta tafi ta barni" "Ina taje" "Ina kuwa zata jeh? " Xaiyi magana kenan Awad mijin Kuwah yafito "Mijina mutafi kaji"tafada daidai karasowan shi "Kai Amaryan fah?"yatambaya da mamaki Yar tsaki taja tace"Amaryan da suke hanyan Abuja?" Ganin Suna mata kallon rashin fahimta yasa tace" Mourad yatafi kaita, Kuma danazo shiga cewa tayi siri is a rowd " Dariya Awad ya maze jin turancin matan shi ,murmushi yasakar mata kafin ya taba Iqbal daya shiga duniyar tunani yace" mukam muntafi abinmu tinda wacce mukazo kaiwa ta tafi" Tsaki Iqbal yaja cike da rashin jin dadin abinda su Zuly sukayi,kwafa yayi tareda bawa Awad hannu... "C'Mon Zuly eat something "yafada yana ajiye meatball dake cikin take away akan cinyarta Kawar da kanta tayi tace"Nina koshi" "Umma fah cemin tayi tin safe bakici abinci bah Kuma yanzu kice min baki jin yunwa" "Feed me toh" tafada tana bude mai bakinta tareda cire gyalen kanta Ciyar daita yahau itama tabashi  cos tasan shima baici abinci bah... A katon parking space din farfajiyar gidan Iqbal aka yi parking alokacin har wasu yen uwa Sun isa ana ganin gida da Kuma jeren da aka mawa Zuly,  babu abinda sukeyi inbanda santi, kasancewan part daya mai dakuna 3 kitchen daya da palour daya dayake upstairs din cikin-cikin gidan aka ware mata sai ya kasance part din Zuly dana Yusayrah na facing na juna. Masallaci straight Mourad ya wuce yin sallahr magrib kasancewan sunyi dare, dawowan shi yayi daidai da isowan Iqbal da Yusayrah, Ai nan Iqbal ya murza toka a idon shi yace Mourad bazai shigan mishi gida bah babu yanda Mourad baiyi dashi akan Sallama zasuyi bah Amma yaki cikeda damuwa mai tarin yawa Mourad ya shige motan daya kawo su wanda alokacin  an fito dashi daga farfajiyan gidan Wasu zafaffan hawaye neh suka zubo mai daidai lokacin da motan yatashi, motan na shigewa yafashe da kuka, juyowa driver yayi yana bashi baki ganin Mourad bazaiyi shiru bane yasa ya Kyaleshi, Sosai yake kukan bakin ciki, kukan dayake fitowa daga Kasan zuciyar shi, kukan dayasan ba rage mai komai bah yakeyi, rike kirjin shi yayi da hannu daya yana jin zafin da bai taba jin irin shi bah. "Mun iso" driver yafada daidai ya bude wa Mourad kofa, ahankali ya dago rinannun idon shi  wanda sukayi jawur Kaman gaushin wuta, hancin nan yayi Wani irin Jah sobida kukan dayasha Fitowa da kafar shi yayi dakyar cos jiyayi kafar ya mai nauyi sosai, dafa motan yayi yafito amma abin mamaki jiyayi baya iya daga kafafun shi, Wani irin zafin daya fi nada neh ya ziyarci zuciyar shi Jikake timm yafadi kasa sumamme while jini nafitowa daga... _Ina mai baku hakuri Team Mourad, haka labarin ya kunsa Amma ku saurareni inshaAllah zakuyi farinciki nan gaba_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 54* Jikake timm yafadi kasa sumamme while jini nafitowa daga bakinshi dakuma hancin shi , agigice driver yayi cikin gidan Don kiran Ammi... Tin da ta idar da sallahn magrib take jiranshi amma haryanxu shiru before tayi tunanin saiya yi sallahn Isha zai shigo shiyasa tazauna jiranshi. Tashi tayi daga kan sallayanta sannan tacire khimar dinta, ahankali take saukowa daga kan matakalan been,Hango su Yusayrah tayi akan dining sunacin abinci batareda tayi magana ba tayi hanyan fita daga palourn jitayi ance "Ina zakije?"juyowa tayi taga Iqbal neh yayi magana ga fuskan nan a murtuke cikin sanyin muryan da bai San tana dashi bah tace "Tin dazu yaje yin sallah Amma har yanxu shiru gashi 9 yayi nasan Ammi najiran shi and am very sure baisan ko ina anan bah Kuma tin dazu gabana yake faduwa lyk Wani abu Mara kyau yasameshi and am very scared shiyasa zanje duboshi a waje" Tsaki yaja cikin bacin rai yace" in wani abu mara kyau yasameshi  who's at loss?" Gabadaya ji tayi bata son hayaniya dashi duk da abinda yafada bah karamin bata Mata rai yayi bah cos Allah yagani bazata breaking promise dinda tamawa yay Mou dinta bah inda yace koya jata da fada kokuma zagi karta rama,  bata so making  promise din bah amma soboda matsayin dayake dashi azuciyarta yasa ta yarda, ahankali tace "In Wani abu yasameshi mutane dayawa zasu shiga damuwa ciki kuwa har dani and bazan yafewa Kaina bah" Runtse idon shi yayi sannan ya bude yace" go back right now" Ji tayi ranta yafara baci batareda tayi magana bah tafice abinta zuwa compound din gidan , inda sukayi parking tagani wayam babu mota babu alaman shi , wajen maigadi tanufa tace " danAllah ina motan da aka kawo amarya acikinta?" Gyara zama yayi akan Wani wooden chair dinshi yace" inaga mai motan neh yabatawa oga rai shine yace yafitan mai agida" Runtsa idonta tayi gam tareda dafe kirjinta tana jin Wani bacin rai mai tsanani na shigarta "Lafiya dai koh yarinya?"yatambaye ta kasancewa magidanci neh maigadin Kuma yasan yar shi nafari bazata wuci sa'an Zulyn bah Bude jajayen idonta tayi tace"nagode" Gyada kai maigadin yayi yana nazarin yarinya cos daga ganin kwayar idonta  yasan tashiga damuwa dakuma bacin rai , tajuya zata tafi kenan yace" minti daya mana yarinya" Cak ta tsaya  tana jiran jin miye zaice ganin bazata juyo bane yasa yace " komi yayi zafi maganin shi Allah, ki yawaita maimaita sunan Allah azuciyarki karki zo kiyi abin  danasani" Batareda tayi magana bah tayi cikin gida tana mai kiran sunan Allah azuciyarta Kaman yanda maigadin ya shawarce ta, atsaye tasamu Iqbal sai faman huci yakeyi tsantsan bacin rai. Yana ganin ta yasake daura fuska batareda ta kalleshi bah tayi hanyar matakala domin komawa part dinta, Wata karamar kara tasake jinta akasa dalilin sharbe ta da akayi, bata gama recovering bah taji an rike gashin kanta soboda faduwar da dankwalin ta yayi Wani kukan bakin ciki da zafi tasake dakarfi hade da yarfa hannun ta " WAYYO Allah nah Yay Mou dina za'akashe maka n.."bata gama fada bah ya buge bakin ta da bayan hannunshi yace "In Ina miki magana kika ki ji shegen duka zan miki Kuma karki sake kiramin sunan kwarton ki acikin gidana" cakk ta tsaya da kukan ta tana maimaita kalman *kwarto* zuciyarta na Wani irin suya Hankadi kanta yayi wanda har sanda tabugi jikin karfen stair din, Wani new zafi taji yakara shiganta  mikewa tayi da taimakon karfen stairs din cos jitake tasamu gurdewa soboda bakaramin sharba tasha bah cikin fusata tace" kar ka Kara kiran Yay Mou dina  kwarto  soboda shi bah kwarto bane" Baiyi mamakin mayar da magana data yi bah, dariya yayi yace"kifadawa wanda baisan su bah" "Gashi nafada maka kai da kake da kwartuwa  mai bin maza amatsayin matan ka wanda kuka kwashe shekaru 4 daita" Afirgice Yusayrah ke kallon ta gabanta na Wani irin bugu ,muryan Iqbal taji cikin bacin rai yace "zan mugun saba miki in baki daina fadin shirme bah" "Shirme indeed na maimaita matarka Yusayrah itace kwartuwa mai bin maza har ma da sheg..." bata karasa magana bah Yusayrah ta dauke ta gigitacciyar Mari Wata irin kuka mai ban tausayi Yusayrah tafashe dashi tareda kankame rigan Iqbal tace" taci mutunci nah, tajefe ni da munanan kalmomi, ta shegenta mana ya'ya wlhy bazan yarda bah shari'a ceh zata rabamu da wannan yar iskan" Wani irin kallon wannan makira ce Zuly kebin Yusayrah dashi  da jajayen idonta jitayi Iqbal yace"ki bata hakuri yanzu yanxun nan kafin jikin ki yagaya miki" Kallon ka samu tabuwa Zuly tamai tareda tabe bakinta  tana jin wasu Sabin bacin rai cikin Dan daga murya tace" daga fadin gaskiya kace in ban bada hakuri ba zaka dake ni? Toh ka dade baka daka bah wlhy bazan fasa fada bah matarka kwartuw..." Bata gama magana bah taji sauka charger ajikin ta ,sanda ya mata lilis tukunna ya kyaleta  Wani irin ihu take yi tana " wayyo Yay Mou zai kasheni Wayyo Allah nah, wlhy Allah zai sakamin daga fadin gaskiya sai a zalunceni Kuma Kasan inda mai rama min Amma baxan fada mai bah cos nasan kasheka xaiyi gabadaga kowa yahuta tinda  ka dake Zulynshi  Kuma wlhy bazan fasa fada bah ya'yan ka shegu neh bakai neh ubansu ba..." Kaman daga sama taji yace" *Nasake ki saki...* _toh ni Mhizzphydo 🙆🙆 mezan Ji  haka ko saki nawa zai maka mata??_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal *Vote,comment&share* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 56* Cikin sauri  Yusayrah takaraso wajenta tana zaro ido ganin yanda kammaninta ya chanza , kanta duk fashe jikinta ma kurjewa neh atako ina "na  shiga uku Mai sona kardai mutuwa tayi?" Ta tambaya a tsorace,  tsaki yaja tareda janta a kasa zuwa tsakiyar palour sannan yadauko ruwan gora mai Sanyi akan dining table Gabadaya Yusayrah tagama tsorata da ala'amarin Iqbal she never knew haka yake da saurin fushi bata hankara bah taji Zuly taja ajiyar zuciya mai karfi tareda fashewa da kuka dalilin ruwan daya sheka mata afuska Cikin sauri ta tashi daga kwance tareda yin kneel down tana hada hannayenta guri daya alaman roko,  cikin muryan dayake nuna  tana jin jiki tace" DanAllah kana hakuri da hali na ,dukda bansan laifin danayi bah amma kayi hakuri, nasan bazaka so ka aurar da yarka mijinta yadinga mata yanda kake min bah,inma don abinda Yay Mou yamaka neh DanAllah kazamo mai yafiya wallahi yanzu na  chanza DanAllah kadaina duka nah banaso pls" Jikinsu neh yayi Sanyi Kuma sai yayi Dana Sanin abinda yamata amma kuma yana tuna abin da tayi zuciya taciyo shi cikin muryan bacin rai yace" heartbeat bring that rubbish" Jiki na  bari Yusayrah tadauko abinci acikin plate, ajiye mata yayi yace  "oya fara ci yanxu" Kallon fuskan shi tayi cikin tsoro tace" ni banajin yunwa yanxu  lokacin cin abinci na  baiyi bah " Wani kallon daya hauna mata neh yasata yin saurin jawo plate din, Kaman ranan yau ma dakyar ta hadiye Loman farko, ajiye plate din tayi " baki na  babu taste" tafada Sincerely  cos haka Yay Mou yafada mata ranan, kallon kinma raina min hankali yake binta dashi , shi dayaji da kunnen shi  ance ta iya girki sosai amma shine tsantsan rainin hankali take yi mai jagwalgwale  soboda shine marainin wayanta Kuma tayi calming bakinta babu taste "Wato irin ni neh mai kudin banza bari kiyi almubazzaranci da abinci nah? Kinsan Wani irin aiki nayi nasamu kudin Dana ke siyan  abubuwa agida? In Ba so kike nayi miki zanen kuliya bah tin wuri ki je ki tuka irin tuwon dakika tuka a Azare har ake yabonki bah" Hawaye neh suka zubo mata tace" irin shine Wlhy kusake ci kugani" Kallon ki haukace yajefe ta dashi ai batasan  lokacin data mike bah amma bata kaiga yi taku uku bah suka jita akasa again  soboda gabadaya bata da Wani karfi atattare daita , tagama gajiya . Mikewa tayi dakyar ta lallaba tashiga kitchen din , Wani tuwon tasake tukawa sannan ta fita dashi dining tsayawa tayi har suka karaso A plate yasa sannan yakai Loma daya baki tsantsan bacin rai baisan lokacin daya wurge ta da plate din zazzafan semovita bah, ai jitayi Wani azabebben zafi yaziyarce ta ai kuwa tayi yar karamar kara tareda zubewa akasa jinin goshin ta na  karuwa, Kota kanta baibi bah yayi hanyan stairs cikin fushi cos gani yakeyi Zuly mugunta takeyi cos yasan bayanda za'ayi ace girman kauye bata iya tuwo bah,  cikin tausayin ta Yusayrah  tayi wajenta,  tsugunawa tayi daidai wajenta tareda kiran sunanta amma ko motsawa batayi bah "Heartbeat ki kyale ta" taji yafada daga sama, A tsorace tamike tareda nufan wajenshi,  sanyin tiles neh yafarkar da Zuly daga suman datayi , dishi dishi take gani kafin idonta ya watsake,  da rarrafe  ta haura stairs din cos  bata jin zata iya takawa soboda rikewa dasuka yi... Shigowan shi kenan dakin ya hango ta akan sallaya tana bacci tabe baki yayi tareda karasawa wajenta ya tsugunna agabanta fuskanta dasuka kumbura zuwa bakinta yake kallo ,bacci  takeyi amma bana Dadi bah Fuskanta ya taba Don jin temperature dinta so dasauri yadauke hannun shi tareda barin dakin dasauri Chan sai gashi yadawo da capsule din magani ahannun shi sake tsugunawa yayi tareda bugin  kafarta, afirgice ta Mike ai tana ganin shi ta makure kanta ajikin bango cikin tsoro tace " DanAllah kayi hakuri kar ka ce nasake tuka muku Semovita nayi rantsuwa da Allah Akan yanda kukaci haka na  iya  pls Wlhy wahalar tamin yawa na  tabbata if we should continue  lyk this xan iya rasa raina which Kaima kasheka za'ayi kaga kuwa babu riba bazan daina rokon ka bah DanAllah kayafe mana in ma bazaka yafe bah  nym your price zan biya ka kudin yafiyan" Kallonta yakeyi ko kiftawa babu dafarko dai dafari yaji dadin maganganun ta amma statement which tayi ending din magananta ya bata mishi rai sosai  cikin danna bacin ranshi yace" bakida arzikin da zanyi naming price dina" Mika mata magani yayi yace"oya dauko ruwa kisha" Ganin enemy dinta neh yasa tafara matsawa daga wajen shi tace" lafiya ta lau" "Karba kisha kafin ranki yabaci" yafada cikin tsawa, hawayen datake rikewa neh ya kwace mata  she's missing Yay Mou dinta lyk kilode, in batada lafiya sosai yake lallabata tasha magani wanda har rare favourite nata yake zuwa dashi amma wannan da tsawa ake bata magani, he's  so caring she's missing him... Share hawayenta tayi da bayan hannu kafin ta karba  tashi tayi dakyar tayi wajen cute bedroom fridge dinta tareda daukan ruwa Mara Sanyi, fakar idanunshi tayi ta jefar da maganin a bayan frigde tareda kurban ruwa ta ajiye kafin ta koma tazauna agefen gado Tsaki yaja tareda ficewa daga dakin , ahankali ta kwanta tana jin kirjinta na zafi ganin halin datake ciki yasa Yusayrah yin girkin dare abinta... '''WASHE GARI...''' "Wai injishi kifito"Yusayrah tafada tareda juyawa, cikin sanyin jiki ta ajiye coffee cup din hannunta akan hadadden dining dinta tareda bin bayanta  kirjin ta na  bugawa dasauri "Ina kwana" tafada tana sunkuyar dakanta "Da ban kwana bah zaki ganni neh ?" Yatamabaya tareda kafeta da ido Fuska adaure yace"Miyesa baki fito yin aikin ki bah?" Hadiye Wani yawu tayi tace" nazata zaka kawo min mai tayani neh? Cikin rashin fahimta yace"Tayaki miye?" Atakaice tace"Aiki" "Soboda miye fah?" Dagowa tayi ta kalleshi tace" Allah Yay Iqbal gidan nan yayi girma dayawa bazan iya aiki ni kadai bah" Wani iri yaji sunan data kirashi dashi cos it's unusual and it's something new itada take kiran shi gatsal sai yaji mah Iqbal zalla yafi dadi abakinta, tabe baki yayi yace" ai girman kauye neh babu Wani yawa" Hawayen da suka zubo mata tashare da bayan hannunta kafin tace"toh amma Yusayrah tadinga yin swallow soboda ban iya bah" Kallonta yayi yana mamakin yanda akayi ta iya fluent turanaci kafin yace "toh ki koya cos ita bah yar aikin ki bane and Yusayrah yafita daga bakinki soboda  ba sa' ar  ki bace anty zaki na kiranta" Hararan Kasan ido tawurga wa Yusayrah kafin tace"toh" amma Allah yagani bazata iya kiran wannan kazaman Anty bah Barin palourn tayi tareda dauko tsintiya, tana share tana hawaye She can't  believe itada ake mawa hadima, itada take cikin jerin First most richest people in the whole world  has been turned to a cheap slave , ita da ake mutuntawa, ita da every house suke burin  samun irinta,  a talented person lyk her, what a pity... "Yah rabb kataimake ni" tafada cikin rawan murya, tana gamawa tashiga gyara ko Ina harda part dinta dayayi kura  kafin ta hada lafiyayyiyar abinci ta jera su akan dining , hand made juice tahada shima ta ajiye sannan ta koma sama abinta batareda ta dauki komai daga cikin abinda ta dafa bah. Saukowa sukayi suka ga yanda ko ina yakoma fess ga kamshin freshner yana tashi, dan Murmushi yasake tareda yin hanyan dining , sanda ya zaunar da Yusayrah kafin shima ya zauna Ita tayi serving dinsu well garnished jollof rice, sosai suka sha mamakin girkinta cos Kaman wata professional chef neh ta dafa , shifa zai iya ranstewa  Yusayrah bata taba abinci Mai irin wannan dadin bah, santi suka dingayi Kaman wanda basu taba cin  abinci ba... Kwance tashi babu wiya har Zuly tayi wata uku agidan  Iqbal Amma ko kofar fita bata taka bah dukda ba hana ta yayi bah, yanxu kam tasaba da aikin gida har tuwo ta iya da taimakon online classes  din datake ciki, har yanzu bata samun numbern Mourad inta kira kullum cikin kwantar mata da hankali Umma takeyi... Tsaye take agaban Mirror tana kallon  kanta Sanye cikin short gown daidai guiwa zata iya cewan duk kayan ta babu irin su short trousers rabin cinya dakuma mini skirts dinda take sawa, parking gashinta tayi tana mika, wayan ta tadauka tareda ficewa daga parts dinta. A parlour tasamesu Suna hira harda shewa,  turo baki tayi tareda wucesu Kaman bata ga mutane azaune bah, itama Yusayrah  watsar daita tayi tareda miyarda hankalin ta wajen Nihal data saki baki da hanci tana bin bayan Zuly da kallo "Kardai itace kishiyarki din?" Cikin ya mutsa fuska tace"Yar aiki  na  dai" "Wannan beautiful girl din?" Tafada cikin  mamaki "Wannan bakan dai zakice" "Yaseen wannan sweet fifteen din tafiki kyau nesa ba kusa bah" " shekarar ta 17 bah 15 bah" tafada cikin bacin "Wayyo ni Nihal yanxu  wannan har takai sha bakwai"ta tambaya da mamaki cos in ba wai Saninta kayi bah bazaka dauka yar sha biyar ceh soboda baby face dinta "Shareta dallah" tafada  cikin fushi "Bari na kirata tazo ta dafa mana abinci cos she's a good chef" tafada tareda ficewa... Tsaye take abakin swimming pool din gidan tana kallo cikeda sha'awa ga iska sai kadawa yakeyi jitake kaman ta kwabe kayanta tayi swimming acikin ruwan, sosai yanayin tsarin gidan ya burgeta sosai cos anyi shi neh cikeda kwarewa wanda tasan aikin Iqbal neh, "Ke kizo ki dafa mana abinci" Yusayrah tafada cikin bada order Kallon sama da kasa tamata tareda sakin karamar tsaki tace" ai naga tym din girki baiyi bah so ki je kijira"takawa tayi wajen zama tazauna tareda dora kafa daya akan daya , ta dade bataji kanta acikin wannan yanayin bah Yusayrah wanda taji takaici ya taso mata tace" ki tashi kafin ranki yabaci" Yar karamar dariya tayi sannan ta mata kallon tara saura kwata tace" ai yanxu inajin babu abinda zai sake bata min rai agidan nan and ki sani baki isa kisani aiki bah cos ni ZulynMourad ba sarar ki bace don baki fi yar aiki awajena bah" Baki bude take binta da kallo itafa tadauka Zuly yanzu tayi kankara soboda horar da ita da Iqbal yakeyi cikin bacin rai tace" kinsan wace ni kuwa?" " waye kuwa ke? Karuwar Dahkil ko ba haka bah?" Tafada tana kefta mata ido Cikin sauri Yusayrah ta waiga cikeda tsoro don tabbatar da babu kowa awajen, ai bata San sanda jikinta yadauki bari bah , kallon Zuly tayi cikin rashin gaskiya tace"karya kikeyi bakauyiya jahila" "Ai kece babbar jahila mai bin maza da aurenta, inma zaki nutsu neh mu sassanta tsakani nah dake toh you better stop all this shits" tafada a nutse Jikin Yusayrah na bari cikin sanyin murya tace" nym your price" Rolling din idanunta tayi irin lyk seriously dinna cikin isa tace "daga ke har mijinki baku da kudin da zaku bani" Kallon kin raina min hankali tayi tace" zan baki 2 million mu rufe maganan nan cos nasan zai wanke talaucin dakike fama dashi" Dariya tayi sosai wanda har yaso ya kular da Yusayrah kafin tace" talauci fah kikace Yusayrah? Na miki kama da da batalakiya neh?Kinsan nawa kayan dakina yake Worthing? Toh barina fada miki kudin shi abubuwan part dina in basukai 200million dollars bah toh lah shakka zaifi" Tafin dasukaji daga bayansu neh yasa su juyawa atsorace... #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 55* Kaman daga sama taji yace" *Nasake ki saki daya* Jitayi numfashinta na neman daukewa dakyar ta sasaita kanta  bata ankara bah taji wasu zafaffan hawaye sunfara zubo mata, ita da take son ya saketa amma sai taji she's not happy at all, wani kunci taji kanta aciki ita daya kamata ace tana tsalle tana murna tana rawa ya saketa zataje wajen Yay Mou dinta su rayuwansu su biyun su amma sam bataji dadin datake tunanin zataji bah It's sounds weird ace ranan da aka kawo ta dakin aurenta ake sakin ta, kanta taji yana juyawa ahankali tayi hanya fita daga cikin palourn, muryan shi Kaman saukan aradu taji yace" na miyar dake" Wata irin kuka neh ya kufce mata tareda zubewa akasa while su Kuma suka haura abinsu, kuka takeyi sosai Kaman ba gobe , sanda takwashe 2hours tana rizgar kuka kafin ta tashi cikin sanyin jiki tahaura sama tana layi Kaman wata yar maye...            ☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆ "Hajiya ya akayi baku kawo shi da jimawa bah? Gashi yanxu he has very low chance of living" Doctor yafada wa Ammi dake sharen hawaye cikin muryan dayake nuna tayi kuka sosai tace "Zan fita dashi gobe dasafe" Kallonta yayi da tausayi yace " ai muma nan Nigeria zamu iya aikin" Girgiza kai tayi tace" daman ba anan muke bah Kuma yana ganin doctor tin last month" Gyada kai yayi cos yaga alaman hakan ajikinshi yace "toh Allah yatashi kafadunshi" "Ameen"tabashi amsa tareda ficewa...         ☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆ Cikin su ukun nan Iqbal neh kawai ya iya runtsawa cos bai dauki maganar ta serious  bah asalima a shirme yadauki maganan soboda yasan Yusayrahn shi tsaftacciya ceh Kuma bah mazinaciya bah tunda shi yafara kusantanta kuma da Mazinaciya ceh bazai taba samunta ayanda yasameta a first nyt dinsu bah, dalilin sakin daya mata Kuma soboda tashiga taitayin ta neh. Yusayrah kuwa banda juyi babu abinda takeyi, jitayi gabadaya  duniyan na  mata zafi, tunani tashiga a Ina Zuly tasan wa'inan maganan itada ma bata taba shigowa garin Abuja bah cos ta tabbata bata taba wucewa ko kauyen kusa da Azare bah ( nace tin yaushe kuwa), hankalin ta yafi karkata da *mutanen boye*( littafin Sweery💋💋) neh daita , Kuma yanzu yazamo dole ta iya takunta, daga karshe tasaki murmushi soboda jin dadin matakin da Iqbal yadauka dazu... Zuly kam wata zazzaffan zazzabi neh ya rufe ta wanda dakyar take iya bude kwayar idonta  cos tinda take ba'a taba mata irin dukan da Iqbal yamata bah, jitayi goshin ta na vibrating nan takai hannun ta ai kuwa tasake wata siririyar Kara dalilin jin kumburi agaban goshin nata, she can't  believe ita aka mawa wannan dukan daga fadin gaskiya, abin yaci mata rai sosai ga jikinta duk ciwo da zafi kaman ba gobe. Dakyar ta lallaba  ta tube kayanta yarage daga ita sai bra and Pant, gaban Wani haddaden wall mirror taje ta tsaya tana kallon kumburin fuskanta dakuma yanda jikinta yayi rudu rudu even though black ce amma tsaf zaka yanda shatin belt suka kwanta dayake fatarta shegen laushi gareshi  abinka da yar Hutu Zulyn Mourad... '''WASHE GARI...''' Dakyar ta tashi daga saman makekeiyar designer gadonta wanda akalla mutane 15 zasu kwanta akai Kuma bazasu takura bah tsantsan girmanshi , daga ita sai yar towel daidai cinya ta tashi tayi toilet agurguje tayi alwala cos taso makara yin sallah. Tana idar da sallahn tayi fling da katuwar khimar dinta wanda aka dinka sobida sallah, idon ta arufe ta dauki wayarta tayi cikin toilet din straight wajen katon jaccuzi _Zeus hot tub_tanufa hada ruwan kumfa mai shegen kamshin kasanwan komai an jera mata  ajiye wayan ta tayi acikin dan ramin ajiye abu najikin jaccuzi din sannan zame towel dinta tayi yafadi kasa takarasa tubewa ta taka stairs din shiga cikin jaccuzi din tashiga tareda lumewa ciki yarage kanta neh kawai awaje. Baccin dabata samu yi bane ya kwashe ta acikin ruwa ai kuwa sanda ta kwashe 4 hours acikin ruwa tukunna tafarka kasancewan ruwan har lokacin baiyi Sanyi bah shiyasa bata farka dawuri bah, Wani button ta danna ruwan ya tsame dakanshi yasake tarar mata ruwan dauraye kumfa , shima sanda ta dade tukunna ta fito Wani towel daban ta dauka daga wajen ajiye su sannan ta daura , wayanta ta dauka taga har lokacin message dakuma kiran Yay Mou dinta bai shigo bah , cikin rashin jin dadi ta danna numbern shi amma bai shiga bah nan da nan hankalin ta yatashi  fita tayi daga toilet din tana daddafa bango soboda tsamin dajikinta yakeyi dukda ba sosai bane tinda ta shiga ruwa. Zama tayi akan Stool tana mai cigaba da gwada numbern shi har bacci yasake kwasanta bata sani bah... ''BAYAN SATI DAYA''' "Mai sona yarinyar Chan fah tinda aka kawo ta bata sake fitowa bah am afraid Wani abu neh yasameta" Yusayrah tafada tana kurba tea Cikeda soyayyan ta yake kallonta kafin yace" bari na gama breakfast sai muje mu dubo ta" Murmushi tayi tace"toh" Kwance take akan  gado as usual waya akan kirjin ta tawani rame Kaman  ba daita bah har Wani haske haske takara soboda rashin fita baby face dinta yayi fayau dashi, kullum saitayi dailing numbern Yay Mou dinta  Amma baya shiga saukin abin  ma kullum cikin waya da Ummanta takeyi. Ita abinda yafi daga mata hankali shine bata samun shi, she has the strong feelings cewa he's not fyn,  dan tsaki taja tareda  rolawa zuwa tsakiyan gadon,  Kaman daga sama taji an banko kofa , cikin sauri ta kalle kofan shigowa Wani faduwar gaba taji yaziyarce ta da jin muryansu datayi a parlour a halin yanxu babu abinda take tsoro sama da Iqbal shiyasa tadau aniyar duk abinda yace tayi zata yi soboda lafiyar jikinta cos ta tabbata if all this beatings continues to nan gaba bazata ganu bah Kuma bazataso Yay Mou dinta yaganta hakan bah cos tayi tasan karamar yaki za'ayi tsakanin su soboda bata taba manta Wani incident daya faru lokacin da take fresher a school dinsu: Wasa sukeyi agefen pool shine Precious  ta hankada ta acikin ruwa ta gudu gashi bata iya bah ai kuwa nan ta lime cikin ruwa , in ba wai Allah yayi da sauran kwanan ta bah dayanxu ta Margaya, Precious na dawowa ta kalle ta asaman ruwa Wani kuka jakan tasake cos basirar cirota ma baizo mata bah cos tariga da tasume tsantsan tashin hankali Kuma ba laifi ta sha uban ruwa cos ta hanci ta kunne ta baki duka Sun samu rabonsu , wasu dasuka so wucewa neh suka hango abinda yake faruwa nan suka fito da ita , Fitowa daita yayi daidai da lokacin Daukan ta da Yay Mou yake zuwa cikin tashin hankali yasoma bata first aid kafin ya hantaya daita nearest hospital, abinda yafaru ya tambaye Precious cos yasan ita kadai ce kawarta a school din jin abinda precious tafada yasashi kiran police out of anger, Sanda precious tayi 3 good days a bar kafin aka sake ta cos sai alokacin Zuly tafarfado ko tausayi ta Yay Mou baiji bah dukda uban rokon da iyayenta da Kuma familyn ta sukeyi kasancwan ta *yar babban gida*  daga karshe cewa yayi suka takura mai zai shigar da Kara , badon sun so bah suka bari(murder attempt kenan)... Pillow da aka jefeta dashine yadawo da ita duniyar tunanin data shiga ai nan tayi harba  dasu inda hango Yusayrah ta sake baki da hanci tana bin dakin ta da kallo, Yusayrah can't believe duk wannan daular na  wannan bakauyiyan ceh, duk wannan kashe kudi, ita fah gadon ta ma ko rabin rabin na  Zuly baiyi bah dukda nata ma mai dan tsada neh  she was so amazed, surprised to see her part much decorated to this  extend dukda palourn ta yayi kura da alama ma bata zama a parlour din... "An fada miki kwanciya kika zo yi neh?" Iqbal yatambaye ta cikin son boye mamakin shi na  ganin part dinta zai iya ranstewa ko gidan Zarah buhari kokuma yar Dangote bazai taba kamo Kafan na  Zuly haduwa bah, question daya yake dashi Kuma yasan ita kadai ce mai amsa mata shine _ who is Mourad?_ cos ya tabbata Malam bazai kashe wannan uban kudin bah balle ma ya san dukiyan da aka narka wa Zuly adaki baikai dukiya da kudin da Malam ya Mallaka arayuwanshi bah muryan ta neh ya katse shi inda tace "Ina kwana" da mamaki suke kallonta acikin zuciyar shi yace "So soon" "Ki same ni akasa yanzu yanzun nan" ai bai gama rufe baki bah yaga tana kokarin saukowa daga saman gado kada kai kawai yayi yaja Heartbeat dinshi suka fita daga dakin... "Kin zata hutawa kika zo yi gidana neh?" Yatambayeta cikin daga murya  yana ware hancin shi cos turaren ta bakarmin tafiya dashi yakeyi bah ga Wani  lustful look dayake jefanta dashi  wanda awajenta tsoro yake bata Sunkuyar da kanta tayi batareda tayi magana bah yacigaba da fadin"toh daga yau me zaki dinga dafa abinci dakuma duk aikin cikin gidan nan" Arazane take kallon shi idonta na cikowa da kwalla, Wani irin kallon pls kataimaka take mishi Amma ko kadan bai lura bah asalima ya Lula neh duniyar kare mata kallo kundai san mutumiyar akwai son sa English  wear yauma Sanye take cikin  Wani pencil trouser sai saint Laurent logo top mai dan faadin hannu... Zatayi magana kenan ya katse ta da fadin"oya jeki  gyara kitchen dinchan, tashi tayi dasauri daga kneeling din da take tana bin inda direction din hannun shi yake da gudu "Kaii Mai sona ji yanda ka razanar da yar mutane" Yusayrah tafada tana gyara  kwanciyanta ajikin shi , murmushi yayi yace" kinga Kema zaki huta da aiki ka fin my dauko su twins" "Haka neh mai sona"... Tsaye take atsakiyar kitchen din hannun ta akan qugu, gabadaya mah bata San ta inda zata fara bah, yar tsaki taja ganin babu agogo acikin kitchen din gashi bata daura wrist watche bah, Wajen wanke wanke tanufa tayishi yanda ta iya tareda gyara kitchen din dukda bashi da Wani datti sosai , fitowa tayi zata haura sama taji yace" semovita miyan fried okra zakiyi" Gira daya ta daga irin lyk seriously dinnan kafin ta koma cikin kitchen din, miya tafara yi , ai Suna shaka ya taso da yunwan da sukeji, kasa hakuri yayi yashiga cikin kitchen din yace tayi sauri Kuma tayi mai yawa Cikin sauri takeyi cos bata son tayi laifi asake dukan ta , ba bata lokaci tayi serving din dinning wanda alokacin har sunyi set din cin abinci,  ajiye musu komai tayi kafin ta haura sama abinta cos ta gaji sosai abinka da wanda bata Saba bah... Cikin bacin rai dabai taba shiga yaji shi aciki nan kuwa yafara kwala mata kira da karfi "Zulfa! Zulfa !! Zulfa!!! Hanstilowa tayi daga saman gado kirjinta na Wani irin bugu, cikin dar dar tafito daga cikin part dinta ta tsaya daidai wajen stair din, tafara takowa kenan ta hango shi da Jan ido ai nan cikin ta yasake durin ruwa, ganin ya nufota neh yasata zaro gwala gwalan idanunta tareda yin azaman juyawa aikuwa koh taku biyu batayi bah taji anjawota da  Wani irin force Wani irin ihu tasaki jin abinda yake Shirin mata ai  bata farga bah taji ana janta a kasa kirrr Kaman kayan wanki daga saman stairs din, wurgar daita yayi tabuga kanta da kujera Nan takarayin Wani ihu kafin numfashinta ya tsaya cakk... _fans kuyi  hakuri fah😜,  Zuly kam tana ruwa wlhy_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share*  *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 57* Tafin  dasukaji daga bayansu neh yasa su juyawa atsorace Yusayrah ke kallon shi cikin muryan marasa gaskiya tace "Mai sona yaushe ka iso?, gabadaya banji karar motanka bah "Daman taya za'ayi ki ji" yafada cikin daura fuska Dan zaro ido Yusayrah tayi tana jin gabanta na faduwa, juyawa Iqbal yayi yace"toh sannu dangin karuna" Tashi tsaye tayi tareda sunkuyar dakanta tace" sannu da dawowa" Tsaki yaja yace" miye ke faruwa anan har ake lissafin kudi?" "Tambayan ta nakeyi akan bed dinta" Yusayrah tayi karya Wata dariya ce ta subuce wa Zuly cos sosai yanda tayi magana yabata dariya , ai kuwa tahau yi harda kwanciya dakyau akan kujeran tana rike ciki, Zai iya cewan tin da yake arayuwar shi bai taba ganin dariyan ta irin haka bah, in fact zai iya cewan she looks somehow happy today , for first tym arayuwan shi yaga Zuly tamai kyau, saisaita kanshi yayi cikin daura face yace" kina hauka neh" Tsit kake ji Kaman ruwa yacinye ta, turo baki tayi cikin shagwaba tace" yanzu dariya ma mutum baida daman yi kenan" Sakin bakin yayi yana kallonta, she looks totally different today Kaman bah ita bah, tsaki yaja yace" eh tinda akarkashi na kike" Tashi tayi tana buga kafanta akasa" this not fair, nikam na gaji da abinda kake min, saikace ance maka ba'a sona, nikam am tired kawai I think zan kira Malam nafada mishi abubuwan da kake min acikin gidan nan maybe ya nema min solution" Tafada tareda kokarin fara dailing numbern Malam ai bata ankara bah taji yafauce wayan tareda yin gaba cikin sauri, ai binshi itama tayi tana fadin "ni kaban wayana tinda bakai kasiya min bah" Ganin yawuceta yasata fara binshi da gudu, shima sauri yakara yace" karfin ki ta kwata" Nihal nazaune taga mutum yashigo dasauri Kaman wanda yakejin zawo, ko Kula Nihal baiyi bah ya haura sama , yana shiga part nashi ya zauna akan kujera yana sauke ajiyar zuciya ga Wani mugun tsoron daya shigeshi cos yasan mudin tafadawa Malam abubuwan dayake mata toh kashin shi ya bushe afili yace" gwanda mun in lallabata komai ya wuce... Ganin bazata cin mishi bane yasata yin zaman dirshan atsakiyar palourn tana kuka Kaman wata karamar yarinya, sosai take kuka tana yabata wayanta takira malam, sororo Nihal ke kallonta, duk wanda ya kalli Zuly da abubuwan datake yi zaisan shagwaba ta jika ta, Tsaye yayi asaman stairs yana kallonta ,sosai kukanta ke bashi haushi cikin kausahiyar murya yace" zo ki karba wayan" Shiru tayi tana turo bakinta sannan ta tashi, gallawa Nihal harara tayi taja tsaki kafin tabar wajen "Kam bala'I!!!" Nihal tafada cikin bacin rai ganin abinda Zuly tamata Ganin bata kula ta bane yasa tajata baya tace"Ke ni kike harara??" Sake hararan ta tayi tace" bake kika Wani kurani da Ido bah Kaman zaki cinye mutum" "What!! Yusayrah kina ganin abinda yar aikin ki take fada Amma ko kiyi magana" "Yar aiki? ?"Zuly ta maimaita tana kallon Yusayrah she can't believe za'a iya furta mata kalman yar aiki dukda tasan aiki din takeyi, shiru Yusayrah tayi Kaman ruwa ya cinyeta tana wani zazzare ido kaman wacce taci kudin aika Kallon Iqbal tayi tashare hawayenta cikin dacin rai tace" am not a maid but his wife, am just performing my role as a wife and Yusayrah and this slut has the gut to call me a maid " "Slut?" Nihal tafada tana kallon fuskan Zuly, murmushi Zuly tayi tace " zai iya yiyuwa bakisan ni bah Niha sweet amma ni nasan ki" Bari jikin Nihal yadauka jin takirata da Niha sweet" suprised" tafada tana dage giranta daya.. Mutuwan tsaye Iqbal yayi dalilin jin turancin dayake fitowa daga bakin Zuly , if he's not mistaking American English takeyi, ahankali yafara saukowa daga stairs din ya tsaya ana karshe duk idon shi nakan Zuly muryan ta yaji tana fadin "Karkiji mamaki cos it's nothing new and as for you... tafada tana nuna Iqbal tace... yau din nan zan bar gidan nan zanje har wajen Malam nafada mishi tinda ka rikemin waya" Tana gama magana tayi hanya waje zata fice,da Wani irin gudu Iqbal yayi wajenta tareda riko ta, fizgewa tazo yi ya fixgota jikinshi ya rungumeta, ai wani shock yaji tindaga tsakiyar kanshi har kafanshi, baisan sanda yasake ta bah itakuma tafice abinta da gudu, yana tsaye har su Yusayrah suka Mara mata baya, dakyar ya saisaita kanshi yabisu shima cikin mutuwan jiki da bakuwar yanayin yashiga acikin seconds dabaifi 3 bah, Sa'ar ta daya maigadi baya wajen gate, budewa tayi tafi ta da mugun gudu cos taji taku abayan ta , kiiiii... taji amma kafin ta ankara har anyi sama daita, Ai wasu taurari tafara gani kafin taji ta bugi jikin Wani abu jikake tarwatsewan abu taasssss...... _ kuyi manage_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 58* Ai wasu taurari tafara gani kafin taji ta bugi  jikin Wani abu jikake tarwatsewan abu taasssss karar fashewan gaban glass din mota Wani irin ihu su Yusayrah suka kwala Dalilin ganin hatsarin da Zuly tayi, fitowanshi kenan yayi turus yana computing abinda yake gani da kwakwalwar shi domin komai  nashi tsayawa yayi cakk... Wata kyakyawan matashiya wanda bazata wuce 23 bah tafito atsorace da ganin abinda ya faru in a blink of an eye, kukanta neh  yadawo dashi cikin sauri yakarasa wajen Zuly  dake yashe asaman mota , cakk yadauke ta daga saman mota  kaman baby yayi ta inda motoci suke wucewa Cikin sa'a ya hadu da cab wanda yazo ajiye passenger ai duruwa yayi cikin cab din jikinshi na  Wani irin rawa, Yusayrah neh ta koma cikin gida tadauko motanta,  daidai wajen su Nihal ta tsaya tace musu su shigo dukda bata San takamamen asibitin dasuka nufa bah, Shiga sukayi inda matashiyan tadinga kuka tsoron ta daya kar ace ta kashe yar mutane... _Hospital_ KO sallaman mai cab baiyi bah yayi cikin asibiti da gudu, cikin sauri nurses suka tashi ganin an kawo emergency,  ganin yanayin condition dinta neh yasa sukace yaje ya police station, Suna cikin maganan neh su Yusayrah suka shigo arikice Matan neh ari waya takira wata number tareda mikawa doctor,  bayani aka mawa doctor din tukunna suka shiga cikin  emergency daita... Sun jima sosai kafin suka fito  daita zuwa resting room, kiransu doctor  yayi akan su biyoshi office  din shi... "Sannu koh" doctor yafada Gyada kai kawai sukayi Suna kallon shi Ajiyar zuciya yasauke kafin ya miyarda hankalin  shi wajen Iqbal yace " zan iya Sanin dangantakan Ku?" Ba tsoron Allah Iqbal yace " yar aikin mu ceh " Sororo su Yusayrah sukayi Suna kallon shi da mamaki, kallonsu matan tayi tana kwankwanto akan abinda yafada Kuma sosai tayi sensing cewan karya yakeyi muryan Doctor sukaji yace "Anyi nasarar daidaita numfashinta dakyar cos abinda muka lura dashi shine ita yarinyan bata son rayuwa cos she's not really responding to treatment and Kuma tana da hawan jini and zuciyarta yayi weak am afraid she developes a heart attack "What???" Dukkansu suka furta atare Gyada kai doctor yayi yace"am sorry to say but I think yarinyan bata jin dadin zama daku kokuma akwai abinda yake damunta irin sosai dinnan and zanyi advising naku akan Ku miyarda ita  inda kuka dauketa cos she's  dying from inside  and it's very dangerous soboda karancin shekarun ta" Banda innalillahi babu abinda Iqbal yake fadi azuciyarshi, jikinshi yAyi Sanyi sosai cos yasan koda akwai  abinda yake damunta to shine he knows he has  tormented her a lot, lumshe ido  yayi yana kallon yanda idonta yakoma Kaman wata scary cat.. Matan data buge Zuly kuwa banda kuka babu abinda takeyi, she really pity the girl and azuciyarta  banda tsinewa su Yusayrah  babu abinda takeyi  cos gani take su suka korota daga cikin gidan har ta samu bugeta,  Amma Alhmdllh tinda yar mutane bata mutu a hannun ta bah, Gyaran murya  tayi tace "can we see her?" "Sure" bata jira cewansu bah tayi gaba abinta, tana fita ta kalli mijinta a reception, karasowa wajenta yayi yana bin jikinta da kallo yace" _my Lut_ inafatan bakiji ciwo bah?" Girgiza kai tayi tareda Jan hannun shi zuwa dakin da aka kwantar da Zuly, kuka neh ya kufce mata ganin yanda aka nada wa Zuly rawani da bandage hancinta manne da abin oxygen( am sorry namanta sunan abin😁) , rike mijinta tayi tace" kaga yanda na  miyarda yar mutane koh" Girgiza mata kai yayi yace"Don't  cry my Lut everything  will be ok" Sakin shi tayi tareda karasawa wajen gadon tana karewa mata kallo, the girl looks so innocent, rike fuskanta tayi tayi  bending daidai wajen kunne ta tayi mata Addua tareda mikewa... Da sallama suka shigo cikin dakin duk jikinsu asanyaye wajen gadon suka karaso Suna binta da ido cikin tausayinta ganin yanda lokaci daya kamanin ta suka sauya  cos Sun tabbata baza'a rasa scars ba afuskarta ga lips nata yayi Wani irin Jah... "Kuyi hakuri  akan abinda yafaru I swear to Allah she bumped on me" Matan tafada wa Iqbal cikin sanyin murya Girgiza kai Iqbal yayi yace" karki damu haka Allah ya kaddara" Gyada kai tayi tace" zan tafi but insha Allah zanzo gobe Allah ya kiyaye na  gaba" "AMEEN" suka furta Kusan atare , musabaha Iqbal da mijin matan sukayi sannan suka fice... '''3 DAYS LATER...''' Acikin kwana ukun nan da Zuly  tayi akwance batareda ta farka bah amma an cire mata bandage din fuskar ta sosai suka shiga damuwa musamman Iqbal da wannan matan da kullum saitazo Kuma tinda safe idan tazo takankai dare bata tafi bah ga hidimomin datakeyi... Yanxu mah zaune suke acikin ward din duk sunyi zuru zuru, hardan  rama Iqbal yayi Kuma har lokacin bai fada wa mutanen gida bah wasu Kuwah kawai yafada wa, Matan neh ta lura da motsin ta cikin sauri ta tashi takarasa wajenta tana observing dinta "Ta farka" tafada tana mai gyara drip din hannun Zuly  ganin bakinta na  motsi neh yasa ta cire mata oxygen din, daidai wajen bakinta ta kai kunnenta inda taji tana fadin "Wlhy bazan yarda bah sai nafada wa Malam abinda kake min" "Ku kira doctor mana" matan tafada daidai ta Mike, dasauri Iqbal yafita, da ido tabishi tana mamakin ace akan yar aiki yayi wannan raman "Something is fishy" tafada Chan Kasan makoshinta tana kallon Yusayrah  da gefen ido,miyarda dubanta tayi wajen Zuly taga har yanzu magana takeyi girgiza kanta tayi tace "Miye sunan ta?" "Zulfa" tafada daidai shigowan su Doctor Ahankali takirata Amma ko amsawa batayi balle ta bude ido, doctorn neh ya mawa Zuly allura cos inta cigaba da magana haka toh akwai matsala... Kuwah neh tashigo da basket ahannun ta da sallama alokacin kuma Iqbal yafita amsawa sukayi atare inda ta gaishe su tareda yin wajen Zuly , "Ta tashi amma bata bude ido bah dukda kiran sunanta da akeyi" matan tafada cikin sanyin murya cos she getting fed up, matsa mata kadan Matan tayi Kuwah tace "Zulyn Mourad" ai sai tar Zuly ta bude idonta, sosai matan tasha mamaki yanda akayi ta bude ido daga kiranta sau daya takk, murmushi Kuwah tayi tareda rike hannun ta Lumshe ido tasakeyi hawaye na  gangarowa daga idonta, tayata sukayi tamike zaune duk jikinta ciwo, "Zan Shiga toilet" tafada bayan ta share hawayen ta, kamata Kuwah tayi takaita toilet, fitsari kawai tayi da alwala tafito inda bakaramin zafi taji bah soboda Ciwon fuskarta, a zaune mah tayi sallahn cos sosai takejin  gajiya from no where... "Take me away from here Kuwahnah" tafada tana sa kanta asaman cinyan Kuwah Dan tsaki Kuwah taja tace "Matsala ta dake kenan kullum adinga maimaita miki magana daya" tafada Kaman bada mara lafiya take magana bah "Kibita ahankali mana" matan tafada "Haba  ace yarinyan nan tasan banjin turanci amma tadinga min" "Toh yi hakuri Kisan  bata jin dadi Kuma cemiki tayi ki tafi daita daga nan" "Aiho sai yanxu naji zance" Shigowan Iqbal neh yakatse su, kallon shi Zuly tayi tace"kabani wayana" Karasowa yayi wajenta cikin sanyin murya yace" we can settle this? "Wlhy nikam sai kaban phone dina" tafada cikin son yin kuka cikin sauri yaciro wayan daga aljihun shi yamika mata, Kallon wayan matan tayi tunani take kila she's daydreaming, mintsin kanta tayi taga it's the reality, irin wannan neh wayan Yar aiki while masu gidan Suna rike da wayan da baikai ko rabin rabin na yar aikinsu bah, "Am calling Malam right away" tafada babu alaman wasa a fuskar ta, "Am really sorry zuly" yafada sounding guilty Dakatawa tayi tana kallon shi, kankance idonta tayi tace"repeat abinda kace" Cije lip dinshi yayi yace" I said am really sorry" Yar murmushi tayi cos tinda take dashi bai taba mata magana sounding so polite lyk today before, sake tamke fuska tayi tafara danna wayanta tace" yau zamuyi ending din komai" Kallonta sukeyi gaban Iqbal na Wani irin bugu ai bai gama tsinkewa bah sai sanda yaji tace..... _toh team Mourad sai afara Addua😁😁_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 59* Kallonta sukeyi gaban Iqbal na  Wani irin bugu ai bai gama tsinkewa bah sai sanda yaji tace" Umma nah Ina Malam" Daga chan bangaren Umma tace" haba yar Umma ko Sallama babu" Turo baki tayi hawaye na taruwa a idonta cikin rawan murya tayi sallama nan da nan hankalin Umman ta yatashi dasauri tace" yar Umma miye ke damunki?" Kuka tafashe dashi tace" nidai ki kaiwa Malam wayan I need to speak with him" "Toh daina kuka zan kaimishi yanxu" Jan hanci tayi tana hauna wa Iqbal harara tace" nagode kiyi sauri" Rike hannun ta Iqbal yayi ta fixge cikin sanyin murya yace"pls kiyi hakuri mana , we can settle this without involving anyone" "Yeah Zuly we can settle it" harara ta jefa wa Yusayrah datayi magana kafin tace "Babu Wani zancen sasantawa" "Excuse me but I think ki bari Ku fahimce juna dukda bansan laifin suka miki bah" matan tayi interrupting Kallon fuskan matan sukayi Zuly tace"who are you" Gyaran murya matan tayi tace" sorry banyi introducing kai na bah sunana Lutfiyah, nayi karatuna a baze university inda na karanta medicine amma kuma bana aiki babana shine commissioner of police and unfortunately na fito daga gida ranar sai tsautsayi yasa na buge ki am so sorry"takarashe maganan ta cikin nuna rashin jin dadi Gyada kai tayi zatayi magana kenan wayanta yadauki Kara , gabansu neh ya yanke ya fadi, sanda wayan ya katse kafin tasake danna kiran while dukkansu Suna mata kallo Dan Allah kiyi hakuri "Malam baya nan fah sunje Wani daurin aure" Umma tafada daga dayan bangaren Ajiyar zuciya Zuly tasauke hawaye nasake zubowa daga idonta ahankali tace" shikenan kawai kibarshi" "Toh ni kifada min abinda yake faruwa koh yasake sakin ki neh?" "A'a Umma nah Ammi takiraki kuwa? Daman inason naje na dubo Yay Mou neh shine nakeson neman izini daga wajen Malam?" Ajiyar zuciya suka sauke alokaci daya ganin yanda ta shararo karya, "No nasan yana lafiya Kuma zaizo ki kwantar da hankalin ki kinji yar Umma? Gyada kai kawai tayi kafin tace "toh Umma nah Kuma kitayani da Addua Kema " Murmushi Umma tayi tace"ai kullum cikin yi miki nake yar Umma"... "Thank you"Iqbal yafada bayan tagama waya Kuka tafashe dashi tace" bantaba mawa Umma nah karya bah amma kasa namata" Jawota Lutfiyah tayi takwantar daita ajikinta tana bubuga bayan ta alaman rarashi, ganin Zuly take Kaman Kanwarta shiyasa tadau aniyar jawota jikinta domin jin matsalar ta... Zaune take akan gado while Lutfiyah na hada mata tea wayan ta yadau Kara, kallon fuskar wayan Lutfiyah tayi tana tunanin a inda tataba jin sunan dayake yawo a fuskar wayan, mika wa Zuly wayan tayi... "Yes Chirstine" tafada bayan ta dauki call din Magana chirstine tayi daga dayan bangaren Zuly tace "Kifada musu bazan samu yin aikin bah cos av been hospitalized su bawa Wani kawai"tana gama fadin haka ta katse wayan tareda karban cup a hannun Lutfiyah data kafeta da na mujiya Da murmushi afuskar ta tace"nagode anty" Shafa kanta tayi tace" ure welcome" "Kinsan miye?" Tafada tana kallon Lutfiyah Girgiza kai tayi tace"sai kin fada" Lumshe idanunta tayi tana sakin murmushi tace"for the second time inajin dadi Kuma ta sanadiyarki and yanda kike kula dani reminds of my Yay Mou" Gyara zama Lutfiyah tayi tace"waye shi?" Juya bayanta tayi tayaye rigarta tace "wanda yabani wannan sunan" Dan zaro idanu Lutfiyah tayi da mamaki ganin Wani well designed *Zulyn Mourad* rubuce da tattoo awajen "Wani matsayi yake dashi azuciyarki da har kikayi tattoo da sunanku a hade abayanki" Murmushi tayi tace " son juna mukeyi sai daga baya nagane ashe kaunar shi nakeyi amma it's too late alokacin" "Miye kike nufi da it's too late?" Ta tambaye cikin rashin fahimta "Erh ranan dana fahimci Ina kaunar shi shine ranan da aka daura mana aure da Iqbal" "Kina nufin kinada aure kuma Iqbal mijinki neh? " ta tambaya cikin mamaki "Erh amma a ranan da aka kawo ni a ranan yamin saki daya kuma yadawo dani" tafada tana share kwalla Girgiza kai Lutfiyah takeyi cikeda tausayin Zuly "Yanxu shi Mourad din na ina" Cikin rawar murya tace" Iqbal, Iqbal chased him away ranan da ya kawo ni, korarshi yayi batareda yabari ko Sallama munyi bah I hate Iqbal for that" Takarashe maganar ta cikin kuka sosai, petting dinta Lutfiyah tayi tana shafa kanta Wayan Lutfiyah neh yayi katse su jawo wayan tayi ta Kara akunne cikin sanyin murya tace" yanzu waye zai mana tinda tace bata da lafiya?" Shuru tayi tana jin abinda ake fada daga dayan bangaren kafin tace"toh shikenan" sannan ta ajiye wayan,kallon fuskanta Zuly tayi tace "Miye faru Anty?" "Nothing serious daman fah munji labarin Miss Zulfa tana Nigeria neh Kuma daman akwai aikin mukeson yi shine muka kai Mata and yanzu wai bata da lafiya" tafada cikin rashin jin dadi "Miss Zulfa?" Ta tambayeta cikin mamaki "Erh mana wannan billionaire din bah maybe ma bakisanta bah" Dariya tayi tace" nikuwa nasanta" "Banson zolaya" "What if nace miki ni ceh Miss Zulfa"tafada tana kanne mata ido daya Dariya tayi tace"then I will say karya kikeyi" Bata fuska Zuly tayi cikin shagwaba tace" shikenan tinda nine nake karya" "Haba kanwata na isa incemiki karya kikeyi sorry kinji ai tatsuniya kike bani" Zatayi magana Lutfiyah ta katse ta da fadin "pls karkiyi magana just rest kinji" Gyada kai Zuly tayi tana dan murmushi... _bayan an sallameta_ Sosai Iqbal yake Kula daita kaman wata kwai har yar aiki an yakawo yanxu Wanda zata nayin aikin gida dakuma girki kafin Zuly ta gama warwarewa, kullum cikin siyo mata kayan motsa baki irin su :chocolates,biscuit , sweet and so on... Tsaye take akan stairs tana kallon Iqbal dake zaune akan kujera yana shan juice, kallo kwallin maganin hannun ta tayi sannan tafara saukowa , jin kamshinta yasashi dagowa yana kallon inda take Murmushi tasakar mai tace"sannu da hutawa" Gyada kanshi kawai yayi yana kallonta daga sama cos dressing dinta yamai sosai, hannu ya mika mata alaman tazo Kundai San mutumiyar Ku akwai San jiki ba bata lokaci takarasa ta zauna agefenshi tareda dora kanta akafadar shi tana sakin murmushin dayake shidar da Yay mou kafin ta mika mai kwallin tace "DanAllah wannan zaka siyomin a chemist" Karban kwallin yayi yace"maganin miye haka?" "Maganin Ciwon ciki neh, shi nake yawan sha" "Ohk zuwa dare zanje" yafada tareda sipping juice dinshi Tashi daga jikinshi tayi cikin shagwaba tace" taab wlhy ni yanzu nakeso dare yayi nisa" Wani kallo dayasata mikewa yamata yace cikin daura fuska yace..... _nace miye ke Shirin faruwa neh😎_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share*   *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 60* Wani kallo dayasata mikewa yamata yace cikin daura fuska yace"ke kam ba'a iya miki gwaninta wlhy" Bubuga kafanta tahauyi akasa tana turo karamin bakinta tareda matsawa gefe tace"nidai yanzu nakeso haka kokuma kabani izini naje nasiyo dakaina" Harara ya wurga mata yace" driver baikusa yafita da Heartbeat Kuma nasan bayanzu zasu dawo bah kuma ni dinnan sai dare na fita" Tabe bakinta tayi tace"toh kabani key ai naga na  iya mota" Kallon kin raina minhankali yamata kafin yace"kin zata bacci akeyi a tuki?ki bacemin anan ko ranki ya baci" Murguda bakinta tayi tareda yin gaba tana magana kasa kasa "In na rikeki zaki sha mamaki" yafada daga inda yake zaune idanunshi nakan ta" Kuma karna rigaki isa dining" Batareda tayi magana bah tayi sama abinta, itafa ko kadan bata son ace taci abinda yafito daga hannunshi kawai dai batada choice neh, straight Wani daki na  dabam tashiga , shima ya hadu iya haduwa Amma babu bed awajen,  su tarkacen abubuwan zanen taneh awajen wanda koda yaushe cikin yi take, wasu frames neh manne a garu wanda akwai Zane acikinsu , wajen wani katon frame tanufa inda ta yaye kyalen kai , wani haddaden zanen ta da Yay Mou  dinta neh ya bayyana wanda suke zaune alokacin da ta dafa mai tuwo a Azare, shafa fuskar hoton tayi cikin hawaye tace "Ina mugun kawar ka Yay Mou dina, yaushe zaka waiwayo ni?, nadai San ba haka kawai zakaki nema na bah, Allah yasa dai kana lafiya"... Saukowa takeyi ahankali tana ya mutsa fuska tareda rike ciki Alamun ciwo yake mata , dubansu suka miyar kanta Suna kallonta yanda take saukowa a yangace Kaman wata Miss world. Karasawa tayi kafin ta zauna Iqbal yace "miye nafada miki kafin ki haura sama?" Zama tayi akan kujeran cikin sanyin murya tace " Am sorry banjin dadi neh saikuma bacci yadauke ni" Kawar da kanshi yayi yana mai cin abincin gabansu, kallon Yusayrah tayi cikin muryan raini tace" har kin dawo neh Sayrah? Toh ya gajiyan... " Kallonta Yusayrah tayi tareda gyada kanta cikin tsoro gabanta na faduwa "In mutum bai daina abinda yakeyi bah am afraid  to say what will happen next" Yusayrah zatayi magana kenan Iqbal yariga ta da fadin" In kika sake magana awajen zan bata miki rai" Tabe bakinta tayi cikin mouthful din abinci tace "kullum sai kadinga fadin zaka bata min ra...." bata gama magana bah ta kware, ai kuwa tadinga tari Kaman bah gobe cikin sauri Yusayrah ta taimaka mata da ruwa amma maimakon ta karba saita dauki ruwan gaban Iqbal daya ke zaune Kaman baisan abinda yake faruwa bah Bayan tari yalafa neh ta kalleshi taga sai cin abincin shi yakeyi hankalinshi kwance wasu sirarun hawaye  neh suka gangaro mata soboda tunowa da Yay Mou dinda tayi yanda yake finta shiga tashin hankali  in wani abu yasameta acikin sauri tadauke hawaye tareda mikewa tabar dining din Da gafen ido yaraka ta yana ya mutsa fuska tareda Jan Wani guntun tsaki, ture plate din gabanshi yayi don gabadaya jiyayi abincin ma ya ishe shi, kallon shi Yusayrah tayi tace" lafiya dai koh??" Yake yayi yace " lafiya  kawai dai abincin ya ishe ni neh" Murmushi tamai tace"ohk" "Pls inkin gama kice mata tafito muje siyan maganin" yafada yana barin wajen Ajiyar zuciya  Yusayrah  tasauke jin bai nemi Karin bayani gameda abinda Zuly tace dazu bah... "Babu" shine abinda yafada bayan yashigo cikin motan, ahankali tadago kanta daga gaban mota cikin muryan jinya tace"yanzu ya kenan?" "Nasiyo miki Wani daban" "Wani Kuma?" "Erh sunce wannan din babu shi a Nigeria only God knows daga Wani duniya aka siyo miki wannan"yafada yana murza steering din mota "A chemist din uncle din precious muka siya" tafada tana miyarda kanta gaban motan while hannun ta daya akan cikinta Tabe baki yayi yacigaba da tukinshi batareda ya sake kallon koda gefenta bah, Suna isa gida yayi parking tareda fita daga motan, har yakai bakin kofan shiga baiji ta daga bayanshi bah, Juyawa yayi yaga ko saukowa daga cikin motan batayi bah, cikin bacin rai yakoma baya tareda bude motan Kaman mai Shirin ballawa Afirgice tafarka jin anbude motan , bata gama  watsakewa bah taji anjawota daga cikin motan yajefar daita waje har sanda takusan faduwa kasa Zai rufe motan kenan idon shi tahango mishi abinda yakusan sashi amai,  Wani sabon bacin rai yaji, he can't believe ace da wannan kazantan yake zaune acikin mota tin dazu, Tafiya tafara yi taji anjawo gyalenta dakarfi daga baya,yana sakin gyalen tafadi tabaya ,kuka tafashe dashi acikin brain dinta kuwa searching din laifin da tayi mai takeyi amma amsa dayake bata shine _can't load search results_. Bata gama saisaitawa bah taji an mikar daita tareda bata wata sweet Mari a fuska wata sabuwar kukan tasake sakewa wanda yajawo hankalin Maigadi , "DanAllah kayi hakuri" tafada cikin jinjiki cos ga Ciwon ciki gakuma Ciwon azaban dayake Shirin yimata,Kuma daman kalman hakuri baya mata Wuyan fadi cos habit dinta neh bada hakuri akan lokaci "Ke wata irin kazama ce"tatambayeta cikin bacin rai yana nuna seat dinda ta tashi  wanda ya stain da jini dayan hannunshi rikeda bayan  wuyar riganta Girgiza kai tahau yi tana mai runtsa ido cikin rawan murya tace "zuwa yayi, amma kayi hakuri zan goge" Expensive Gyalen jikinta daya fadi kasa ya sunkuya ya dauko tareda jefa wa kan seat din yace"oya fara gogewa" Bude idonta tayi ta kalli favourite veil dinta wanda Yay Mou yasiyo mata matsayin gift din success dinta na biyu akan jini, wani irin bakin ciki  taji ya ziyarci ranta, cikin sauri  ta dauki veil din ta duba,unfortunately har jini ya shafu kasancewan yana Mata rushing dalilin tea din datasha... Cire veil din tayi cikin cracking Voice tace" bari nadauko abin gogewa acikin gida" Wani irin kallon kinma isa yamata cikin daga murya yace "Malam Saleh akawo mana ruwa" Ganin tana Shirin barin wajen yasashi dada fixgota yace"ubanwa yabaki izinin tafiya?" Share hawayenta tayi wasu na zubowa tace"ce maka nayi zan dauko abinda zan goge" Nuna hannun ta yayi yace"wanna tsumman fah?" Runtsa idanunta  tayi domin kalman tsumma bakaramin bakanta ranta yayi bah cije  lip dinta tayi cikin dacin rai tace "ba tsumma bane cos abinda xa'a iya siya a million ya wuce akirashi da tsumma" Buge bakinta yayi yace "Wlhy Nikuma nace dashi zaki goge in ba haka bah abakin igiyan aurenki daya" Cakk ta kukanta yadauke gabanta na faduwa tana mai mamakin halinshi ace mutum kalman saki bai mawa bakinshi Wuyan furtawa, cikin dakiya tace"toh sai miye? Nace sai miye yau kafara neh uhmm? Rike cikin ta tayi dalilin murdawan dayayi "arrrghh" tafada cikin ciwo tareda zubewa akan guiwar ta Amma Iqbal  ko tsayawa dubata baiyi bah  yayi gaba abinshi, Baba maigadi da tunda taji Iqbal yace abakin igiyan aurenta guda daya yatsaya cakk cikin mamaki,  ahankali  ya karaso wajenta, cikin  tausasawa yakirata, dagowa tayi ta kalleshi da idanuwanta dasuka rine, "Kiyi hakuri ki goge dashi"yafada in a pleading tune, girgiza kai tayi tace "Bazan iya bah Baba" "Soboda miye?" "Baba wannan ba tsumma bace,  wannan gyalen yana da matukar muhimmanci agareni" "Kina nufin kinfison igiyan aurenki daya ya mutu soboda gyalen dazaki iya siyan dubban su? Shin kinsan adadin matan dasuke neman mijin aure idonsu arufe, wanda  ace basuki ace koda kuturu, makaho kokuma kurma suka samu bah, ke fah Allah yabaki miji  nagani nafada Amma kike amfani da daman ki. Shin kinsan miye Zawarci dakike Shirin shiga sawun su?hmmm na  tabbata bakisani bah ji kawai kikeyi Amma bari nafada miki abu kadan danasani akan Zawarci: Shi dai zawarci a fahimta ta kaman neman aure ne amma a nan ga mace da ta taba aure Kuma  Illar shi shine zaurawa da yawa ana complain kan cewa basu da hakuri wajen wajen jure zaman rashin aure wanda hakan kesa ta bada kanta ga namiji a sauwake ko kuma gaggawan son yin aure kuma tabbas zaurawa na fiskantar kalubale cos most maza na ganin su kamar yanzu darajarta ya ragu kind of cheaper dan idan tana budurwa... "Narokeki da ki bar komai ahannu Allah kikuma dagewa da Addua" yafada mikewa daga tsugunnen dayake, Jan majina tayi cikin kuka cos maganar shi ya ratsa ta cikin dashahiyar murya tace "Nagode sosai Allah ya biya ka da gidan Aljanna" Murmushi kurum yayi yana Ameen acikin zuciyar "Ga ruwa" yafada yana matsar da ruwan tajikin mota, gyada kai tayi tamike daga zaunen datake da kyar soboda rikewa da cikinta yayi Tana goge wa da Favourite veil dinta tana kuka babu abinda take tunawa sai randa tafara period: zaune take akan cinyarshi ta kwanta ajikin shi tana faman kuka soboda Ciwon cikin daya addabeta, shikuwa yawani rude yana mata sannu yake mata cikin muryan tausasawa cos baiki ace yadauke Ciwon daga jikinta ya miyar jikinshi Dagowa tayi daga jikinshi ta kalleshi da jajayen idanunta tace"Yay Mou dina  Wani abu nakeji  ajikina" "Kaman miye?" Yatambaye ta sounding so carefree Kaman baisan jikinshi yadade da baci da jinin period dinta bah Mikewa tayi cikin zare ido ta taba behind tace "Kaman nayi fitsari" Dariyan da baishirya yinshi bane ya kufce mishi ganin yanda takeyi Kaman wacce taci kudin aika, turo bakinta tayi cikin shagwaba tace" Miye neh kake Wani da..." Maganar ta makale mata neh daidai lokacin da idonta yasauka akan gutun wandon shi dakuma fararen cinyoyin shi mai cike da bakaken gashi wanda ya baci da jini dayawa Kaman an yanka kaza,  zaro ido tayi cikin tsananin firgita tana taba Kafan nashi da akwai jini da hannu daya , Sam bata lura da jini dayake hannun ta dalilin shafo behind dinta  datayi ta dora hannun afuskar shi cikin tsananin kidima tace "Miye ke damunka Yay Mou  dina?  Yaushe kaji ciwo? Miye ya jimaka ciwo?baka jin zafi n..."yatsan shi yadora akan lips dinta yace "Shiiish, calm down Zulynah" Girgixa kai tafara tace" taya zakace min inyi  calm down  bayan you're not ok?, tashi muje hospital cos bazan iya treating dinka haka bah" Dariya yayi ganin yanda ta Wani damu kanta akan abinda batasan daga jikinta yafito bah, cikin rashin jin kyamarta yashafo behind dinta sannan cikin Zolaya yace" Zulynah tadawo yanmata" Kallon rashin fahimta  tamai dafari kafin daga baya ta zaro idonta waje tace"My menstruation  right" Gyada mata kai yayi yana jinjina kaifin kwawalwarta cos ya tabbata dawatace dayanxu ta Birkice awajen ganin abinda take mai neh yasashi dowawa daga duniyar tunanin dayashiga. Itakuwa ganin yanda ta bata mishi jiki da fuska neh yasata warware veil din kanta tana goge mishi jiki wanda alokacin wasu gurare har Sun bushe babu abinda take sai fadin"Am so sorry na  bata maka jiki kayi hakuri" "It's nothing Zulynah go inside" yafada yana mikewa shima yayi dayan room din.... Share hawayen fuskar ta tayi ta dago daidai tagama goge inda ya baci sannan tayi cikin gida, dakyar tasamu ta hau saman stairs din cikin dukawa cos bata iya mikewa dakyau. Duk abinda takeyi yana kallonta sosai yaji tausayinta Amma fah shi Sam kazanta neh bayaso fitowa daga daya labulen dayake yayi hanyan waje Don zuwa ganin ko ta goge da kyau... Zaune take aka gado idonta a lumshe tana dafa daidai mararta da Wani abu acikin socks gefenta Kuma goran ruwa neh dakuma Wani expensive cup , da sallama yashigo cikin daki inda ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta Amsa sallaman tayi Kaman mai Ciwon baki sannan ta kawar da kanta daga gareshi still bata daina abinda takeyi bah, takowa yafara yi yana sakin murmushi ganin yanda ta Wani ci bom Kaman wata boss. Daga kafarta yayi ya zauna awajen sannan ya miyarda kafanta kan cinyarshi yana shafawa ahankali , dage kafanta yayi yasake kamowa ya cigaba da abinda yake mata Kuka tafashe dashi cikin konan rai , tsayawa yayi yana kallon yanda take rufe fuska da pillown data dauka agefenta, sanda tayi mai isarta tukunna tayi shiru jin Kaman yafita domin ya dade da ajiye mata kafanta Dagowan dazatayi idanunta ya sarke cikin nashi daya zuba mata sai kallonta yakeyi daga zaune dayake "Kicigaba mana kukanki dadi yakemin" yafada yana Dade matsawa da cute stool dayake zaune daf daita, turo baki tayi tana kawar da fuskanta cikin jin haushin shi, da ace Yay Mou neh yanzu da har saita gaji dajin maganar da baya mai wuyar furtawa wato sannu Zulynah kokuma am sorry, maganar shi taji yace "Bai kamata ace muna haka tsakani na dake bah amma kuma duk yanda na kauce saikin nemi hanyan dazaki bata min"yafada yana juyowa dakanta, sake kawar dakanta tayi yace" oya kidaina jin haushin let's settle our differences let's bygones be bygones Turo bakinta tayi hawaye na saukowa daga idonta tadauke su "are we good?" Yatamabyeta girgiza kai tayi cikin shagwaba tace " are you sorry?" Kai ya gyada mata tasake cewa "then say sorry" Kallonta yakeyi kafin yasaki Murmushi yace"sorry" Murmushi tasake mai tamika mai hannu alaman suyi handshake tace" let be friends daga yau babu zagi babu duka babu hantara" Dage giranshi daya yayi tareda mika mata hannunshi shima yana sakin murmushi,rungumeshi tayi hartana neman fadowa daga kan gado amma gap din dake tsakanin su da baya da Wani tazara sosai yayi preventing dinta, as usual yau ma shock yakeji Kaman wanda aka Jona da transformer, Ajiyar zuciya yasauke shima yarungumeta sun jima ahakan kafin taraba jikinta tana sakin Murmushinta mai kyau tace"daga yau we will be good friends" "Natambayeki mana?"yafada yana komawa kan gadonta, gyada kai kawai tayi yace"what is friend or who are friends?" Dariyan karaina min hankali tayi cikin kwarariyan turancinta tace" A person other than a family member, spouse or lover whose company one enjoys and towards whom one feels affection .A boyfriend or girlfriend or An associate  who provides assistance and lastly A person with whom one is vaguely or indirectly acquainted Kallon dan karamin bakinta kawai yanda take furta kowani kalma cikin basu hakkunnansu, "Wow friend dina ashe kwakwalwarta na ja"yafada cikin sigar zolaya, dukan kirjinshi tayi cikin wasa da shagwaba tace "banson zolaya fah" "Wai aina kika koyi turanci haka Kaman wata wanda taje turai? Dariya tayi tace " sirri neh" "Amma Kisan ba haka rules din friends yace bah" yafada yana forming face Kaman ya ji haushi, kumatun shi taja Kaman Wani danta tace"sake face din mana abokina" Juyar dakanshi yayi Alamun dagaske yakeyi, su Zuly uwayen son jiki har da dalle jikinshi tana juyowa dakanshi tace"sorry mana abokina I promise zan fada maka amma I will make it a surprise" Murmushi yasake yana mamakin yanda akayi takeda mugun son jiki haka cos har wani kankameshi takeyi tana kwantar da kanta kan kirjin shi "Abokina?"takirashi cikin muryan bacci "Uhmm" yabata amsa "Put me to sleep" tafada mai, ahankali yadaga ta yajiyeta akan gadon hade da rufa mata blanket cos shima ya kagu yatafi soboda yanayin data fara jefa shi Kuma gashi a timetable dinsu yau bah ranan making love bane yafara tafiya kenan yaji an riko hannun shi, Juyawa yayi ya kalleta ta sakar mai murmushi tace"abokina what about good nyt kiss?" Dukawa yayi daidai kanta yana kallon cute wet kissable lips dinta har zai kai bakinshi kan nata yatina ranan dayagan su ajikin mota Mourad na cin mutunci bakinta, runtsa idanunshi yayi Wani bacin rai na kowawa zuciyar shi ziyara , Ganin ya nufota ne yasata lumshe idanunta tana jiran kiss, Jin shuru yayi yawa neh yasata bude idanunta, wani tsoro neh yaziyarce ta lokaci guda, gawani faduwan da gabanta yasoma cikin tashi hankali taso tashi dalilin ganin yanda idanunshi sukayi jawur dasu Kaman wanda aka mawa wani laifi mai girman gaske Ji kawai tayi ya..... _longest page ever😰_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 61*  Ji kawai yayi pecking din goshinta tareda ficewa dasauri, murmushi tasake kafin tayi Adduan bacci... ```WASHE GARI...``` Saukowan su kenan daga room nasu sukaji kamshi ya bade musu gida, kallon Yusayrah yayi  ya dage mata gira daya alaman miye neh haka, girgiza mishi Kai kawai tayi. Zaunar daita yayi akan kujera tareda daga mata yatsun shi biyu alaman 2mins kafin yabar wajen. Sanye take cikin pink Ralph Lauren Silk Sleeveless Blouse da wani pencil long high waist skirt ga kamshin mai dadin dayake tashi daga jikinta. Cakk yatsaya abakin kofan shiga kitchen yana ka're mata kallo daga sama har kasa, ahankali yafara takowa don karta Lura dashi Kanshi ya sakalo ta wiyar ta yace"yau kece dakanki?" Arazane tajuyo cos ya mugun tsorata ta ganin shine yasa ta buga kirjinshi cikin wasa tace"this not fair abokina" Rungumeta yayi yana shakar kamshin dake fitowa daga jikinta  ta hanyar manna hancin shi da wuyar ta. Murya chan kasa yace"miye sunan perfume dinki?" Lumshe idanunta tayi cikin sigar Jan hankali tace"_DKNY Golden Delicious Million Dollar Fragrance Bottle_" Cirota yayi daga jikinshi ba don yaso bah yace" babu littafi a hannunki aina kike karantowa?" Cikin rashin fahimta tace"miye nake karantowa?" "Dogon turancin dakikayi mana" Dariya tayi tace"sunan turaren kenan fah" Shima dariyan yayi tareda shafan gefen fuskarta "Turaren ya maka dadi neh?" Ta tambaye shi ganin yana shirin juyawa Gyada Kai kawai yayi yana cigaba da kallon figure 8 dinta, "Tayani fitarwa"tafada tana mika mai tray din hannunta Tabe baki yayi yace"ni sa'an ki neh" "Lahh karka manta you're my friend"tafada tana turo baki, Jan bakinta yayi yana murmushi kafin ya karbe tray din hannunta tareda ficewa, Yusayrah dake mamakin dadewar shi ta hango shi da tray a hannu, Cikin mamaki tace"ya naganka da tray?" Baikai ga magana bah sukaji murya Zuly tace"laifi neh don ya taya matarshi kuma kawar shi fitowa da abu?" Shiru Yusayrah tayi tareda tabe baki amma azuciyarta tarin mamaki neh fal dakuma wani abun da batasan miye bah Serving din kowa tayi kasancewan bawani abincin kirki bane cos sandwich neh dakuma tea din daya ji kayan kamshi da had'i  Yau kam ya yaba abincin cos har santi yakeyi afili...         ★★★★★★★ Zaune suke akan kujera daya kowa na danna wayan shi duk sunyi tsit, Zuly neh ta katse shurun da fadin "Wai nikam waye kake ta kokarin Kira neh haka??" Ajiyar zuciya yasauke tareda Jan guntun tsaki yace"wlhy someone special kuma numbern baya shiga" "Someone special?"ta tambaya tareda warce wayan daga hannun shi *Mi Miss*shine sunan daya bayyana afuskar wayan rike haba tayi tareda kanne mishi Ido daya tace" kar dai daita zakayi na uku?" Dariya yasake alaman ta Sosa mai inda yake kyaikayi yace"Kai Friend kin chanka daidai" Mika mishi wayan tayi cikin mutuwar jiki kafin tace" oya ka fada min numbern na Kira maka ita da layi nah" "Ohhh thanks my friend"yafada cikin jindadi, kirawo numbern yayi ita kuma ta sambadawa anata wayan Abin mamaki numbern ta na US neh she was so surprised ita fa tazata ya manta daita, tah tina har gayyatan shi budan Art gallery dinta na Dubai tayi amma baizo bah(in Baku manta bah lokacin suna cikin hall tadinga gwada numbern shi amma baya dagawa), Jijigatan dayayi neh yasa ta dawowa daga duniyar tunanin data fada, kaman dagaske tayi dailing din numbern amma bai shiga bah "Toh wayan Miss dinka baya shiga" tafada tana kunshe dariyanta ganin yanda yayi da fuskarshi kaman na karamin yaro "This face fah"tafada tana jan karan hancinshi "I miss her voice,her talk and even everything about her Allah yasa tana lafiya"yafada cikin sanyi murya Itama tamiyar da fuskarta kalan tausayi as if batasan akan wa yake magana bah sannan tace"do you love her neh?" Dora Zuly yayi akan cinyarshi tareda rungumeta yana sinsinar wuyarta cikin shauki kaman Miss dinshi neh yace"at first ba sonta nakeyi bah amma kuma daga baya nayi realising cewan ina mugun sonta" "Ayyerh she most be very beautiful then"tafada cikin sonjin abinda zaice dukda tasan bai taba ganinta bah Cikin shakakken muryan shi yace" I know she must be beautiful cos abubuwan nakeso are beautiful" Giranta daya ta daga kafin tace"You know kuma?" Dago fuskarshi yayi ya kalleta da jajayen idonshi cikin sanyin murya yace" erh mana cos bantaba ganin ta bah, lokacin daya kamata ace mun hadu I was admitted a asibiti so bamu hadu bah kuma bamu sake yin waya bah" "Ayyerh sorry" tafada cikin jimami,sake miyarda hancinshi wuyanta yayi yace "Naduba wannan perfume din ance ba'a cika kawowa bah cos yanada tsada" "Bashida wani tsada fah" tafada hankali ta kwance Kallon bakisan miye kike fada bah yamata kafin yace "kinsan nawa ake siyarwa neh?" Dariyan karaina min hankali tayi tace" Favorite perfume dina neh fah koda yaushe dashi nake amfani so don't ask me nawa ake siyarwa" "Uban waye neh yake yawan siya miki turaren $1 million dollars?" Yatambaye ta cikin rainin hankali Turo baki tayi tace"kana nufin bazaka iya siyawa Miss dinka bah kenan?" Dariya yayi yace"Zan iya mana" "Toh ai nima Yay Mou neh yasiya min" "Yauwa waye Mou dinnan neh wai?" Lumshe idanunta tayi kafin tabude tace"Mourad asalin sunan shi... Daga nan tabashi labarin yanda suka hadu dashi kafin tayi shiru Girgiza kanshi yayi kurun ya ajiyeta yace zaije hutawa...              ★★★★★★ Acikin wata daya sosai Zuly take Jin dadi cos he's giving her what she never expected, he's treating her equally as his heartbeat kaman yanda yake kiranta, She can say she's living a new life agidan Iqbal cos haka kawai zai kaita saloon dakanshi yakuma jira a mota har sai angama kuma suna spending time tare, Gashi yanzu ta ajiye harkar zanen kudinta cos dakanta take directing dinsu wajen Iqbal din kuma ba karamin kudi yake samu bah. Yanzu Yusayrah wani mugun kishin Zuly takeyi dukda tasan for sure har abada Iqbal bazai taba kinta bah saidai wani ikon Allah(nace zamu gani ai)... ```10:59pm...``` Zaune take akan kujera tana kallon TV dukda ba wani abu take tsinta acikin abinda akeyi bah soboda rashin lafiyan da friend dinta yakeyi tin kwana biyun dasuka wuce, Mikewa tayi tafice zuwa dakin su Yusayrah soboda yar hayaniyan datake ji. Sallama tayi suka Yusayrah ta amsa cikin sanyin murya, bata kula Yusayrahn bah tayi wajen gadon da Iqbal yake nukurkusawa ,  Zama tayi agefen gadon hawayen tausayin shi na diga da idanunta, hannunshi ta rike cikin nata gam har sanda yayi yar kara, Juyowa yayi ya kalleta tareda sakar mata murmushin yake, ai kuwa ta fashe da kuka tareda fadin sai sunje asibiti, Amsa daya yake bata shine zaiji sauki, kwantawa kawai tayi ajikinshi, Yusayrah da zuciya ya ciyo ta tayi waje cikin fushi, "It's late jeki kwanta"yafada dakyar, dallewa kan gadon tayi gabadaya tana makaleshi tace "Anan Zan kwana" Matsar daita yayi daga jikinshi tasake shige mishi, murya a shake yace"pls mana friend" "Toh"tafurta a sanyyaye tareda ficewa, Yusayrah na ganin fitarta itama ta koma dakin... ```2 hours later...``` Bumm bumm bumm... Shi kakeji dakarfi, Zuly datake kan sallaya ta tashi afirgice tana zazzare ido tareda nufan kofan palourn ta da ake bugawa, Budewa tayi taga Yusayrah a birkice, jitayi gabanta yayi mugun bugawa, Cikin rawar murya Yusayrah tace" baya numfashi, yadaina numfashi kizo kiganshi" Hankada Yusayrah tayi jikinta na bari tayi hanyan dakinsu, turuss taja ta tsaya daga bakin kofa tana kallon yanda Iqbal yakoma, Da wani Irin gudu gudu takarasa wajenshi jikinta na wani Irin rawa Dora kanshi tayi akan cinyar ta tana sakin kuka mai karfi ganin ko numfashi babu atare dashi... _wayyo Iqbal..._ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share*  [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* *wannan page dinki neh JAMILA SHU'AIBU (MUSLIMAAT) Nagode kwarai dagaske Allah yasaka da Gidan Aljanna* *Page 62*  "Abokina" tafada tana kwantar da kanta a kirjinshi cikin sauri ta tashi tareda rike pulse dinshi , jitayi ya harba cikin farinciki tace "Kizo yana numfashi" itama jikinta na rawa takarasa wajensu, dakyar suka samu suka saukar dashi daga kan stairs din, Ganin yanda jikin Yusayrah ke rawa gakuma yanayin rudewa atare daita yasa ta shiga driver's side itakuma Yusayrah tazauna dashi abaya Bazata iya fadin Irin speed din data tsula wa motan bah, polisawan dasuke gadin anguwansu suka Mara musu bah soboda gudu gakuma rashin tsayawan da Zuly batayi bah. Kafin sugama fitowa dashi daga cikin motan har polisawan sun iso "Lfy kuwa"wani daga cikinsu yafada, ko iskan data kwaso su basu shaka bah Zuly tayi cikin hospital din dagudu tana kwalawa nurses kira, Dagudu suka fito da gado Zuly nabinsu abaya itama... Acikin Yusayrah da Zuly bazaka iya fadin wanda yafi wani rudewa bah, A dare daya kachal duk sun yamutse sun kode tsabar kuka, Umma kawai Zuly ta iya kira da wayar wata tafada mata, Da sassafe kuwa saiga yen gidansu Iqbal sunzo, bakaramin kuka suka sha bah ganin yanda yakoma so lifeless, Da rana su Malam da Umma suka  iso, dagudu na rungumi Umma nah tareda sakar mata da kuka mai tsayawa arai cos har lokacin bai farka bah. Zaune suke da umma awani kebanttacen wajen a asibitin, sai lallashin ta Umma ke yi akan taci abinci "Haba yar Umma ki taimaka min kici wani abu mana ko sokike sai kin kwanta ciwo neh?" "Umma nah Friend dina har yanzu bai farka bah am afraid nayi loosing dinshi kaman yanda nayi loosing din Yay Mou dina" "Ba kuka yakamata kimishi bah Addua yakamata kiyi shima Mourad din am very sure bah loosing dinshi kikayi bah"umma tafada cikin rarrashi  Kwantawa tayi ajikin Umma tana sakin ajiyar zuciya, muryan Umma taji tace "Garin yaya Iqbal yasake ki?" Arazane ta dago cos this the least thing she wanna hear a yanzu , hadiye wani yawu tace"umma nah mubar maganan pls" "Ya za'ayi kice ta bar maganan¿"  Atsorace suka juya inda sukaji muryan yafito, ai batasan lokacin da tamike bah  Zazzare idanuwa suka yau ganin Malam neh, muryan shi  tasake yace" baki jina neh" "Daman ranan da aka kaini neh yasake ni amma fah yadawo dani"tafada cikin rawar murya Banda innalillahi babu abinda Malam yake fada ga idonshi yayi mugun ja" garin yaya yasake ki?" Tasake Jin yafada, cikin zaro ido tace"Daman lokacin da Yay Mou ya ajiye ni sai ya tafi massalaci shine fah naga bai dawo bah, danazo fita sai yace in har nafita abakin igiyar aurena guda daya azaton shi Zan ji tsoro nakoma  nikuma kawai sai nafita kuma ina dawowa ya miyar dani" Sarai Umma tasan karya Zuly keyi soboda her eyes says a lot, wajen Zama Malam ya nema yana mai cire hulan kanshi soboda zafin dayaji dukda akasan bishiya suke Shikam baisan miye zaice bah cos gabadaya kwalawar shi tadau zafi "Yah Salam miyesa baku fadamin bah?" Yatambaye Umma Cikin sanyin murya tace"ai tace ya miyar daita neh shiyasa" "Ya miyar daitan banza bayan alokacin babu iddan shi akanta" Gaban Umma neh ya yanke ya fadi , itafa Sam wannan tunanin baizo mata bah, Kallon Zuly dake binta dana shanu tayi wanda alokacin jikinta bari yake yi cikin rawar murya tace"bangane bah" "Erh mana ai sai mijinki yasake biyan rabin sadakin ki kuma asake daura muku aure kafin ki maidu" Kuka Umma tafashe dashi tace"nashiga uku nah kunyi zaman haramci " Zaro ido Zuly tayi zuciyarta na zafi wani tunani neh yazomata cikin sauri tace"ba abinda yataba shiga tsakanin mu dashi" Dagowa sukayi dasauri suna kallonta cikin mamaki, Malam neh yace"kina nufin duk watannin dakuka kwashe tare babu abinda ya shiga tsakanin Ku?" Ganin yanda Malam yamata tambayan neh yasata cewan"ce mishi nayi yakara min lokaci shine ya yarda" "Kenan babu matsala atsakanin Ku?"yasake tambayan ta "Erh babu matsalan komai" Ajiyar zuciya Malam yasauke kamin yace"Daman yafarka neh" Ai kaman jira takeyi tayi cikin Hospital din dagudu, kallon Umma Malam yayi ganin yanda jikinta yayi sanyi yace" yanzu da banzo nan bah saidai yaran nan su cigaba da Zama a hakan?, Miye sa bazaki manta da baya bah mu zauna kaman yanda ko wasu ma'aurata ke zaune?" Rungume Malam tayi cikin kuka tace"kayafe min DanAllah" Cirota yayi daga jikinshi ya goge mata hawayen ta... Kaman wanda ake bi aka tashiga cikin ward wanda yayi sanadiyar razanan mutanen cikin ward din ciki kuwa harda shi Iqbal din, Murmushi shimfide asamar fuskarta takarasa shiga ward din batareda ta Lura da kallon dasuke binta dashi bah "Oh you scared me abokina, you left me restless" tafada tana shafa fuskar shi tareda samun mazauni a gefen shi Murmushi yaskar mata cikeda jin dadin ganinta dukda yana jin jiki, "I miss you" tafada kaman yayi shekaru basu hadu bah, Sororo sukayi suna kallonta, sosai suka sha mamaki cos harda mamanshi azaune amma ko kunya bata ji bah, Malam neh dakuma Alhaji wato baban Iqbal suka shigo Umma nabinsu abaya, Ido akamusu dukkansu suka fita cikin kuwa harda Yusayrah amma banda Zuly, Sannu da jiki suka mai inda Malam yace" shin kana son ka cigaba da Zama da Zulfa?" Akidime dukkansu suka dago suna kallon shi,hadiye wani yawu Iqbal yayi cikin muryan marasa lafiya yace " Erh mana" "Amma dai kasan ayanxu haka babu aure atsakanin Ku tinda ka riga da ka saketa?" Atsorace yake kallon Malam cikin rawar murya mai nuna tashin hankali yace"na miyar daita tin alokacin" Girgiza kai Malam yayi tareda koro mishi bayanai daga karshe yace"yanzu dai rabin sadakin daka bawa Zuly kawai muke bukata sai asake daura sabon aure" Cikin rawar jiki yace Zuly taje gida ta dauko mai Check book dinshi, itama kaman wacce aka tsikara tayi waje da gudu, Daidai kofan fita tayi kicibus da Doctor dakuma Awad zasu shigo, gaishe su kawai tayi tareda wucewa abinta... "Sakamakon test dinda mukayi mun ga cewan Kidney dinshi duka biyu sun lallace sakamakon tara spam din dayakeyi a marar shi don haka inson asamu neh amishi transplant acikin wannan satin" Doctor yafada wa su Malam bayan sun zauna a kujeran cikin office dinshi Wasu gumi Malam da Alhaji suka hau sharewa cikin tsananin tashin hankali, kallon juna suka hauyi , Malam neh ma yayi jarumtan fadin"akwai Kidney din siyarwa neh?" "Maganan gaskiya babu Kidney sai dai wani daga cikin Ku Familyn shi ya taimaka" "Toh mungode"suka fada tareda barin wajen... Samunta sukayi har tadawo daga dauko check din cos har ya rubuta yana jiran dawowan su, Suna karasa shigowa Zuly ta mikawa Malam check cikin Zumudi, Karba Malam yayi yana bin Iqbal da kallon tausayi, muryan Iqbal sukaji yace"tinda yau jumma'a neh DanAllah a miyar mana yau A massalaci" Alhaji zaiyi magana Malam ya katse shi da fadin"inshaAllah yau za'a miyar da auren" Yana gama fadin haka yace Zuly taje gida, badon taso bah ta tafi bayan tayi pecking dinshi a goshi... "Yanzu kuna nufin babu wanda zai taimaka mishi da Kidney guda daya acikin nashi"Malam yafada cikin takaici Ai duk palourn babu wanda yasake tari , kowa kagani sai zazzare idanuwa sukayi banda Yusayrah da Zuly dakuma Mamanshi dake ta kuka, Sallaman su akayi kowa yakama gaban shi cos ko asibitin wasu daga cikin yen uwan Iqbal basu koma bah, A mazan neh mah wasu suka hallarci daurin auren da aka sake wanda dubbanin mutane suka shaida shi... Banda sautin kukansu babu abinda kakeji adakin gashi kuma alokacin ammawa Iqbal maganin bacci soboda yanda yake shan wuya, Share fuskarta tayi tareda ficewa daga ward din, daidai kofar consulting room ta tsaya gabanta na wani Irin bugu, Shahada tayi tareda knocking tareda shiga, cikin sa'a kuwa Awad dakuma wani doctor daban tasamu babu patients acikin, Gaishe su tayi tace"daman akan maganar Iqbal neh" Gyada mata kai sukayi suna tunanin abinda yake tafe daita, cikin sanyin murya tace"yanzu we're friends nida Iqbal and Zan iya mawa friend dina komai in har inada daman yi, from the buttom of my heart nake jin taimakon shi ,shiyasa kawai na yanke hukuncin bashi... _hmmmm_ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 63*  Shiyasa kawai na yanke hukuncin bashi nawa guda daya" Arazane suke kallonta,gyaran murya Doctor yayi yace"are you sure you wanna do this?" Dasauri ta gyada kanta alaman eh "Zuly!!!"Awad yakira ta in a serious tune Kallon shi tayi tareda kureshi da ido tana jiran abinda zai fada cikin sanyin murya yace "Kindai San Mourad abokina neh koh?....Gyada Kai tayi ya cigaba... Kuma kinsan ni mijin kawarki ceh kuma ina matsayin Yayanki cos baki fi sa'ar kanwata bah?... Sake gyada kanta tayi... Why not kibar Kidney naki matarshi Yusayrah tabashi cos ita tasa shi acikin matsala kuma natabbata zaifi son nata akan naki" Girgiza kanta ta hau yi kafin tace" nasan dai kasan cewan burinshi baifi ace yaga MISS ZULFA bah?... Shima gyada mata kai yayi tacigaba da fadin...kuma na tabbata zaifi son na MISS ZULFA akan na Yusayrah, pls amatsayin MISS ZULFA zanyi filling din form din I know he will be so happy" "Kina ganin hakan bazai zamo matsala bah?"Awad yatambaya cikeda tausayin ta cos ya tabbata da Zuly tasan yanda Iqbal yake kinta da bazata taba kawo wannan tunanin aranta bah. Muryanta yaji tace"inshaAllah babu wata matsala" "Toh shikenan zamu fadawa musu ansamu kidney donor"dayan Doctorn yafada cikeda Sha'awar samun irinta Murmushi tasakar tareda gode musu sannan ta fice... "Bangane tace zata bada Kidney dinta bah?" Umma ta tambaya a kidime "Erh haka yarku tace"nan yazayyane musu yanda sukayi daita,  Zufa neh ke gangarowa wa Umma, she's totally out of words,da taimakon maman Iqbal tasamu suka fice daga office din doctor cos ko tashi bata iyayi daga kan seat dinda take zaune. Neman Zuly suka hauyi a hospital din amma ko alaman ta basu gani bah, Yusayrah ceh ma tace musu taganta tafita, Ba bata lokaci sukayi gida sudin ma cikin sa'a suka hangota zata shige cikin gidan cos harta kai rabin shiga da alaman abu tazo bayarwa awaje. Ganin anbude gate yasata tsayawa tana jiran ganin suwaye acikin motan, Ganin su Malam neh yasata gyara tsayuwarta, "Sannunku dazuwa mushiga ciki kafin ace ban iya tarban bak'i bah"tafada tana kafe maman Iqbal da idanuwanta bayan duk sun sauko daga motan, sunkuyar dakai maman Iqbal din tayi tana jin dacin abinda tamawa Zuly ranan... "Basai mun shiga bah"Alhaji yafada "Ohk bari na kawo chairs achan" bata jira cewarshi bah ta dauko su tareda ajiyewa kowa, Ita tafara Zama kamin tace"please seat" Zama sukayi takara fadin"1 minute pls" kaman wasu dolaye suka gyada Kansu Wani number ta latsa cikin harshen turanci tace"inada bak'i  kiyi kaman yanda kika saba" Shiru neh ya ziyarci wajen amma kuma sai wayan Malam yayi ringing  adaidai lokacin, Isowar Christine neh da kayan motsa baki yasa suka miyarda hankalin su kanta ganinbaturiya.Gaishesu tayi cikin harshen turanci suka amsa mata, Umma neh tace" why is she here?" Kallonsu suka miyar wajen Zuly suna jiran jin abinda zatace bayan Christine ta ajiye musu kayan motsa baki tareda tsayawa agefen ta "Nina kirata cos nasan zaku bukace ta nan gaba" "Bangane bah"Umma tafada cikin rashin fahimta "Erh cos lokacin dakika jeh Hajj banda lafiya sosai har spot suka fito min shine Yay Mou yakaini asibiti anan aka tabbatar mana da cewan jini na bashi karfi kuma bakowani Irin magani da Allura bane zai karb'e ni" tafada hankalin ta kwance "Are you sure you're doing this?" Umma tafada cikin rawar murya Ahankalin ta kwance tamika wa Umma cup din juice tace"calm down ai it's nothing,kuma kusha ruwa" Bayan sunsha neh tace"inason na nimi Alfarma awajen Ku DanAllah" "Ai kinfi karfin neman Alfarma awajen mu just say duk abinda kike so"Alhaji yafada "DanAllah banason yasan cewan nice na bashi" "Why" Umma ta tambaya "Just" "Amma dai kinsan zai nemi sanin waye ya bashi" "Erh shiyasa nace zanyi signing da sunan MISS ZULFA" tafada, gyada sukayi inda suka dinga zuba mata ruwa godiya... Duk abinda akeyi Yusayrah batasan waye zai bada Kidney bah itadai abu daya tasani batason Mourad ya margaya kuma Allah yagani baxata iya bashi nata bah, Kwatsam taji wai ansamu Donor abin yabata mamaki amma jakan bata nemi ganin waye donor din bah balle tayi godiya Ansamu anyi operation din lafiya  bayan tarin Adduo'in da aka bisu dashi, Daki daban daban aka kaisu inda doctor yafada musu cewan 3 days shine tsananin lokacin farkawan su... Itadai Yusayrah bataga Zuly kuma bata damu data ganta bah... _6 days later_ Alhmdllh Mourad yatashi amma Zuly bata tashi bah saima kurajen dasuka feso mata a duka jikinta, kullum saiya tambayi ina take amma sai su banzatar da maganan Fadin tashin hankalin da Umma tashiga baya faduwa kullum cikin kuka take, Shawara kawai suka yanke afitar daita as she has planned it, ba bata lokaci Umma da Christine dakuma doctor suka tafi daita US... "Wai ina friend dina take?" Yatambaye Yusayrah dake bashi tea Yatsine fuska tayi tace"nifa tin kafin amaka transplant nadaina ganinta" "Bangane kika daina ganinta bah"yafada cikin rashin fahimta,Mamanshi neh ta karbi zancen da fadin "Ai tayi tafiya neh" Zaro ido yayi cikin tashin hankali yace" tayi tafiya while mijinta na kwance ba lafiya? Ina taje??" "Wai ta tafi kasar waje amma bansan wanne bah" Maman shi tafada kaman yanda suka tsara Aikuwa bacin ran daya shiga baya faduwa cos har idanunshi sun koma jazir Ganin yanda ranshi ya baci yasa Mamanshi fadin" baka tambaye mu waye yabaka Kidneyn shi bah?" Lumshe idanunshi yayi cikin sanyin murya yace"waye" "MISS ZULFA" tafada atakaice Dasauri yabude idonshi cikin tsananin farinciki Yace"MISS ZULFA kuma kodai wata daban?" "No itadin dai har letter ta ajiye maka wai mubaka"tafada tana nuna mai letter data fito dashi daga cikin jakanta Hannu ya Mika mata cikin sauri alaman ta bashi letter,mika mishi tayi tafara budewa cikin rawar jiki, itadai Yusayrah mamaki neh ya cika ta ganin yanda yakeyi kaman wanda akace zai shiga Aljanna  Karantawa yafara yi kaman haka: _Hy handsome_ lumshe idanunshi yayi cikeda shauki kafin yabude yacigaba da karantawa _By the time kake karanta wannan sakon na riga da nayi nisa, I want to ask your forgiveness nayin aure batareda na fada maka bah,lokacin dana nasamu labarin ka kara aure I was hurt, and what hurt me most that you didn't even invite me shiyasa nima nayi aure na batareda nafada maka bah so sorry about that, and lastly na baka Kidney dina neh soboda bond din dake tsakanin mu dukda nasan maybe baka taba ganina bah kuma maybe kuma kataba ganina bakasan ni bace but all I know is that we're close to each other tinda kidney naneh ajikinka, I hope bazaka manta dani bah arayuwarka kaman yanda nima bazan manta dakai bah_         _yours friend MISS ZULFA_  Ajiyar zuciya yake saukewa kaman wanda yayi tsere kallon Mamanshi yayi da jajayen idanunshi yace "Baku dauka min hoton ta bah" "Anata lafiya waye ke ta hoto"tafada tareda mikewa tabar ward din "Maisona why are you so disturbed?" Ta tambaye shi with much concern  Ajiyar zuciya yasake saukewa tareda kwanciya akan gadon sannan ya lumshe idanunshi cikin sanyin murya yace"nothing" She was so surprised dayanda yayi magana amma kawai saita dauka amatsayin zafin ciwo neh, Shikam lulawa duniyar tunani yayi daga karshe kuma bacci yayi awon gaba dashi... _ A month later..._ Yanzu kam bakaramin damuwa yashiga bah ganin har lokacin Zuly bata dawo bah, Iyanzu kuwa yagama yarda cewan Zuly wajen Mourad taje tinda daman shi dan kasar waje neh, Kuma yakulla aniyar hukunta ta sosai tinda har zata iya barinshi ta tafi wajen wani... Zaune take abayan mota tana kallon waje cikin nishadi dukda tarin damuwan datake dashi, "Umma nah yanzu da munje Dubai ai nasan yaci ace  mun juyo" tafada tana lumshe idanuwanta cikeda takaicin hana ta zuwa Dubai din da Umma tayi "Karki manta baki nemi izini awajen mijinki bah" Ajiyar zuciya tasauke kamin tace"koma dai miye ai gashi mundawo" Shiru duka motan yadauka... Fitowan shi kenan zaije office yaga mai gadi ya bude gate, Tsayawa yayi yana kallon hadaddiyar motan da tadanno kai cikin compound din, Saukowa sukayi daga cikin motan tayi wajen Iqbal dagudu tareda rungumeshi "I really miss you abokina"tafada tana breaking hug din da murmushi asamar fuskarta, Ganin Umma yasashi sakin dariyan da iyakarshi lebbanshi sannan yagaishe ta cikin dan jin kunya Amsawa tayi daidai lokacin da aka shigar da travelling bag dinta cikin gida, "Nikam bazan shiga cikin gidan bah Azare zan tafi" tafada tana shafa gefen fuskan Zulyn data turo bakinta "Umma nah saikuma yaushe?" Murmushi Umma tayi tace" nadauka kinyi fushi neh dani" "A'a fah taya za'ayi nayi fushi dake? Kawai dai nayi shiru neh" "Yauwa yar Umma"  "Umma nah turaren Yay Mou dana sa acikin jakanki fah" ta tambayeta cos tin randa taje gidan Yay Mou dinta ta dauko wasu abubuwa daga cikin kayayyakin shi, Runtse idanunshi yayi ranshi na suya kenan hasashen shi yazamo gaskiya kenan no wonder kamshin turarenta ya chanza mai , muryan Umma neh yadawo dashi inda tace "Ai tin jiya na sashi acikin travelling bag dinki" "Nagode"tafada tana bawa Umma side hug, rakata sukayi har wajen motan sannan ta shige akayi gaba data, Ajiyar zuciya Zuly kawai tayi tareda yin cikin gida soboda zafin datake ji kasancewan ana rana, Tin kafin takarasa tafara zipping din rigarta cos dogon short gown neh mai Zip agaba, Juyowa yayi cikin bacin rai yaga gefen shi wayam,hangota yayi harta kusan shiga ciki. Cikin sauri da bacin rai yabi bayanta yana kiyasta irin dukan dazatasha yau... _kina ruwa_ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* _wannan page din nakune yen team ZulynIqbal, inayinku irin sosai dinnan😝😝_ *Page 64*  Cakk yaja ya taya daidai yashiga cikin palourn dalilin hango Zuly janye da trolley dinta sai short jacket rataye a kafadarta sanyi take cikin  black Saint Laurent Leather Mini Skirt rabin cinya sai da wani multicolored  Stine Goya Glenda Altitude Stripe Wrap Top  mai dogon hannu Wanda ya wuce cibiyarta da kadan *Zulyn Mourad* shine abinda idonshi ya hango mishi wajen waist dinta, wani irin bakin ciki neh yakaiwa zuciyar shi cafka  cikin kaushashiyar murya yace"ZULFA" Atsorace ta juyo har tana neman missing steps cikin kulawa tace"abokina daina ihu cos ba'ason masu kidney daya suna tayar da hankalin su" Cije lip dinshi yayi yace" haka kika taho kowa na kallon ki?" Kallon jikinta tahau to kafin ta "Awwww dana shigo nacire jacket din" Tafada tana nuna mai jacket din dake kan kafadarta, kallonta yakeyi kaman idanunshi zasu fado yana k'arewa  hallitar kirjin ta kallo, he can't he imagine ace a yar tafiyan datayi har sun kara cikowa "ko dai tabasu yakeyi" Ya raya azuciyarshi  muryarta ce yadawo dashi inda tace" gaskiya abokina baka iya tarban bak'i bah ace nadawo kodan daukan min trolley baka instead ma sai wani shouting kake mawa mutane" "Ni neh mai shouting din?"yatambaya cikin nuna kanshi yana mai jin kasala na neman rufeshi "Sry aboki nikam nashiga hutawa cos zaman jirgi babu dadi" tafada tareda haurawa abinta batareda ta Lura da yanayin shi bah. Zama yayi akan kujera yana sauke ajiyar zuciya tareda lumshe idanunshi yana mai jin feelings na taso mishi Lip dinshi ya ciza dakyar yace" wlhy yarinyar nan shegiya ceh zata Kashe ni atsaye." Wayan shi yajanyo sannan yayi yar danne dannen shi sannan ya ajiye shi agefe kafin yayi ruf da ciki akan kujera "My precious kidney" yafada yana shafa wajen marar shi tareda lumshe idanunshi, office dinda baije bah kenan. "Heartbeat kiramin yarinyar nan" yafada yana ajiye ledan hannunshi, "Daman ta dawo neh?" Ta tambaya with surprise "Erh dazu dazan tafi office tadawo, amma gaskiya kin dade awaje ace tinda kika kai yaran nan sai dazu kike dawowa" Gabanta neh ya buga cikin muryan marasa gaskiya tace" erh in fada maka nashiga gidanmu neh kaga na kwan biyu banje bah" Gyada kanshi kawai yayi itakuma ta haura sama tana kwonkwanton ko yaje office din. "Gani Abokina"tafada bayan sun sauko, bakin leathern gefen shi yace tadauko cup. Zata juya kenan taga ya fito da giya daga cikin leathern, murmushi kurum tayi tana tunanin maybe yana Shan giya "Zai iya yiyuwa yana tabawa once in a while tinda yana dukan mata"tafada tana haurawa stairs din tana sake sakin murmushi. Chan saigata dawowa da cups acikin tray dakuma wani abinda bansan miye bah. Ajiye tray din tayi agabanshi tareda zaunawa tana lankwashe kafafunta , kallon ta yayi tareda kankance idanunshi yace "Yana ga kopi 2?" Turo bakinta tayi tace"aini bana Shan giya soboda Yay Mou yace shan shi babu kyau shiyasa nadauko naka da na Yusayrah, kuma ma baikamata nadauko wannan expensive cups din bah soboda giyan bamai tsada bace cos nasan bazai wuce na yen 3000 bah gashi kuma na hado maka da lighter cos nasan baza'a rasa yar cigarin nan awajenka bah tinda yafi dadi in ana shan giya ana dan busa hayaki" takarashe maganar ta cikin murmushi irin tayi abin kai dinnan Zaro idanuwa sukayi suna kallon ta Iqbal dinne mah yace" na miki kama da Mashayi neh?" " Ai Mashayan basu yawo da signboard kuma basu rubutawa a goshi" Fauuu... Kakeji ya buge bakinta wani kukan sakarci tafashe dashi   "Yimun shiru ko jikinki yagaya miki yanxun nan"yafada yana zaro mata Ido Tsit tayi shiru harda kama bakinta da hannu tana murmurza Ido da dayan hannunta, "Ni ban taba koda sha'awar shan wannan abin bah kuma dakike cewan zaiyi dadi da sigari saiki fadamin dan iskan daya fada miki hakan"yafada tareda cire hannunta a bakin Hada rai tayi tadan harareshi da gefen Ido kafin tace"Allah Wanda yafada min bah DanIska bane" "Oh nineh dan iskan kenan" yatambaya cikin zaro idanuwa Ja da baya tayi da duwawun ta kafin tace" nidai bance bah and nasan Yay Mou bazai min karya bah" "Oh nagane kenan shi yana sha?" Turo baki tayi tace" Allah ya kiyaye yasha wannan abin ,wlhy yafi karfin yasha shi cos bah class bane shan giya zubda aji neh kuma Thank God bai taba daukan kudinshi da niyyar yasiya wannan banzan abin bah balle wani yadinga fadin wani abu..." "Shine wani kenan?"taji Yusayrah tafada Hannu ta ware mata alaman ta dakata kafin tace"ban kasa dake bah balle ki dauka" "Mind your mind language"yafada da karfi irin an tabo heartbeat dinnan Turo bakinta tasake cikin shagwaba tace"wlhy banason shishigi arayuwata, kafada mata tadaina mun inba haka bah zamu na samun matsala neh" Tsaki yaja kafin yajuya wajen Yusayrah yace" sorry heartbeat, please ki dauko min cotton wool mana" Gyada kai tayi kawai sannan ta wuce, kara matsoshi tayi tace" Tomorrow is my birthday fah I will be 18" Tabe baki yayi tareda da dage kafadar shi alaman Ina ruwan shi, gani kawai yayi tasaki murmushi tareda lumshe idanuwanta, Ita kam ko Lura da yanayin kallon dayake mata batayi bah cos tayi nisa acikin tunani , she can't wait gobe yayi ta karanta lettern da Yay Mou dinta yace ta karanta ranan birthdaynta. Muryan shi neh yadawo daita daga duniyar data Lula inda yace"hala kin fara samun tabin hankali neh" Girgixa kanta tayi tace" wani gift zaka bani?" Kallon ta yayi sosai kafin yasaki murmushi yace"an unforgettable gift" Washe baki tayi cikin jin dadi "tace Allah yakaimu.... Daman Anty lutfiya dakuma Kuwah sunce zasu zoh gobe, are they permitted?" Gyada kai yayi kawai, sosai yanda takeyi yake burgeshi cos Yusayrah bata taba neman izini bah idan kawayenta zasu zo sai dai kawai yagansu amma Zuly ko wa ni Zuwan kawayenta saita nemi izini koda kuwa rakiya za tayi  saita tambaya in kuma baya nan takan kira shi awaya in bai dauka bah saita tura mishi text. Yusayrah ce tamika mishi cotton wool din hannunta tareda komawa ta zauna tana jiran ganin abinda zaiyi da abubuwan gabanshi "Zuly cire rigarki" yafada babu wasa, ganin yanda yazamo so serious yasa tacire short gown din jikinta babu ko kunya, Sororo sukayi tareda sakin baki da hanci suna kallonta, Sanye take cikin blue armless bra da shorty pant dinshi quatern  cinyarta, cikinta nan a shafe har  wasu well built abs gareta, Wasu yawu ya hadiye dakyar still bai daga idonshi daga gareta bah, zai iya rantsewa tafi heartbeat dinshi nonowa dakuma hips,jiki kawai heartbeat dinshi zata nuna mata. Tattaro duka nutsuwar shi yayi murya a dishe yace" submit your waist here" Zaro idanuwa tayi tace" miye zakayi?" "Clean that tattoo"yafada atakaice matsawa tafara yi baya tana fadin "Karka min haka pls, wlhy da kudi mai tsada nayi kuma bawai kudin bane matsala nidai kawai kabarmin kayana, in bakason kana ga I swear bazaka gan shi bah pls" tafada cikin rawar murya tana hada hannayenta waje guda, Kallonta kawai yakeyi da rinnanun eyes dinshi da sukayi wani irin jah tsabar jaraba, Ganin baiyi magana bane yasata saka gudu tabar wajen, Kallon bayanta yakeyi yanda komai ke shaking while Yusayrah ma na kallon shi cikeda takaici. " Natafi bacci" tafada tareda barin wajen cos bata sa ran zai amsa bah soboda yanda taga he was lost Firgit yadawo daga duniyar daya lula, dakyar yakira sunan Yusayrah , juyowa tayi tace "No way Maisona cos Ina period mah" Runtse idanunshi yayi tareda mawa bayanshi masauki akan sofa, Yakai 2 hours akwance awajen dukda bah bacci yakeyi bah, A daddafe yayi sallah shi dinma da toilet din kasa yayi amfani cos baijin zai iya hawa stairs dinnan, Wayan shi yadauka yakira drivern shi, cikin sauri yashigo tareda tallafawa uban gidan shi zuwa waje... "Wai nikam miye ke damunka neh Iq , kasan dai kana cikin hatsari cos kidney daya gareka and am very sure in ya lallace wancan Jan kosan bazata baka nata bah"yafada cikin bacin rai bayan yagama duba shi tareda sambada mishi alluran pain reliever, Kawar dakai Iqbal yayi alaman baison jin komai, tsaki Awad yaja kafin yace  "Amatsayina na abokin ka inada shawara daya dazan baka" Juyowa yayi tareda miyarda hankalin shi wajen Awad din yana jiran jin abinda zai fada "Why not kaje wajen Zuly I know zata rage maka abubuwan dakake ji" Runtse idanunshi yayi sakamakon giftawar surar Zuly daya gani lokacin da Awad yakira sunanta, gabadaya he never thought of going to Zuly "Lafiya dai koh?" Awad yatambaya with much concern Murmushi yasake lokaci daya sannan ya girgixa kanshi... Babu abinda kakeji acikin dakin banda sautin wakan perfect  babu abinda kakeji, Sanye take cikin wani expensive _yumi katsura white gold dress_ a ta riko daga US ga wani light makeup wanda yakara wa fuskarta kyau. she's  Happy even though farinciki baikai na dah bah cos  if it was before ranan birthday dinsu na clocking  har rigaye rigayen turawa juna birthday wishes sukeyi kasancewan they're birthday mate da Yay Mou dinta, Dasafe kuwa bayan takoma baccin asuba, tana tashi kuwa take ganin surprise daga wajen Yay Mou dakuma Umman ta harma da ma'aikatan ta, Bed cake take fara yankawa akan gado, kafin suke fitowa daita tasake ganin abin mamaki, Kowani shekara sai sunyi surprising dinta, they use to make her day duk ranan birthday dinta amma wannan shiru babu  bed cake, flowers,ballons,cards, lot of prayers and lot more, Ahankali tashare hawayen dasuka silalo mata gudun kar Lutfiya tagani amma ta makaro cos Lutfiya irin very sensitive women dinnan neh, Kawo Zuly tayi tana buga bayanta ai nan Zuly tasake fashewa da kuka da karfi kaman wanda ake suburbudawa, "I'm missing everything"tafada cikin kuka, hannu tasa ta rufe bakinta alaman tayi shiru, Suna cikin hakan Kuwah ta shigo da tuleliyar cikin ta wanda yake haihuwa ko yau ko gobe, Tashi Zuly tayi tana share  hawayenta  taje ta taro Kuwah, gaishe da juna sukayi cikin farinciki sannan kowa yayi shiru "Wannan wakan yayi dadi"Kuwah ta katse shirun Murmushi Zuly tayi tace" ai last year damukaje London da Yay Mou dina, mukaje har resident din Ed Sheeran, Dakyar ya yarda yayi mana wakan perfect dinnan bayan makudan kudadden damuka bashi" "Kina nufin wa ke akayi wakan _perfect_?" Lutfiya ta tambaya cikin mamaki  "Erh mana shiyasa nake jih da wannan wakan, muna zaune mukaji kira Ed Sheeran inda yace mana a wani week zaiyi realising din wakan amma saimun zo wani party house dinshi, Dakyar dai Yay Mou ya yarda mukaje,muna zuwa kuwa mutumin nan ya bamu mamaki, cos bamusan sunan wakan da zaiyi bah sai kuma akayi dace shigar mu was muaah , ai ban taba sanin Yay Mou ya iya rawa bah sai aranan" tafada tana lumshe idanuwanta kaman alokacin abubuwan suka faru "Zanso naga Yay Mou dinkin nan" ai bata rufe baki bah Zuly ta wawuro wayarta, Wallpapern ta tanuna wa Lutfiya wanda hoton Yay Mou dinta neh akai "Kai Masha Allah , wannan irin kyau haka" Lutfiya tafada cikin mamaki murmushi kawai Zuly tayi tana jin dadi azuciyarta jin an yabeshi, After lots of chat , suka yanka katon expensive beautiful cake dinta tareda daukan photos da camera dinta tareda taimakon yar aiki bayan ta gwada mata yanda akeyi kafin suka mata sallama kowa Yakama gabanshi... Jin bataji duriyan Iqbal bane yasata saukowa daga part dinta, Yusayrah tasamu a palourn tana cin cake din da ta aika mata  "Ina abokina yake?" Ta tambayi  Yusayrah dake zaune Ya mutsa fuska tayi tace"dayake zaman ki yakeyi sai ya zauna" Lumshe idanuwanta tayi tareda girgixa kanta kawai takoma abinta cos this her day batason a b'ata mata shi as she always want... "Heartbeat danAllah ki taimaka ko romance muyi i know zanji relief"yafada kaman zaiyi kuka Allah sarki wani tausayinshi taji nan ta yarda mishi, bayan sun yi nisa neh taga yana kokarin kauce hanya, ahanzarce ta hankada shi tareda shigewa cikin toilet , kwanciya yayi ruf da ciki akan gadon yana sauke ajiyar zuciya ga zufa sai karyo mishi yake yi tako Ina. "Zuly"yafurta dakyar tareda yin yunkurin mikewa... Babu inda bata duba bah amma bataga lettern ta bah, Yanzu ma haka fitowarta daga wanka kenan, Tsaki taja tana jin babu dadi azuciyarta, kan gado ta nufa tareda fadawa akai tana hawaye, Jitayi an bude kofan shigowa, d'ago kanta tayi taganshi amma bata ga fuskarshi bah soboda dim light din dakin "Nikam nayi fushi dakai abokina" tafada cikin muryan shagwaban daya sake tsunduma shi , ahankali yake takowa har baya iya mikewa dakyau, Jin huci abayanta kasancewan ta juya mai baya yasata matsawa daga gareshi, Matsota yayi tasake matsawa har ta Isa tsakiyar katuwar bed dinta "In har kanason na hakura dole saika bani the unforgettable birthday gift kaman yanda kace "Toh ki juyo mana na baki" yafada hannunshi a bare soft back skin dinta, Gabanta neh ya fadi cos is voice sounds terrific yanda yayi magana, Ahankali take juyowa ai kafin ta karasa harya haura kanta ,hanci shi yadora a wuyar ta tareda yunkurin zame towel din jikinta, zaro idanuwa tayi ta rike hannunshi, cikin kidima tace " miye zakamin?, DanAllah kabari kuma if wannan neh gift din nayafe banaso" Ganin zata kawo mishi cikas yasashi hade bakinta, tirjewa tafara yi tana girgixa kanta alaman bataso,  Afusace ya raba bakin shi anata yace "you better corporate cos nasan ke tsohuwar hannu ceh, awannan fanin babu abinda baki sani bah" Zaro idanuwa tayi hawaye na zubowa cikin kuka tace"wlhy bansan komai bah kabar ni DanAll.." bai bari takarasa fada bah yamiyar da bakin shi cikin nata Mutsu mustun datake yi neh yasa  towel din jikinta kuncewa, ai yana jin bare skin dinta a tafin hannun shi yadada loosing din control  Ai kaman wani mayunwancin zaki yakai wa breast dinta capka da hannunshi daya dayan kuma na tallafe da fuskar ta, Cak yatsaya tareda cire bakin shi acikin nata , kasa yayi kadan yana invigilating din wajen bakin nononta, If he's not mistaken shatin hakwara yake gani awajen, kallonshi yamiyar gareta yana kallon fuskar ta yanda take kuka, Wani haushi neh ya turnuke shi, wandon shi ya cire tareda zare pant din jikinta, Rike hannunshi tayi tana girgixa kanta alaman a'a cikin kuka mai cin rai, Ko kallonta baiyi cos wannan tabon as said alot, dah yaso yabita yanda ko wannen su zaiji dadi amma wannan tabon as spoiled everything, Wani irin zafin da bata taba jin irin ta bane aziyarce ta  wani irin kara ta kwala  wanda duk mahalukin dayake cikin wannan gidan yaji shi "Yay Mou dina"tafada dakarfi cikin.... _Ku gafarce ni_ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* _wannan page din nakune yen team ZulynMourad, inayinku irin sosai dinnan😝😝_ *Page 65*  "Yay Mou dina"tafada dakarfi cikin kuka... ```Cardiologist · Building 39 Dubai Healthcare City - 3rd Floor``` Gaban shine yayi mugun faduwa wanda yayi sanadiyar  farkarwar shi daga dogon suman daya shiga na tsawon watanni, Kaman daga sama taji an hankadata da karfi Wanda yasa ta dan zubar da  ruwan datake goge mishi jiki ,duk ta yamutse kaman bah Qudsiyah bah Rufe idanuwanta tayi thinking she was dreaming, tarin dayayi neh yadawo da hankalinta jikinta, Tashi tayi tsaye hawaye duk ya wanke mata fuska tsantsan farinciki, zaro Ido tayi tana kallonshi cikin tsoro ganin yanda yake tari da Aman jini, Wani abu ta danna ajikin garu cikin sauri, shikam banda tari babu abinda yakeyi ga jinin nan guda guda suke fadowa, Doctors kusan biyar neh suka shigo ga kuma nurses rike da tray ahannun su, Dakyar suka samu tarin ya lafa kafin suka tsikara mishi allura suna mamaki yanda bugun zuciyar shi yake bugawa fiye da tunani. Bayan sun fita neh tazauna agefen shi tareda daukar wayarta ta Kira Fakhih "Sister in-law kina lafiya?" Murmushin jindadi tasake cos har cikin ranta takejin wannan sunan, lumshe idanuwanta tayi tace" lafiya lau bro, kacewa Ammi sweet ya tashi" Wani irin ihu Fakhih yayi Wanda yasata cire wayan daga kunne, miyarda wayan tayi taji yana fadin "Ammi!!! yaya yatashi yanzu Sister in-law ke fadamun" Murmushi tasake tareda kashe wayan tana mai kura mai Ido, fuskarshi fayau sai yar stain din jinin dayake gefen bakinshi, Towel tasa acikin ruwa ta goge mai, ajiye towel tayi tacigaba da kallonshi, "Thank you Zuly" tafada chan kasan makoshinta tana mai sa kanta akan kirjinshi She can't wait ya farka, dukda tasan zatasha fama, bude kofa akayi tadaga kanta ta kalle kofa, Ammi neh da Fakhih suka shigo cikin farinciki, wajen gadon suka nufa, shafa cikakkiyar gashin kanshi tayi wanda yanzu rabon da yayi aski kusan 7 months kenan, ga wasu uwar kasumban daya cika mishi fuska... Gaskiya abun yaronki akwai mamaki cos lokacin da aka kawo shi gaskiya mun debe tsanmanin zai rayu amma kuma yana yin 3 anan zuciyar shi ta harba and kuma gashi yanzu ya farka Zuciyar yana bugawa dakarfi cos hankalin mu ma yafi karkata ga cewan wannan bugawan neh yasashi farfadowa, So yanzu zamu iya cewan ya farka amma kuma saimun samai  engine acikin Zuciyar shi wanda zai na taimaka mishi cos heart nashi na last stage neh Kuma ko wani 3months zakuna zuwa ana chanza mishi and zamu rubuta mai abubuwan da zakuna kiyaye wa inkuna son  lafiyarshi." Doctor yafada wa Ammi da ke sharar hawaye Gyada kai kawai tayi cos batajin zata iya magana... "She's in pain Ammi and she's calling me for help" Yafada yana tukuikuye rigar Ammi bayan ya farka daga mafarkin zulynshi. Hawaye Ammi takeyi while Yusayrah na kuka kaman ranta zai fita, "Ammi daman bamuyi sallama bah take me to her dakanki inba haka bah Iqbal bazai barni in ganta bah"yafada cikin kuka "Mourad"Ammi takirashi tana shafa kanshi dake kan cinyar ta, Cikin shesheka yace" Uhmm" "Kadaina daga hankalinka kaji?"tafada cikin rarrashi Gyada kanshi yayi kaman wani karamin yaro yana sauke ajiyar zuciya, Cikin kuka Siyah tafice daga cikin ward dagudu Kicibus sukayi da Fakhih dake kokarin shigowa, wuceshi tayi batareda taga waye bah , "Sister in-law!!!" Yakira sunanta lokacin daya isa inda take zaune , Dago idanuwanta dasuka to jah tayi ta kalle shi, "I thought kukan ki yakare tintini"yafada yana crossing hannun shi a chest dinshi "It's hurt bro ace miji.... _manage, chest pain na damuna wannan ma dakyar nayi shi _ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 66*  "It's hurt bro ace miji.. mijina neh yake irin wannan abun akan wata"tafada tana share hawayenta Murmushi yasake yace"Yanzu aiki yarage naki tunda nariga da na cika alkawarin dana daukar miki" "Nagode sosai bro I will forever be grateful to you" "It's okay sister in-law".... *Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria.* Duk ihu,yakushi , bugu da kuma cizon da Zuly take mishi bai bari ya sarara mata bah har sanda ya isa wonderland dinta, sau biyu Zuly na sumewa tana farfadowa tsantsan azaba, shikam ma baisani bah cos yayi nisa, Sanda aka kira sallar farko ya sarara wa baiwar Allah Zuly wanda ko yatsar hannunta bata iya motsawa, Tashi yayi daga kanta ya janyo wandon shi dashima baisan yaushe ya fita daga jikinshi gabadaya bah ya sanya, Yana kunna wutan dakin yaga ta runtse Ido tareda rufe jikinta da bedsheet din daya kwaye dasauri tana sauke wahallalen ajiyar zuciya cos yanzu kam bata iya kuka Lumshe idanunshi yayi ya sauke ajiyar zuciya tareda lasan lips dinshi cos da badan Sallah bah wlhy dah karawa zaiyi soboda she's damn sweet... she's sugarcane...Kai she's damn honey ma gabadaya Fita yayi daga dakin yana jin wani farinciki na ratsa shi har wani fresh air yakeji yana shigarshi, Dakinshi yashiga inda yaga Yusayrah mak'ure agefen gado, Toilet yashige yayi wankanshi sannan yafito da towel rataye awuyar shi yana kuma goge jikekken gashin kanshi, Kallon wajen Yusayrah yayi yaga ta rufe idanuwanta dasauri yana kuma jin shesheka kasa-kasa, shifa yazata bacci takeyi! Cikin sauri yakarasa wajenta yana fadin "heartbeat miye faru?" Volume din kukanta takara tana ture hannunshi daga jikinta, wani irin haushin shi takeji barinma inta tina yanda take jin kukan Zuly dakuma gurnanin shi, does sounds are her worst sounds ever, Dagota yayi cikin damuwa yace" danAllah miye neh" Buge kirjinshi tayi tace"yanzu kayi adalci kenan? Wajen wannan yar yarinyar kaje ka bata lokacin ka? Gaskiya banji dadin wannan abun bah kuma na tabbata batada taste amma shine kaje ka jima awajenta bayan kasan bana iya bacci batareda kai agefe na bah" Kallon ta kawai yakeyi yana tunanin maganganunta, shafa kanta yayi yace"am so sorry naga zan cutu neh shiyasa naje gareta and moreover Awad yace min ruwan kashe gobara basai mai kyau bah, kindai san ke kadai kike min dadi wancan dinma nadan rage zafi neh" Turo bakinta tayi tace "still  ka jima dayawa" "Am sorry ga shawara mana"yafada yana Adduan Allah yasa tayarda "Inaji" "Yauwa kinga duk ranan dakike off kokuma bah rannan Making love bane zakina barina ina zuwa rage zafi awajenta kinga kema kin huta nikuma bazan kara samun matsala bah"yafada yana murza yatsan hannunta Sanda ta tsaya yin tunani tukunna tace" toh shikenan amma fah bazaka na dadewa bah" Wani murmushi yasake yace"karki samu damuwa Heartbeat, barina jeh massalaci" Gyada kai kawai tayi tana kwanciya akan gado tareda sauke ajiyar zuciya... Sanda gari ya waye tukunna yakoma cikin gida, har zai shiga dakinshi wani tunani yazo mai yayi hanyar dakin Zuly, Yanda ya barta haka yasameta dukda idonta a lumshe yake hakan bai hana hawaye kwaranya daga idonta bah, Wajenta yakara sosai yana kallon yanda jini yayi staining din bedsheet din, "Nagode Allah daba raguwar wani kato bace"yafada azuciyarshi cos bakaramin dadi yaji bah amma kuma wannan tabon kan nonowantan nan is ruining something again "Dallah tashi ki gyara jikinki"yafada murya adake kaman bashi bane yagama kwasar dadi daga jikinta bah "Tin ina karama nake sonka Iqbal, ranan da akace min kaine zaka aureni nayi farinciki sosai cos that's what av always wished for amma babu abinda kake min sai nuna min kyama da tsangwama, dukda iyayenmu abokan juna neh amma hakan bai taba sa ka ragar mun bah, ka takuramin, ka dakeni duk banyi komai bah asalima ko haushin ka banaji soboda kai mijina neh, and now kayi raping dina? You ra...ra..ped me...you raped me Iqbal ...kawai tafashe da kuka cos it's hurting her kafin tace... Wlhy bantaba jin tsana bah sai yau ,wlhy bantaba jin natsane wani abu bah arayuwata,amma yanzu kam nasanshi cos yanzu duk duniyar nan babu wanda na tsana sama dakai, I hate you, I hate you  with full passion, I hate you!!!"tafada tana fashewa da kuka sosai cos the hatred she's feeling for him is damn real Cikin sauri ya haura kan gadon idanunshi yayi wani irin..... _manage, still recovering..._ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 67*  Cikin sauri ya haura kan gadon idanunshi yayi wani irin jah cos kalman tsanan datake jifanshi dashi bakaramin tab'a shi yakeyi bah Zai kai hannunshi jikinta ta runtse idanuwanta tareda kau da kanta gefe cos ko ganinshi bata kaunar yi sannan ta dakatar dashi dafadin"don't you dare touch me with your stinky hands" Shafa kanshi yayi sannan yaja guntuwar tsaki tareda sauka daga kan gado sannan ya fice abinshi. Yunkurin Mikewa tayi cos jitake daga waist dinta zuwa kasa ba'a jikinta yake bah, Wata kuka mara sauti tasake dalilin wani azababben zafi dataji ya ziyarceta, Kuka tadinga yi kaman bah gobe kafin wani baccin wahala ya sureta... Cikin baccinta taji ana hura mata iska afuska, ya mutsa fuskarta tayi cikin gigin bacci tace"what took you so long Yay Mou? He has finished the story already... Tale baki tayi hawaye na kwaranya daga cikin rufeffen idanuwanta daga gani abun bakaramin cin mata rai yakeyi bah tace...fyade yamin fah, I hate him with....." Jijigatan da Lutfiya tayi neh ya farkar daita, rungume Lutfiya tayi tace" Anty yayi raping dina" Girgiza kai Lutfiya tayi tace" daina kuka ba raping dinki yayi bah hakkin shi ya karba" "Haka ake karban hakkin??" Ta tamabaya tareda Jan tsaki tana kawar da kanta gefe "Bari na hada miki ruwan wanka"tafada tareda mikewa Cakk ta tsaya tana kallon yanda aka zuba daular duniya a toilet kadai, Dukda itama yar gidan masu shi neh amma sanda ta zuba kauyanci kadan, Ganin bata gane kan toilet din bane yasata fitowa tace"zo ki muje kinuna min yanda zanyi" Wata kara Zuly tasake tareda bige hannun Lutfiya cos jitayi kaman allura ta tsikara mata. "Sorry bansani bane"tafada cikin tausayawa,gyada kai kawai Zuly tayi sannan Lutfiya ta taimaka mata ta tashi dakyar, Bayan ta gama hada mata ruwa acikin bowl tashiga ciki cos bata Jin zata iya daga kafanta ta hau kan stairs din Jacuzzi din, Tashi tayi tana yarfa hannunta hawaye na zuba daga idanuwanta soboda zafin dataji yana ratsata, miyar daita Lutfiya tana bata baki, Sosai Lutfiya ta gasa ta sannan ta fice ta barta don tayi wankan tsarki... Fitowa tayi tana tafiya kaman wata tolotolo, wani kamshi neh yabuge hancinta daidai ta shigo cikin dakin cos har Lutfiya ta gyara koina Lumshe idanuwanta tayi tana tunanin inda ta tab'a shakan wannan kamshin, "Ammi"tafurta chan kasan makoshinta, kumburaren lips dinta ta ciza tareda cigaba da shigowa, Wajen Sallaya tanufa tareda daukan khimar dinta tasa akan towel din jikinta sannan ta tayar da Sallah, Tana idarwa Lutfiya tashigo da cup a hannunta, wajen ta takarasa tareda zama agefenta tana Mika mata Cup din, Kawar da kanta tayi tace"yau bah ranan shan tea bane,kihado min _cappuccini chiaro_" "Pardon?" Ta tambayeta cikin neman karin bayani cos tinda take bata tab'a Jin wannan sunan bah Yamutsa fuska tayi tace"_wet cappuccino_" "Aww sai yanzu naji zance"tafada tareda barin tea din akan stool Kwanciya tayi akan sallayan tana sauke ajiyar zuciya... Bayan tadawo neh ta Mika mata tareda balla mata pain reliever, Dakyar Zuly ta yarda tasha nan da nan bacci ya kwasheta, kara karfin AC din dakin tayi takoma parlour abinta, Sai wajen Azahar Zuly ta tashi kuma har lokacin Lutfiya na nan kuma lokaci zuwa lokaci take zuwa duba Zuly dake bacci... Wanka tasake yi tareda gasa jikinta dakyau cos dazu taji dadi sosai. "Nagode Anty"Zuly tafada cikin sanyin murya, shafa kanta tayi tace don't worry dear, Sosai Zuly taci abincin da Lutfiya ta girka tana mai tunanin irin abinda zata saka wa Lutfiya dashi, chan ta nisa tace "Wai nikam Anty kinsamu anmiki wannan zanen kuwa?" Girgiza kai tayi tace"a'a munajiran muji ance Miss ZULFA ta warke neh saimu sake komawa" "Ohk, DanAllah akwai wani daki tawajen parlour in kika shiga zakiga drawing board da wasu tarkace kidan kawo min" Batareda Lutfiya tayi magana bah ta fice , sai gata tadawo da drawing board din ajiyewa tayi agaban Zuly tana tunanin miye Zuly keyi da drawing board kaman wata architect, "Bari nayi wanka Sweetheart dina yakusa zuwa dauka na" tafada tana shigewa toilet. Kafin tafito har Zuly tagama zanawa ta nade shi tareda sawa acikin jakan Lutfiya din kafin takwanta abinta, "Ji tsiya kinsa na dauko miki abu kuma bakiyi komai dashi bah" Lutfiya tafada lokacin data leka board din "Yamutsa fuska tayi tace"Anty wai wannan turaren aina kika samo shi?" Mikewa tayi zuwa wajen wani trolley din dake ajiye agefen wardrobe"Har kin tinamun ma naganshi dayawa in zan tafi zaki bani aciki cos yamin dadi sosai...kardai bakisan dashi bah?" "Wlhy Anty narasa awani trolley yake neh shiyasa"tafada da murmushi afuskarta cos saitaji kashi 60 na damuwarta yakau, "Anty kidauka duk yanda kikeso Ammi neh tabani lokacin da mukaje Dubai" tafada cikin farinciki Dauko trolley din Lutfiya tayi tayi har gaban Zuly sannan suka fara fitowa da abubuwan dayake ciki, "Siyah!!!"tafada da murmushi afuskarta tareda daukar cute paper bag din, Dan portable Jewelry pack tafara cin karo dashi, budewa tayi kusan atare sukace Wow "Wlhy yamin kyau"Lutfiya tafada tana daukan wayanta domin daukan shi hoto "Basaikin dauka a hoto bah nabaki shi"tafada tana sa pack din akan cinyar Lutfiya tareda zura hannunta cikin bag din soboda papern data hango aciki "Ai bazamu yi haka dake bah" tafada tana kokarin miyar mata "Soboda miye Anty? Soboda banda abinda zan baki?"tafada tana kureta da Ido "No kawai dai naga kema kinaso neh" Dariya tayi tace" lahh inada irinshi fah amma yafi wannan cin tuwo" "Miye kuma cin tuwo?" "Yafishi jiki toh ma'ana yafi wannan kato" "Toh nago..." "Shihh kin fi haka awaje na"ta katse da fada tana warware papern hannunta, Zaro Ido tayi da tsananin mamaki tana kallon abun dayake cikin papern, "Pls duba min wannan abun miye aciki cos I think idona yafara samun matsala"tafada tana nunawa Lutfiya papern hannunta...         ★★★★★★★★★ _German Heart centre Bremen: cardiologist. Building 39 Dubai Healthcare city- 3rd floor_ Anyi nasarar operation din Mourad,yanzu mah haka anfito dashi yana bacci, Shafa kanshi dake kan cinyarta takeyi cikin shaukin so da kauna, she can't wait Mourad ya tashi ta nuna mai true love, Wayar dake cinyarta neh yayi kara,cikin mamaki take kallon numbern dake yawo akan screen dinta Sanda ta bari wayan ya katse tashiga Google domin duba code din wata k'asa ceh take kiranta "Nigeria!!!" Tafada tana lumshe idanuwanta  Karar da wayan yasake neh yasata rike saitin zuciyarta soboda yanda bugun shi ya changa ga wani tsoro tsoro data fara jih dukda tasan waye ke kiranta, Wani yawu mai daci ta hadiye kanta nadaukan chargi shahada tayi sannan ta runtse idanuwanta tareda daga wayan hannunta na karkarwa Cikin sanyin murya tayi sallama tareda aza jarumta a muryar ta tace.... _toh fah who's calling Siyah neh??manage, still recovering..._ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 68*  Cikin sanyin murya tayi sallama tareda aza jarumta a muryar ta tace"sai yanzu kika ga daman congratulating dinmu?"... Kallon Lutfiya tayi kafin tace"kina lafiya" domin ita batasan akan miye zatayi congratulating dinta bah "Ai dole ki gaishe ni tinda ina auren Mou dinki" Wani irin faduwan gaba Zuly taji nan da nan idanuwanta suka kawo hawaye cikin rawar murya tace"ina yake" Dariyar rainin hankali Siyah tayi tace" dama kidaina damun kanki akanshi cos yanzu baya yinki ,yanzu yadaina sonki shiyasa kikaga ma ko neman ki bayayi so focus on your husband not someone else husband kinji Zuly?" Izuwa yanzu Zuly tasake kuka mara sauti tareda rike hannun Lutfiya gam kaman her life depends on it,bakinta har karkarwa yake tace"kidaina cewan yadaina Sona Siyah" "Taya za'ayi nadaina fadin abinda shine gaskiya? Yanzu ma don yana wankan sunnah bah dakinji muryar shi cos kaman chewing gum haka yake agareni, wlhy he's one in a million cos ya iya soyyaya,making love, the sweetest part is that he's so sweet in be..." Jefar da wayan Zuly tayi har yana tarwatsewa da karfi tace"No...." tareda kama kanta dake barazanar fashewa cos jitake maganganun Siyah na kokarin tarwatsa mata kwakwalwa... Ajiyar zuciya Siyah tasauke Jin ta rikita mata lissafi, tsaki taja tareda lumshe idanuwanta tace" Shegiyar yarinya ai daga yau babu ke babu shi cos _he's mine_" Bude idanuwan dazatayi idonta yafada acikin na Mourad nan da nan jikinta ya dau b'ari , Da jajayen idanuwan shi yake kallonta kafin ya mike daga kan kafarta dakyar, Hannu yamika mata ahankali yace"bani wayan" Hannunta na rawa tabashi wayan , call log dinta ya buda cos tin lokacin data Kira sunan Zuly yafarka kawai Jira yake tagama haukarta yamata magana amma kuma kalmar Shegiyan da Siyah tafada neh ya bata mishi rai shiyasa ma yabude idanuwan shi, Numbern Zuly yayi dailing amma cikin rashin sa'a ko shiga bayayi, Mikawa Siyah wayan yayi yace"get lost and don't you ever in your life show me your face again" Cikin sauri Siyah ta tsuguna tace" am really sorry sweet bazan sake bah, kaga ma bari na kirata nabata hakuri" tafada tana danna numbern ta ga hawaye duk ya wanke mata fuska "Don't let me repeat myself" yafada yana lumshe idanuwanshi cikin son b'oye bacin ranshi akan abinda tayi cos yasan dole yanzu Zuly tana chan tana rizgar kuka akan karyar da Siyah ta shararo mata, tashi tayi jikinta asanyaye tana kallon shi ganin idanuwanshi a lumshe yake yasata jan yenmatan kafafun ta zuwa waje a hakan ma tanayi tana waiwayowa. Tana tuki tana kuka harta Isa gidansu Mourad din,tana shiga tafashe da kuka mai tsuma rai, Cikin sauri su Ammi suka sauko jikinsu na rawa , cikin hada baki sukace "miye sameshi?" Wani kukan daya sake rudar dasu tasake fashewa dashi tana mai Jin haushin abinda suka fada cos ita anata tunanin cewa yakamata suyi _Siyah miye sameki bah miye sameshi bah_ "Wai miye neh in-law" Fakhih yatambaya yana daukan car key dinshi Cikin shesheka tafada musu duk abinda yafaru,tsaki Ammi taja tace"shine kika daga hankalinki?, Amma kuma maganar gaskiya abinda kikayi bai dace bah amma zan san nayi.... Bari na dauko khimar dina saimuje hospital din" Gyada kai sukayi Fakhih yakalleta yace"sister in-law you were too fast wlhy" "Am sorry" tafada murya asanyaye, girgiza kai kawai yayi tareda ficewa...         ★★★★★★★★ Kuka takeyi sosai kaman ranta zai fita, cakk ta tsayar da kukanta tana dube-dube, Tashi tayi dasauri ta jeh inda wayarta yake cos harta manta da wani ciwon datake dashi tsantsan tashin hankali, dauka tayi tana kallon yanda wayanta ya tarwatse , wajen kunnawa tahau dannawa ko zaiyi amma ko alaman kunnuwa baiyi bah,wani kuka tafashe dashi tafara kokarin sim dinta tana fadin "Wlhy karya takeyi!!!" Riketa Lutfiya tayi tareda rungumeta tana bubbuga bayanta ,  "Wlhy karya takeyi bai manta Dani bah nasan yanada uzuri"tafada tana kallon Lutfiya Gyada kai Lutfiya tayi idanuwanta na kawo kwalla tace" erh karya takeyi"....       ★★★★★★★★★ _DUBAI_ _A week later_ Zaune suke akan sofa bayan ansallamo su daga Asibiti, kowa da abinda yake sak'awa acikin zuciyarshi, shigowan Siyah neh yadawo da hankalin su, "Get out"yafada cikin sanyin murya "Am sorry sweet,wlhy kullum sainayi dailing numbern ta amma baya shig.." Bata karasa bah yace" I said you should get out" Kallon Ammi tayi tana hawaye ,gyada mata kai Ammi tayi alaman taje, fita tayi tana jin kunci acikin zuciyarta, "Mourad zamuyi magana"Ammi tafada fuska ba wasa Kallon Ammi yayi kawai tareda jinjina bayanshi ajikin sofa tareda kurb'an ruwa  "Akwai aurenka akan Qudsiyah" Wani irin shakewa yayi da ruwa nan da nan yafara tari kaman ba gobe, dasauri Ammi takarasa wajen shi tana buga bayanshi, matsawa yayi daga wajenta alamun bai bukatan sympathy dinta, Zaman dirshan yayi akasa bayan tarin ya lafa yana sauke ajiyar zuciya gakuma hawaye na zubo mishi, har wani Jiri Jiri yakeji daga zaunen dayake, Zama Ammi tayi agefen shi tace" soboda kai muka aura maka ita" "Ni nace inasonta?"yatambaya yana runtse idanuwan shi cikin tsananin bacin rai "A'a dear, you were sick kuma kanada bukatar hakan shiyasa babanta yace adaura muku aure tinda yar uwarka ceh... She loves you tinda kake jinya itake kula dakai, tayi maka kokari sosai , she quit her job soboda kai, bata da lokacin kanta duk soboda kai amma yanzu kace ta tafi?... I  don't think ka mata adalci.... Pls move on with your life, Yanzu Zuly is no longer yours try to... To forget her" Arikice yake kallon ta yace"bazan iya mantawa daita bah,itace rayuwata Ammi .... Am such a fool Ammi , nice najawo komai cos bantaba cemata ina kaunarta bah saidai nace inasonta, I thought wannan kalman duk daya neh ashe bahaka bane, Ta fadamin cewa SO is LIKE while KAUNA is LOVE, natabbata da cewa nayi ina kaunarta da yanzu tana Matsayin Zulyn Mourad dinta, Ammi am hating everything wlhy bansan yazanyi bah" "Addua zakayi" "Sau nawa kuma Ammi?, Kullum saina tashi sallar dare namikawa Allah bukatuna, kullum Addua shine Allah ya mallaka min Zuly, nagaji Ammi" Yafada yana kuka sosai kaman karamin yaro, ganin yana rike kirjinshi neh yasa Ammi jijiga shi tace"keep quit inada solution" Tsit kakeji yayi shiru harda goge hawayenshi, "Addua zamu cigaba dayi cos Addua baya yawa kuma Allah maji rokon bayinshi neh kaji koh?" Gyada kanshi yayi yana runguman Ammi, "Qudsiyah!!!....dagowa yayi yakalli Ammi datayi magana cigaba tayi dafadin.... Inason ka dauke aurentan da aka maka amtsayin kaddara amma in bakaso bana maka dole zaka iya sauwaka mata" Numfasawa yayi yana jin tukikin bakin ciki yana taso mai cikin dakewa yace... _manage_ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO  A Sweet and pitious Romantic love story  *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 69*  "Bazan sauwake mata bah! Allah yasa hakan shine mafi alkheri" yafada tareda mikewa cikin layi kaman wanda yasha giya ya kama hanyan stairs, Cikeda tausayinshi tabishi da kallo, Siyah lab'e(nace sana'a) takaraso cikin parlourn zuciyarta wasai. "Nagode Ammi"tafada cikin farinciki tana runguman Ammi...          ★★★★★★★★★ _Abuja,Nigeria_ Papern dake hannunta take kallo cikeda mamaki cos tasan ita bata ajiye tarkace acikin Jakarta, Tsaki taja tana nufan wajen dustbin din dakinta dashi kasancewanta mai tsabta "Lafiya ko My Lut?"taji antambaye ta daga bayanta Juyowa tayi takalle shi kafin tasaki murmushi tace"wlhy datti nagani acikin jaka nah shine zan yasar" "Datti kuma dear?"yatambaya yana karasowa wajenta "Erh kaganshi"tafada tana nuna mai clean papern da aka mishi nad'i mai kyau "Kardai abu mai muhimmanci neh aciki cos baiyi kama da datti bah"yafada yana karban papern daga hannunta Sakin mishi papern tayi tana wucewa wajen bedside mirror tareda jan stool tazauna "What!!!" Taji yafada daga bayanta,juyowa tayi takalle shi yanda ya wani zaro idanuwan shi "Miye faru"tafada atsorace "Aina kika hadu da MISS ZULFA?" Dariyan karaina min hankali tayi tace"wacce kenan?" "Su nawa kika sani?"yatambaya yana karasowa wajenta "Nikam ko a hoto ban tab'a ganinta ba balle kuma azahiri"ta bashi amsa tana mai shafa cleanser afuskarta "Then wannan fah?"yafada yana Mika mata papern Zaro Ido tayi tana tashi tsaye har towel din dake jikinta na kokarin kuncewa Hannunta daya tarufe bakinta dashi cikin tsoro,juya papern tayi taga an rubuta _"Nagode sosai Bansan da miye zan saka miki bah Anty, amma ga wannan hope baiyi kadan bah?"_ "Zuly ceh!!!"tafada cikeda mamaki tana kallon mijinta  "Wacce?" "Zulyn dakasani" "Unbelievable!!!" "No wonder ranan damuke asibiti da aka kirani akace MISS ZULFA bah lafiya tace min itace amma sai nakaryata " tafada cikin sanyin murya "Shiyasa akace don't underestimate anybody" yafada yana kama ta zuwa jikinshi, Wayarta tadauka takira wani number babu dadewa aka daga cikin farinciki tace"dady you won't believe what happened" Banji miye akace daga dayan bangaren bah tace"it's a surprise amma sai gobe zan fada maka" Suna gama magana ta kashe wayan tace"yakamata nakirata na mata godiya koh? "No ai godiya akan waya yayi kadan kibari gobe saimuje mu mata godiya har gida" "Yauwa ka kawo shawara"tafada tana komawa zaune...           ★★★★★★★★ Sosai Zuly tarame tayi duhu tsantsan damuwa kuma tin ranan da Iqbal yayi raping dinta bai sake shigowa koda dubata bah itama kuma bata damu bah acewarta abinda yake damunta mah ya isheta kuma itama bata sake lek'a koda bakin kofan part dinta bah... Yanzu ma haka zane takeyi a dakin zanenta cos yanzu duk kwangilan da aka kawo karba takeyi tayishi duk soboda kar Iqbal yasamu, Iqbal ma sosai abubuwa suka chakube mai ganin baya samun kwangila yanzu dadin abinma yanada business amma zuciyarshi fal mamaki soboda ya tabbata MISS ZULFA bazata tare mai cigaba bah... Ringing din wayarta neh yakatse ta daga abinda takeyi cos tasa Christine ta siyo mata wani amma ba irin wanda dah take amfani dashi bah,yar tsaki taja tareda nufan inda wayar yake, Sunan datagani yasata daukan wayan dasauri tareda karawa a kunne duk paint ya b'ata mata gefen fuska "Anty na kina lafiya?" Tafada cikin sanyin murya, banji miye aka fada bah naji tace  "Kibani 5 mins zan kiraki"katse wayan tayi tana jan tsaki tareda yamutsa fuska tana kuma danna wayarta kafin takara k'arawa a kunne, har yagama ringing ba'a daga bah, Wani tsakin takuma jah sannan tayi yar danne-danne awayar kafin ta sake dailing numbern tace "Ohk Anty saikunzo"ajiye wayar tayi tacigaba da abinda takeyi... Fitowar shi kenan daga wakan yaga missed call dakuma message,  Budewa yayi yana karantawa kaman haka _Hi Mr! Nakira baka dauka bah daman cemaka zanyi zuwa nan da awa daya zanyi bak'i wato Anty and her Husband so kuma nabasu go ahead din zuwa,inkuma baka yarda da zuwan su bah kayi gaggawar sanar dani,frm Zuly_ Murmushi kawai yasake cos tin ba yau bah ya lura bata mawa mutum miss call dayafi daya,shafa kanshi tareda ajiye wayar shi yacigaba da abinda yakeyi. Saukowa takeyi ahankali daga stairs din da zumbulelliyar khimar dinta har k'asa mai hannu, ko gyara fuskarta batayi bah cos bata san color paint ya b'ata mata bah, Saukar ta yayi daidai da fitowar Iqbal daga cikin kitchen da cup a hannunshi, Cakk yatsaya yana kallonta, sati 1 daya kwashe bai ganta bah sai yaga ma takara mishi kyau, Tana lura dashi ta k'awar da kanta daga bangaren shi tana mai cigaba da tafiya "Ke!!!"yafada cikin kausassar murya, tsayawa tayi cakk ta runtse idanuwanta gabanta na wani irin bugu tsantsan tsoro,  Ai bata farga bah sai sanda taji numfashinshi awajen fuskarta, Matsawa tayi baya tana kokarin ratsawa ta gefenshi still bata bude idanuwanta bah, Fizgota yayi ya matseta da jikinshi yana sakin ajiyar zuciya dakuma murmushin da ni kaina Phydo baisan namiye bah, Muryan shi taji yace"baki iya gaisuwa bane??" Shiru tayi hawaye na gangaro mata jikinta sai rawa yakeyi Sake matseta yayi ajikinshi yace"uhmmm?" Bakinta na b'ari kaman wacce ruwan sama yamawa shegen duka tace" iii.. ina kw..wana?" Sausauta rikon yayi yana karewa fuskarta kallo,hannunshi yakai daidai wajen da paint ya b'ata yace" nayi missing dinki sosai my friend amma kuma naga alaman ke bakiyi missing dina  bah, kodai nayi laifi neh" Lura da yanda take motsa bakinta alamun zatayi magana amma takasa yasashi sakin dariyan mugunta yana mai shafa bayanta zuwa waist dinta  Bakinshi yakai saitin nata yana lasan lips dinshi yace"bari na saki maganan dole". _manage_ #team ZulynMourad  #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 70* Waro idanuwanta tayi dasauri tace"ana Jira nah awaje neh" Saketa yayi yana kallon fuskarta yace" zanyi tafiya yau and sai next month zandawo! Zaki iya zuwa duk inda kike so amma banda yawon dare akwai driver sai kimishi magana kuma kituromin account numbern ki" Yafada tareda yin wajen dining table, hawayen ta tashare tace"ni bana bukatan komai naka" Cakk yatsaya chan ya dage kafadunshi alaman ko ajikinshi, Fita tayi tana aza murmushi asamar fuskarta, wajen su Lutfiya takarasa tana fadin"amun afuwa na tsayar daku" "A'a wlhy amarya"mijin Lutfiya yafada,murmushi kawai tayi tareda musu jagora zuwa cikin gida, A parlourn k'asa tasauke su tareda haurawa sama tadauko musu abun motsa baki, Duk abinda sukeyi Iqbal nazaune a dining yana kallon su kuma basu ma lura dashi bah, "Sister irin wannan kyauta haka? Mun gode sosai Allah yasaka da alkheri" "Haba Anty ai babu komai wlhy kuma kinfi karfin hakan wajena" "And kuma kiyi hakuri wlhy bansan ke...kece..." Muryan Iqbal neh yakatseta inda yake musu sannu dazuwa yana bawa mijin Lutfiya hannu sukayi musabaha kafin ya musu sallama ya fice. Mijin Lutfiya mah tafiya yayi yabar mata Lutfiya...          ★★★★★★★★ Kwance yake akan Sofa idanuwan shi arufe da frame rungume akan kirjinshi, Tindazu take mishi magana amma ko bude Ido baiyi bah abin bakaramin bata mata rai yayi bah, Kuka tafashe dashi tareda zaunawa agabanshi , ahankali ya bude idanuwanshi dasukayi jah yasauke su akanta, Yamutsa fuska yayi tareda gyara zaman shi akan kujeran,ahankali ya dagota tareda daurata akan cinyarshi yace "Miye kike kuka?" Shiru tayi tareda rungume shi tana sauke ajiyar zuciya,lumshe idanuwan shi yayi tareda lashe busassun lips dinshi yace "Nagode kinji" Gyada kai kawai tayi tana dada shige mishi jiki,ahankali tace"ni ba mace bace da bazaka soni bah?" Cireta yayi daga jikinshi yakalle cikin idanuwanta yace" ki daina magana haka" Hawaye neh ya gangaro mata tace"miyesa bazaka koma yanda kake dah bah? Bakasan miyesa Allah yayi hakan bah kuma fah karka manta ba duk abinda mutum yakeso bah yake samu, DanAllah kacire komai aranka Sweet" Share mata hawayen yayi shima idanuwanshi cikeda da kwalla yace" ina kokartawa amma kema ki tayani da Addua" Fuskarshi take kallo kaman maison dauko wani abu aciki ai ban hankara bah kawai sainaga bakin Mourad acikin na Siyah, Sosai take sumbatar shi tana shashafa shi, ahankali ya janye bakinshi tareda kawar da fuskar shi gefe yana runtse idanuwanshi tareda shafa suman kanshi Hannu tasa tana juyo fuskarshi gareta tace"miye faru kuma" Girgiza kai kawai yayi tareda dagata daga cinyar shi yace"zanje na huta" Da kallo tabishi tana sakin murmushi...        ★★★★★★★ Sanye take cikin doguwar Arabian Riga kalan sararin samaniya wanda aka mishi adon duwatsu wato stone work, Kanta yasha nad'i da gyallen  hannunta daya rike da basket wanda yake cikeda flask din ruwan zafi dakuma hadaddun coolers, Dayan hannun kuwa wayarta ce saikuma makullin motan data tusa acikin yatsar hannunta,sai faman sauri takeyi kaman zata tashi sama, Yusayrah tasamu a parlourn itada kawarta Nihal, ko iskar data kwaso su bata Shaka bah tayi hanyan ficewa abinta, "Sai kindawo second option" Cakk ta tsaya tana tunanin maganarta ,zatayi magana kenan wayarta yayi kara, Cikin sauri ta fice abinta, tafawa sukayi tareda sa shewa. Tuki takeyi ahankali tafice daga cikin gidan baba mai gadi namata saita dawo, Wayarta neh yasake ringing, jonawa tayi da speaker taji muryan Lutfiya na fadin "Kin bar gida neh?" "Erh Anty nakusa zuwa kofar gidanki mah" "Toh ki karaso inajiranki sai mu tafi tare" "Ohk Anty"tafada tareda katse kiran tana kara volume din favorite wakanta(perfect). Abakin gate tasamu Lutfiya tana jiranta, horn ta danna Lutfiya takaraso ta shiga sannan suka kara wuta... _Hospital_ Sallama sukayi suka shiga cikin dakin, cikin sauri Zuly ta ajiye basket din hannunta tareda karasawa wajen gadon babyn dake wajen, Daukar babyn tayi cikin kulawa tana santin baby ga wani murmushi shimfide asamar fuskarta "Babu magana neh Zuly?" Kallon inda Kuwah ke zaune tayi tace" ai in fada miki harna manta da akwai mutane anan duk babyna tadauke min hankali Dariya suka saka dukkansu harda Awad dake zaune agefen Kuwah, "Sannu maman babyna" Zuly tafada tana miyarda kallonta kan Babyn hannunta "Kawo ta nima naganta" Lutfiya tafada tana mikawa Zuly hannu, Turo baki Zuly tayi tareda mika mata babyn tana komawa inda ta ajiye basket, Plate tadauka tazuba semovitan da lafiyayyiyar miya mai dauke da naman rago, Hadiye yawu Kuwah tayi tana karban abincin hannunta, ko magana batayi takama cin abincin sai santi takeyi Kunu Zuly tazuba mata acikin cup ta ajiye agefenta sannan takoma wajen Lutfiya tace"Anty ai kin ganta koh" "Kaiii Zuly! Toh gata nan"tafada tana miyarwa Zuly Murmushi Zuly tayi tareda neman waje tazauna tana daukansu selfies da wayarta. Tinawa tayi Iqbal yace banda kaiwa dare yasata musu sallama badon ranta yaso bah itafah bataki ace ta tafi da jaririyar bah. Tana komawa gida tayi sallah tareda shigewa dakin zanen ta ba bata lokaci  tahau zana yarinya tana jin sonta har cikin bargonta babu abinda take so sama da itama taga nata babyn... Kullum sai Zuly taje taga babyn Kuwah cos zan iya cewan agidan take wuni, Ranan suna babyn taci sunan Maman Awad wato LATIFA amma za'a dinga kiranta Babyn Zuly, Sosai Zuly tayi ruwa tayi tsaki a sunan babynta cos souvenirs kala kala tayi kaman bata san wahalan Samu bah...        ★★★★★★★★ _Dubai_ _bayan wata daya_ Tafe take tana gwaraya cup din hannunta da chokali, wajen Mourad tanufa, Kallonta yayi yasakar mata murmushin yak'e tareda karban cup din hannunta yace yagode, Shafa fuskarshi tayi tana kashe mishi ido ahankali tace" in kana bukatan wani abu ina daki nah" Kallon miye zaikaini dakin ki yamata kafin ya kawar da fuskarshi yana kurb'an coffee din hannunshi, "Yes"tafada chan k'asa tana barin wajen... _30mins later.._ Wani irin zufa neh ke tsatsafo mishi yana mai Jin babu dadi ajikinshi, Lumshe idanuwanshi yayi yana hango first kiss dinshi da Zuly, lebban shi ya tsotsa sosai tareda yin nishi mai karfi Rub da ciki yayi yana tunanin abinda zaisa mood nashi chanzawa bayan babu Zuly azusa dashi, Cos zai iya fadin kafin yahadu da Zuly yanada karfin  sha'awa sosai amma kuma bayan ya hadu da Zuly ko a tsirara zai kalli mace bazaiji komai bah asalima  a siffan Maza yake kallon su amma mudin Zuly tayi shigar banza toh ranan saiyayi dakyar yake samun bacci kuma suna having nice moment da rana toh dole sai yayi mafarki "Miye ke Shirin faruwa dani neh"yafada da kyar, Cup din dake ajiye ya kalla ai nan da nan idanuwan shi sukayi jazir, Cikin bacin rai yadaure ya mike yana nufan sama, Banko kofa taji anyi dasauri tajuya atsorace,ganin shine yasata sakin towel din jikinta tana takowa wajenshi, "Yay Mou dina" Yusayrah tafada tana yin kalan muryan Zuly , Kallonta yayi dakyau kawai yaga takoma sak Zulynshi, runtse idanuwan shi yayi lokacin dayaji hannunta ajikinshi, Sake bude idanuwanshi yayi yana kallonta dakyau yana mamakin abinda zaisa yana ganin Zuly akusa dashi amma kuma data taba shi kuma saiyaga ba ita bane cos shi ko tab'ashi Zuly tayi yana ganewa, Wani numfashi ya furzar yana dan janyeta daga jikinshi azuciyar sai fad'i yake" wannan bah Zulynah bane kuma da Zulynah kawai zan iya kwanciyan aure" Ko taku biyu baiyi bah ta rungume shi tabaya tana shafar kirjinshi muryan ta yaji tana fadin" Yay Mou dina banmaka kyau bane?, Cikin sauri yajuyo idanuwan shi sunyi jazir sosai soboda sha'awa yace" kidaina kirana da wannan sunan kingane??" Idanuwanta duk sun kawo ruwa amma ta danne ta fizgoshi jikinta,kafin yayi magana harta hade bakinsu, Duk yanda yayi ya kwaci kanshi abin yaci tura saima hankada shi datayi akan gado itama ya haye kanshi, sosai zuciyarshi take kin abinda take mishi amma gabadaya gangan jikinshi yace baisan da zancen bah, babu yanda yaiya sai kawai ya sadakar hawaye na gangaro mishi tsantsan bakinciki, Tinawa dayayi ita tasashi awannan yanayin yasashi birkita ta kasanshi tareda cire pant nata ya cillar gefe, Jallabiyan jikinshi ta tayashi cirewa zuciyarta wasai sai wani murmushin datakeyi soboda daman plan dinta kenan kuma tasan in yana jima'i daita a kodayaushe bazai tab'a barinta bah kuma ita tazata jima'i shine yake dasa kauna amma abinda batasani shine_jima'i nakawo jindadi amma bazai tab'a kawo kauna bah,jima'i samfuri ne na kauna amma ba kauna din bah_ (ina fatan angane kar wani namiji ya yaudare wata...) Kuma _jima'i baya kiyaye namiji, idan kina so zaki iya juya 360 akan gado toh lah shakka hakan bazai chanza komai bah_....        ★★★★★★★★★ Kwance take lullube da bargo ga dakin duk yaji dumi,sallaman da akayi abakin kofa yasata yaye bargon tareda bude jajayen idanuwanta, Cikin sauri Lutfiya tashigo cikin dakin tana fadin" miyeke damunki?" Hannu Zuly tasa ta toshe hancinta cikin rawar murya tace"karki karaso" Cakk Lutfiya ta tsaya tana zaro Idanuwanta cikeda mamaki,ganin Zuly ta juyar dakanta yasata karasowa wajenta, Wani irin mikewa tayi hade da ture Lutfiya tayi hanyan toilet dagudu, bata ma karasa cikin toilet din bah tafara kwararo amai kaman zata amaye hanjin cikinta Dasauri Lutfiya takaraso wajenta tana fadin "miye  faru neh wai?" Agalabaice tace" karki karaso kusa Dani kina karni" Shinshina jikinta tafara yi, itadai banda kamshin turaren cool water babu abinda takeyi, Muryanta taji tana cewa "kishiga kiyi wanka soboda natabbata in nacigaba da shakan wannan karni mutuwa zanyi" "Toh" tafada tashiga cikin toilet din, ruwa tadauko daga nesa ta mikawa Zuly, sai wani yatsine takeyi tana toshe hancinta da hannu , Dauraye bakinta tayi ta tashi Lutfiya ta gyara wajen kafin tashige toilet din, Wanka tayi tafito daure da towel tana karasowa wajen Zuly tace" har yanzu ina karni dinne?" Tabe bakinta tayi tace" basosai bah... Ki duba cikin chan zakiga wasu riga nasan zasu miki soboda ni sunmin yawa sai ki sa" Batareda Lutfiya tayi magana taje tadauki kaya tasa tace" zan iya fesa turaren ki?" Zaro Ido tayi tace"a'a karki fesa shima karni yakeyi" Karasowa wajenta tayi tace" miyeke damunki neh wai?" Kaman zatayi kuka tace" Anty wlhy rabona da abinci tin jiya dasafe! Gashi saina dinga jin kasala kasala ga zazzabi.... Yauwa kuma ina amai" Tafada hawaye na gangaro mata, share hawayen Lutfiya tayi, sannan takama tafin hannunta tana dubawa, Gaban Lutfiya neh yafadi dasauri ta dubeta tareda duba idonta, Zaro Ido Lutfiya tayi tace" kijirani ina zuwa yanzu" Gyada kai Zuly tayi itakuma Lutfiya tafice tana Adduan Allah yasa kar hashshen ta yadawo gaskiya... "Innalillah wa'ina illahir raji'un" shine abinda Lutfiya take maimaitawa acikin zuciyarta muryan Zuly ta tsinkayo tace "Anty wai miye neh?" Wani yawu Lutfiya ta hadiye rike hannun Zuly tayi gam tana kallon cikin idanuwan Zuly dakyar tace" you are pregnant" Kirji Zuly tarike tana zaro Ido cikin i..i..na tace" pre. miye?" Muryan Lutfiya narawa tace" erh ciki neh dake, cikin haihuwa" Fizge hannunta tayi acikin na.... _kuyi hakurin rashin jina da bakuyi bah jiya..._ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 71* Fizge hannunta tayi acikin na Lutfiya tamike , cikin sauri tanufi wajen katon madubin dake cikin dakin,bude rigarta tayi tana shafa cikin farinciki kwance akan fuskarta. Juyawa wajen Lutfiya dake tsaye sororo tayi tace" Anty kina nufin little babynZuly neh anan" Gyada kai kawai Lutfiya tayi,itafa tazace dazarar Zuly taji batun cikin zatace zubarwa zatayi shiyasa tashiga cikin zulumi soboda har ga Allah bata goyan bayan zubda ciki soboda wasu nema sukeyi ido arufe basu Samu bah. "Hello Umma nah!"ta tsinkayo muryan Zuly nafada, bata daiji miye akace daga dayan bangaren bah taji Zuly tace "Umma nah ciki neh dani ashe" Dariya Zuly tayi tace "karki damu Umma nah dazarar na haihu zan barmiki ita soboda akwai babynZuly kuma Kuwah tace ni zan yayeta kuma awajena zata zauna kinga saina kawo miki little babynZuly" Zama Lutfiya tayi abakin gadon duk jikinta yayi sanyi dalilin tinawa da ko b'ari bata tab'a yi bah, bata hankara bah sai kawai taji hawaye yana gangaro mata,kafin tadauke shi har Zuly tadauke mata shi soboda takaraso wajenda take. Cikin sanyin murya Zuly tace" kiyi hakuri Anty inshaAllah Allah zai baki naki" Girgiza kai Lutfiya tayi tace" an tabbatar munda cewan ba lallai bane nah haihu" Zaro Idanuwa Zuly tayi tace"miyesa?" Kara share hawayen tayi tace" likitoci sun tabbatar da cewan inada cutar mahaifa ta adrenal hyperplasia ( aturance shine _glandon adrenal_)" Shiru Zuly tayi tana kallon Lutfiya cikeda tausayinta gyara murya tayi tace" na miki alkawari wani cikin dazan kuma samu yar ko dan zanbaki shi kyauta" Cikin sauri Lutfiya ta rike hannun Zuly tace " dagaske kikayi?" "Na miki alkawari in har Allah yakuma bani wani cikin to inshaAllah zan baki shi/ita kyauta" tafada tana murmushi Rungumeta Lutfiya tayi tareda fashewa da kukan farinciki soboda zata iya cewan ba'a tab'a mata kyautan dayakai wannan bah "Nagode sosai!!!" shine abinda Lutfiya ke maimaitawa , dagota Zuly tayi tana share mata hawayenta... ★★★★★★★★★ _Dubai_ , 8:30am Ahankali yake bude idanuwanshi dasukayi mai nauyi sakamakon hasken ranan dayake kyallara mishi idanu, "Allah yasa mafarki n..." Makalewa maganan yayi sakamakon jin kan mutum a kirjin shi, Cikin sauri yahau tashinta, bude jajayen idanuwanta tayi ta kalleshi kafin ta matsa daga jikinshi, Tashi yazo yi idanuwanshi suka hango mishi jallabiyan shi yashe akasa, Zaro idanuwan shi yayi yana bin jikinshi da kallo "anya kayana neh anan" Yafada cikin rashin yarda da abinda zuciyarshi ke raya mishi, Leka cikin bargon yayi cikin sauri yarufe yana zaro idanuwan shi, Sai asannan komai yafara dawo mishi, Runtse idanuwanshi yayi yana maimaita sunan Allah acikin zuciyarshi cikin rawar murya yace" Siyah inafatan babu abinda yafaru atsakanin mu?" Yamutsa fuska tayi tace" ohhh sweet inma wani abu yafaru ai bah haramun mukayi bah asalima hakki muka saukewa junan mu" Lebban shi ya ciza dakarfi wanda yaji zafin shi ya ratsa duka ilahirin jikinshi amma ko qwatan-qwatan zafin da zuciyarshi yake mishi baikai bah, Mikewa yayi yana share hawayen dasuke zubo mishi ya shige toilet, Yana shiga yakunna ruwa tareda fashewa da kuka har yana shidewa, Dakyar yasamu yayi wankan soboda yanda yakejin zuciyarshi na zugii, Fitowa yayi yana takawa ahankali hannunshi rike da kirjinshi, wajen wardrobe yanufa yadauko wani jallabiya mara nauyi yasaka kafin ya shimfida sallaya yayi sallah, Ganin ya idar da sallah bata tashi bane yasashi fadin" kitashi lokaci na kurewa" "Bazan iya bah" tafada asanyaye Tashi yayi yanufi toilet ya hada mata ruwa kafin yafito, Daukarta yayi cakk dukda shidin ma bawani karfi gareshi bah, A toilet ya ajiye ta kafin ya fito ya nade zanin gadon daya b'aci da jini yasashi acikin washing machine sannan fice abinshi. Dakinshi yashiga tareda daukan maganin shi yasha amma maimakon yaji saukin abinda yake damunshi sai yaji yakaru. Lallabawa yayi yasauka tareda nufan hanyan waje kasancewan sun koma daya daga cikin gidajenshi, Dirvern shine yatashi yabude mishi mota dasauri ganin yanda ya fito kaman wanda ake jahh baya "Hospital zaka kaini" yafada cikin harshen larabci... Dasauri Ammi da Fakhih suka shiga cikin dakin da aka kwantar da Mourad, Wajen gadon Ammi takarasa cikin sanyin jiki idanuwan ta cikeda kwalla take kallon shi yanda bakinshi ya bushe gakuma drip ahannunshi, "Kiramin Qudsiyah!"Ammi tafadawa Fakhih,ba bata lokaci ya danna mata kira. "Sister in-law!" Yafada daidai ta dauki kiran Murya chan k'asa tace" bro kana lafiya" "Miyeke damunki naji muryan ki haka?"yafada cikin dan tashin ahankali "Banajin dadi neh bro" tafada "Ohh shine baki fadawa Yaya kunje asibiti bah?" "Lahh zanji sauki fah" Ajiyar zuciya yasauke yace" Allah yakara sauki!" "Ameen bro" "Daman fah Yaya neh baida lafiya" yafada cikin sanyin murya "Baida lafiya kuma?...yanzu fah yafita daga dakina kuma lafiyanshi lau"tafada cikin rashin yarda da abinda yace "Ikon Allah! Toh gashi dai anan ana mishi karin ruwa" "Banson karya fah bro" "Ba d'abiata bane" yabata amsa a dakile alamun yaji haushi "Subhanallah!!!" Tafada cikin rawar murya "Kizo asibitinmu!"yafada tareda katse kiran yana juyawa wajen Ammi dake sauraran abinda suke fada. Ganin yana shirin magana yasata gyada mishi kai alaman tajisu... Da Sallama tashigo cikin ward dinda aka mata kwatance takuwa ci sa'a nan dinne, Gaishe da Ammi tayi, cikin sanyin murya tace" wlhy lafiyanshi lau yafita daga dakina" Rikota Ammi tayi tana share mata hawaye tace" kidaina kuka ai nasan bazaki barshi da ciwo bah. Kallo suka miyar ga Mourad yakuwa yi daidai da lokacin da hawaye suka silalo mai, Kallon juna sukayi kafin Ammi takira sunan shi, juyawa kawai yayi yana rike saitin zuciyarshi "Wai nikam miyesa bazaka zamo daya daga cikin masu yarda da kaddara bah?" Ammi tafada kaman zatayi kuka Bude jajayen idanuwan shi yayi sannan ya zauna tareda rike hannun Ammi acikin nashi, "Ammi nah bazan koma wannan gidan bah" yafada hawaye nazubowa daga idanuwanshi Zama tayi agefen gado tareda matso shi kusa daita tace" daina kuka abinka awajena yanxu zaka zauna" Kallon fuskarta yayi, daidai saitin zuciyarshi yakai hannun Ammi yace" ki kira doctor ya duba ni banason namutu yanzu har sainaga Zulynah" Kuka Ammi tasake tana kawar dakanta gefe Siyah Kam rufe bakinta tayi tana sakin kuka mara sauti shikuma Fakhih yafice dasauri don kiran doctor... ★★★★★★★★★★ _Abuja,Nigeria_ _bayan sati daya_ Sanye take cikin doguwar rigar saint Laurent kalan ruwan toka, kanta kuwa hula neh sai kamshin turaren wankan dake tashi daga jikinta, yanxu kwata-kwata batason kamshin turare soboda dazarar ta shaka take yin amai gashi kuma ba wasu abinci masu nauyi take cibah dadinta mah Christine na dan hado mata cimmansu na chan US din, gashi itama ba'a baya bah wajen girki,zanma iya cewan su uku neh aka koya musu girki(wato: Mourad, Zuly dakuma Christine) Saukowa takeyi ahankali kaman wata sarauniya, yoh karma ta tafi ahankali mana ita zataji ajikinta soboda takalmi mai tsinin data saka kaman mai fita event Wani kyayawan glass bowl neh a hannunta wanda yake cikeda fruit salad, Tsayawa tayi tadebi chokali daya ta sha kafin tacigaba da tafiya, Sanda tayi kusan chokala 5 kafin tagama sauka daga matakalan. Kallonta suke yi babu ko kiftawa soboda tin kafin suganta sukejin takun takalminta yana kwas kwas kwas, shikam ma dariya tabashi yanda takeshan fruit salad kaman ance inta isa k'asa susha tareda wani. Bata ma lura dasu bah amma tabbas taji kamshin turaren dayake shirin hautsina mata kayan ciki, Sauri tadan kara a tafiyanta amma kaman daga sama taji muryan shi yana fadin" baki iya gaisuwa bane" Arazane tajuyo soboda ita bata zaci yana falon bah! Asalima batasan ko yadawo bah!. "Sannu da dawowa" tafada cikin sauri batareda ta juyo bah sannan karasa ficewa abunta, Yamutsa fuska Yusayrah tayi kafin ta miyarda kallonta kan Iqbal da hannushi ke saitin zuciyarshi, Tabashi tayi cikin mamaki tace" lafiya dai ko?" Kwantar da kanshi yayi a jikin kujera yana lumshe idanuwanshi hade da riko hannun Yusayrah yana kaiwa... _kuyi hakurin rashin jina da bakuyi bah jiya..._ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 73* Kwantar da kanshi yayi a jikin kujera yana lumshe idanuwanshi hade da riko hannun Yusayrah yana kaiwa saitin zuciyarshi yace "Heartbeat bansan abinda yasa kwana biyun nan bugun zuciyata ke chanzawa bah" Wafce hannunta tayi cikin bacin rai tana hararan shi, shikam ma baisan tana yi bah soboda idanuwanshi dasuke lumshe, Tsakin dataja neh ya sashi bude idanuwanshi cikin kulawa yace" miye faru heartbeat?" "Babu komai"tafada cikin shan kamshi tareda barin wajen ta haura sama abinta. Tashi yayi yabi bayan Zuly,awajen gate yasameta zaune da baba maigadi suna tab'a hira kuma har lokacin bata gama shan Fruit salad dinta bah dukda yanxu da sauri-sauri take sha amma soboda yawan shi yasa bata kai ga shanyewa bah. Kwankwansa kofa akayi baba maigadi ya bude tareda fita waje, Chan saigashi yadawo da basket da Leda a hannunshi, Mika mata yayi daidai lokacin da tagama shan Fruit salad dinta, Ajiye bowl din hannunta tayi akasa ta karba daga hannunshi, Wani Leda taciro daga cikin ledan ta bawa baba mai gadi aikuwa yadinga zuba mata godiya , Adan kwana biyun datake bashi kayan kwalama har kumatunshi yafara tasowa "Toh nikam nashige cikin gida" tafada tana gutsiran sausage roll din hannunta, Bowl dinta tasa acikin basket din tareda mikewa tsaye, Juyawan dazata yi ta hango shi tsaye adan nesa dasu, Takalmin kafanta ta zauna ta cire tacewa baba maigadi zata dawo ta dauka, Tafiya takeyi da dan sauri soboda zafin dake shiga cikin kafarta kasancewan ana rana sosai, Harta wuceshi taji anjata bah, kaman wacce tayi tsare tafara nishi dakarfi sake ledan hannunta tayi tana rufe hancinta da hannu, Da mamaki yake kallonta jin muryanta yayi tace" kasake ni karna maka amai" Amma maimakon yasake ta saima kara matseta yayi da jikinshi ai bai ankara yaga tasheko mai amai ajikinshi, Hankadata yayi tareda bata kyayawan marin dayasa basket din hannunta faduwa nan duk abinda suke cikin suka zubo dadin abun ma bowl dinta neh kawai yafashe amma kulolin ciki ko buduwa basuyi bah soboda qualities dinsu. Zubewa tayi akasa tana cigaba da amai dinta, sanda ta amaye duk abinda tasha kafin ta dawo daidai, "Sanin kanki neh banason kazanta don haka ki saurare hukuncinki"yafada cikin yatsine fuska Kallonshi tayi da jajayen idanuwanta wanda har sun fara zub da kwalla Ahankali tace" kayi hakuri bada sanina namaka amai ajiki bah" Tsaki kawai yaja yana nufan cikin gida, ko karasa shiga baiyi bah yafara cire rigar jikinshi cikin kyankyami tareda cillarwa abinshi. Share hawayenta tayi tareda mikewa alokacin har baba mai gadi ya karaso inda take sai sannu yake mata amma ko uffan batace bah asalima sai barin wajen take kokarin yi, Bata ankara bah taji wani zafi yaziyarce kwakwalwarta wanda yasata sakin siririyar kara tareda tsugunawa awajen, "Subhanallah ciwo kikaji"taji baba maigadi yafada Hannu tasa akafanta ta zaro kwalban daya shiga cikin kafarta, Tashi tayi tana dingisawa tabar wajen batareda ya dauki komai nata. Jin alamun ana binta abaya yasata tsayawa, gani kawai tayi baba maigadin zai wuceta da abubuwanta, Cikin sanyin murya tace" katafi dashi baba bazan iya cinsu bah" Zaiyi magana yaga tawuce shi duk jini yabata inda tawuce. Komawa yayi ya ajiye abubuwan tareda gyara inda ya b'aci. Haurawa sama tayi abinta dakyar,tashiga ta wanko bakinta, wajen First aid box dinta tanufa tareda ciro spirit da auguda, Kuka ta fashe dashi lokacin data shafa spirit a ciwonta. Awajen bacci ya sureta, tana cikin baccinta taji an sheko mata ruwa afuska Firgit ta tashi tana goge fuskarta da sauri "Kazantan dakika bari a parlour wa zai goge miki" yafada cikin bacin rai Kallonshi takeyi alaman bata gane miye yake nufi bah, Ganin tamai kallon rainin hankali yasashi dauketa da mari yana fadin" kodai baki gane waye agabanki bane" Runtse idanuwanta tayi tana sakin wani marayan kuka "Wai nikam miye na tsare maka neh? Duk kabi ka takurawa rayuwata, tsaya tukunna mah.. wai miye kake takama dashine?.. ilimi ko basira?, kudi ko arziki? Hmm? Kabani amsa mana... Kuka tasake fashewa dashi tace... Nifa matarka ceh, kuma na tabbata ba haka kake mawa Yusayrah b.." Katseta yayi da fadin" ai Yusayrah matar so ceh kekuma ko da darana daya bantaba sonki kuma bana fatan nasoki har abada infact I hate you" Wani kukan takaici tafashe dashi zuciyarta na suya she can't believe ace washi tabada kidney nata bah itafa tazace with time zai sota suyi rayuwa kaman yanda kowa keyi tinda yanzu anriga da andaura aurensu the deed has already been done amma abinda yafada yanzu ya karyata zatonta Hadiye wani yawu tayi ta cize lips dinta har sanda ya tara jini kafin tasake tace" da kasan yanda yakejin tsanarka acikin zuciyata toh na tabbatar ko inda nake bazaka zo bah, na tsane ka! Na tsaneka!! Na tsan..." Bata karasa bah yahade bakinshi danata soboda haka kawai yaji bayason tana furta wannan kalman. Tureshe takeyi amma maimakon ya bari saima danneta dayayi yana farke rigarta ta gaba, Wani irin dogon numfashi yaja yana tand'e lips dinshi sanadiyar hango kusan duka breast dinta ta saman bra Wani kukan tasake sakewa soboda jin hannunshi a bayanta yana sake mab'allin bra dinta Wata siririyar kara tayi soboda irin damkan dayakaiwa breast dinta Shikam ma baisan tanayi bah, agarin juye-juye data keyi neh yasasu faduwa kasa daga kan kujera, Ganin yanda yakeyi kaman zai cinyeta yasata fara kai mishi duka tako taina, Dukda yayi nisa bahana shi jin zafin dukanta bah , Cikin tsananin fusata yadago ai bata ankara bah taji wani mari mai shegen zafi, Ihu tafara kurmawa kaman wacce ake yanka mata naman jiki , Shikamma gabadaya tagama bashi haushi da ihunta, danne hannuwanta yayi sannan yacire hulan kanta yatusa mata shi acikin bakinta kafin yafara buga wasa daita abinshi, Lumshe idanuwanta tayi hawaye na bin gefen fuskarta soboda yanzu babu bakin kukan asalima tin lokacin datafara ihu muryarta ya dishe , Chan tafara sakin numfashi sama-sama amma Iqbal baimasan tanayi bah, Haka yagama abinda zaiyi yatashi ya rufeta da farkekken rigarta sannan yayi gaba abinshi batareda ya lura da ko numfashi batayi bah. _kaii kafara bani haushi fah Iqbal_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 74* Abakin kofa yahadu da Yusayrah sai zarya takeyi fuskarta duk akumbure, cikin rawar murya yace "Heartbeat baki da lafiya neh" Kallon up and down tamishi taga ma ko saka riga baiyi bah wandon mah button dinshi dakuma zip din duk abude, "ai lafiyan ceh takawo hakan" tafada afusace tareda barin wajen tana share guntun hawayen ta, Lumshe idanuwanshi yayi kafin ya bude sannan ya shige dakinshi donyin wanka... Zaune suke a dining table Yusayrah sai cika takeyi tana hu-hura hancinta. Kamo hannunta mara chokali yayi, kawar da fuskarta gefe tayi irin tana Fushi dinnan. "Haba my heartbeat ya kikeson nayi da raina neh?.. rashin kunya fah yarinyan nan tamin shiyasa na hukunta ta bawai don naji dadi nayi abinda nayi bah" yafada cikin marairaicewa Kura mishi idanuwanta tayi tana karantar yanayin shi, Saurin sada kai yayi domin bayason talura da yanayin dayake ciki soboda ko afuskarshi kadai zaka gane yana cikin annashuwa, "Say you love me" tafada still idanuwanta kur a fuskarshi soboda ta dade baifurta mata kalman bah Dariya yayi yana kokarin kai spoon baki yace "ai ko banfada bah kinsan I do" Ajiye spoon din hannunta tayi tana kokarin mikewa daga kan kujeran, Ajiye nashi chokalin shima yayi tareda saurin rikota yana fadin" if that will make you happy then inason ki" Murmushi tasake ta dan rungumeshi daga zaunen dayake... Dawowanshi kenan daga sallahr Isha, Yusayrah yasamu tana kallo a parlourn, bahakan yaso bah, yaso ace tana da soboda so yake ya leka Zuly Zama yayi agefenta sannan yajawota jikinshi suka soma kallon tare amma hakikanin gaskiya hankalinshi bah akan kallo yake bah. Hamma yasoma yi irin yanajin bacci nan , Yusayrah dake jin dadin kallo tacemai yaje ya kwanta ita saita gama kallo zata biyoshi. Ai kaman jira yakeyi ya mike zumbur yanufi stair itakuma taraka shi da ido kafin daga baya tacigaba da kallonta... Straight bangaren Zuly yanufa yabude kofan ahankali gudun kar Yusayrah ta jiyoshi dukda yasan kofan baya kara Zaro idanuwanshi yayi gabanshi na buguwa da sauri-sauri dalilin ganin Zuly a yanda ya barta ko motsawa batayi bah, Atsiyace yakarasa shiga cikin parlourn, tsugunawa yayi a wajenta yafara dan buga kumatunta yana fadin" Ke Zuly!!!" Dagudu yatashi yanufi cikin dakinta toilet yashiga ya debo ruwa, Watsa mata yayi amma ko motsi babu,hankalinshi bakaramin tashi yayi bah, cikin sauri yakoma dakin yadauko mata wani kayan yasamata sannan yamata daukar yar tsana yafice daita. Yusayrah tashi tayi afirgice lokacin da taganshi tareda tambayan shi abinda yasameta amma ko kallon gefen datake baiyi bah duk ya hada uban zufa tsantsan tashin hankali, Ganin ya wuceta neh yasata mara mai baya dasauri, driver ya kwalawa kira shikuma yashiga bayan motan da Zuly Yusayrah ma tashiga gaba sannan aka jasu sai asibiti... _Hospital,3 hours later_ Jan wutan daya mutu neh yasa Iqbal nufan kofa saiga likita yashigo yana share zufa. "Ya take Doctor" yafada cikin rawar kaman zaiyi kuka "Muje office dina"yafada yana yin gaba abinshi, sanda Iqbal ya leka dakin emergency dinda Zuly take amma baiga komai tsaki yaja sannan yabi bayan doctor dasaurin shi yana cewa Yusayrah ta jirashi, Tsaki Yusayrah taja tana kallon fuskar wayar hannunta , hararan kofan wajenda Zuly take tayi "Duk anbi antakurawa mutum" tafada cikin yatsine fuska... Gyara zaman gilashin shi yayi yace " agaskiya wacce kuka kawo tana cikin mawuyacin hali, asalima ayanxu bata iya numfashi dakanta soboda zuciyarta yakumbura gashi kuma tanada hawan jini wanda ba'ason masu condition dinta sukasance aciki" Cikin rawar murya yace" wani condition take ciki" Murmushi yadan yi yace" ai tana dauke da juna biyu" Runtse idanuwanshi yayi zuciyarshi na zafi, tattaro duka nitsuwarshi yayi yace" miye zai hana a zubar da cikin soboda daman yana bata matsala" Kallonshi doctorn yayi dakyau yace" agaskiya asibitin nan bamu irin wannan aikin amma sharawan da zan bayar shine kawai a bar cikin" Zufan dasuka keto mishi yashare yace" toh shikenan doctor amma danAllah kar asanar da ita" Shi anashi zaton Zuly batasan da cikin bah,gyada kai yayi yace" ba damuwa" Hannu Iqbal yabashi sannan yatashi yafice abinshi zuciyarshi na suya, Wajen Yusayrah yakoma sannan yakira nurse yace ta lura mishi ita zuwa gobe zai bata kudi,batareda damuwa bah tace toh tareda nufan dakin da take. Ko leka dakin da aka kwantar da Zuly bai leka bah ya kama hannun Yusayrah suka fice soboda bacin ran dayake ciki gameda Zulyn... _washe gari_ Da Sallama ya shigo cikin ward din idanuwanshi kur akanta, da alaman ma bata farka bah har lokacin, nurse din ceh tagaishe shi, amsawa yayi tareda zura hannunshi a aljihu yaciro envelope yamika mata, godiya tadinga tazuba mai kafin tafice cikin murna duk da batasan nawa bane aciki amma tabbas tasan kudi mai tsoka neh aciki. Ahankali yakarasa inda take kwance,zama yayi akan plastic kujeran dake kusa da gadon datake, Kallonta yakeyi sosai, murmushi yasake yace" daga yi daya sai ciki? Taab kina ruwa" Shigowa doctorn neh yasashi mikewa ya bashi hannu sukayi musabaha, Dubata doctorn yayi kafin yafice.... Sanda Zuly tayi kwana uku sannan tafarka alokacin har Iqbal yasanar dasu Lutfiya dakuma Kuwahysa amma bai fadawa su Umma bah, Zaune take akan gado tana rike da babynZuly cos sunzo dubata ,jefijefi suke tab'a hira, Zuly kaman ba mara lafiya bah suka dinga daukan selfie da babynta itakuwa yarinyar sai dariya takeyi kaman tasan miye akeyi, "Nikam Maman baby kinfada wa mijinki kuwa?" Lutfiya ta tambayeta Girgiza kai tayi tace" tukunna dai amma zan fada mai dazarar nadawo daga gida" "Kina nufin zakije gida?" "Toh miye zai hana ai infadamiki mah sainayi wata 5 kokuma idan na haihu nadawo ,kai..in na haihun ma saina yayeta, bari ma kigani" tafada tana dailing numbern Ummanta Baki suka sake suna kallonta da mamaki, Umma nadaukan wayan mutumiyar ku tafashe da kuka nan kuwa hankalin Umma yatashi tahau tambayanta miye faru "Umma nah banda lafiya"tafada cikin kuka Cikin rawar murya Umma tace" inafatan baiyi tsanani bah?" "Tsanani Umma nah? Ai yafi tsanani tinda har kwana biyu nayi a sume kuma da oxygen nake numfashi" Innalillah Umma tadinga nanatawa cikeda tashin hankali "Shine Iqbal bai fada mana bah?" Tafada kaman zatayi kuka "Nikam Umma wannan bai dameni bah danAllah kicemai yadawo dani gida inbahaka bah wallahi mutuwa zanyi" tafada tareda sake fashewa da kuka "Shikenan kidaina kuka dolenshi yadawo dake gida gobe goben nan ko kuma nazo nadauke ki" Umma tafada cikin kwantar da murya alaman lallasi Jan hancinta tayi ta gyada kai kaman Umman na wajen sannan tace toh... _Bayan wata uku_ Yanzu cikin Zuly yashiga wata na hudu, ta murmure abinta duk abinda takeso ake mata batada damuwan komai ga aikinta ma tanayi jefi-jefi, Kullum kuwa saisunyi video call da Kuwah don ganin babynta, Iqbal kuwa yana cikin tashin hankali soboda yasan mudin cikin Zuly yashiga wata biyar to dakyar ya iya zubar mata da cikin shiyasa yanzu kodayaushe cikin kiran Malam da Umma yakeyi akai akai amma bai koda tab'a kiran numbern Zuly bah. "Umma nah kodai nakira Malam"Zuly tafada cikin tausayawa Murmushin karfin hali Umma tasake tace" basai kin kirashi bah ai zuwa anjima zazzabin zai tafi" Gyada kai kawai tayi tacigaba da zanen datakeyi kuma jefi-jefi tana kallon inda Umma ke kwance. Sallaman da akayi neh yasa Zuly gyara zamanta tana mai amsawa, Malam neh yashigo, gaisheshi tayi ya amsa cikin sakin fuska yana Satan kallon Umma. Kasa hakuri yayi yasauka kasa inda take kwance yazauna "Miye ke damunki neh?" yafada cikin kulawa "Zazzabi" tabashi amsa atakaice soboda har yanzu dai bata gama sakewa dashi amma dai yanzu da sauki sosai akan nada "Subhanallah barina kira doctor" yafada cikin tashin hankali "Kaii... Basai doc yazo bah soboda nasan zuwa anjima zazzabin zai sauka" "A'a ai bazamuyi hakan dake bah" yafada yana dailing numbern doctorn cikin fada Shiru kawai Umma tayi tana lumshe idanuwanta itakuwa Zuly kaman Allah baiyi hallitar ta bah awajen. Bayan mintuna 5 saiga likita na mace tayi sallama ,izini akabata tashigo,gaishe dajuna akayi amutunce sannan tafara duba Umma, Container aka bawa Umma tayi fitsari aciki zata tafi lab dashi, Karba tayi taje tayi fitsari aciki kaman yanda aka umarceta har lokacin Malam baitafi bah. Ba da jimawa bah saiga doctorn tadawo da farin paper ahannunta da alaman na test dinne, Mikawa Malam papern tayi yakarba,kallon result din yayi tareda miyarda kallonshi zuwa ga doctorn alaman karin bayani Da murmushi asamar fuskarta tace.... _jiya nayi mistake din numbering neh maimakon nasa 72 nasa 73, sorry for that..._ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 75* Da murmushi asamar fuskarta tace" ina tayaku murna Umma nadauke da juna biyu na tsawon watanni uku " Zaro idanuwa Umma tayi tana sunkuyar dakai cikin kunya, Shikuwa Malam baki yadinga washewa kaman gonan auduga , cikin tsananin farinciki yace" wannan kyayawan labari neh nabaki kujerun Makkah guda 3.." Kafin yarufe baki Zuly tace"nikuma nabaki miliyan 5 dakuma gidana gida daya dake cikin Bauchi" Ai doctor batasan sanda hawayen farinciki suka soma zubo mata bah, tsugunawa tayi tafara zuba musu godiya kaman ta ari baki, Dakatar daita Zuly tayi tace " ai basai kinyi godiya bah doctor" Cikin kuka tace " irin wa'inan kyaututukan ai dole nayi kuka wlhy ko amafarki bantaba zaton zan samu irin haka bah" Murmushi Zuly tayi tace " ikon Allah kenan ai" Gyada kai tayi tasake godiya sannan ta fita bakinta har kunne. Kallon Umma da kanta ke sunkuye yayi tareda matsawa wajenta, hannu yasa ya dago habanta tareda Kura mata idanu, saiyanzu ma yaga takara mai haske,murmushi yasake yace" ashe ajiyata neh yakesamiki zazzabi" Sake sunkuyar dakai tayi tana sakin murmushi a b'oye shikuwa yawani. Kura mata ido yana sakin murmushi, Karan camera neh yadawo dasu, cikin sauri takarasa wajensu tace " wlhy yayi kyau sosai" "Banson shashanci fah" Umma tafada tana kokarin kamo Zuly,gudu Zuly tasa  tana dariya. "Umma nah takusa haifo min kanwa ko Kani"tafada tana tsalle kaman ba mai ciki bah Tsawa taji Umma tadaka mata cikin sauri ta tsaya tana zare ido "Bakida hankali neh kike tsalle da yanayin dakike ciki?" Umma tafada cikin yanayin tashin hankali Idanuwanta neh yakawo ruwa cikin i.i.na tace" Allah Umma mantawa nayi " soboda cikinta a shafe yake luff ko irin dan tasowan nan baifara bah Malam neh yace"Lallai yarinyar nan a gaisheki, yauwa daman mijinki neh yace gobe zaizo daukarki" Gabanta neh yayi mugun bugawa ai batasan sanda tazauna bah zufa na karyo mata cikin rawar murya tace " DanAllah Malam yabari saina haihu tukunna" Dangwalan ta Umma tayi shikuma Malam baki sake yake kallonta "Bakisan miye kike fada bah" Umma tafada tana mikewa Kuka tafashe dashi tana fadin ita babu inda zataje, Malam ma tashi yayi yana mata kallon yarinya kina hauka neh soboda gani yakeyi kaman raina musu hankali take son yi. Sallama yamawa Umma yafice abinshi ranshi fess. Ganin Umma tashige daki yasata sake fashewa da wani kukan harda su majina, ganin kukan yaki karewa neh yasa Umma fitowa daga daki, cikin sanyi jiki takarasa waje Zuly tareda dafa kafadarta, Buge hannun Umma tayi tareda tashi tafice daga parlourn dagudu, Girgiza kai kawai Umma tayi tana mai mamakin abinda yasa take kuka akan ance zata koma gida. Sai dare Zuly ta koma bangaren su idanuwanta duk sun kumbura har wani zazzabi takeji tsantsan tashin hankali. Muryanta chan ciki tayi sallama, amsawa Umma tayi tana mikewa Ko kallon inda Umma take batayi bah tashige cikin daki, jikin Umma neh yayi bala'in sanyi , ahankali tabi bayanta. Abakin kofa taja ta tsaya tana kallon Zuly dake hada kayayyakin ta acikin trolley, Tana gama hadawa tashiga toilet tayi alwala sannan tazo ta tada Sallah , Umma ma gajiya tayi da tsayuwa itama tashiga toilet tadauro alwala , kafin tafito har Zuly tafice daga dakin. Zuciyarta babu dadi ta tada Sallah, ta dade tana mawa Yar ta Addua soboda ta tabbata ba'a mata daidai agidan aurenta. Fitowarta kenan daga daki tasami Zuly natattara abubuwan zanenta, Zama tayi agefenta tace" yar Umma kinada wacce tafini neh?" Idanuwanta cikeda kwalla takalle Ummanta sannan tafashe da kuka tana kwanciya ajikin Umma Shafa kanta Umma tayi sannan tadago ta tana mai kallon kwayar idanuwanta cikin muryan dake Muna tsantsan damuwa tace " muzguna miki sukeyi neh?" Runtse  idanuwanta tayi tana cizan labba soboda yanda Umma ta Sosa mata inda yake kaikayi,jan hanci tayi tareda yin murmushin yake tace" taya za'ayi ya muzguna min Umma nah? Mijina neh fah kuma sirrina kawai dai banson rabuwa dake neh" Kallon rashin yarda Umma tamata tana maimaita mijina neh kuma sirrina acikin zuciyarta, badon zuciyarta ta yarda da abin da Zuly ke fad'i bah tace" yayi kyau daman ba'ason mace na bayyana sirrin zaman aurensu amma in kinga kina cutuwa kifada mana kinji?" Gyada kai Zuly tayi tana kwanciya akan cinyar Umma, sosai taji takaicin rashin fadawa Umma damuwanta dabata yi bah amma kuma wani bangare na zuciyarta na fada mata abinda tayi daidai neh soboda tasan mudin suka san abinda yake mata zasu ceh sai sun rabu gashi only hope dinta Yay Mou gashi shidin ma yayi aurenshi cikin salin halin gashi ta tabbata yana cikin kwanciyar hankali abinshi kuma ya yarda da kaddara toh why not ita? Daman kuma ance gidan aure gidan tarbiya neh kuma kowa da irin tashi kaddaran saidai nawani yafi wani tabbata in taji labarin rayuwan auren wasu to lah shakka sai tayi kwana tana mawa Allah godiya daya jarabce ta da kalan nata... Share hawayenta tayi tana Adduan Allah yakawo mata mafita kuma Allah ya Alkheri neh wannan dinnan mah... _Washe Gari..._ Zaune take akan kujera tana shan koko dakuma rogo kaman bazata ci bah  sai wani shan-shan kamshi take , jefi-jefi kuma ta yatsine fuska, Duk abinda takeyi Idanuwansu akanta yake especially Iqbal daya kasa dauke idanuwanshi daga garets soboda yanda tasake kyau dakuma cika kaman ba ita bah tawani yi fresh harda su kumatu Ture tray din tayi tana kwantar dakanta a bayan kujera, "Kina bata mai lokaci fah" Umma tafada "Toh Umma nah bazan dan huta abinci na yayi digest bah" tafada cikin shagwaba "Ahh toh huta abinki yar' Umma" murmushi tasake tana lumshe idanuwanta Haushi duk yagama turnuke shi soboda gani yakeyi tana raina mai hankali neh. Tashi yayi yace "Bari nafita da kayayyakin ta saimu wuce" Gyada kai Umma tayi kawai tana kallon shi kasa-kasa... "Jeki jirashi Amota zamuyi magana" Umma tafada tana kallon Zuly bayan Iqbal yadawo daga kai trolley Tashi tayi tafita, Iqbal kam zuciyarshi neh yafara bugawa dasauri-sauri soboda fargaban abinda Umma zatace Gyaran muryan da Umma tayi neh yadawo da hankalinshi gareta "Iqbal in mai rokon ka da riketa da hannu biyu soboda samun irinta wahala yake dashi kuma na tabbata dakasan rawan ganin data taka arayuwarka wlhy koda kuda bazaka bari ya tabata bah DanAllah ka kiyaye karka zo kana danasani nan gaba kasan kuma danasani keya ceh, koda bazaka iya sata amatsayin dakasa uwargidan ka bah toh ina gargadin ka da karka kaskantar daita na roke ka" tafada cikin sanyi murya tana mai hada hannayenta waje guda Kaman wanda maganar yayi tasiri azuciyar shi yace " Ayyerh Umma dagaske babu abinda nake mata asalima daidai nadauke ta da Yusayrah amma zan dada kiyayewa" Murmushi Umma tasakar mishi tareda mikewa tace" muje karmu daddar daita" Shima tashi yayi yabi bayan Umma yana tabe bakinshi, Fitowa Zuly tayi ta rungume Umman ta duk jikinta asanyaye, Sallama suka sake da Iqbal sannan yashige bayan mota soboda driver neh ya tukoshi. Hannunta tasa tana shafa tumbinta " gani ga Dadynku fah babies" Tafada ahankali tana sakin murmushi, duk abinda yakeyi yana kallonta da jefen ido, Tabe baki yayi azuciyarshi yana fadin basai kiyi tayi bah mahaukaciya kawai... Baifi sauran mintuna talatin su isa gida bah yadauko juice din gora yanasha, Abinka da mai ciki dukta gama hadiye yawu, gani tayi kaman inbatasha bah zata iya mutuwa ahankali tace" DanAllah kasanmun kadan koda kuwa kurba daya" Murmushi yasake azuciyarshi yana fadin anzo wajen, daure face yayi yace " ban bayarwa kwadayayya kawai" Narai-narai tayi da ido hawaye na taruwa cikin rawar murya tace" ai badaga ni bane soboda wlhy in tanine kadaisan abinka bazai burgeni bah, amma danAllah dan darajan cikin twins dinka dake jikina kabani nasha" Dasauri kaman baisani bah yace" twins kuma??" Murmushi tayi tana sake shafo shafaffen cikinta tace" erh mana yanzu watansu 4" "Alhmdllh" tafurta yana rungumarta ajikin cikin son nuna erh yana murna da labarin cikin data fada amma daza'a bude zuciyarshi dakunga yanda yake konewa kaman wanda ake cilla ashana a gas. Cirota yayi daga jikinshi sannan ya sumbaci Lip dinta sannan yasa hannu akasa ya dauko ledan daya ciro wanda yake sha daga cikin ta, Bude mata yayi dakanshi yace" ga wannan ni bana shan abu rabi" Karba tayi sannan tayi Jim tana kallon goran hannunta, Shindin ma takalla taga hannunshi akan cikinta yana murmushi, haka kawai taji zuciyarta bata yarda dashi bah amma yanda yakeyi yasa ta karyata abinda zuciyarta ke fadi, Kafadunta tadage kafin ta lumshe idanuwanta tahau kwankwadan juice, Wani boyayyen murmushi  yasake tareda kallon agogon hannunshi sannan ya kwatar dakanshi a bayan kujera. Ko minti 15 basu karaba suka iso gida, dakanshi yashigar mata da trolley dinta, Da mamaki take bin dakinta da kallon ganin yanda yayi fess cikin rad'a yace"wancan dakin neh kawai ban samu daman gyarawa bah, Cikeda mamaki take mishi kallon DanAllah Kaine kuwa? Ko damuwa da irin kallon datake mishi baiyi bah yace" barina jeh na watsa ruwa" Gyada mishi kai tayi tana Adduan Allah yasa ya chanxa kenan. Wanka tayi tafito sannan ta sa kaya, tin kafin tagama sawa taji cikinta na kullewa. "Wayyo Allah wannan wani irin kashi zanyi neh haka" tafada tana nufa toilet da dan sauri, Taje tana kirawo kashin amma baizo bah saima kara kullewa da cikin yayi. Ai kaman Jira yakeyi tamike nan kuwa wani azababben zafi ya ziyarceta a lokaci guda. Kara tasake tana mai tsugunawa a kasa, Wasu zufan wahala neh yake keto mata gakuma hawaye, Kokarta rarrafe tazo yi taga ji.... _DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 76* Kokarta rarrafe tazo yi taga jini wani azababben kara tasake wanda inada yakinin cewan duk mahalukin dake cikin gida yajishi. Kuka tafashe dashi hawaye na kwaranya daga idanuwanta, ganin hakan bashine mafita bah yasa tafara rarrafowa daga cikin bayan gidan... Iqbal dayake kokarin shiga cikin bayan gida yaji ihun ta amma soboda rashin tausayi yasashi yin kaman baiji bah yashige wanka abinshi yana murmushi... Dakyar take rarrafawa harta kai tsakiyan parlourn ta duk jini yagama b'ata mata daki, wajen center table ta nufa dakyar tareda daukan wayarta, Numbern Iqbal tafara gwadawa amma harya gama ringing bai daga bah. Hannunta na rawa tayi dailing numbern Lutfiya, bugu daya tadauka "Maman baby harkin dawo n..." Nishi dataji Zuly nayine yasa gabanta faduwa kafin tayi magana har Zuly tace"jini..jini yana fitowa wayyo Anty kizo karna mut.." Bata gama magana bah wayar hannunta ya subuce, idanuwanta neh suka fara rufewa tin tana budesu dakyar harsuka rufe ruff sannan taidda kwantawa akasa... Khimar kawai Lutfiya ta dauka tareda ficewa da gudu. Sanda yagama shirin shi tsaf kaman mai fita anguwa tukunna yafito yana mamakin inda Yusayrah taje. Sauka yayi kasa tareda nufan fridge don shan ruwa, daidai yakafa cup abaki daidai shigowan Lutfiya. Da mamaki yake kallonta ganin yanda duk tabi tarude, "Lafiya kuwa?" Yatambaye ta "Zuly ceh takirani yanxu, inaga ba lafiya bah" "Bangane bah?" Yafada looking a little bit confused "Muje!!" Tafada tana hawa stairs din dagudu ya mara mata baya. Turus taja ta tsaya tana bin Zuly dake yashe akasa da ido, Cikin tashin hankali Iqbal yanufi wajenta yana jijigata tareda kiran sunanta amma ko motsi batayi bah, Kinkimanta yayi yafice daita yana barin Lutfiya da komai yatsaya mata Chak awajen. Karan kofa neh yadawo daita duniyar mutane ai kuwa sai zirr hawaye na silalo mata, binsu tayi dagudu harda cin tuntube... _Hospital_ "Agaskiya matarka tasha maganin zubar da cikine neh kuma mai hadarin gaske soboda dakun kara hour daya bakuzo bah toh bah makawa saita rasa mahaifarta" doctorn yafadawa Iqbal da kanshi ke kan table Dago kanshi yayi cikin muryan dake nuna tsantsan damuwa yace" yanzu kana nufin cikin yazube kenan?" "Erh yazube amma izinin ka muke nema don a wanke cikin" "Toh shikenan awanke tinda hakan zaifi" Hannu yabawa doctorn tareda ficewa duk idanuwanshi sunyi jah Dasauri Lutfiya dake zaune ta tashi tana tambayan shi miye zubar da cikin "Wai mahaifarta bashi da karfi kuma gashi tana yawan tsalle-tsalle "yafada atakaice Zama Lutfiya tayi tana dafe kanta amma kuma chan kasan ranta bata yarda da abinda yafada bah... Kwance take akan gado fuskarta yayi fayau sai ajiyar zuciya take saukewa akai-akai dukkansu sun kura mata ido kama zasu cinyeta barinma Iqbal da idanuwanshi sukayi jahzir. Yamutsa fuska tayi sannan tajuya wajen dayan bangaren gadon, Cikin zafin nama Iqbal yataro ta soboda sauran kadan ta dungura kasa Bude idanuwanta tayi dakyar tana bin jikinshi da kallo, cikin sauri tamatsa baya tana bin inda take da kallo Runtse idanuwanta tayi gam tana fatan Allah yasa duk acikin mafarkin neh cikinta yazube, "Zuly!" Lutfiya takirata Sake runtse idanuwa tayi wannan karan kam harda toshe kunnuwanta tana fadin"DanAllah karku cemin ba mafarki bane karku sanar dani wannan mummunar labarin" Hawaye Iqbal yashare sannan ya rungumota jikinshi tareda sakin kuka Bude idanuwanta tayi zuciyarta na zafi ahankali tace" twins dinne suka tafi?" Gyada mata kai yayi yana cirota daga kirjinshi, Kallonshi takeyi ko kiftawa babu, taso ace shine first suspect dinta amma kuma yanda yake kuka yasa takawarda da zargin daga kanshi. Hawayen fuskarshi tahau sharewa dukda itadin ma hawaye takeyi , cikin muryan lallashi tace" yanzu inkai kana haka miye kake son ni nayi?" Girgiza kai yayi kawai tareda ficewa daga ward din dasauri, Kukan datake rikewa neh yakwace mata,rike cikin tayi tareda kallon Lutfiya tace" ina murnan Umma nah tanada juna biyu don haka daya daga cikin ya'yan cikina wake zan bayar ashe cikin banamu bane" Rungumarta Lutfiya tayi tana bu-buga bayanta cikin tausayawa, Tsayar da kukanta tayi tace" miye sanadin zubewar cikina?" Kaman yanda Iqbal yashararo mata karya haka itama tafada mata "Tare kukaje wajen doctorn?"ta tambayeta Girgiza kai Lutfiya tayi tace" shikadai yaje" "DanAllah kisake komawa wajen doctorn sai yamiki bayani dakyau" "Kardai zargin mijinki kikeyi?" Lutfiya ta tambayeta Dan murmushin yake tayi tace" taya za'ayi na zarge shi kawai naga kaman bai iya ajiye bayani bane" Gyada kai Lutfiya tayi tareda ficewa, share hawayenta tayi tace" inhar zargina ya tabbata akanka Iqbal toh bah makawa karshen zamana dakai yazo". Iqbal kuwa yana fita wajen motan shi yanufa yana sakin dariya "Yarinya man kaza" yafada yana shiga cikin motan shi sannan yakara mata wuta.... Lutfiya neh ke fitowa daga office din doctor idanuwanta sunyi mugun jah kuma jefi-jefi tana sharar kwalla "Miyesa zaiyi karya?..kodai shi ya zubar da cikin neh?.. kai bashi bane bama in nayi la'akari da yanda yake kuka... To waye yazubar da cikin?.. Yusayrah kokuma ita kanta Zuly?...kaii koma dai menene zan tuntubeta naji" tafada tareda share hawayen fuskarta. Dasallama tashiga fuska a hade cikin yanayin bacin rai tace.... _kuyi manage banjin dadi neh_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim _*jiddahh😍,Nima yar gatace,Maisha, Rabi Idi Kubau, maman miemie, Hanifah Nura, Maman Khairat, Ummu Minnatur-Rahman, Amina Alhassan..... wannan page din gabadayanshi nabakushi sukutum. Wanda baiji sunashi bah ya saurara😊*_ *Page 77* Dasallama tashiga fuska a hade cikin yanayin bacin rai tace" miyes.." "Assalamualaikum" shine abinda ya katse Lutfiya daga maganan datakesonyi Juyawa sukayi wajen kofa sukaga Iqbal neh, "Namanta da wayana neh" yafada yana karasa wajensu tareda kafesu da idanuwanshi, agefen gado yakalli wayan nashi, Nunawa yayi kafin yace"gashin nan ma" Juyawa yayi zai fita saikuma yatsaya yajuyo wajen Lutfiya yace" DanAllah kidanxo" Gyada kai tayi sannan tabishi abaya itakuma Zuly tarakasu da ido. Tinkafin Lutfiya tayi magana yarigata da cewa" dazu naboye miki ainihin abinda ya faru da Zuly soboda rad'adin da zuciyata kemun....Numfasawa yayi tareda dauke kwallan idanuwanshi yacigaba dafadin... Alokacin da naje daukota daga gida tafada min batun cikin amma kuma tace ita bazata iya haihuwa dani bah soboda bani takeso bah ita Mourad takeso don haka nacire rai daga samun ya'ya daga wajenta...cije lebban shi yayi tareda jan hanci yace...sosai nadinga rokonta amma tayi biris dani,fita nayi nadauka waya nakira Ummanta shine takecemin Zuly nada mutanen b'oye nabita ahankali soboda ta tabbata baita tayi maganan bah soboda yanda take nuna son cikin, ina komawa kuma naga tashige daki saikawai nima nafita abuna, dawowata kenan kema kika shigo, ashe sunsa tazubar DanAllah karki fada mata ainihin abinda yafaru inba haka bah nasan ciwon Zuciyanta zaitashi...yafada yana fashewa da kuka itama din hawaye take cikin muryan tausayawa tace "InshaAllah bazan fada mata bah" "Nagode Allah yabar Zumunci"  yafada hade da mikewa , itama mikewa tayi tashige cikeda jimami dakuma tausayinsu, ganin tashige neh yasashi fita shima yana sakin dariya kaman wani sabon Kamu, Dafashi dayaji anyi ta bayane yasashi zaro gabanshi nadukan uku-uku Shahada yayi yajuya, ajiyar zuciya yasauke  tareda jan tsaki yace" wlhy ka tsorata nih" "Dayake bakada gaskiya bah" Awad yafada cikin b'acin rai yana nufan wajen motan Iqbal "Abokina wannan hada rai din fah?" Yafada yana jinjina bayanshi ajikin mota kaman yanda Awad yayi "Miyesa zaka zubar mata da ciki??" "Soboda wa'inda nake dasu sun isheni" yabashi amsa adakile "Soboda baka da tunani dai!Kaga fah ya'ya nan damuke gani bamusan wanne zaijikamu acikin bah, kace fah kai Sun isheka kar ka manta fah wa'incan din ya'yan Yusayrah neh bah Zulfa bah , daga jikin Yusayrah suka fito bah jikin Zulfa bah. Bata chanchanci hakan daga gareka bah Wlhy soboda dakasan rawar ganin da Zulfa ta taka arayuwarka toh narantse saika sota fiyeda komai naka arayuwanan, kuma wannan cikin daka zubar yau Insha Allah saika yi danasani Mara amfani akanshi, saikayi kukanda babu hawaye saika gwammaci mutuwarka akan rayuwarka saik. .." "Dakata Awad ✋ wai nikam Ina ruwanka neh da abinda nayi, nazata zaka fadi abu mai ma'ana ashe bahaka bane, ka Wani tsayar dani kana cewa wai danasan rawar ganin data taka arayuwata da nasota fiye dakomai saikace MY MISS data bani sabuwar rayuwa! Yen yen yen... kawani tsaya kana zuba Kaman ya'yan kurna , dallah matsamin daga hanya" yafada afusace yana ture Awad dake kokarin magana daga wajen kofan mota, shigewa yayi cikin motan tareda badeshi da kura. Girgiza kai Awad yayi yana maijin tausayin Iqbal harcikin ranshi ahankali yafurta" Allah yadawo dakai hanya abokina"... "Anty miyeneh wai yafaru kike kuka?"Zuly tafada cikin sanyin murya , rungumeta Yusayrah tayi cikeda tausayin Zuly cos Allah yagani tayarda da abinda Iqbal yafada dari bisa dari (nace Allah sarki) Cikin sheshekar kuka tace "abinda Doctor yafada neh yasani kuka" "Miye yace" tafada tana kafe Lutfiya da ido, sunkuyar dakai tayi tace "Abinda mijinki yafada min yamaimaita" Ajiyar zuciya tasauke tana jinjinawa ajikin gado tareda lumshe idanuwanta .... _*BAYAN SHEKARU BIYU*_ Abubuwa da-dama sunfaro ashekaru biyun dasuka wuce ciki kuwa shine dawowar baby hannunta wanda tin tanada shekara daya ciff aka yayeta dalilin sabon shigan cikin Kuwah shine suka bawa Zuly kyautan babynZuly halak-malak. Lokacin da Iqbal yalura dacewan bugu daya kawai yakeyi Zuly tasamu ciki yasashi fara mata amfani da magani batareda saninta bah. Itakuwa Yusayrah babu abinda yaragu daga cikin halayenta saikuma karuwan dayayi, yaranta sunkara girma abunsu amma ba'a gidan suke da Zama bah... Umma mah tahaihu abinta inda tahaifi namiji wanda yaci sunan Baban Zuly wato Abubakar amma suna kiranshi da dady soboda lokacin da Zuly tazo a haihuwar Umma haka take kiranshi shiyasa kowa yarike sunan...    ★★★★★★★★★ Abangarensu Mourad kuwa komai natafiya normal dukda haryanzu bai fara fita aiki bah soboda yanayin jikinshi amma Alhmdllh dasauki saidai kuma abubuwan da baza'a rasa bah. Duk sanda ya kusanci Qudsiyah kokuma nace duk sanda Qudsiyah ta kusance shi toh washe gari babu shi babu kwana agida cos saiyasha ruwa leather biyar asibiti kafin yake dawowa daidai wannan abu bakaramin damun Qudsiyah yake bah. Zasu iya cewan rabon da suka hakoran shi as yayi dariya sun manta saidai suga yanata murmushi shikadai inhar yana kallon hoton Zuly. Shi karan kanshi so yake yakiceta aranshi ko don karya shiga hakkin Qudsiyah amma he's helpless. Yanzu ma zaune yake yana kallon hoton Zuly soboda ayanxu baida hotunan ta saidai awaya soboda Yusayrah takona su, ai kuwa ranan kwanan gidansu tayi cos cewa yayi ta tafi saiya nemeta... Kaman daga sama yaji ringing tone din numbern Zulynshi _*Assalamualaiku my one and only Yay Mou , it's ZulynMourad here*_ karkarwa hannunshi yaksoma yana kallon wayan dake ringing ahannunshi, murza idanuwan shi yayi yaga still sunanta yake gani zai dauka kenan wayar ya....    ★★★★★★★★★ Zaune take agidan kitso ana mata kunshi ahannu, wayarta nahannun babynta tana wasa dashi dukda uban kayan wasan dake gabanta "kira fah Kaman yarki nan take dannawa" Wata wacce bazata wuci sa'ar Zuly bah tafada cikin yatsine tana wani matsar da babynzuly daga jikinta ita ala dole bata son tabata mata jiki. Kafin Zuly takai ga yin magana har wayanta yadau Kara, tashi babynZuly tayi cikin gwargwancinta tace "Zulynah your phone"(kumin afuwa ban iya maganan yara bah) "Pls kataimaka ki dauka min saikisa a hands free" tafadawa mai yin kunshi din "Video call neh mah"matan tafada tana daukan call din tareda kiran yarta tazo ta rike, Ajiyar zuciya taji ansauke daga dayan bangaren, wafce wayan tayi da hannun ta dake cikin leather gabanta na wani irin bugawa da sauri sauri "Zulynah!!" Yafurta lokacin da ya hango fuskar ta, wani irin kuka tafashe dashi wanda yasa duk wanda suke gurin suka dakata da abinda sukeyi "It's hurts kidaina" yafurta ahankali cikin muryan shi mai dadi yana dafa saitin zuciyarshi "Yay Mou dina" tafada tana share hawayenta da bayan hannu Kuma tana rage volume din kukanta, "Why! Why !! Why!!!" Tafada again tana sakin Wani kukan "Shiih pls kidaina kuka kokuma nakatse wayan"yafada ahankali "MIYE LAIFI NA? (littafin mmn Norul Huda)tafada cikin hawaye maimakon yabata amsa saiyace "Kin rame sosai kokinyi jinya neh?" Turo baki tayi tace "Ni ba wannan natambayeka bah kuma mah Kaima karame miye sameka?" "Tunanin Zulynah neh yahanani sukuni, kullum da tunaninki nake kwana nake tashi Amma nasan ke maybe shigan ciki neh yasaki rama" yafada yana shafa gashin kanshi "Karka manta da matar wani fah kake magana.... gani tayi ya runtse idanuwan shi tabe baki tayi tacigaba da fadin....kuma nibawani ciki bane dani soboda najima da haihuwa kamaga babynah mah" Tafada tana yafito babynZuly da hannu, hasko face din babynZuly tayi Mourad yagani dukda ranshi ajagule yake hakan baihana shi sakin gajeren dariya bah cikin zolaya yace "Haba Zulynah ni neh fah Yay Mou dinki kodai bakigane ni bane na haska miki Kaina da torchi kigani?" Sake turo bakinta tayi tace "dagaske fah baka ga Kama bane?" Dariyan daya dade baiyi bah yasake yace" ai ko shekaru dari nayi banganki bah innaga ya'yan ki ko basu kama dake zanganesu so stop lying ok?" Gyada mishi kai tayi tareda kuramishi idanuwanta sannan tahadiye Wani yawu mai daci tace " Ina matarka? Yaci ace tahaihu kokuma takusa ayanxu koh?" Runtse idanuwanshi yayi cikin yanayin bacin rai yace" na sake t..... _kuyi manage banjin dadi neh_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Ummi😁,Mummy Moimada,Ummi,Rash,M jaafar,Maryam Abba,Asak,Aisha Rabe,Anty Rabi,Maman Hibba,Aysha🥀,Nerdeeyer, Faty... Wannan page din naku neh kuyi yanda kukeso dashi💋. Sauran kuma kusaurara* *Page 78* Runtse idanuwan shi yayi cikin yanayin bacin rai yace"na saketa Last 2 weeks!" Zaro ido tayi cikin firgita, bakinta narawa tace" miyesa Yay Mou ? Nasanka dahakuri what happened?" Gani kawai tayi yana share hawaye Kuma sunki tsayuwa ai nan itama tafara nata hawayen tana girgiza mai kai , tsayar da hawayenshi yayi dakyar yace" how could she? How could she?dukka hardcopy din photos naki takonas. .." Cikin bacin rai takatseshi dacewa"Unbelievable! Don kawai takona photos dina zaka saketa? What came over you? Nasan ka da hakuri but why?Miyesa ku maza saki baimuku wuyar furtawa neh? Abinda baikai Kara ya taka bah saiku miyar dashi babba , Kasan yanda mace keji in aka saketa koda kuwa ita tanema da kanta? It really hurts sosai , yeah it doe..." Murmushin yake yasake tukun yace"shine kike hayayyako min haka? Gashi Kuma baki tsaya kin karasa jin abinda zan fada bah ,Wait kodai Iqbal yasakeki neh?miye kika mishi?" Yakatseta zuciyarshi nabugawa dasauri soboda fargaban amsan dazata bashi Juyarda kwayar idanuwanta tayi tace " Ina dakina.. and ka gaggauta karasa sanar mun da abinda yafaru" Ajiyar zuciya yasauke yacigaba dafadin" lokacin data kona photos dinki banwani dauki kwakwaran mataki akanta bah cos inada softcopy (wato yana dashi acikin waya)... hawayen fuskarshi yasahare kafin yace wancan watan dayawuce batada lafiya so Fakhih ya rakata asibiti soboda nidinma ba isheshiyar lafiya bane dani bah, so likita yatabbatar musu cewan tanada cikin watanni uku, lokacin dasuka bani labarin nan sainaji kashi hamsin daga cikin damuwowi na suntafi, I was happy cos nasan maybe zata haifomin mai sunanki amma saita tsiro dawani magana wai tamawa abin cikinta Suna Don haka nadaina fada mata sunanki and I make it sure to her that mai hanani samata sunanki saiya shirya shine fah tasha maganin zubar da ciki , nayi kuka sosai tin tana asibiti ma na aika mata da takaddar sakinta..." "Ayyerh bata kyauta bah Wlhy! Yay Mou dina kadawo daita dakinta mana tanasonka please" tafada cikin rarrashi Girgiza kai yayi yace "no bazan iya bah" "DanAllah Kuma dan soyayyar dake tsakanin mu pls kaje kadawo daita"tafada cikin rawar murya Runtse idanuwanshi yayi sannan yabude yace "Inafatan babu matsala arayuwar aurenki?" Dan murmushi tayi tace "babu matsalan komai" "Then why all those bad feelings and dreams?"yafada yana kallon cikin idanuwanta Tabe baki tayi tare dage kafadarta alaman bata sani bah, murmushi Yay Mou yasakeyi yace "Toh miye sunan yar hannunki?" "Ya'ta zakace wanda Kuwahnah tabani Kuma babynZuly ake fada mata" tafada tana kanne mai ido, dariya yayi yace "like seriously ?" "Barima kagani.... tafada tana kiran BabynZuly dake wasa abinta, zuwa yarinyan tayi Zuly tace "My baby ma ismuki?" Murmushi tayi tace "BabynZuly" Dariya Mourad yasake yana rike cikin shi kafin yace "My baby look at me" Kallon face din wayan BabynZuly tayi tana kurawa kyakywan balaraben dake cikin waya ido Kaman mai son gano inda tasanshi, turo baki tayi cikin shagwaba tace "Am not your baby am her baby" "OMG Zulynah kinfara koyawa yarinyan nan halayenki fah"yafada yana shafa sumar kanshi "Erh mana what do you expect ? zama da madaukin kanwa shike kawo farin kai ai" tafada acting like a boss "Exactly Zulynah but am afraid takwaso duka halayenki fah" "Miyesa toh?" "Soboda karta jefa rayuwan mazaje a matsala Kaman yanda..."saikuma yayi shiru yakasa karasawa, gira ta dage mishi irin yacigaban nan Amma yayi shiru, babynZuly neh tace "Zulynah who is this?" Shafa fuskar ta tayi cikin jin dadi tace "Your second dady"(soboda bata taba kiran Iqbal amatsayin baban BabynZuly bah) Zaro ido tayi tana nuna mai yatsa tace "so you're my second father ai Zulynah koda yaushe saitabani tatsuniyanka Kuma akwai hotonka dayawa a drawing room din Zulynah" Washe baki yayi cikin jindadi yace "Yeah nine my baby" "Zulynah miye ahannun ki?" Yatambayeta Zaro idanuwan ta tayi tareda kallon hannunta dake cikin leather tace "Kamatina min ashe agidan kunshi da kitso muke" Dariya yasake fashewa dashi yace "Allah Ya shirye minke Zulynah nasan ma watarana zaki iya manta wacce ke" "Ai duk kai kajawo" tafada tana sauke kwayar idanuwanta "Na manta ban tambaye ka ya aiki bah? Kuma two yrs ago naje bansameka bah ance maybe kabar Jericho I was so afraid kar ace Wani abu neh yasameka nayi kuka sosai.."tasake fada cikin rawar murya Cikin sanyin murya yace "Zulynah banda lafiya neh shiyasa na daina zuwa bakiga yanda na rame bane " Kallon rashin yarda tamishi kafin tace " kwarai dagaske karame sosai amma ace yanxu Kusan 3 yrs Amma kace haryanxu ba lafiya neh dakai bah wannan Wani irin ciwo neh haka?" "Bazaki gane bah"yafada yana cizan lip dinshi "I missed you like crazy"tafada Kaman zatayi kuka harda gutun kwallan daya makale mata a ido "Ke karki manta fah ke matar aurece" yafada ahankali Lumshe idanuwanta tayi sannan ta gyada kai tace "Ya Ammi?" "Inaga tana bacci" yabata amsa atakaice sannan kowannensu yayi shiru numfasawa tayi tace "kakoma office kaji zamanka agida is not proper" Murmushi yayi yace "Insha Allah zankoma" "Yauwa good boy ko kaifa"tafada tana kunshe dariyarta Kankance idanuwan shi yayi yace "ke Wani irin boy Kuma Ina neman 40 next yrs kicemin boy ai ko Dan 20 bazaki cemai boy bah balle ni tsohon nan" Dariya tayi tace "Did i hear you say tsoho! Tsoho aina kenan? Baka tsufa bah tukunna Amma in kacigaba da rashin gyara fuskarka toh zaka dawo tsoho" Shafa face nashi yayi sannan ya lumshe idanuwan shi cos shikam man zai iyacewa ma yamanta rabon shi dayaje barbing saloon , bude idanuwan yayj yace "Nawa neh kudin kunshin?" "Wai nawa neh?" Ta tambaye mai lallen dahar tafara zanawa wannan budurwan kunshi "Dubu 5 tareda kitsonku" Tabe baki tayi tace " wai dubu biyar" "Ohk tabaki account numbern ta " "Waiki bada account number" tafada wa matan babu bata lokaci matan tafada mata itakuma tafadawa Yay Mou "Zan saka mata karki bata kudi" Murmushi tayi tace "Nagode sosai Allah yakara budi" "Bari nabarki haka kihuta koh?" Cikin sanyin murya tace "ai Kaima Kasan bana gajiya dakai Amma no problem Nagode , pls kar ka manta da maganganun mu and make sure kaje ammaka gyaran fuska kafin kawuce wajenta and please kagaishe min da Ammi kacemata anytime nayi dailing numbernta baya shiga kuma bansan miyesa bah" "Insha Allah Zulynah " "Saiyaushe Kuma?" "Watarana " yafada atakaice Gyada kai kawai tayi cikin sanyin murya tace "Bye Yay Mou inna haihu zansa sunanka Kuma Kasani a Addua nima zansaka anawa" Murmushi kawai yayi tareda katse kiran, ajiyar zuciya yasauke yanajin wasu iska nashiganshi, wani irin farinciki yakejin kanshi aciki, he's feeling alive again after a long time cos shi awajenshi marabar shi da living dead kadan neh "Alhmdllh ya Allah ai ko muryan ta nakeji jefi-jefi nasan damuwata zaina raguwa, mikewa yayi yaje ya watsa ruwa sannan yafito, duk ma'ikatan gidan sunsha mamakin ganinshi shi kadai cos mudin zakaganshi to za'a kaishi asibiti neh gashi Kuma babban abin al' ajabin shine yanda yasake fuskarshi har murmushi yake sakewa, amsa gaisuwansu yayi sannan yashiga mota yafice daga gidan gabadaya. Straight barbing saloon ya wuce yaje aka gyara mai fuska dakuma sumar kanshi sannan yakoma gida, sanda yasake yin Wani wakan tukun yasa Wani sabon ka ya dagacikin kayayyakin shi kafin yafito. A parlour yasamu Ammi tana zaune, baza hanci Ammi keyi tana son tabbatar da kamshin tuararen wanda takeji Kaman ance ta dago fuskarta caraf suka sauka acikin na Mourad , murza idanuwanta tayi cikin rashin yarda da abinda take gani "Kodai zanje ayanka min glass neh"tafada wa kanta "Kodai kije a chanza miki hancinki bah"yafada cikin Zolaya tareda zama agefenta, kallonshi Ammi cikin mamaki cikin sanyin murya tace "Allah yasa bah mafarki nakeyi bah" dariya yayi yace "Ammi nah ba mafarki kike bah" Kawai saiyaga Ammi tayi sujjada harda kwallanta, tashi tayi tafara kallonshi Kaman yau tafara ganinshi, Kama hannun ta yayi yace "Ammi zanje indawo da Qudsiyah dakinta , gobe zamu koma gidanmu Kuma zankoma aiki wannan satin" "Alhmdllh!!?" Ammi keta maimaitawa tsantsan murna har zata tambayeshi dalilin sauyawar ra'ayin shi cos bata manta cewan jiya kafin sunyi bacci sanda tasameshi akan yadawo da Qudsiyah dakinta Amma ya murza toka a ido yace shi Sam yagama zaman aure da ita Allah yahada kowa da rabonshi. Shiru kawai tayi tace shikenan Allah yasa hakan shine mafi Alhkeri "Ameen"ya amsa da murmushin da tin dazu yaki gushewa daga samar fuskarshi tashi yayi yafice inda Ammi taraka shi da ido tana godewa Allah Azuciyarta....      ★★★★★★★★ Abangaren Zuly kuwa ranta fess harda runguman phone din cikin sauri taciro wayan daga kirjinta ta kira Iqbal as usual bai dauka bah shiyasa tarubuta mai message Kaman haka: Afuwan ! DanAllah zandanje gidansu Kuwahnah kayi hakuri ban nemi izini tintini bah amma in baka yarda bah kana iya fadamun kafin nawuce... ZULY. Lutfiya takira, cikin farinciki tafada mata abinda yafaru itama tanuna farincikin ta tareda fada mata cewa basaitaje gidan Kuwah bah kawai takirata tafada mata awaya, ai kuwa tayi na'am da zancen , tana gama wayan takira Kuwah mah tafada mata duk haushi yagama cika wannan budurwan dake zauna sai tsaki take ja.. "Haryanzu bakiji alert bane?"tafada wa matan tana tattara abubuwansu "Erh" tabata amsa caraf budurwan tace "Wai nikam nawa dubu 5 da mutum bazai iya bayarwa bah? Kodayake ai bah shakka ko kwandala babu atare dake Kuma in har haka neh kiroke ni nabiya miki" Kallonta Zuly tayi tana dage giranta daya tace" emmata akwai abinda natsare miki neh anan? Banfa sanki bah! Agidan kitso muka hadu Kuma anan zamu rabu! And in najiki dakyau cewa kikayi in rokeki koh bah haka bah? Ni nafi karfin na roki abu awajenki saidai inke kirokeni! Kuma inshaAllah saikin rokeni abu! Tsaya mah tukunna miye kikedashi?... tsaki taja tace... Natsani shishigi arayuwata kingane?" Hannu tasa ajaka taciro bundle din 500, kadan tazara aciki sannan ta ajiyewa mai kitson sauran tace gashi, tazo daukan BabynZuly data jima da bacci message yashigo wayar matan tana dubawa taga alert, Dasauri ta mike hartana b'ata kunshin hannun budurwan tace "Dubu dari biyar aka turo" "Rabonki neh ahakan ma baiga kunshin bane da kudin yafi haka, nabarki lafiya" Zuly tafada cikin murmushi tareda yin hanyan waje, muryan matan taji tace "Toh ga wanda kika bani" Girgiza kai Zuly tayi tace"haba ai Sun zamo naki" "Nagode sosai Allah ya Kara bude yakuma biya muku bukatunku na Alhkeri" matan tafada "Ameen" tafada tareda ficewa daga gidan ranta fess, ajiyar zuciya matan tasauke kafin tajuyo wajen budurwan data cika tayi fam tana tunanin wacce wannan wanda tafi ta dakuma wanda yabada kudin kunshin dabai gani bah , ajiyar zuciya tasauke tana Addua Allah yatunkudo mata irin wanda ya biyawa Zuly kudi.... Tana parking taga motan Awad a compound din gidan fitowa tayi daga cikin motan tazagaya tasab'a Babynta akafada sannan tadoshi cikin gida, ahankali tabude kofa tana mamakin hayaniyan datake jiyowa daga ciki , zatayi sallama kenan taji Iqbal nacewa "Wai nikam Zulfa kanwar Uwarka neh dazaka tsaya kana fadamin maganan banza akanta, kai bari kaji Wlhy saidai in bata Kuma daukan Wani cikin bah amma mudin ciki yashigeta Wlhy babu ruwana zubarwa zanyi , nace maka ya'yana Sun ishe ni bana bukatar wasu daga kowacce mace, ni biyu Sun ishe ni , inkuma kaga dama kafadamata cewan Nike zubar mata da kowani cikinta I don't ca..." shiru yayi yana kallon Awad dake ta zufa yana kallon bakin kofan shigowa bakinshi sai motsi yake yi amma yakasa furta kowani magana, tsaki yaja shima yajuya yana fadin "Munafiki miye kake kal. ."Makalewa maganan yayi sanadiyar hango Zuly dayayi tsaye abakin kofa. _Tirkash🙆🙆 kardai watan cin Ubanshi neh Yakama..._ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 79* *Meem@rtjj Novel Group, MATAR SO COMMENTS ROOM,SADNAF NOVEL FANS,RABO AJALI FANS📚📚,QADDARANMU CE TAZO A HAKA Fans grp, 🔵🔴AL-HEENE🔵🔴 H.@.S ,Zeeta Hausa Novels, Gorgeous Writers Fans, TASKAR MARUBUTA...📚,'YAN CINKI FAN'S 2, UMMU SUHAIL FANS, WATA UWA, SANAZ NOVELLA, ME MAGANI FANS, Ammin Manal Hausa Novel📚.... kuyi hakuri fah bansamu kiran sunayen Ku bah Wlhy yawa gareku. .. much love wannan page din nakune💋💋* Jitayi kaman ba aduniya take bah, ahankali tasoma takowa tana layi duk akwai babynta a kafadarta,gabadaya jikinta sai rawa yakeyi kaman mazari, Awad naganin kaman zata gefar da babynZuly yayi maza yakarbeta. Gaban Iqbal ta tsaya tana kallon kwayar idanuwanshi, idanunta duk sunyi jahzir, cikin rawar murya ta nunashi da yatsa tace "kaine daman kake zukemin ciki? Why? Ashe kai bazallan mugu bane you're also a monster, a beast, a murderer Daskarewa yayi awajen cikin firgici yana karanto duk Adduar datazo bakinshi, abinda ma yasa yake daga muryar shi yazata bayanzu zata dawo bah tinda tayi messaging dinshi gashi daman Yusayrah ta tafi wuni gidansu. "Wayyo Allah nah! , miye na maka arayuwa dayasa nayi deserving haka daga gareka? Nazata yau ranar Farinciki na neh ashe kuwa yau neh worst moment din rayuwata, wai nikam ya'akayi kazamo dakiki Mara tunani neh? Ka kashe rayuka 6 acikin shekaru 3 kcal! Yeah rayuka 6 tinda kowani cikina en biyu neh ! You killed our children, kamiyardani abar tausayi batareda Kasan cewan Kaine abun tausayin bah! Yeah kai abun tausayine and when i mean tausayin i mean asalin abun tausayin, nazata tsanarka nakeji acikin zuciyata ashe haushin Kane kawai soboda wannan feeling din da nake ji shine tsana cos I feel like strangling you to death" tafada hawaye na gangarowa dacikin idanuwanta, juyawa tayi wajen Awad dake rike da Babynta, mika mai hannu tayi shi kuma yamika mata baby, batareda tayi magana bah takarbe ta tanufi hanyar waje "Karki yarda ki fita daga gidan nan " yafada cikin borin kunya Kojuyowa batayi bah tace "Wlhy hakkin ya'ya nah bazasu taba barinka bah, karka sa aranka zandawo gidan nan , nabaka kwana biyu koka furta min kalman sakina ayanxu kokuma ka rubuta min cikin lallami kokuma na maka ka akotu! Kuma I don't care ko nawa zaiyi costing dina." Ragwaf yazube asaman kujera zufa duk yagama wanke mai jiki, hannu yasa arufe fuskarshi cikeda damuwa, Awad naganin haka yayi hanyan waje abinshi , zai bude kofa kenan yaji muryan Iqbal nacewa" yanzu Kaima barina zakayi?" "Uhmmm what do you expect? Karka damu matar so dinka takusa dawowa saitazo ta rarrasheka."yana gama magana yafice abinshi yana Kuma godewa Allah da ba'a bakinshi Zuly taji maganan bah... ☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆ _DUBAI_ Zaune take a parlourn gidansu tana shan fruit dukta rame ta yankwane Kaman ba Qudsiyah bah, Kaman daga sama taji sallaman Mourad acikin dodon kunnenta, dago kai tayi ta kalleshi , ai wani irin zaro idanuwa tayi cikin rashin yarda da abinda take gani, mikewa tayi dasauri tace"kardai gizon daka Saba yi mun neh.?" Murmushi yasakar mata tareda riko hannun ta yace"ba gizmo bane Qudsiyah" "What! !" Tafada dakarfi "Ke karki tara mun jama'an gidan nan mana" yafada cikin sanyin murya tareda zaunar daita yace "Uwar kwadayi kawai" Kallonshi takeyi Kaman Wani sabon hallita, hawaye neh suka gangaro mata , hannu yasa ya dauke mata su yace "yanxu maimakon kibani KO irin ruwan nan ko irin abincin gidan sarautan kun nan saiki sani agaba kina zubomin ruwan hawaye" Dariya tasake hade da mikewa tace"Kadawo asalinka Sweet, bari nasa a hada maka dining" Jawota yayi ya zaunar daita yace"Kubar kayanku watarana zanci Amma ba yau bah" Murmushi tayi tace "ohk" Gyara murya yayi yace "Nazo neh muyi settling tsakaninmu" Murmushi tayi hawaye na saukowa daga cikin idanuwanta tace "Are you sure you're the one saying this? Gyada mata kai yayi yana rike hannayenta acikin nashi, rolling din idanuwa tayi tace "I will think about it" Zaro ido yayi cikin mamakin jin abinda tace shifa yazata yana fadin hakan zata fara tsalle tana murna amma wai zatayi tunani akai. "Yau Kuma Wani akeja wa aji"yafada yana tab'e baki Gyada tayi tace "Ai hakan yakamata ana muku" "Toh kardai aja ajin har ya tsinke soboda kinga Sabin jini masu neman irin na yawa neh dasu"yafada yana dage giranshi daya "Ai duk yarinyan da tace kai takeso tana tareda babban matsala" shine abinda tafada aranta cos tabbas tasan bayin kanshi bane zuwa wajentan dayayi. Kallo shi tayi dakyau tace" kun waya neh daita?" Shafa sumar kanshi yayi yace"Tarame sosai Kaman mai yin ciwo Kuma natambayeta abinda yake damunta she said babu komai I think Zulynah yanzu hankali ya isheta cos she talked maturely and in dah neh ko tunani bazata yi bah zata fadamin but yau tanuna min tagirma" Runtse idanuwanta tayi sannan tabudesu fess akanshi ai daman tasan ruwa baya tsami banza, ajiyar zuciya tasauke tace" Kasan yanzu da dah ba daya bane" "Hakane barina koma gida zuwa gobe zandawo naji ko kingama jan ajin" yafada yana mikewa cikin sanyin jiki itama tamike tareda taka mishi.... ☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆ _ABUJA ,NIGERIA_ _BAYAN SATI DAYA....._ "DanAllah sister kifada min inda take Wlhy bana iya bacci" Iqbal yafada wa Lutfiyah cikin rawar murya "Ai Kasan bazan maka karya bah nima tin last week data kirani wayanta baikuma tafiya bah" Lutfiyah tafada cikin tausayawa soboda gaskiya yadamu dayawa cos kullum cikin zariya yakeyi agidanta, Gani tayi yana sharar kwalla kafin yamike yamata sai anjima, kallonshi takeyi tana mamakin abinda yafaru har Zuly tafita daga gida har tsawon sati gashi harda baby ahannunta "Allah sarki Zuly ko Ina kike haka?, Allah ya bayyana mana ku lafiya yakuma tsare ku"tafada Kaman zatayi kuka... "Wai nikam Maisona akan wannan yarinyar kabi kadamu har haka? Yarinyar da lokacin da baka da lafiya yawon bude ido tawuce abinta shine kawani zo kahana mu sukuni agida." Yusayrah tafada cikin yatsine "Heartbeat bazaki gane bane, kawai dai kitayani da Addua Allah yasa naganta" yafada cikin sanyin murya Tab'e baki tayi tace "kodai kafara sonta neh?" Juyowa yayi wajenta dasauri harda rike mata hannu yace" Inaga itama nafara sonta, yanzu dai Azare zan wuce nadubota Allah yasa tana chan" Duk ruwa da jini dake yawo ajikin Yusayrah yatsaya cak bata ankara bah taji zubowan hawaye daga idanuwanta kafin takaiga yin magana har Iqbal yafice, zaman dirshan tayi akasa tafara rusa kuka Kaman wanda akamawa mutuwa...... _AZARE, BAUCHI NIGERIA_ "Lafiya daiko naganka Kaman mai ciwo? Ina fatan ya'ta na lafiya?" Arazane yadago yakalli Umma dake zubo mishi tambayoyi cikin rawar murya yace "DanAllah kina nufin Zuly batazo nan bah?" Mikewa Umma tayi cikin tashin hankali tace"bangane bah, rabon Zuly da nan shine lokacin daka kawota kuma tin wancan satin nake kiran wayanta baya shiga" Wani irin mugun Sara yaji akanshi before you know it kawai naga Iqbal ya zube kasa asume , bakaramin rudani Umma tashiga bah cikin hanzari ta nufi cikin fada... "Kuce mata tadawo Wlhy bazan sake bah wannan ma sharrin shedan neh"yafada yana kuka Kaman karamin yaro "Kai bamuson shashanci fada mana abinda yafaru" Malam yafada a kaushashe, hadiye wani yawu yayi cikin fargaba yahau sanar musu da abinda yafaru, wata jijitacciyar Mari Umma tadauke shi dashi tsabar bacin rai har kuka takeyi tana nuna shi da yatsa bakinta na son furta magana "Abinda kayi kokadan bai dace bah amma itama baikamata ace tabar gida bah harda zancen zuwa kotu ai wannan baifi abinda za'a sasanta agida b.." "Sasanta miye Malam? Yanzu abinda zaka fada kenan?upon duk abinda tamai arayuwa amma yasaka mata da wannan?ciki uku fah yazubarwa yarinya what if su kadai Allah zaibata? Agaskiya bazata koma mishi bah saukin ka daya Shine kawai yasakar mun yarinya ai ba shine autar maza bah,in bama kaddara bah ai Zuly ba sa'ar aurenka bace,kuma daman tin ba yau bah na lura baka kwatanta adalci atsakanin su Don haka kabani takaddar ta Kuma Wlhy kanemo min diyata in bahaka ba...." takatse Malam dafada cikin kuka Kuka Iqbal yasake fashewa dashi yana rokon Umma wai bazai sake bah, Malam neh yadafa kafadarshi yace.... *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 80* Al-Hussain Abu Sameer this page is yours.... Kuka Iqbal yasake fashewa dashi yana rokon Umma wai bazai sake bah, Malam neh yadafa kafadarshi yace" ka kwantar da hankalin ka zamuga abinda Allah zaiyi" Kafin Malam yagama magana har anyi sallama abakin kofa, amsa sallaman sukayi Suna karewa mutumin dake sanye da coat, gaishe su yayi suka amsa sannan yakalli Iqbal yace" naje gida ance mun  tafiyanka  kenan Azare shiyasa nabiyo  bayanka"... ganin Iqbal din baiyi magana bane yasa shi zura hannunshi cikin jakan dake rataye  abayanshi  yaciro envelop yace "Daga  kotu  aka aikoni" hannu narawa yakarbi envelope din "Tana Ina?" Yafada  cikin goge zufan dasuka wanke mai fuska "Waye kenan?"mutumin yafada yana zuge  jakanshi "Wacce tabaka  wannan" tsayawa mutumin yayi ya kallo Iqbal for few seconds  kafin yace "Ni  messengern  kotu neh don  haka bansan wacece  kake magana akanta bah" yanagama fadin hakan yamusu  sallama sannan yafice. "Bude mugani" Malam yafada yana kallon Iqbal, budewa Iqbal yayi ranshi duk bah dadi ahankali yace "Sammacin zuwa kotu neh jibi" "Gaskiya bata kyauta bah ai da koh shawara ma saitayi damu"Malam yafada yana kallon Umma da har yanxu bata daina hawaye bah "Shawara? Shawara fah kace! Shi lokacin dayake zubar mata da ciki ya nemi shawarar kowa neh? Shine kake cewa data nemi shawara? Ai  tamin daidai Allah yakaimu jibi" tana gama fadin hakan tayi shigewarta cikin daki abinta. "Toh  Allah yakaimu jibin  tinda bamusan inda take bah" Malam yafada cikin kwantar da murya Hawayen fuskar shi yashare  yace" Amee"... Babu  abinda kake ji a toilet din sai tarinta  Wanda kwana biyun nan satayishi, tissue tasa tagoge bakin ta wanda duk jini neh,  kallon fuskarta tayi acikin Mirrow  sannan tafashe da kuka, duk takode  tayi Wani irin fari  ga idanuwanta  duk Sun koma ciki harda rami wajen  idanuwanta yayi ga wani irin bakin da wajen yayi, Cikinta ta rike tana kallon kanta a mirror tace " miyesa! Ka shigeni  lokacin da banshirya  bah  nasan Kaima zubar dakai za'a yi your father is a murderer! KO dai kawai nazubar dakai neh? No bazan iya Kisa  bah , kawai dai zan haife  ka muzauna mu ukunmu nida kai dakuma babynah , zamu tafi waje mai nisa inda babu mai takura mana ! Koh dear?" Tafada tana  shafa cikinta "Komai zai kare daga gobe, zai sakeni  nima nahuta wa rayuwa nah" hawayen fuskarta tashare sannan tawanke  fuskarta kafin tafito. Kasa tasauka  inda tasamu Babynta nawasa  gakuma Chirstine na tayata hada puzzle,  karasawa wajen su tayi sannan tanemi  waje tazauna cikin rashin kwarin  jiki, "Kina  bukatar Wani abu neh?" Christine ta tambaya cikin ladabi Girgixa kai kawai tayi tana lumshe idanuwanta,  da kallon tausayi chirstine ke binta tana tausayawa halin da uwar gidan take ciki, itafa Wlhy bazata iya wannan wahalar bah ace duk dukiyarta Wani banza na  wahalar daita taab.... _WASHE GARI....._ Sanye take cikin lemon green din dogon riga  mai dogon matsesen hannu, kanta yane  da gyallen kayan , side bag nata narataye a kafadarta bayanta kuwa Christine neh dauke da Babynta , mota suka shiga inda tawuce dasu park, saukesu tayi tashafi  kan  Babynta tace"my baby oya go to play zan  dawo nadauke  ku anjima kinji?" "Ohk  Zulynah karki dade adawo lafiya"tafada tana pecking din Zuly akumatu, murmushi Zuly tayi tana jin son Babyn har cikin bargonta. Sauka sukayi daga cikin motan, sanda taga shigewar su sannan ta tada  nata motan sai kotu. Tana  sauka daga cikin motan en jarida  sukafara rufeta da tambayoyi "*miye yayi zafi haka da bazaku solving matsalarku  agida bah har saikun  zo  kotu? Malama  ko zamu iyajin abinda yasa kikace sai mijinki yasakeki?*" Sune ire-iren tambayoyin da suke mata Amma ko dago kai batayi bah balle ta dubesu har ta shige  cikin court din. Mikewa Lutfiyah dake zaune kusa da mijinta tayi cikeda mamaki tace"wancan bah Zuly bace?" Shima t.v yasake kallo yace "itadince inaga" Zaro ido Lutfiya tayi cikin  kidima tace" nashiga uku  rabasu  fah  za'ayi, DanAllah kazo muje ko ta chanza ra'ayinta" "Ohk  dauko key" yafada yana mikewa, dagudu tashige cikin dakin, kallon mamaki yake binta dashi yace "wannan fah" "Erh ai ba kullum ake fita da mota bah muje kawai da machine"tafada tana Jan hannun shi tayi suka fice inda shi kuma yadinga girgiza kai.... Tana  shiga cikin court tahango Ummanta zaune, karasawa waje  Umman tayi suka rungume juna tareda fashewa da kuka, "Yi  shiru Allah zai saka miki kinji" Umma tafada cikin rarrashi, cikin sheshekar kuka tace "Umma nah  Wani cikin neh dani fah Ina fatan ban dauki wrong decision bah" Shafa kanta Umma tayi tace" Insha Allah, kidaina  kuka kinji" Gyada kai tayi Kaman wata karamar yarinya sannan tazauna agefen Umma  tana sauke ajiyar zuciya,  tintini data shigo yakafeta da kodeddun idanuwan shi sai hawaye yake sharewa jefi-jefi ga duk en gidansu zaune Sun jiran shigowar Alkali. "Zuly!!" Lutfiya  takirata lokacin da taisa  wajen su, Wani irin  banzan  kallo Zuly ta jefa mata kafin tajuyar  da kanta cos sosai take jin haushin Lutfiya na b'oye mata ainihin abinda ke zubar mata da ciki, sororo Lutfiya tayi tana kallon Zuly da mamaki, gaishe da Umma tayi cikin girmamawa itakuma ta amsa cikin sakin fuska, zama tayi agefen Umma tace "Kodai  Aljannunta neh suke kusa" Kura  mata idanuwa Umma tayi tana kallon Lutfiyah datayi magana kasa daurewa tayi tace. "Bangane aljanunta  bah?" Wani yawu Lutfiyah ta hadiye tana zaro idanuwa tace "Mijinta yace tana da Aljanu wai su suke zubar mata da ciki shine nake tambaya  ko Sune suka motsa dalilin ganin irin kallon datake jifana dashi" Ai Umma batasan sanda hawaye suka silalo mata bah kafin takaigayin magana har Alkali da tawagarsa Sun iso  bah bata lokaci aka fara gudanar  da shari'a bayan mai buga guduma  yabuga guduman shi mutanen wajen sukayi tsit. Ba bata lokaci aka fara gudanar da sharian inda aka nemi Zuly dakuma Iqbal da su shiga cikin witness box, shiga kowannen su yayi saiyanzu mah talura dashi "miye sameshi? !" Shine abinda tafada azuciyarta ganin yanda Iqbal yarame Kaman mai kanjamau , tabe baki tayi tareda hararan shi kafin takau da idanuwanta daga gareshi. Muryan Lawyern govnati taji yace" Malama Zulfa ko zamu iya Sanin miyesa kikace sai an araba aurenku? " Hadiye wani yawu tayi hawaye na ciko mata, kallon Umma tayi Umman ta gyada mata kai sannan tayi gyaran Murya tace "Zubarmin da ciki yakeyi!" "Shikenan abunda yake miki?" Gyada kai kawai tayi cos gabadaya jitayi bazata iya magana bah gashi kuwa kowa ita yake kallo harwani rawan disco kafarta keyi, juyawa wajen Alkali dake rubuce-rubuce Lawyarn yayi sannan cikin turanci yace" ya Mai girma mai shari'a Inaga wannan baikai hujjan da za'a raba auren bah.." "Objection my lord" Wani bature yafada da alaman shike kare Zuly "Objection sustained!" Takawa yayi gaban Iqbal yace "kozaka iya fada mana miyesa kake zubar mata da ciki? " Share hawayen shi yayi cikin rawar murya yace "Aikin shaidan neh ,DanAllah karku rabani da mata ta Wlhy inasonta" Arikice Zuly ke kallonshi tana girgiza mishi kai alaman karya mata hakan, juyawa Lawyern yayi wajen Alkali yace "Ya Mai girma mai Shari'a DanAllah inason adubi case dinnan da idon basira Mar azo ayanke hukuncin da baiyi bah" Yana gama fadin hakan ya zauna, sanda Alkali yagama rubuce-rubucenshi kafin yadago yakalli Iqbal dake kuka Kaman ranshi zai fita gakuma Zuly sai auna mai harara takeyi, gyaran murya Alkalin yayi yace "Agaskiyan magana baka yi abinda yadace bah cos gabadaya zubda ciki ma a adinnin musulunci ma babu kyau koda kuwa bah Dan Sunna bah balle wannan Dan Sunna neh don haka sai an cika taara, gareki mai kawo Kara... yafada yana kallon Zuly... ayanayin kima na lura Kaman bason auren kike bah dukda dai abinda yamiki bai dace bah. "Hukunci na shine: Nabawa wa'inan ma'auratan watannin 4 da suje su gyara tsakanin su in har lokacin yacika ba'a samu sauyi bah to saiku dawo"yana gama fadin hakan yamike!!! _Tirkash!!! Miye zanji haka🙆🙆 gaskiya Alkalin nan baiyi bah. Sorry naso nakawo muku karshen zaman su yau amma Allah baiyi bah! Kumun afuwa zan warware komai a sannu_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 81* Jikake Tim Zuly tazube asume akasa dagudu sukayi wajenta kasancewan Iqbal yafisu kusa daita yasa yarigasu isa wajenta, ba bata lokaci ya cicibeta sai waje... Babu abinda kakeji acikin ward din banda kukan Zuly, Umma sai rokonta takeyi amma kaman Zugata takeyi. "Umma nah danAllah kicemai yasake ni wlhy nagaji" tafada cikin muryar kuka Girgiza mata kai Umma tayi tace" kibari kawai tinda Alkali yariga da ya yanke hukunci, ai nan da watanni hudu kaman yau neh kinji?" Jan hancinta tayi tareda gyada kai tana runtse idanuwanta cikeda tausayin kanta... Da Sallama Lutfiya tashigo cikin dakin, ciki-ciki Zuly ta amsa sannan tajuya mata baya, ahankali ta taka taje inda take tace "Zuly!!!"amma ko gizau Zuly batayi bah "Please zan iya bayani" Lutfiya tasake fada , mikewa Zuly tayi daga kan gado sannan tayi taku kusan biyar cikin kausasiyar murya tace "Bana bukatan bayani  kuma daga yau banson nakuma ganinki, just go away, far away from me Allah ya dayyaba!" Tana gama fadin hakan tayi shigewarta toilet tabar Lutfiya cikin tsananin mamaki, har tafito Lutfiya na tsaye Cikin karfin hali Lutfiya tace"haba Zuly ki tsaya mana kiji ta baki nah, ya zakice natafi bayan kina jin haushi nah" "I really do respect u dan Allah ki tafi kafin na nuna miki the other side dina" "Erh naji zantafi tinda ke haka kike kuma bazan sake dawowa bah! Ana ma lallabaki kina wani botsarewa, to hell with you" tafada tareda ficewa daga ward din cikin Fushi... Zama Zuly tayi agefen gado ta dafa kanta da hannunta, ko kadan bata jin haushin Lutfiya kawai dai in ta tina karyan da Lutfiya ta mata neh take jin ranta na suya... _BAYAN ANSALLAMETA_ Dakyar da sudin goshi Zuly ta yarda takoma gidan Iqbal bayan ankafa mishi kashaidi akan kar komai yakuma samun cikin jikinta har ma da ita kanta Zulyn.... Zaune take tana kamawa Babynta kai da baby ribbon ga Waka na tashi yarinyar kuwa sai surutu takeyi tana shan chocolate itakuwa Zuly tana biye mata, Gyaran Muryan dataji neh yasata hade rai tana kawar dakanta gefe, Takowa yayi ahankali yazo yazauna agefenta, gashin datake gyarawa ya shafa yace" babynZuly kanki yayi kyau mumynki ta iya sosai" Murmushi baby tasakar mai tareda daukan daya daga cikin chocolate din gabanta daidai lokacin da Zuly tagama kama mata kai, Tashi tayi tadan koma nesa dasu tasa chocolate abaki tace"Zulynah ki zanani ahaka inashan choky" Caraf Mourad yace"kawo paper da pen nazanaki keda Mumynki" "Kaiya zane kaima?"ta tambayeshi cikeda mamaki "Kwarai dagaske dauko kigani"yafada in a lovely way, tabe baki Zuly tayi tareda mikewa zata bar parlourn kawai sai taji yarike ta, tsayawa tayi cakk tana son kwatar hannunta amma takasa kawai saita tsaya,baby kuma tashiga dakin zanen Zuly dagudu "Am sorry Zuly wlhy aikin shaidan neh" yafada yana murza yatsun hannunta Lips dinta tayi tace" aikin shaidan? Miyesa da shaidan zaiyi aikin shi baice kaje kashiga railway bah? Miyesa baice kaje ka shiga bakin jirgin kasa ya murkusheka ka mutu bah saidai yace kadinga yoyemin ya'ya"? Runtse idanuwanshi yayi sosai cikin rarrashi yace" miyesa bazaki hakura bah? I promise to be a good man kibani wani daman pls" Jin yace promise neh yasa zuciyarta danyi sanyi, daidai nan kuma babynta tafito daukeda karamin drawing board wanda Zuly tasiya mata don karta dameta Da mamaki yake kallon board din hannunta sannan yamiyarda dubanshi wajen Zuly yace"wannan fah?" "Distracting dina takeyi in ina aiki shiyasa na Siya mata" Gyada kai yayi tareda miyarda kallonshi zuwa ga Babyn dahar ta ajiye komai kaman yanda taga mamanta nayi saikace wata babba Zama tayi takara daukan wani chocolate din soboda harta shanye nadazu, cikin kwarewa yahau zanata bai wani Jima bah yagama, Yana gamawa ya yafito ta tazo tagani, kallon board din takeyi kafin ta dan yamutsa fuska kaman yanda taga mamanta nayi a lokuta da dama tace"Zulynah ya akayi kika fishi iyawa?" Dariya Iqbal yayi Yakama lukuteten kumatun yace"ai dole na mumynki yafi kyau" Cos shifa azatonshi awaya Zuly ke daukanta hoto, kallon zanen Zuly tayi tareda fashewa dariya tana nuna shi tace" danAllah ji yanda kamiyar min da Babynah, kumatun ta duk ya wani zazzago" Kurawa Zuly ido yayi yana mamakin yanda akayi tagane akwai mishkila a zanen amma lokacin dayayi la'akari dacewan tana fita kasashen waje saiya watsar da tunanin yace "Bawanin nan haka kumatun babynki take" Zaro ido tayi tana girgiza kanta tace"amma gaskiya karagewa ya'ta farashi dayawa" "Amma ai nayi kokari koh?" "50%"tafada cikin sanyin murya Kura mata idanuwa yasakeyi yana tinawa da Miss dinshi cos itama yana cemata yayi kokari zatace 50%, lumshe idanuwanshi yayi yace" please inajin yunwa ataimaka min kartayi ajalina" Murmushi kawai tayi tareda wucewa kitchen dinta tana mamakin kanta cos gabadaya bata da riko, murmushi tasakeyi lokacin da ta tina da Yay Mou dinta duk shi yasa tadawo haka cos dazarar sunyi fada babu wuya ya sauko daita. "Oops my phone" tafada lokacin data tina ashe tin randa sukayi waya dashi wayar ke ajiye akashe ficewa tayi daga kitchen din dagudu hartana cin tuntube "Lafiya?"Iqbal dake zaune yana bugawa baby game a PlayStation yafada "Lafiya"tafada batareda ta tsaya bah, Jakarta data dawo dashi daga gidan lalle tabude tadauki wayarta tareda kunnawa. _"Zulynah hope kina lafiya? I called several times amma baya shiga, I was worried amma kuma dana tina kina gidan mijinki neh sainaji wannan damuwan yatafi... How is our baby? Kishafamin kanta kinji? Tell her nayi missing dinku sosai. And kafin na manta Ammi tana amsawa kuma tana miki fatan alkheri arayuwarki kuma nakoma wajen aiki as u wish dear. One more thing is nida Yusayrah are.."_ "Zaki kashe bawan Allah da yunwa fah?" Taji muryan Iqbal yafada daidai yashigo cikin dakin, cikin sauri ta danna delete don karyagani yakara zubar mata da ciki cos talura shidin akwai saurin fusata kuma bai iya boye fushin shi bah shiyasa Mourad yafi mata shi sau dubu makawa kashin tinkiya. Karasowa yayi wajenta yana binta da kallon tuhuma kafin yasa hannu ya karbe wayan yace"miye ake dubawa neh haka" Ajiyar zuciya tasauke ganin yana kallon fuskar wayan, murmushi yasake yana dannan fuskar wayan "Nice pictures"yafada yana kanne mata ido Murmushin karfin hali tasake tana cewa "bari naje nayi dasauri-sauri" Bayanta yabi da kallo, haka kawai yaji bai yarda da ita bah cikin nutsuwa yahau mata bincike awaya daidai kuma lokacin da Alert yashigo wayarta da alaman an dade da turowa amma dayake wayar akashe neh yasa bai shigo bah Har zai bude yagani kawai sai yashare yana cewa" hala Ummanta neh ta turo yar 20thousand" Haka ya karaci zamanshi a dakin sannan yafice parlour wajen babynZuly data Jima da isa saudiya, Fita yayi daga part dinta yashiga part din Yusayrah, ganin har lokacin bata dawo bane yasashi daukan waya yakirata... Yusayrah dake kwance akan chest din Dakhil suna dan zantawa taji karar wayarta, Hannu Dakhil yasa yadauka mata wayan agefen gado, ganin sunan dake yawo akan screen dinne yasata saurin mikewa daga kan kirjinshi tana rufe kirjinta da bargo. Saisaita muryarta tayi kafin tadauka "Haba Heartbeat tin dasafe fah kika bar gidan nan amma haryanxu baki dawo bah and kinsan yau weekend yakamata ace kina gida" yafada ahankali Yamutsa fuska tayi kaman yanda yasata tace"toh don yau weekend shine bazanje ganin gida bah?" Runtse idanuwanshi yayi cos gaskiya yanzu Yusayrah tafara isanshi cikin muryan dake nuna bacin rai yace" for goodness sake tinda safe kika bar gidan nan kuma yanzu 9:30 ai yaci ace kindawo Dasauri takai dubanta zuwaga agogon dakin, sai yanzu ma taga ashe lokaci yakure cikin kwantar da murya tace" toh gani nan dawowa kasan in muka hadu dasu Affiyah har mantawa da time nakeyi" Jin abinda yace yasashi dan lumshe idanuwa sannan yace"ko dai nazo nadauke ki?" "A'a zantaho dakaina" tafada gabanta na dukan uku-uku "Toh please kitahomin da twins dina nayi missing dinsu" Gabanta neh ya yanke ya fadi cikin sauri ta har-harda karya tace"Oops! Saidai sutaho daga baya that's gobe soboda yanzu kam sunyi bacci" "Adaukesu asaka su a mota kawai" "No kabari kawai sai gobe su taho" Badon ranshi yaso bah yace toh tareda kashe wayarshi. Kallon Dakhil daya hada girar sama da kasa yasata fara sosa gefen wuyarta tace" Masoyi zan tafi gida" "Amma inacewa nayi kwana zakiyi" "Haba danAllah Masoyi kar Iqbal yaje gida fah yaga bana nan" tafada kaman zatayi kuka "Toh ni ina ruwana?" Yafada in i don't care tune Dafe kanta tayi kaman zatayi kuka tace"please mana kadaisan ni taka ceh" Giyar dake ajiye agefen shi ya kurba kamin yace" ina ma bukatar kudi" "Ohh not again Masoyi"tafada cikeda gajiyawa "Toh then saiki fita mugani" yafada yana cigaba da shan abinshi "Last week fah nabaka duk kudin dake cikin account dina kuma sunkai 10m gabadaya narasa miye kakeyi da kudi" tafada a hasale "Ohh haka ma zakice?kinmanta deal dinmu neh? Kudi fah kawai zaki tatsa mana daga wajenshi ,Karki zata nabar mishi ke neh, kawai lokaci nake jira burina yacika in tafi dake muje muyi rayuwanmu ciki tareda ya'yanmu" yafada cikin sigar yaudara Kallon shi tayi kadan kafin takawarda kanta tace" nawa kake bukata" Wani dariya yasake tareda rungume ta ta gefe yace"shiyasa nake mugun sonki in nasamu mai sipili shida ma ai nagode" Murmushi tasakar mai tace "karya damu... _2months later..._ "Ke fah karki dauka tsoronki nakeji don kinsan sirrina kawai dai ina kawar da kaine"Yusayrah tafada cikin huci "Ni dama bance kina tsorona bah kawai dai fadamiki nakeyi tin wuri kifice mana da wa'inan shegun dakika kwaso cos dan masu gida na hanya" tafada tana shafan shafaffen cikin mai watanni hudu "Kina nufin ciki neh dake?" "Ya'yan Sunna bah"tafada tana kanne mata ido Wani irin kululun bakin ciki Yusayrah taji ya tokare mata makoshi she can't believe ace dukiyar dasuke da uban buri akai wata takeson kwacewa "Inaa..." Tafada tana girgiza kai in disbelief Kallon yaran da tsaye agefenta tayi tace"kuna son nakaiku wajen Dadynku?" Gyada kai suka atare suna kallonta, shafa kansu tayi azuciyarta tace"laifin wani baya shafan wani" "Babynah dauko wannan mini ice cream bars dinnan kibasu" "Yehh"tafada tana barin wajen dagudu "Mijinki yanzu he's crazy over me I mean this soft silk fatar jiki na, yana sona sosai"tafada tana dariyan mugunta forgetting cewan ta manta da mangyada kadai kan wuta "Mayya Kawai"Yusayrah tafada cikeda kulewa ga ranta wani irin suya yakeyi tsantsan bacin rai rausaya idanuwa Yusayrah tayi tana dan sakin murmushin mugunta sannan tayi cikin kitchen da sauri, Juyawa wajen yaran Zuly tayi tana kallon how innocent they are, pecking din goshin su tayi cikeda tausayawan halin da zasu shiga nan gaba insukaji abinda mahaifarsu takeyi. "Mummy!!! Bayanki" Taji ankirata da karfi daga sama, Juyawan dazatayi yayi daidai da lokacin da Yusayrah ta watso man gyada mai zafi, Zaro idanuwan tayi tana matsawa forgetting that akwai Fareed da Fareeda awajen... Wani irin ihun azaba  suka yakurma lokacin da mangyadan yataba fatar jikinsu, Yusayrah da idonta ke rufe ta bude da sauri tana kallon abinda yafaru, cikin tsananin tashin hankali Yusayrah tafara takowa da frying pan a hannunta kwakwalwarta nason tariyo abinda take gani volume din kukansu dayakaru neh yasata sakin frying pan mai zafi akafan Zuly da idanuwanta ke waje kaman zai fado kasa Kuka Zuly tafashe dashi tareda daukan frying pan dinta data kawo daga part daga wajen kafarta wanda hakan yayi daidai da shigowan Iqbal cikin gidan Cakk yatsaya yana kallon abinda yake faruwa awajen, wani ihu Yusayrah takurma daidai lokacin da numfashin Fareeda yadauke cakk while Fareed nakukan Azaba kasancewan mangyadan yafi tab'a Fareeda "Nashiga uku takashe mun y'a!"Yusayrah tafada tana daura hannunta akai duk zufa yagama wanke mata fuska ga hawaye dakuma majina, Ai Iqbal baisan sanda yakarasa wajen Yusayrah bah yana kallon Zuly dake rikeda frying pan tana kuka mai tsuma zuciya saikace itace ta watsa mai mangyadan. Daukan Lifeless Fareeda yayi wasu Hawaye na zubowa daga idanuwanshi, Hanyar waje yayi da gudu da Fareeda ahannunshi, itakuma Yusayrah tadauki Fareed sai waje Sakin pan din hannunta tayi tareda binsu waje damugun gudu don karsu tafi su barta Zata bude kofar gaban motan taji Iqbal nacewa"Zulfa indai aka tabbatar dacewan Fareeda nah tarasu toh nasakeki saki Uku" Zaro idanuwa Zuly tayi cikin tashin hankali cos itafah ganin datake mawa Fareeda babu arai atare daita "Bata mutu bah tukunna Zuly kibisu asibitin ayi komai agabanki"tafada wa kanta tana nufan gate din waje cos gani takeyi inhar takoma dauko key to akwai matsala. Jitayi cikinta na murdewa haka dai tadaure tafice daga gate din tana uban kuka dukda uban tambayan da baba maigadi kemata Taxi tashiga tafada mai asibitin su, kai tsaye yawuce daita inda sai kuka kasa-kasa takeyi... _4hours later..._ Zarya sukeyi a bakin kofan emergency room din da'aka shiga da yaran, Zuly bata minti biyu bata tsuguna bah soboda azabar ciwo dake cinta amma hakan take daurewa, yanzu kam tadaina risgar kuka saidai kuma uban unstoppable hawayen dake silalo mata. Yusayrah kam tindazu tahada kanta ta bango tana kuka mai tab'a zuciya jefi-jefi kuma Iqbal dake cikin tension na rarrashin ta Gefe guda kuma en gidansu Iqbal neh dakuma en gidansu Yusayrah wanda aka fada musu abinda yafaru. Wani irin mugun faduwar gaba Zuly taji lokacin da taga jan wutan gaban operation room din yamutu. Likitoci neh suka fito sannan aka fito da Fareed da jikinshi ke nannade da bandage, Girgiza kai Doctorn yayi yace"saidai kuyi hakuri fah cos tin kafin akawo su macen ta rasu" Wani ihun daya razana duk wanda yake gurun Zuly tayi tareda rike kasar mararta tana zaro idanuwa dayan hannunta kuma tana rike hannun Maman Iqbal dake gefenta "Take heart!" Likitan yafada tareda wucewa yana jin tausayin Zuly cos azatonshi itace mahaifiyarsu Jitayi kaman wani abu nazuba ta kasanta, cikin tsananin tashin  hankali take sauke kanta ahankali don ganin miye neh ai basu farga bah kawai suka ga tazube akasa summamiya... _wayyo!! Allah yajikanki Fareeda_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 82* _My wattpadians wannan page din naku neh... Much love_ Cikin tashin hankali Maman Iqbal ta tsuguna agaban Zuly tana jijigata tareda fashewa da kuka, nurses ta hau kwalawa kira. Iqbal Kan Kaman karamin yaro haka yake kuka cos bakaramin so yake mawa yaranshi bah, dubanshi yamiyar wajen Yusayrah, zaro ido yayi ganin yanda duka jikinta yasake "Nurse!!"yafada yana daukan Yusayrah data shiga biggest shock of her life dalilin jin mutuwar yarta, ahanya yahadu da nurses din cikin sauri aka directing dinsu ward dinda aka shigar da Zuly tareda fara bawa dukkansu biyu taimakon gaggawa. Zama yayi yahada kanshi da guiwa yana sauke ajiyar zuciya chan Kuma yafashe dakuka tinawa dayayi Zuly neh takashe mishi y'a batareda tunanin komai bah yamike yanufi reception....       _3 hours later_ Ahankali tafara bude idanuwanta tana Adduar Allah yasa duk mafarki takeyi,runtse idanuwanta tayi tasake budewa ganin Kaman ceiling neh instead of P.O.P, salatin datayi neh yamiyar da hankalin Maman Iqbal dake zaune kanta "Sannu koh." Tafada cikin tausayawa Gyada kai tayi tareda shafa cikinta tana sakin murmushin wahala, hawayen dasuka zubo mata tashare tace"ya jikin Fareeda" Ajiyar zuciya Maman Iqbal tasauke cikin sanyin murya tace" ta riga mu gidan gaskiya" Runtse idanuwanta tayi hawaye na zuba sosai chan Kuma tasake kuka mara sauti tace"Allah sarki Fareeda Allah yajikan ki yasa ke mai ceto ceh" "Ameen" ta amsa Mikewa tazoyi Maman Iqbal ta tayata "Nagode" tafurta Kaman ance ta juya karaf idanuwanta yasauka akan bedsheet dinda ya baci da jini, kallon fuskar Maman Iqbal data kawar dakai tana rufe bakinta da khimar, zama tayi abakin gadon cikin sanyin jiki, muryarta narawa tace"yasake fita kenan?... runtse idanuwanta tayi tareda fashewa da Wani irin kuka mai ban tausayi... Allah sarki Iqbal am sorry for not giving u baby" Mama zatayi magana kenan Iqbal yashigo jijiyoyin goshin shi duk Sun fito rad'au, har gabanta yatako sannan yasa hannu a aljihu yazaro well folded white paper sannan ya damka mata ahannu, "Miye wannan" mama ta tambaye shi kawar da kai kawai yay inda Zuly tayi shiru tana tina kalman daya fada mata lokacin da tazo shiga mota, cikin sauri tahau bude papern abinda tagani neh yasata sakin gigitacciyar Kara tana fadin "cikina babu yanxu! Aurena ma yamutu, Wani irin rayuwa nazo neh , Iqbal baka min adalci b.." Kafin takarasa magana yadauketa da wata zaffafiyar Marin dayasa gefen bakinta fashewa "ban miki adalci fah kikace? KI kashe min y'a kice ban miki adalci bah, kina kirana da murderer koh? Yanzu acikin mu waye murderer, you killed my daughter fah my Fareeda" Yafada cikin kuka Itakuwa sai girgiza kai takeyi tana zaro idanuwa, cikin tashin tace" Wlhy bani nakashe ta bah , Yusayrah ceh Wlhy kayarda dani bazan taba cutar ka bah " Bango ya nausa sannan yajuyo dasauri yana nuna mata yatsa yace "taya za'ayi uwa da takashe diyarta? in kika sake cewan matatace takasheta Wlhy bazanyi la'akari da cewan kinsamu miscarriage bah zan nada miki najakin da bazaki Kuma daukan Wani cikin bah! Zulfa you're a great misfortune! nayi tunanin baki second chance arayuwa nazama dani har abada , nayi cherishing dinki sosai naso duk abinda kika nuna kinaso Amma gabadaya ke tsanan duk abubuwan danake so kikayi, kina yawan cewan kin tsane ni ashe kiyayyar ma tawuce tunani na tinda har kika kashe min y'a, I regret marrying you , I regret knowing you!!!" "Stop!! Wai miyeke damunka neh? Tinda nasanka baka tab'a amfani da kwakwalwarka bah, miyesa zan kashe innocent girl kaman Fareeda kawai kayanke hukunci batareda bincike bah, thank God ma yanzu am a free bird tinda har kamin saki har Uku and Wlhy bani nakashe maka y'a bah kaje kayi bincike dakyau and kuma I never regret anything av done to you kobah komai mu family and friends neh, amma karubuta ka ajiye wlhy daga yau kafara dana sani kenan!" Tana gama fadin hakan tadauki wrappern dake ajiye sannan tashige toilet tareda slamming kofa "Miyesa ka saketa batareda kayi bincike bah?"Mama tafada cikin takaici bah "Mama what we see is what we believe! Ahannunta nasamu frying pan din. Ita takashe min y'a" yafada yana yin zaman dirshan akasa Girgiza kai mama tayi tace" is not all what we see that we believe cos some maybe fiction." Tin lokacin daya shigo tadawo hankalin ta amma the guilt inside her yahanata bude ido. Ta tsane kanta sosai yanzu, she can't believe ita takashe diyarta da hannunta ga dayan ma rabin jikinshi yakone, Runtse idanuwanta tayi hawaye na gangaro wa lokacin data tina Dakhil, "Nashiga uku nah" tafada dakarfi dayasa sukayi kanta dasauri Fizge-fixge tafara yi akan gadon tana kuka sosai kaman ranta zai fita tsantsan tashin hankali datake ciki na tinawa da Dakhil har mantawa tayi dacewan akwai mutane adakin tayi tafara fadin"wayyo Allah! Tawa takare nakashe ya'ta da hannu nah adalilin kishin banza wayyo Allah Fareeda na tatafi" Sororo Iqbal ya tsaya gabanshi na dukan uku-uku, mama neh ma ta tabata tareda kiran sunanta, Tsit Yusayrah tayi tareda bude idanuwanta fess tasauke su akan Zuly data fito daga toilet rike da leather a hannunta, cikin sauri tamike zaune ko lura dasu mama da Iqbal batayi bah Takowa Zuly tayi har gabanta kafin tasaki murmushin takaici tace" yanzu Iqbal is all yours Allah yajikan Fareeda" Chakumo wuyar Rigarta tayi cikin tashin hankali tace" miyesa kika kauce? Miyesa baki bari mangyadan ya tabaki bah? Kinsa nakashe ya'ta miye kikeson nafadawa ubanta?" "Ce mishi zakiyi kishin mijinki neh yajawo hakan"tafada tana cire hannunta daga wuyarta "Wlhy kin shiga uku a wajenshi" tafada "Bayan sakin daya dankara min?" Tafada kaman batasan akan Dakhil take magana bah soboda talura kaman Yusayrah ba acikin hanyacinta take bah Yusayrah zata sake magana Zuly tafada kafadarta kafin tajuya wajen Iqbal da notin kwakwalwar shi yake barazanan kuncewa jin cewan Yusayrah ce takashe Fareeda bah Zuly bah, murya Zuly yaji tana fadin "Toh Iqbal kaji koh bani nakashe maka y'a bah, zargina dakayi dafari nayafe maka soboda matsalolin dazasu kunno maka ma ya isa, nabarku lafiya" tana gama fadin hakan tafice daga ward din tana share hawayen fuskarta da hannun da babu komai, Zama tayi awajen kujera domin hutawa tana kuka kasa-kasa jin kukan yarinya yasata zaro Ido tareda mikewa tana yin hanyar waje sai cewa take "wayyo Babynah!!".... Kaman wanda aka zarewa laka ajiki yakarasa wajen Yusayrah datake zaro ido cikin tsananin kidima jin katobaran data gama yi yanzu "You killed her don't you?" Yafada cikin rawar murya yanajin kafafuwan shi narawa Girgiza kai tafara yi tana matsawa baya hawaye na malala daga idanuwanta Cikin tsawan da baitaba mata yace"answer me!" Rike hannushi mamanshi tayi tana murzawa alaman yakwantar da hankalin shi Fizge hannun yayi yakama kafadar Yusayrah yana jijigata dakarfi, ai kuwa saita sume mai soboda tashin hankali Yana cire hannushi daga jikinta ta zube akan gadon da bayanta "Heartbeat!!" Yafada cikin sabon tashin hankali yana rungume kanta akirjin shi tareda sakin wani kuka again. Mamanshi neh ma taje takirawo doctor aka zo aka fara dubata duk kanta nakan cinyar shi yana shafan kanta sai ajiyar zuciya yake saukewa kaman wanda yayi gudu saukin abin ma har sunkai Fadeela makwancin ta... Kwance tasamu babynta akan bench din baba maigadi "Allah sarki Babynah"tafada cikin tausayawa ganin yanda take sauke ajiyar zuciya alaman tayi kuka ta koshi gakuma hawaye duk sun bushe mata Daukan baby tayi tayi hanyar ficewa daga gidan taji muryan maigadi yana cewa" lafiya daiko?" "Tarasu" shine abinda tafada tareda ficewa daga gidan gabadaya... "Kayafe mun maisona "tafada cikin disheshiyar muryarta "But why kikace Zuly ceh takashe ta? Gashi kinjawo nasaketa dakuma asarar cikin jikinta"yafada ahankali Jitayi gabadaya tausayinshi yarufeta, cije lebban ta tayi tana tirr da halin irin nata "am sorry for everything" Tafada tana share hawayenta, gyada kai kawai yayi yana fashewa da sabon kukan dabaisan na miye bah... _5 days later_ Zaune take tasa Fareed dake kwance agaba saikuka take mishi, duk tarame tayi duhu kaman baita bah. "So dagaske neh?"taji anfada daga bayanta Dasauri tajuya tana kallon Dakhil dake shigowa cikin dakin fuskar shi Sam babu ko digon annuri Mikewa tayi atsorace cos batayi zaton zaizo har asibiti bah... Tafiya yakeyi amma kaman hankada akeyi soboda rashin karfin jikinshi, he feels restless Ajiyar zuciya yasauke tareda nufan ward din da aka kwantar da Fareed yana dada rike basket din hannushi wanda abincin lunch din Yusayrah neh acikinta. "Miye kakeyi anan?"tafada cikin karfin hali Mari yakwasheta dashi yace"harkinada bakin magana? Kin kashe mun y'a kuma nazo duba jikin magaji na kicemun miye nazoyi, you must be mad" Jikinta neh yadauki rawa kaman mazari bakinta sai rawa yakeyi cikin rawar murya tace "Masoyi danAllah katafi kar babanshi yadawo yasameka anan" "Waye kuma Babanshi bayan ni Sayrah? Aww kina nufin ATM machine dinmu? Yazo mana and so kinma ci sa'a ban karya wannan hannun dakika watsawa yarana mangyada bah" yafada tana riko hannunta da karfi Kuka tafashe dashi tana mai tsinewa Dakhil acikin ranta kaman saukar aradu taji yace "Nikam ma yau zantafi da dana" "DanAllah kayi hakuri katafi zanzo muyi settling komai" tafada cikin rashin nutsuwa jin yace zai tafi da Fareed "Ai in kinga natafi toh tareda yarona neh" yafada yana kokarin daukan Fareed Cikin muryan tausayi tace" danAllah karufamin asiri mai sona karka min haka, kadaisan soboda kai nake irin wannan abubuwan pls katafi zanzo gida muyi magana" Hannu yasa yashafo gemun shi da ko gashi babu yace" inzaki zo ki tabbata kwana zakimun kuma kitaho da jakan kudade" Wani kukan tasakeyi tace" danAllah ka sausautamin wlhy gabadaya nayi broke gashi Iqbal na nan" Hawayenta yashare yace" haba my sweet Sayrah kima daina bata hawayen ki soboda kaifi daya neh dani donhaka just kiyi abinda nasaki"... Wasu irin zufa ke karyowa Iq... *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 83* Wasu irin zufa ke karyowa Iqal gawasu taurari sai tsere sukeyi a idanuwanshi, jiyayi kafafuwan shi bazasu iya daukan shi bah,long bench din dake dan nesa dashi kadan ya isa yazauna tareda ajiye basket din hannushi, Zuciyarshi har wasu zafi yakeyi"miye suke nufi?" Yafurta underneath his breath,kirjinshi na sama da kasa, hannushi yasa yarufe fuskarshi dashi hawaye masu zafi na silalowa har baisan sanda Dakhil yafice daga ward din bah,jiyayi an dafashi akafada Dago kanshi yayi yakurawa Awad dake gabanshi jajayen idanuwanshi wanda yake daukeda unstoppable hawayen bakin ciki "Take heart!!"Awad yafada cikin jimami ganin halin da abokinshi yake ciki, Basket din gefen Iqbal yadauka sannan yashige dashi ward din da aka kwantar da Fareed... "Inason aduba min ko dagaske Fareed bah dana bane!" Yafada ahankali Zaro idanuwa Awad yayi cikin mamaki yace" badai kuma yanzu zargin heartbeat dinka kakeyi bah?" "Just do as I say" yafada cikin tsawa amma trying to calm himself down Gyada kai Awad yayi sannan yace" muje lab zansa adauko jinin Fareed" Batareda yayi magana bah yabishi zuwa lab din yana Adduan Allah yasa karya Yusayrah keyi nacewan Fareed ba danshi bane... "Unbelievable!!!" Awad yafada yana share zufan goshin shi bayan result din test din yafito Batareda Iqbal yayi magana bah yamike cikin sanyin jiki dakuma tsinkewar Zuciya yayi hanyar waje "Friend karka sake yanke hukunci cikin Fushi" Awad yafada cikin muryan lallashi Gyada kai kawai yayi tareda ficewa daga office din, yajima abakin kofan ward din Fareed kafin kawai yafice daga asibitin gabadaya. Tuki yakeyi amma hankalin shi baiwajen motan har yayi nasarar buge wata baiwar Allah kadan Cikin sauri taka burki tareda fitowa daga motan duk zuciyarshi babu dadi "Sannu baiwar Allah!!"yafada ahankali Tsaki yaji taja tareda mikewa cikin muryan bacin rai batareda takalli waye bah tace"sannu? Ciwo nakeyi dazaka ceh min sannu? Daman ance direbobin birni neh suke tukin ganganci sobida rashin sanin zafin kudin da akasiya mota kuma Allah yasoka ban samu kwarzoni bah da Wlhy saika sha cizo shashasha kaw..." Maganar neh ya makale lokacin datayi ido biyu dashi cikin sauri tajuya mai baya cikin tsananin tsoro" innalillah nashiga uku ni _Hibba_(Kun tinata? Hibban data ciji Zuly akan nono).... Buge bakinta tayi tace... Kaikam baka iyayin shiru arayuwanka" Sake juyowa tayi takalleshi yawani kafeta da jajayen idanuwanshi Azuciyarta tace"kai daga gani wannan mijin Zulfan nan za'ayi jaraba" Wani yawu ta hadiye tace" kayi hakuri Yaya bansan kai bane DanAllah karka mareni" Sororo yayi yana kallonta kaman maison tino inda yasanta amma gabadaya damuwan dayake ciki yahana shi tino fuskarta "Kema kiyi hakuri" yafada tareda barin wajen Tabe baki tayi tace"Allah yasoni ban samu tsarabar mari bah" soboda bata mantawa da irin marin dayake bawa Zuly duk zuwanshi "Komiye yake damunshi haka oho"tafada tareda tabe baki tana barin wajen abinta... Banda kuka babu abinda yakeyi harda su shidewa he's finding it hard to believe cewan dagaske Yusayrahn shi Mazinaciya ceh" Ya Illah so all this while Zuly tasan komai" Yafada yana buga goshin shi" tayi deceiving dina all this while, she betrayed me" Yafada cikin dacin rai"arrrghh" yayi sighing lokacin daya tina da Zuly "So Zuly tasan dacewan yaran banawa bane and lokacin data fada nasaketa" Wayyo Allah nah" nazubar mata da ciki,nazubar da ya'yana na Sunna" "Zuly!!!"yafada dakarfi tareda nufan part dinta kaman baisan bata gidan bah. Wayarta idanuwanshi yafara hangowa asaman center table duk yayi kura, daukawa yayi yana kallo kaman itace Zulyn yace" am so sorry!!! Kiyafemun Zuly,kince zanyi dana sani and here I am" Ahankali yashiga dakinta yaga komai agyare yake kaman tana nan sai kuran dasuka bade koina "Zuly!!"yafada yana bude toilet, "Nasan baki tafi bah tukunna danAllah kifito" yafada yana nufan kofan fita daga dakin Kaman ance ya waiga kawai saiyaga kofa, cikin sauri yabude kofan kaman zai balleta tareda shiga cikin dakin. Cakk komai nashi yatsaya yana son kwakwalwar shi yabashi amsa abinda yake gani Zanenshi yagani katoto ajikin garu agefe daya, dayan gefen kuma itane da Mourad suna zaune dayan angle din itada babynta while angle din daya rage itada Mourad saikuma babynta atsakiya. Kallo yakaiga frames din dasuke kasa yana kallon frames masu shegen yawa wasu kam ma har ansa su akwali wasu kuma an jiye dayawa akansu akalla frames din zasukai dubbanni he was looking so shocked Wani art work neh yadauki hankalinshi har baisan lokacin dayaja Michael Jackson kafanshi zuwa wajen bah "MISS ZULFA" shine abinda aka rubuta cikin wani design mai shegen kyau zai iya rantsewa koshi bazaiyi wannan beautiful artwork din bah cos it's extra ordinary. Jiyayi gabanshi yayi mugun bugawa girgiza kai yayi yace"wannan mafarki neh Iqbal katashi kawai" Faduwar wayar hannunshi neh ya fargar dashi firgit yayi yana sake kallon dakin dakyau ai baisan sanda yajuya da reverse bah yafice daga part dinta dagudu... "Waye yabani koda??" Shine abinda yatambaye Awad cikin rawa murya "Miss Zulfa mana"ya bashi amsa "Waye ita?"yatambaya kaman baisan waye bah "Wacce tabaka abinda matarka bata baka bah wato matarka Zuly!!" "Don't tell me Zuly ceh MISS DINA!"Yafada akidime Tabe baki Kuwah data fito daga cikin daki tayi tace" natabbata kaga shaida adakin Zanenta, Zuly itace Miss dinka!!!!" Wani irin dishi-dishi yafara gani kafin Awad yasan miye yake faruwa kawai yaji karar fashewar center table. *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 84* Cikin sauri Awad yayi kanshi yana mai kiran sunanshi amma inaaa! Iqbal yayi nisa. Ganin dayayi yana fidda jini ta hanci neh yasashi fita waje dagudu. Itadai Kuwah ko motsawa batayi bah asalima tabe baki tayi daga baya takoma daki abinta wajen danta dake kuka. Chan saiga Awad yadawo da Maigadi,da taimakon maigadi yasamu yafitar da Iqbal dake sume! Bayan sun isa asibiti neh ya ari wayar daya daga cikin nurses dinsu yakira iyayenshi yafada musu halin da dansu yake ciki kafin yakira Matarshi Kuwah, tana daukawa yace "Maigidan kine ke magana" "Ai nagane muryarka"tafada hankali kwance "Kitaimaka mana da abubuwan da ake bukata a asibiti mana" "Bashida mata neh?" "Haba matata ni basan ki da rashin tausayi bah please kice driver yakawo ki kinji?"yafada cikin lallashi tareda kashe wayar soboda yasan in bai kashe bah rigima zata tada mai. "Mijinki babu lafiya fah" Awad yafada wa Yusayrah dake fitowa daga bayan gida "Miyesa me shi?"tafada hankalin ta tashe "Jita kaman mutumiyan arziki"yafada aranshi afili kuma yace "Shock!" Wani muguwar faduwar gaba taji yashige ta lokaci guda, cikin rawar murya tace" kozan iya ganinshi" "Yanxu dai ba'a barin kowa yaganshi kibari sai anfara bari zanzo naje dake"yafada tareda ficewa daga ward din... _BAYAN SATI BIYU_ Sosai Iqbal yakare kaman mai ciwon S , rame sosai kaman ba shi bah, inka ganshi saika zubar mai da hawaye, kullum bashida abinyi banda kuka da nadaman abubuwan dayayi, alokacin kuma har an sallami Fareed shiyasa Yusayrah take samun daman kula dashi dukda bawai yanzu yana sakar mata da fuska bah Itakam bata damu bah cos atunanin ta zafin rabuwa da Zuly neh amma zaiyi yagama. "Maisona danAllah inason zuwa gida yau"tafada cikin ladabi "Allah sarki Zuly nasan dake ceh datin kafin satin fitan yayi zaki fadamin"yafada azuciyarshi tareda ciza busassun labban shi kafin yace "Toh agaida su" Murmushi takuma sakewa tace" DanAllah ina bukatar kudi" Kallonta yayi na wasu mintuna sannan yace"dauko cheque book dina" Washare baki tayi tareda hurawa sama cikeda farinciki ganin bai tambayeta miye zatayi dashi bah... "5million Naira!" Tafada cikeda farinciki soboda bata yi zaton zai bata kudin dayakai hakan bah "Allah sarki Iqbal kayafemun"tafada acikin ranta afili kuma tace "Nagode maisona Allah yakara budi" "Ameen"yafurta asarari amma cikin ranshi fadi yake "Daga yau sainaga mai baki" Kwalliya taci kaman zata gidan baki sannan tafice daga gidan gabadaya tana barin Fareed awajen Iqbal. Tana fita shima yamike yabi bayanta,yana tsaye aka bude mata gate tafice. Dakafa yataka zuwa bakin gate yakuwa ci sa'a akwai mai taxi, ba bata lokaci yashiga tareda umartan shi dayabi bayan motan Yusayrah... "Gashi!"shine abinda yafada cikin b'acin rai bayan Yusayrah ta dawo Kallon miye neh take mishi kafin tasa hannu takarbe papern ahannunshi Batareda ta bude bah tajefa acikin jakka sannan tawuce part dinta don huce gajiya Sanda tagama komai nata tukunna ta tina da papern da Iqbal yabata "Allah sarki maisona Allah yasa wani cheque dinkuma yabani"tafada tana warwarewa Cakk tatsaya tana kif-kifta idanuwa, tashi tayi gabanta na bugawa sosai ga tashin hankali karara akan fuskarta, Mikewa tayi dasauri tana ficewa daga part din zuwa parlour wajen Iqbal "Maisona miye wannan"tafada cikin rawar murya Murmushin takaici yayi yace"banason kicigaba da kwasan zunubi neh shiyasa kawai na sallameki kije kicigaba da abinda kikeyi" "Miye nakeyi love?"tafada hawaye na gangaro mata "Love!!"ya maimaita cikin mamaki soboda ita saidai tace Maisonta amma banda wa'inan sunayen Tabe baki yayi cikin ko inkula yace" kinfini sanin miye kikayi soboda gabadaya innatina jinake kaman na rufeki da mugun dukan da bazaki sake moruwa bah amma son danake miki yahana faruwan hakan" Yafada yana rike saitin zuciyarshi,hadiye wani yawu tayi jikinta na wani irin rawa soboda firgicin jin zai daketa Dan matsawa kadan tayi tace"Allah zaisaka min Iqbal tinda ban maka komai bah kasakeni,wlhy na tsaneka" Hawayen da suka silalo mai yagoge yace" daman wannan kalman kawai nake jiran ki furta Yusayrah, ace duk soyayyan danake miki ki rasa da abinda zaki saka min saida cin Amana! Kinci amanata kin yaudareni, kin likamun shegu amatsayin ya'yana amma kice bakimun komai bah? Harda Allah zaisaka miki? Ke yakamata kice hakan koni? Bantaba zaton hakan daga gareki bah, bakaramin cutata kikayi bah" Iyanzu kam jikin Yusayrah yayi sanyi kalau sai kallonshi takeyi at the same time kuma wani soyayyar shi dabata san daga ina bah suke fizgarta amma kuma lokaci yakure tinda duka igiyoyinshi dake kanta ya tsinci, lumshe idanuwanta tayi tana hamdala aranta tinawa datayi da first love dinta wato Dakhil yanzu tasan bata yi asara bah zataje suyi aurensu da Dakhil dinta sannan ta roki gafara awajen Allah tinda Allahu Gafurun Rahim neh shi!( Nace Yusayrah kenan) "Kayi hakuri"shine abinda kawai tafurta tareda shigewa part dinta dagudu. Yadade awajen tin yana zallan hawaye harya fara kuka yana jin tsanar kanshi akan abubuwan dayayi. Ashe Zuly is a Blessing in disguise amma shine yake mata hakan, tabashi kidney amma koda da rana daya bata tab'a koda mishi gori bah ainihi ma bata tab'a dago wannan zancen bah balle yasani. Tashi yayi dakyar ya haura sama zuwa part din Zuly soboda yanzu nan neh wajen zamanshi musamman dakin zanen ta... "Heart control Yaushe zamu tafi Cyprus din?"shine abinda wata dake sanye da wani kayan da bashida maraba da tsirara tafada "My Niha sonake nakarbi Fareed awajen Yusayrah tukunna" Dakhil yafada cikin maye yana kurb'an giyanshi Kofa sukaji ana kwankwasawa, kallon juna sukayi kafin suka kalli agogon bango "Waye bashida gidan dayake damun masu gida goma saura na dare"Nihal tafada cikin tsiwa Gaban Yusayrah neh yafadi jin kaman muryan kawarta Nihal.. "Hala kanwarshi Niha ceh tazo"tafada cikin son kwantarwa kanta hankali "Niha matar yayanki neh" tafada tana murmushi kaman agabansu take Murmushi Nihal tasake azuciyarta tace" komai yakare " sannan tabude kofa Batama lura da Nihal bah soboda yanayin wutan parlourn, shigowa tayi da Fareed dake bacci akafadarta tace" kanwar mu DanAllah ashigo min da akwatina nah" "Wani akwatina Sayrah?"taji muryan Dakhil yafada Far da idanuwa tayi tace" Adduan mu yakarbu tinda yasakeni cikin sauki kaga yanzu zamuyi aurenmu muci Karen mu babu babbaka tinda munriga da mun tara shegu Naira" "Hey kawata"taji anfada daga baya Batareda takalli mai magana bah tace" Masoyi wlhy muryan kanwarkan nan sak na aminiyata" "Kanwa kikace fah?"taji ansake fada, juyawa tayi takalleta daidai Nihal tukunna farin wutan parlourn Mikewa tayi cikin tsananin firgita tana nuna Nihal dayatsa "Miye kikeyi anan da irin wannan shigan?" Ta tambayeta cikin rawar murya "Kedai zan tambaya nace miye kikeyi agidan mijin wata da wannan uwar Daren... *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 85* "Waye mijinkin?" Yusayrah ta tambaya cikin rainin hankali "Wanda kike kwartonci dashi wato Dakhil"ta bata amsa tana sakalo hannayenta ta kugunshi Wani juwa neh debi Yusayrah aikuwa saigata tayi zaman dabbas akan kujera tareda ajiye Fareed agefenta "Baki gane bah koh?"taji Dakhil yafada cikin muryan mashaya Gyada kai kawai Yusayrah tayi gabanta na dukan goma-goma Dariya yakece dashi yace "Sayrah kenan! Bake kin zabi son kudi akaina bah? Muna cikin soyayyar mu cikin aminci kika kawo shawara lokacin da Iqbal yake nemanki, sharawar ki bakaramin tarwatsani yayi bah soboda hakan yanuna min nidin ma zaki iya hakan dani, Wato ke kinga mai kudi dan gidan masu kudi koh, bakida wayo wlhy, kin miyardani shashasha irinki neh? Ai tin lokacin dakikace nabarki ki auri Iqbal inyaso saiki kwamushe shi daga baya ki gudo muyi rayuwanmu natsaneki soboda natabbata nima in nayi kudi zaki iya kwamushe ni ki gudu tinda aka kike, Naso naki wannan shawara naki amma kuma dana fadawa kawata wanda tin kafin nasanki take bina akan tana sona...yafada yana shafa fuskar Nihal dake murmushi... saitace min ai wannan babban garabasa neh agareni nayin kudi cikin sauki. Nakuwa amince daita bayan wata daya soyayya mai karfi yashiga tsanina daita, tinkafin ma kiyi aure na auri Nihal wato kawarki wanda kika hadu daita a saloon lokacin da kikaje wash and set( a saloon suka fara haduwa da Nihal) Don haka inma zakisan inda dare yamiki neh toh soboda ni basonki nakeyi bah, waima waye zaiso macuciya? Mayaudariya, nidai kawai ina amfani dake neh kawai" yafada yana fashewa da dariya Ai Yusayrah batasan sanda tacire khimar din kanta bah tana gyada kanta kaman wata kadangaruwa, wasu zufa ke karyo mata tako taina najikinta, Zuciyarta na wani irin zafin da tinda take arayuwarta bata tab'a jin irinshi bah, wani abu taji yatokare mata makoshi soboda rashin kukan dabata san miye yake hanashi zuwa bah,bata tab'a sanin yanda akeji a tashin hankali bah saiyau Muryan Nihal taji tace"Kintina nataba cemiki inkika san saurayina saikin kin kusa zaucewa! Balle ma yanzu dakika ji bah saurayi dani bah miji neh sukutum!" Runtse idanuwanta tayi hawaye masu zafi suka samu nasaran gangaro wa daga idanuwanta, sai nishi take dakyar kam wata karma lee "Sayrah godiya dayawa soboda ata dalilin ki nida mijina muka zamo masu kudi! Mun gode sosai Allah yasaka miki da Alkheri kuma kiyi hakuri!" "My Niha Kishiga da Fareed daki" Zaro idanuwa tayi cikin tsananin kidima dajin za'a rabata da abinda yarage mata Fashewa tayi da kukan dayaki zuwa tindazu, cikin sauri ta tsuguna hade da rike kafar Nihal gam tana fadin "Kitaimake ni danAllah karki tafi dashi, karku rabani da Dana" Hankada ta tayi tareda daukan Fareed tawuce dashi cikin daki abinta "Wayyo Allah nah! nashiga uku nah , namutu na lallace, Dakhil karka mun haka, karka saka mun da kwace mun dana, katina abubuwan dana maka please"tafada cikin kuka sosai "Madam azo atafi gidan mama da baba"Nihal ta fito daga daki "Banzaci hakan daga gareki bah Nihal, nadaukeki amatsayin yar uwa ashe ke bahaka bane awajenki, wlhy sai Allah yasaka min barayin banza barayin wofi kuma wlhy saikun bani dana tinda baku kukayi nakudarshi bah" tafada cikin daga murya tana nufan hanyan daki tareda hankada Dakhil dake tsaye Damkota yayi tabaya cikin Fushi tareda kifa mata mari, dukda mari yashige hakan bai hanata fasa abinda take niyan yi bah Ganin zata bata mai lokaci yasashi rufeta da duka da hannu, zafin dayake jin hannunshi nayi neh yasashi zare belt din kugunshi yahau  jibgarta kaman Allah ya aiko shi daman kuma abuge yake Sanda yamata lisss kafin ya kyaleta  badon yaso bah saidon Nihal tarike shi Daukanta yazo yi amma kasancewan ta yar duma-duma yasashi janta akasa kaman kayan wanki sannan yajefa ta awaje saitin motarta...(Ayyerh Yusayrah!) Dakyar tamike tashiga cikin motarta batareda ta dauki akwatinanta bah, sosai take kuka kaman ranta zai fita, ga tarin danasani dayawa wannan shi ake kira anyi ba'ayi bah, "yanzu kenan komai yakare? Babu Iqbal, babu Dakhil, babu Fareed kuma babu kudi! Komai yakare"tafada tana sake fashewa da kuka hade da buga kanta a steering din mota Jin kanta nazafi yasata kai hannunta wajen taga ashe ciwo taji, jitayi kaman numfashinta zai dauke tsantsan tashin hankali cikin muryan karfin hali tace "Allah yaisa mun bazan yafe muku bah" Share hawayenta tayi cikin son kwantarwa kanta da hankali amma tana tina yanda kunci ya mamaye mata rayuwa a yini daya tak sai tasake fashewa da wani kukan,ganin zamanta awajen bazai chanxa komai bah yasata jan motanta dakyar tabar wajen tana mai tunanin abinda zata fadawa en gidansu bata hankara bah taji kiiiii........ _AZARE, NIGERIA_ Tin sanda Zuly tabar gidan Iqbal takoma Azare soboda tasan chan din zaifi mata koina, Tana zuwa tafada musu duk abinda yafaru ,Umma kam kaman ta zuba ruwa akasa tasha don Murna dukda gefe daya kuma bataji dadin yanda yarta tadawo bazawara dakarancin shekarunta bah amma Alhmdllh tinda ba gawarta aka kawo mata gida bah. Malam kam sam-sam baiji dadin abinda ke faruwa musamman da Iqbal yakasance mara hakuri mai yanke hukunci cikin Fushi kuma batareda bincike bah... BabynZuly neh ke wasa da dady a parlourn Umma saikuma Umma dake zaune ana yanke mata gumbanta. Zuly ceh tafito daukeda fida saikuma cup da alamun na su baby neh "Umma nah ina fatan baki manta gobe zanje Abuja bah?"tafada tana Zama akasa wajensu babynta "Wai nikam dole neh saikin jeh?"Umma ta tambayeta "In bakison naje ba shikenan bah"tafada cikin sanyin murya "Toh Allah ya kiyaye hanya"Umma tafada don taga alaman Zuly bata ji dadi bah Murmushi tasake tareda godewa Umma... _ABUJA,NIGERIA_ Kwance yake akan gadon Zuly duk ya rame ya jeme , sai nishi yake dakyar in ka kalli Iqbal saika tausaya mishi soboda yanda yadawo. Hawayen fuskarta tashare tana kallonshi, cikin sanyin jiki takarasa kan gadon Saiji kawai yayi an daga kanshi tareda sawa akan kafa, Kankame kafan yayi yana kuka mai tsuma rai "Kiyafe min Zuly natuba kiyafe min"yafada cikin kuka batareda ma yasan akan kafan waye yake bah "Shiih..."shine abinda Zuly tafada tana share hawayen fuskarta Cikin sauri yadago kanshi tareda kura mata kodaddun idanuwanshi cikin muryanshi da baya fita sosai yace" kece kuwa" Gyada kanta tayi tana miyarda kanshi kan cinyarta tana shafawa ahankali "Nasan zuwa yanzu kasan komai,am sorry"tafada kaman itace mai laifi Tsugunawa yayi agabanta yana hade hannayenshi waje guda yace"No nine yakamata nabaki hakuri Zuly pls kiyafe mun" Dagoshi tayi tasaki murmushi tace" da ban yafe maka bah da bazan zoh bah, har ga Allah bantaba rike ka azuciyata bah, yohh don miye zan rikeka azuciyata har naki yafe maka? Muna mawa Allah laifi yana yafe mana toh don miye ni bazan yafe maka bah? Nasan rashin sani neh yasa kamin ba daidai bah and i blame you not, am sorry" Kallonta yakeyi yana tirr da irin masu halinshi, ace duk abinda yamawa Zuly tace bata rike shi bah Lallai samun irinsu Zuly wuya gareshi, Allah sarki yanzu wanda wonderful creation din ya walakanta, ya kaskanta, yakuma ci Zalinta? Ai kuwa hawaye yasake balle mai "You really have a great heart, Nagode kuma har abada bazan daina nadaman abinda na aikata agareki bah" Share hawayen shi tayi tareda girgiza kai tace" nasan ma bakaci abinci bah! Barina shiga kitchen na hada maka" Zaice tabari amma kuma harta fice, lume kanshi yayi acikin pillow yana jin wani iri aranshi Chan saigata tadawo da tray ahannunta abinci na tiriri daga cikin plate Kawowa tayi gabanshi tareda dagashi tasanya abincin adaidai wajenshi "Your food is ready!" Tafada tana murmushi Hawayen dasuke fuskarshi ya share kafin ya girgiza mata kai alaman bazaici bah "What!! I made this with so much love amma kace bazaka ci bah" tafada cikin sanyin murya "Am sorry zanci"yafada yana daukan chokali Ganin yanda yake cin abinci kaman ana mai dole yasata karban chokalin tana feeding dinshi dakanta.. Har tagama bashi bai daina hawaye bah "I'm a looser"yafada kasan makoshin shi "Kace miye"Zuly tafada tareda kafeshi da idanuwa Girgiza kai yayi yana jinjina bayanshi ajikin gado.. Sanda tagama gyara mai komai na part din kafin tashiga toilet ta hada mai ruwan wanka. Tana gamawa tafito tareda bu-buga shi soboda har yafara bacci amma kuma duk yatara zufa Toilet yashiga yayi wanka sannan yafito, dakin yagani agyare har an shimfida sabon bedsheet ga kamshi sai tashi yakeyi, kayanshi yasamu akan gadon murmushi yasake cos sosai presence nata yayi lighting dinshi up. Sanda yagama sa kayan idanuwanshi ya hango farin takkada agefen gado akan bedside drawer _Natafi! Take care of urself kuma the only thing da zakayi naji dadinshi shine kadaina tunani kar yasamaka ciwo and ina maka albishiri duk ranan da kashirya kara aure to nine zan zaba baka mata soboda har na zaba maka ita... Tana jiranka... Take care once again, yours Sister! ZULFA_ Shine abinda ke rubuce acikin paper, runguman papern yayi sabin hawaye nazubowa daga idanuwanshi.... Zaune suke su hudu akan plastic chair acikin garden kowannen su akwai lemo agabansu amma banda mutum daya wacce ta ware kanta daga cikinsu tana kallon wayarta... "Babe Lallai kin kama babban kifi" wata farar budurwa tafada cikin muryan yanga "DanAllah babe in yanada Kani kijona mu" Dayan ma tafada Farr da idanuwa wacce aka kira da babe tayi tana wani shan kamshi ala dole ita cele Tsaki wacce ta ware kanta tayi wanda sai yanzu nagane itace wanda tamawa Zuly rashin kunya ceh "Wai nikam _Mom_ miyesa alkiblanki ya banbanta dana mutane neh?"wata daga cikinsu tafada Dagowa tayi takalli kawarta ayatsine kafin tace" yanzu wannan mai kama da gwaigwai dinne kuke cewa tayi babban Kamu?" Batarai wannan babe din tayi jin anzagi sweety darling dinta "Nifa banason irin haka Mom yazaki dinga fadin haka akan boo dina" tafada kaman zatayi kuka Tsaki Mom taja tana tab'e baki tareda cigaba da danna wayarta, chan tadago tace "Nine yakamata ace kunce nayi babbar Kamu soboda jibi wanda zai aureni zaizo Nigeria dashi da mamanshi wacce takansance autan gidansu babana" Kura mata idanuwa sukayi cikeda mamaki jin tace zaizo Nigeria "kenan ma ba dan Nigeria bane?" Wata tafada cikeda son jin tsegumi, rola idanuwanta tayi tace" daman ance muku ni dan Nigeria zan aura neh? Aini banyi kalar matan mazan Nigeria bah! For your information dan Dubai neh" Tafada tana Mika musu wayarta cikin murmushin jin dadi. Zaro idanuwa sukayi ganin wani hadadde wanda ganinshi zalla ma zai tabbatar maka dacewan kudi sun zauna mai daram "Yah Allah kabani mai kudi, mai kyau , mai ilimi ma..."bata karasa bah Mom ta katse ta dacewan "Amma ba irin wannan bah soboda gabadaya bai dace da kalarki bah" "Haba Mom ance kaso wa Dan uwanka abin da kakeso!" "Son so neh amma sonkai yafi my dear" tafada tareda karbe wayarta ahannun su Har hawaye sun cikowa wancan soboda gaskiya abinda kawarsu keyi baya musu dadi amma ya suka iya?(nace saiku rabu daita tinda ba dole bane) "Girls zanje wajen sisterna na nuna mata abin alkheri idan akwai mai zuwa yabiyoni"tafada tana mikewa, kallon juna sukayi kafin kowannensu yamike tareda daukan jakkan yenmatan su... "What!!"Lutfiya tafada hannunta na bari kaman wanda aka jona ta da wutar lantarki "Miye neh sis?"Mom ta tambayeta "Wannan akace zaizo ku sasanta?" Ta tambayeta still bata gama believing abinda take gani bah "Erh mana sis, kyakyawa dashi koh? wlhy kinji yanda sonshi ke fixgata kuwa?" Tafada tana murmushi Girgiza kai tayi tace"wannan ba mijin aurenki bane Mom" Bata rai Mom tayi tana hararan Lutfiya Mom tayi tace" ai wlhy sis kekam daman ba'a abin arziki dake, yanzu bakin cikin samun wannan tsalelen gayen dayaji kudi,ilimi, wayewa kikemin saikace ba uwa daya uba daya muke dake bah" Shafa fuskarta Lutfiya tayi cikin sanyin murya tace" sis wahala zakisha awajen shi shiyasa "Bangane bah, naga dai hanyan jirgi daman kuma na mota daban so miye hadin ki dashi?" "Sis kigane wlhy inkika auri Mourad kin kade" _toh fah ga Mom fah_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 86* _MARYAM ABBA AND ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA(UMMU AMAAN) WANNAN PAGE DIN NAKU NEH MUCH MUCH LOVE❤️_ Da kallon kin haukace Mom kebin Lutfiya kafin ta zabga mata wata harara tace" ohh tanan kuma zaki bullo? Toh barina fada miki Mourad bakaramin sona yakeyi soboda kullum saimun yi waya akalla sau 3 arana(nace naki kadan neh akan na Zuly) kuma bakiji yanda yake bah so sweet, ance kafadi alkheri kokayi shiru don haka kimin shiru...tafada tareda yin hanyan waje soboda bakaramin bata mata rai Lutfiya tayi bah, sanda taje wajen kofa tace...inkin gadama jibi dasafe kizo muje mu daukosu a airport" Tana gama fadin haka tayi waje abinta kaman zata tashi sama, Ajiyar zuciya Lutfiya tasauke kafin tasake gajeriyan murmushi tace" toh kukuma miye kuke jira tinda uwar gayyan ta tafi?" Su kawayenta dasuka cika da mamakin wannan al'amarin suka mike, cikin sanyin jiki suka mara mata baya Wayam suka gani babu motanta alaman Fushi tayi ta tafi tabarsu "Mysha yakikaga kawarki?" Wata daga cikinsu tayi magana tana kallon wannan babe din wanda aka zagi sweety darling dinta Wani irin murmushi tasake tace" mu cigaba da binta a hakan har adaura aurenta dashi Mourad din" "Inaga fah gaskiya sister ke fadi"wannan farar cikinsu tafada "Haba Maram saikace bakisan halin kawarki na rashin son gaskiya bah"Mysha tafada tana danna wayar dake hannunta "I can't wait naga an disga yar banza wlhy"Wannan farar tasake fada tana sakin murmushi Mom,Mysha,Maram dakuma Maira kawaye neh tin suna nursey sch har yanzu dasuke university. Mutum dayane fara acikinsu wato Maram wacce ta kasance Shuwa amma duk sauran dasuka rage black beauties neh(kala na kenan😎💋) Mahaifin Lutfiya yafi kudi shiyasa take musu abinda taga dama kuma duk tafisu iyayi dukda sun dan fita kyau, Itace leader dinsu,tafisu buri sosai kuma tafisu rigima da rawan kai in daya daga cikinsu yayi saurayi ita zatayi judging koyayi ko baiyi bah, Ga kushe mutum awajenta kaman miye kuma ita komiye kayi baya tab'a burgeta asalima saidai agasa maka bakar magana agarin yin gwaninta shiyasa duk abinda tace bataso toh koda sauran sunaso saidai suyi bye-bye da abin Gashi batason harka da yara shiyasa duk wanda ya wanke kafafuwanshi yakawo gabanta bata jin shakkan disgracing din koda kuwa manya neh! Abinda batasani bane shine kawayen natan jira suke abu kadan yafaru su mata dariya.... _DUBAI, UNITED ARABIAN EMIRATE_ "Ammi nah DanAllah banason zuwa naija dinnan" Mourad yafada kaman zaiyi kuka Qudsiyah ceh tace"Sweet DanAllah kayarda muje mana kasan fah bantaba zuwa bah" "In zakije ban hanaki bah ga fili ga mai Doki" yafada in I don't care manner Kallon Ammi datayi shiru Qudsiyah tayi hawaye na cikowa idanuwanta soboda babban abinda ta tsana shine a nuna ba'a damu daita bah, cikin sanyi jiki tamike tace" Adawo Lafiya Ammi" Ganin yanda tayi magana neh yasashi jin wani iri soboda gabadaya saiyaji bai kyauta bah "Sweet kinfasa tafiyan neh?"yafada ahankali kaman mai jin tsoronta Hawayen dasuka dan silalo mata neh tashare sannan tajuya ta da murmushin yake tace" nafasa zuwa daman da ace zakaje toh nima zani amma bazaka jeh kuma sai naje? Bari kawai in Allah yayi zanje Naija  zani" Lumshe idanuwanshi yayi yace"zanje!" Waro idanuwanta tayi cikin tsananin farinciki tace"thank you so much Sweet, barina kirah bro muje mu dauko kaya" Gyada kai kawai yayi yana miyarda dubanshi wajen Ammi datayi gyara murya alamun magana takeson mishi Miyarda hankalinshi yayi gabadaya zuwa kanta yana jiran miye zatace "Akwai wata yar yayana achan inda zamuje nasan inkaganta maybe kasota please karka watsa mun kasa a ido"Ammi tafada tana kallon yanayinshi Kura Ammi yayi da idanuwanshi wanda suka sauya kala zaiyi magana kenan tadakatar dashi dacewa" karka ce komai har saika ga ita yarinyar" Busassun labban shi ya lashe yanajin kanshi nadaukan zafi, batareda yace komai bah mike tareda haurawa sama abinshi itakuwa Ammi tabishi da idanuwa... _Nnamadi Arzikwe International Airport Abuja,Nigeria_ Tsaye suke sunkai su biyar suna jiran  jirginsu Mourad yasauka Inda Mom taci kwalliya kaman zata gidan biki tasa atamfa wanda aka mishi dinkin enmatan zamani ga wata yaloluwar gyalen data yafa sai wani daddaga kai takeyi tana shan kamshi kaman ance ga Mourad zuwa. Lutfiya ma tayi kwalliya ba laifi kyanta yasake fitowa, haryanzu kuwa bata gama yarda cewan Mourad din Zuly dan Uwansu bane gashi kuma wanda ake sa ran zai auri kanwarta sai Allah Allah take su sauka taganshi azahiri. Mamansu da babansu ma tsaye saida wani police guda daya wanda alamu sun nuna tsaronsu yakeyi... Saukowa sukeyi daya bayan daya daga cikin jirginsu daya saukesu alokacin Lumshe idanuwanshi yayi sannan yabude yana bin koina da kallo kaman bai taba zuwa bah Fakhih dakuma Qudsiyah kamma lallacewa sukayi wajen daukan hoto kaman wasu kauyawa... Wayan shi yadauka zai kira Zuly saiya tina ashe layinshi bazaiyi aiki bah, tsaki kawai yaja yana mai takawa kaman mai tsoron kasa "Tabarakallah Masha Allah"Mom tafada tana rike saitin zuciyarta lokacin datayi ido biyu da kyakyawan gayenta "Ommo! Yamafi kyau afili"Lutfiya tafada itama Hararan Lutfiya Mom tayi tana zumburo bakinta tareda juya mata keya. "Gani nan sweetpie" Fakhih yafada kasa-kasa yanda babu wanda zaiji shi Qudsiyah neh tayi slowing down har sanda Mourad ya iso wajenta sannan tasakalo hannunta anashi suka cigaba ta tafiya tare Wani irin tukikin bakinciki neh yatokare wa Mom makoshi nan da nan hawaye suka ciko mata, Ganin datayi Mourad yayi murmushi neh yasata barin wajen soboda tasan mudin tacigaba da tsayawa zuciyarta zai iya bugawa... Cikeda farinciki aka taresu suka hau gaishe-gaishe kafin suka dunguma zuwa wajen mota Fakhih sai ju-juyawa yakeyi kaman mai neman abu... Motoci biyu neh inda akace Fakhih da Mourad dakuma Qudsiyah su shiga motan Mom wanda daman itace ta tsara hakan while Lutfiyah,Ammi dakuma mamansu da babansu suka shiga mota daban.... Suna shiga cikin motan tasaki ajiyar zuciya tana mai saita mirror dinta saitin Mourad din da baisan da wanzuwarta bah Agefenta Fakhih yazauna tareda kureta da idanuwanshi Tsakin dataja neh yajawo hankalin su Mourad kanta, Qudsiyah neh tace" lafiya dai koh sister?" Sosai mamaki yacikata jin tayi Hausa amma kuma ta basar tareda cigaba da tukin datake yi "Emmata ba magana neh?"Fakhih yafada yana miyarda dukkan hankalin shi kanta Tabe baki tayi tana cigaba da tuki dakuma kallon mirror da ido daya amma kuma wanda takeyi domin shi ma baisani bah "Daman haka Naija take??"Qudsiyah tafada tana fita da kanta waje "Kee nan fah bakaman chan bane inma zaki shigo dakanki kafin ayi gaba dashineh kishigo"Fakhih yafada yana dan juyawa Shigowa tayi dakanta tace" wai miye kakeyi kawani kurawa fuskar waya ido" Hararan tayi yayi cikin shagwaba yace" kaii sweet yanzu wannan happy moment dinda na shiga yanzu har kin katse" "Sweet!!"shine abinda Mom take maimaitawa azuciyarta tana mai jin kaman ta shake Qudsiyah har saita sheka lahira "Am sorry dear bazan sake bah"tafada tana turo baki Jawota yayi jikinshi yana shafa kanta yace"ai sweet dina bata laifi" Ai Mom batasan yaushe ta kawar da mirror din daga saitin shi bah harda guntun hawaye Wani dariya Fakhih yafashe dashi ganin yanda yanayin Mom din yachanza daga ganin abinda Mourad yayi Gefenshi tadan kalla kafin tasake daga kanta duk tawani kumbura kaman cincin dayaji yeast Suna isa tabude motan tareda wucewa cikin gidan kaman wacce ake bi Da ido dukkansu suka bita suna mamakin sauyawarta... "Hy Mourad sunana Lutfiya" Lutfiya tafada don taga alama intabiye mishi bazai yi koda tari bah Murmushi yasakar mata yace"barka Lutfiya" Mom ma turo baki tayi cikin rashin jin dadi tace" nasan kasan sunana amma barina maimaita soboda wa'inda basu sani bah su sani" Kallon wayeke yake mata yayi jin wai tace yasan sunanta, Fakhih kam dayasan miye take nufi yadinga kunshe dariyan shi Qudsiyah neh tace"toh kifada mana sunan naki blacky" Harara ta watsawa Qudsiyah tareda gyara murya tace" ni sunana _MOMINA_ amma ana kirana da Mom" "Taab wlhy nidai bazan cemiki Mom bah tinda ke bah mamana bace saidai nakira ki da _Mina_" Fakhih yafada yana tabe baki Gyada kai Mourad yayi yace"it's good to meet the arrogant Mina" Zaro idanuwa tayi cikin mamakin jin furucin shi, dariya Qudsiyah tayi tace" sweet ashe bani kadai nalura tanada girman kai bah" "Kaii sis kirage mana, nidai ban wani ga tana girman kai bah,inma tanayi mah girmanta neh ko bahaka bah my sweetpie" Kura mishi idanuwa tayi na yen mintina sannan takawar dakanta tana jan gutun tsaki kasa-kasa tace" copy-copy kawai" "Haba yarinya ai Yayana baidace dake bah nine nan nadace dake my sweetpie"Fakhih yafada azuciyarshi... "DanAllah kuzo muje Shan family ice cream" Mom tafada cikin sanyin murya soboda tasan duk shan kamshinta Mourad ya damata tinda ko kallon wajenta bayayi asalima kaman baisan da wanzuwarta bah Fakhih neh yacapke maganan dafadin "bravo dear, haba komai boring tinda mukazo ai yakamata ace mun fita shan ice cream" "Erh nima na yarda"ai kuwa nan kowa yaje yashirya Anna banda Mourad dake zaune neh designer short nickern shi "Babes muhadu a ice cream joint ku kalli yanda ake soyayya"tafada tareda katse wayarta batareda taji miye za'a fada daga dayan bangaren bah, cikin sauri tashige bayan gida... Sanye take cikin skinny blue jeans saikuma katuwar khimar har kasa amma baya jan kasa, blue miu-miu snickers neh akafarta kafadarta kuwa rataye da cute rose side bag, fuskarta bawani kwalliya gareshi bah amma akwai nude lipstick a lips dinta, tayi kyau sosai kuma kana ganinta zaka zata asalin yar jami'a ceh. Rufe motarta tayi da key tana dan dube-duben inda zasu zauna gakuma Christine rikeda Babynta... "Zulynah!"yafada da dan karfi yana forming murmushi asamar fuskarshi while hannunshi na saitin zuciyarshi "Anzo wajen"Lutfiya tafada soboda gabadaya babu wanda baiji abinda yafada bah akan round family table din dasuke zaune "Yaya!"Fakhih yafada yana dan murmushi "Allah yasa"Qudsiyah ma tafada Ammi neh tace" bansan yaushe Kadawo shirmeme bah wlhy" Mikewa yayi yace"Ammi nah wlhy naji kamshinta anan kuma ma kiji...yafada yana Dora hannunta asaitin zuciyarshi...wlhy she's here yafada yana kokarin barin wajen Cakk yatsaya tareda lumshe idanuwanshi yakuma yi daidai da lokacin dake kokarin isa cikin garden din, dago idanuwanta tayi ta hango shi Freezing tayi cikin tsananin kidima tace" Christine look who's there? Or am I daydreaming?pls pinch me" Kallon wajen Christine tayi tace" miss it's him" Wani irin ihun dayasa hankalin mutanen wajen dawowa kanta tasaka tareda kwasan wani irin gudu kaman wanda akace gasu aliens nan. _yeh💃💃💃 ga Zuly ga Mourad fah_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 87* _my sweetheart, my personal person ,my eyeballs, my hearty, my darling bae ,my best Besty, my everything in general ,my dearest Hasana(mi Besty) this page is for you dear my love for you is genius. Heart you bae❤️❤️❤️(inkin gadama karki bar Amerh ta karanta😜). Tinkafin ta iso yaware mata hannayenshi, aikuwa tana karasawa ta makaleshi dukda Katuwar khimar dinta,Allah ma yaso yatsaya dakyau da saidai agansu sun zube akasa Juyi yadinga yi daita awajen nan sunata Zuba dariya kaman wasu sabin kamu inda suka dawo TV wa mutane, Soyake yasauketa amma ina sosai tarungume shi kaman ance tana sakinshi zai bace Ahankali tafara sauka daga jikinshi sannan takurashi da idanuwanta da har hawaye sun fara silalowa Girgiza mata kai yafara yi irin karta yi kukan nan amma kaman ingizata yakeyi daga karshe ma kuka tafashe dashi tana dukan kirjinshi Rike hannunta yayi, cikin so da kauna yace" inada ciwo awajen Zulynah ko sokike nayi collapse neh?" Zaro idanuwa tayi cikin damuwa tace"ciwo? Mugani.."tafada tana kokarin unbuttoning din rigan jikinshi Rike hannun yasake yi yace "acikin ciki neh fah" Kallon fuskarshi tayi sannan ta hade fuskarta kaman wacce aiko mata da sakon mutuwa tareda turo bakinta tace" nagane yanxu soboda rashin muhimmanci na yasa har kazo baka neme ni bah koh?" Zaiyi magana ta dakatar dashi da hannunta tace" banason jin excuse daga wajenka... Hankali tafara yin baya tace... Bai kamata ma ace nayi farinciki dazuwan ka bah" Jin yanda take magana yasashin jin haushin kanshi ace daga haduwarsu yau-yau har ya bata mata rai, Ganin tana shirin juyawa yasashi loosing control aikuwa yajawota jikinshi tareda jefa bakinshi acikin nata Zaro idanuwa Mom tayi hawayen bakin ciki na malalowa daga idanuwanta  sauran mutanen wajen kallonsu akeyi harda masu covering a waya amma banda Qudsiyah dakuma Fakhih wanda suke ganin ma in wa'inan biyun suka samu dama har abinda yafi kiss saisunyi.. So take ta turashi amma yafi karfinta muryan Lutfiya taji tace"Mourad matar wani ceh fah" Gabanshi neh yayi mugun faduwa soboda gabadaya yamanta dacewan Zuly nada aure Cikin sauri yajanye jikinshi, arude yake fadin"Astagfirullah Allah natuba kayafe min, Zulynah am so sorry namanta neh shiyasa" Rola idanuwanta tayi caraf suka sauka acikin na Qudsiyah dakuma Ammi "Oh shit!"tafada tana juya bayanta cikin kunya soboda gabadaya bata lura dasu bah awajen "Yah Salam babu wanda bazai chanxa bah yanxu ZulynMourad kece haka dajin kunya"Ammi tafada kaman bata damu da abinda aka fada bah infact she's so happy seeing her Ganin Ammi tamike tareda ware mata hannu yasata karasawa wajenta dasauri tareda rungume sannan tafashe da kukan shagwaba "Kuce tadaina kukan nan yana affecting dina" yafada yanda wanda suke wajen zasu ji Jiri tafara gani a idanuwanta,dakyar da taimakon Mysha wacce fuskarta wasai alamun tana farinciki tazaunar daita ga idanuwanta nan sunyi jahzir "Please kidaina kuka karki sa Zuciyarshi Yayana ya karasa bugawa"taji Muryan Fakhih daga bayanta yafada, sakin Ammi tayi tajuya gareshi cikin son tabbatar ko shidin neh. Gyada mata kai kawai yayi yana murmushi Ahankali tace"are we good?" Kanta yashafa tareda gyada kanshi. Suna hada idanuwa da Qudsiyah takarasa wajenta tareda rike hannayenta tace"kiyi hakuri sister da abinda nayi da mijinki gabadaya bansan miye sha min kai bah" Cikin sauri Mom tadafe kirjintan daya tsananta bugawa jin kaman kalman miji taji abakinta Girgiza kai tayi Qudsiyah tayi tana Murmushi tace"haba yar'uwa yanzu dai kibar wannan maganan tukunna" Murmushi tasakar mata cikin muryan shagwaba tace" ai rannan sauran kiris zuciyata tabuga dalilin jin labarin dakika bani" "Toh am sorry"tafada cikin danne dariyarta tana mai kaman kunnenta "Ya mijinki"Qudsiyah ta tambayeta Ganin yanda tasake tana mata magana yasa Zuly tayi free daita Jujuya idanuwanta tayi ta matsa daidai saitin kunnenta tace" mun rabu dashi" Zaro idanuwa Qudsiyah tayi cikin mamaki, zatayi magana kenan Zuly tace" kiyi shiru" Komawa wajen Ammi dahar tazauna tayi tareda Zama a empty sit din gefenta cikin sanyin murya tace" babu ranan dabana kiran numbern ki amma baya shiga" Fakhih neh yace"Am sorry Zuly!" Kallonsu suka miyar wajen shi suna jiran abinda zaice Sunkuyar dakanshi yayi yace"kiyi hakuri nine nasa numbern ki a blacklist" "What!"tafada da dan karfi Dan hararanta yayi yace"karki zake dayawa fah haryanxu Fakhihn dakika sani neh" "Dole yau muyi celebrating anan wajen"Qudsiyah tafada da dan karfi don kawar da maganan Fakhih tareda mawa waiters din sigina da suzo "Duk wanda zaici kokuma zaisha abu kar a karbi kudi ninan zan bada kudin"Qudsiyah tasake fada cikin farinciki saikace anmata albishiri da Aljanna Karasawa wajen Mourad tayi still tayi tace" kazo kazauna mana muyi celebrating" Janshi tayi har gefen Zuly sannan ta zaunar dashi, duk abinda sukeyi en gidansu Mom nawajen sunyi shiru kaman ruwa yacinyesu barinma Mom ta takejin kaman ta daura hannu akai tadinga kwararo ihu Juyawa dazata yi idanuwanta suka sauka akan wani kyakyawa gaye data lura kallonta yakeyi tin shigowan su,murmushi tasakar mai sannan tajuya abinta Kafin kace miye har ancika gabansu da icecream kala daban-daban Fakhih neh yarike hannun Mom takasan table yana murza yatsunta , kallonshi tayi taga ma hankalinshi yana wani wajen daban Jan hannunta tafara kokarin yi cikin b'aci rai amma bai bata daman subuce mishi bah.. Da mamaki suke binsu da kallo ganin yanda suke shan ice cream from the same container bayan guda biyu neh a wajensu "Bakayi missing dina bah?"tafada tana kallon idanuwanshi Kwayar idanuwanshi yasauke yace" nayi mana!" "Toh kace kayi kewata kaman yanda kasaba"tafada tana turo bakinta Debo icecream din yayi a chokalinshi yanufi bakinta dashi, bude bakin tayi yasa mata ai kuwa ta datsa chokalin da hakorinta tana daga mishi gira daya "Yah Allah! Wannan yarinyar tanason mu kwashi zunubi fah"yafada aranshi Jan chokalin yayi yace" Zulynah ki sake!" Kafada tadage tana murguda karamin bakinta Ai nan yafara ja da dan karfi bai ankara bah saiji yayi chokalin ya karye Bata fuska yayi yace" Zulynah mun bata" Sauran rabin dayake cikin bakinta taciro tana fadin" oh kaikam baka san wasa bah" Chokalin lta tamika mai, cikin turo baki tace" ganawa ni nafasa shan ice cream din ma" "Ance miki zan iya sha bayan ke baki sha?... Karan hancinta yaja yace..toh muyi sharing chokali mana" "Brainy guy"tafada tana gyara Zama, sun fara sha kenan sukaji Mom ta kware dukda bata ko bude nata ice cream din bah. Hankalinsu suka miyar kanta wanda sai ayanxu Zuly talura daita dakuma Lutfiya da ranta yagama b'aci da abin Zuly keyi da auren wani akanta! "My sweetpie da kin kwantar da hankalinki karkice zaki biye wa wa'inan biyun inbahaka bah zuciyar kineh zai buga"Fakhih yafada yana shafa bayanta Harara ta watsa mai da jajayen idanuwanta kafin tamiyarda kallonta wajensu Zuly wanda ta kureta da idanuwa tana tunanin miye kawo  Lutfiya acikinsu Mourad dinta ga kuma wacce tamata rashin kunya a gidan lalle wanda har ta manta da babinta "Zulynah!!!"taji Muryan babynta tafada daga baya Dafe goshinta tayi tace"Yah Salam" Dariya su Qudsiyah sukayi suna kallon babynZuly dake hannun Christine "Fine girl ai in fada miki in mumynki ta hadu da wancan...yafada yana nuna Mourad yacigaba dafadin... Mantawa da kowa takeyi har ma da ita karan kanta"Fakhih yafada cikin son kular da Mom da take kokarin shanye hawayenta soboda sai yanxu ta tina da inda tasan Fuskar Zuly.. "Oh Babynah!"Mourad yafada yana karbanta a hannun Christine "My second dady!" Tafada cikin dariya ta makaleshi "Kina lafiya?" "Alhmdllh" "Masha Allah my baby" Kallon fuskar Zuly babyn tayi tana Murmushi tace" Zulynah bakice min second dady na yadawo bah" Shafa fuskarta tayi cikin so tace"nima ganina dashi kenan, bansan yazo bah" "Ga Ammi fah"tafada tana nuna mata Ammi Murmushi tasake yi tace"Ina wuni Ammi" "Lafiya lau dear ya sunanki?" "Sunana Lateefa Awad ana cemin babynZuly"tafada "Lateefa Awad kuma?" Ammi ta tambaya tana kallon fuskar Zuly alaman tana neman Karin bayani Sunkuyar dakai tayi tace" sunan babanta kenan" Gyada kai kawai Ammi tayi, spoon din Zuly tadauka tafara feeding din Mourad da Babynta, inka gansu saika rantse da Allah couples neh soboda they look over perfect Kukan da Mom take rikewa neh ya kwace mata ai kuwa ta tashi dagudu tafice daga garden din cikin kuka, da idanuwa suka bita harda Ammi da jikinta yayi Sanyi gakuma kunyar Lutfiya daya kamata , Fakhih neh ma yabita cikin azama inda Qudsiyah ta tabe baki tana bin bayanta da harara tareda Jan tsaki mara sauti Kallon Mourad Zuly tayi tace "waye ita Kuma?" Girgiza mata kai kawai yayi tareda karban spoon din hannunta ,Kawayen Mom Kaman su zuba ruwa akasa su sha aka sukeji nan kuwa suka sake baja kolin refreshment gashi daman kyauta neh.... "Anty yazai min haka? Ace duk soyayyan damuke sha kafin kudawo Naija amma yana dawowa yachanza Kaman bashi bah"Mom tafada cikin sanyin murya, Kallo bakida kai Qudsiyah tamata kafin tace "Dashi waye kuke wayan?" Sanda ta Harareta tukunna tace "waye in ba Mourad bah" Wata shegiyar dariya Qudsiyah tafashe dashi, harda faduwa kasa takeyi tsantsan dariya,dakyar tasamu tatsayar da dariyar ta tareda nuna Mom da yatsa tace "yanxu DanAllah bakiji Wani iri aranki bah da kika shararo min wannan karyan? "Da kallon Wlhy ke mahaukaciya ceh tabi Qudsiyah kamin tace" ance miki kowa neh makaryaci?" kunshi dariyarta tayi tace "Wlhy inhar mai hankali yaji miye kika fada to bazai taba yarda bah soboda abu neh da bazai taba yiyuwa bah" Binciko lambanshi tayi awayarta sannan ta mikawa Qudsiyah dake kallonta Kaman tasamu tv Karba tayi ta kalli lamban kafin tasake fashewa da dariya, kulewa tayi da abinda Qudsiyah ke mata aikuwa mikewa tayi cikin fushi tareda barin wajen tana Jan tsaki Sanda Qudsiyah tayi dariya mai isarta sannan tamike itama tana jinjina wa Fakhih acikin zuciyarta... "Ammi nah zan fita anguwa"Mourad dake sanye cikin manyan kaya Kaman zaije wajen daurin aure yafada "Toh Adawo lafiya"Ammi tafada mai cikin kulawa Zaiyi magana kenan Mom tafito cikin mata Shirin Kaman mai fita anguwa, murmushi tasakar mai tace "lahh Kaman Kasan ina sha'awar fita" Kallon bakida hankali yamata ,kafin yayi magana har Maman Mom tafito daga cikin gida tana fadin "toh saikun dawo" Kawar da kanshi yayi yana jin haushin Mom har cikin Zuciyarshi, ko uffan bai furta bah yayi hanyan waje, itama dagwai-dagwai tabishi abaya Acikin mota bakaramin takura mishi tayi bah da surutun ta, itafa tazata wajen shakatawa zaije sai taga nufi wata tangamamiyar gida wanda yaci uwar nasu, bude gate din akayi suka shiga "Masha Allah "tafada acikin zuciyarta Ma'aikatan gidan ne suka soma garzayowa wajen motan both turawan dakuma hausawan Suna kwasan gaisuwa soboda dama shi sananne neh awajensu "Welcome back boss"shine abinda suke tafada, "Wayyo Allah ashe gidanshi neh! Kenan awannan palace din zan zauna, lallai akwai shagali"tafada ahankali cikin murmushin farinciki tana karewa gidan kallo, ganin yayi gabane yasata bin bayanshi dasauri har tana malkodewa... Suna shiga parlour ai sanda tasaki baki da hanci tana bin kowani lungu Da kallo, wasu emmata tagani Sun fito da tray ahannunsu suka wuce dashi wani daki, murmushi tasakar mai ganin yace mata tazauna. Batareda yasake magana bah taga ya nufi cikin gidan, Chan Kuma taga ya kuma dawowa tareda zama a kujeran gefenta saiga wasu maza biyu da kayan motsa baki, Ajiyewa sukayi suka yi gaba abinsu, wayarta ta foto dashi tadinga selfie tana tsayawa a kowani kusurwan parlourn kuma nan da nan tadaura akan statues dinta tareda rubuta _"At my future husband house"_ Shidai ko uffan baice bah sanda ta gaji Don kanta tabari tareda komawa tazauna, chan yaji tana magana alaman waya takeyi.... Message neh yashigo a wayar shi cikin ya duba ai kuwa yasaki murmushin daya Kusan shidar da Mom dake kallon shi... Bayan kaman mintina 5 sukaji karar takalmi alaman ana tahowa, juyawa Mom tayi inda Mourad yamike yana fadin"congratulations Zulynah" Far da idanuwa tayi ta karaso wajenshi tareda rungumanshi , atare suka sake ajiyar zuciya, ita tafara janyewa sannan tace "Yay Mou dina miyesa baka shigo bah?" "Naga kunkusa gamawa neh shiyasa"yafada yana shafa gefen fuskarta "Kana kyau sosai in kasa irin wannan kayan"tafada tana gyara wuyar riganshi Murmushi yayi azuciyarshi yana fadin "Kema Kinyi kyau sosai Zulynah" Amma azahiri saiyace "Nagode sosai " Ganin zata sumbaceshi neh yasashi matsawa yana fadin "oh Zulynah hala kin manta ke matar aurece" Turo baki tayi tace "Ohh ashe Kaine bah kaba dani" "Yauwa good so behave like a married woman"yafada yana xaunawa Mom da bakin ciki yagama cika ta batasan yaushe tace "no wonder ashe mahaukaciya ceh shiyasa take abubuwa irin na mahaukata! Soboda ke baki dauki aurenki da daraja bah shiyasa kike runguman wanda bah muharramunki bah, jaka shashasha doluwa karu..." Bata karasa bah taji saukar Wata gigitacciyar mari a kumatunta bata gama farfadowa bah tasake jin wani mah, kallon Mourad tayi da idanuwanta dasuka yi jazir dasu "You are very stupid!Kinsan wacece ita dazaki dinga fada mata irin wa'inan maganganun? Kin zo har gidanta kike zaginta wlhy danineh ita bazan barki kisake fita daga nan hasai kinyi hankali" Hannunta dafe da kumatunta tana mishi kallon mamaki, ga mamakin ya mareta soboda wannan jakan gakuma wai a gidanta suke!ai bata san sanda hawayen da take rikewa ya silalo mata bah, ko side bag dinta bata dauka bah tayi waje da gudu cikin kuka azuciyarta sai tsinewa Zuly takeyi... "Waye ita neh wai awajenka?"ta tambayeshi "Kinsanta neh?" Shima ya tambayeta batareda ya amsa nata tambayan bah, nan dai tabashi tahau labarin yanda suka hadu... "Nasan zakiyi mamakin yanda akayi muka san su Mom" Ammi tafada batareda ta kalli kwayar idon Zuly bah "Toh itace nakeson Mourad ya aura!" Arazane Zuly ke kallon Ammi hawaye na ciko mata "Kin ban mamaki Zuly! Abisa wani dalilin neh kika kashe aurenki don kinji auren Mourad da Qudsiyah ya mutu!?? *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 88* _my Amerh😘 wannan page din naki neh, much love dear_ Girgiza kai tafara yi hawaye na silalo mata, so take tayi magana amma sam-sam muryanta baya fitowa, Ammi neh tace "Dan Allah inarokon ki dakibar rayuwanshi Wlhy bai dade da dawowa duniya bah soboda wattanni 7 dasuka wuce bamu dauka zaiyi rai bah duk a sanadiyarki , sanadiyarki ya rabu da Qudsiyah, amatsayina na mamanshi Ina rokon ki daki tafi inda bazai sake ganinki bah har agama daurin aure DanAllah" Ammi tafada cikin sanyin murya tana hada hannayenta waje guda amma har lokacin bata yarda Sun hada Ido da Zuly bah Tsugunawa tayi tareda rike kafafuwan Ammi cikin kuka take fadin "Ammi DanAllah kiyi hakuri Wlhy in babu shi arayuwata mutuwa zanyi! Wlhy nasan daga lokacin rayuwata tadaina yin ma'ana DanAllah Ammi kibarmu nasan shi ma bazai so kiraba mu bah" Aboye Ammi tashare hawayenta ,cikin dakewa tace" Alfarma fah kawai na rikoki Zuly, DanAllah nima kiyi hakuri tafada tana mikewa... Sanda tasha kukanta Kaman ba gobe sannan tamike tareda goge hawayenta sannan tafice, awaje tasami Qudsiyah , Fakhih , Lutfiya dakuma Mom duk suna zaune, batareda Wani tunani bah tayi wajen su "Ya idanuwanki sukayi jahh?.. Oops ashe har Ammi tayi miki magana, toh sai ayi harraman fita daga cikin rayuwanmu karki ga Kinyi nasarar fitar da Qudsiyah daga dakin mijinta toh ni anwuce wannan babin" Mom tafada tana murmushi Kallon Mom tayi dakyau sannan tace" kin kyauta emmata Amma kisani in ban bada izini bah Wlhy bazai aureki bah karki ga Kinyi nasarar fitar dani Kaman yanda kika ceh...juyawa tayi wajen Fakhih tace...kace wa danuwanka karya bata lokacinshi wajen nema na" Tana gama fadin hakan tayi waje abinta, kallonsu suka miyar wajen Mom dake taunar cingum , Qudsiyah neh tace "Keee! Miyesa kika fiye son kai? Dana cemiki auren Zuly yamutu ai bance ita takashe dakanta bah soboda koni bansan ya akayi aurenta yamutu bah! Amma shine kikaje kika kwashi karya da gaskiya kika fadawa Ammi.... cije labbanta tayi cikin dacin rai tace...na tabbata nafiki son Mourad! Ina mugun son shi amma na hakura dashi soboda bana son ya shiga hakkina Allah Yakamashi da laifi ran gobe Qiyama Kuma a rashin sani na aureshi lokacin soyayyarshi ta rufe min ido, alokacin babu abinda nake bukata sama da dashi soboda nazata in na aureshi zan dauwama a farinciki har karshe rayuwata ashe abin bah haka bane, lokacin da yace zai dawo dani i was surprised amma sanda na fahimci cewan Zuly ceh tace mai yadawo dani sai naji na karaya soboda alokacin babu wanda bai cemai yadawo dani bah harda Babana kuwa amma haka Mourad yaki, shine kawai nace mai na yafe Allah Ya hada kowa da rabonshi amma ba Dan banasonshi bah.... murmushin takaici tasake tace.... yanxu in kika aure shi Kinyi aikin banza neh soboda nasan daga ranan da aka daura aurenku dashi toh Kinyi maraba da farinciki kokuma ince munyi maraba da fainciki, inma zaki chanza tunani neh to tin wuri ki chanza Kuma namiki alkawarin baki tsalelen miji" Dariya Mom tayi tace "Duk wannan surutu bani suka dama bah kudai kujira a shafa Fatiha, sai alokacin zakiga a tsakanina dake akwai bambamci , ai Mourad soboda ni akayi shi" Fakhih zaiyi magana kenan suka ga Mourad na nufosu ai tsit sukayi, cikin farinciki ya rungumi Qudsiyah yace"Naga sakonki akan gado fadamin abinda kikeso amatsayin goron Albishiri" Ganin bata ko motsi neh yasashi cireta daga jikinshi yace"miye faru Sweet?" Juyawa wajen sauran dasuka yi tsaye kikam kaman ensanda yayi yana binsu da kallo daya bayan daya ahankali yace"tell me mana" Ganin sunki magana neh yasashi juyawa cikin gida da sauri, dakin da aka sauke Ammi yashiga yaganta zaune tazuba tagumi , cikin sanyin jiki yakarasa wajenta tareda dafa ta yace "Ammi nah miye yake faruwa? Ina Zulynah banganta bah..!" Hawaye Ammi tashare tace "lokacin Ina karama Yayana yanada buri dayawa Akaina, yaso ace nakasance mai bin kowani umarnin shi amma hakan bai yiyu bah soboda taurin kai danake dashi gashi Kuma shine komai nawa! Yanzu Kuma daya ceh yana son hada Zuri'a dani saina ki? DanAllah ka auri Momina!...cikin sauri yakalli Ammi idanuwan shi natara hawaye, girgiza kai yasoma yi cikin rawar murya yace "Ammi nah Zulynah nakeso ita kawai nake muradin aure, my heart only beat for her karki min haka Ammi" Hawayen daya zubo mishi tashare tace "kayi hakuri soboda nakoreta" Jiyayi Kaman anbuga mai guduma atsakiyar kai cikin sauri yamike tareda nufan hanyan waje yana cewa"haba Ammi karkisa yau din nan na antaya lahira" "Zulynah! !!"Shine kawai abinda yake fada da karfi tareda nufan hanyan tsakar gida , yanda yabarsu haka yadawo yasamesu, "Kunganta? Nasan bata tafi bah! Nasan buya tayi "yafada cikin rawar murya hawaye na silalo mishi yana Kuma waiwaigawa kozai hangota Runguman shi Fakhih yayi shima na hawaye soboda yasan shima babu jimawa za'ace shima yakamu da Ciwon Zuciya kokuma ace yakusa zaucewa Kaman yayanshi, bubuga bayanshi Fakhih yayi "cool down bro, muje naraka Ka ganinta nasan komai zai daidaita Insha Allah?" Fakhih yafada yana share hawayen fuskar shi "Kanason Mom koh?"Shine tambayar daya bugi kunnen mutanen wajen _Aww... Fans Nagode sosai da addu'oin ku agareni thanks so much , masu kira Nagode masu text Nagode and lastly masu turo kaji😋 Nagode sosai Allah yasaka_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 89* _my childhood friends Fatima,Zee and Amira wannan page din naku neh_ Juyawa dukkansu sukayi suna  kallon Babansu  Mom dayayi magana, karasowa Mutumin yayi yana kallonsu daya bayan daya yace" Fakhih kana son Momina?" Kallo fuskarshi yake yi Kaman mai son gano Wani abu zaiyi magana kenan Ammi taiso  wajen cikin sanyin jiki tareda fadin"gaskiya ban tunanin hakan" Kurawa Ammi idanuwa Qudsiyah,  Mourad da Fakhih sukayi ko kiftawa babu, ganin zasuyi  magana yasa Ammi cewa "Yaya bana son Aure ya wuce wannan satin inyaso Ana daurawa  saimu  wuce!" Tarin  da Mourad ke rikewa neh ya sarkeshi  ai kuwa ya hau yi babu kakautawa dukkansu sukayi kanshi ana  mai sannu, dago kanshi yayi yakalli Ammi yace"haka zakimun  Ammi nah? DanAllah kiyi hakuri  Fakhih ya Auret. .." Bai  karasa bah yaji Mom nafadin"taab Wlhy nikam kai nakeso Kuma kai zan aura, in fact ni bana ko son Fakhih asalima  tsanarshi ceh azuciyata" Akidime dukkansu suke kallonta barin ma su Ammi , Mourad neh yayi tattaki zuwa gabanta tareda nuna ta da yatsa hannunshi daya kuma rike da saitin Zuciyar shi soboda yafara mai zafi cikin bacin rai yace"da ba dan  darajar  iyayenki danake gani bah Wlhy da yau sai namiki abinda bazaki taba mantawa dani bah kuma kisani Wlhy bazan aureki bah har sai Zulynah ta amince da hakan!" "Karya kakeyi  Mourad! Akan miye sai Zuly ta amince? Soboda itace Uwarka? Eh?"Ammi tafada cikin takaici "Ammi nah wlhy kika daura min aure batareda Amincewan Zuly bah.. hmmm!"yafada cikin  kuka "Miye  zai faru?... bansanka da hakan bah Wlhy! Nifa  Uwarka ceh  wacce ta dau cikinka  har tsawon watanni Tara! Na shayar dakai nabaka  tarbiyan  daya kamata amma  akan wata kake son watsa min kasa ido?.. gaskiya banzaci  hakan daga gareka bah, I thought ko rayuwanka  nace kabani zaka bani! Am highly disappointed in you" tafada Kaman zatayi kuka,Jikinshi neh  yaji yayi sanyin sosai "shikenan Ammi Allah yasa hakan shine mafi Alhkeri daman bayau kika fara min auren da banso bah, in kuma na bata miki rai DanAllah kiyi hakuri"yafada cikin rawar murya tareda barin wajen su kuma suka bishi da kallo, ko bakin kofa shiga gidan bai kai bah yazube akasa! "Mourad!!!"suka fada dakarfi tareda nufanshi dagudu cikin tashin hankali, kuka Ammi tafashe dashi dalilin jinin dataga  yana fitowa daga bakinshi, ba bata lokaci aka kinkimeshi zuwa asibiti.... Zuly kam tana komawa gida takai BabynZuly wajensu Kuwah soboda bazai yiyu ace ta tafi daita Azare bah cos tana zuwa makaranta, dakyar da sudin  goshi  BabynZuly tayarda  ahakan ma ta barta tana kuka. Hawayen gefen fuskarta tashare ta jinjinawa ajikin motan sai tunanin rayuwa takeyi,  runtse idanuwanta tayi tana cizon  labbanta da Dan karfi Chan Kuma tafashe da kuka "miyesa baka dawo daita bah? Nasan kawai kadaina sona neh shiyasa baka yi abinda nasaka bah! Nima  nadaina sonka  Allah yabaku  zaman lafiya nima Allah zai kawo nawa mijin"tafada cikin shagwaba Kaman Mourad din na  gefenta tana Kuma duka kujeran datake zaune akai Shidai drivern  dake tuka  ta ko magana baiyi bah asalima tsit yayi Kaman Allah baiyi hallitarshi bah awajen Don karyayi laifi ahakan ma yasan Zuly nada Sanyi sosai akan wasu... '''WASHE GARI''' Ya akayi yasamu attack bayan Kusan da engine yake amfani!"Shine abinda Doctorn yatambayesu, Kallonsu  mutanen gidansu Mom keyi Suna neman Karin bayani Amma ganin halin da su Ammi ke  ciki neh yasa su kawar da kai Ana jiran ayi  magana Ganin  da doctor yayi basuyi magana bane yasashi cigaba da fadin "yanzu nasan Kusan engine din baifi saura  en kwanaki yarage  a chanza shi bah Don haka zaifi kyau a lallaba shi har zuwa lokacin in bahaka bah am sorry to say abinda bamuson yafaru zai iya faruwa" "Toh  mungode  doctor"Fakhih yayi karfin halin fada, fita sukayi daga office din gabadaya cikin sanyin jiki, "Munason jin abinda yake damun Mourad!"Babansu Mom yafada cikin damuwa Zama sukayi inda Qudsiyah tafara koro musu bayanin  abubuwan dasuka faru abaya... girgiza kai Babansu Mom yayi yace "Haba  ke kuwa!! Dakanki  ki kikeson yin ajalin danki , ai dakinmun bayani Wlhy da bantada  zancen bah!" "Dady Wlhy inason shi kar awani ceh za'a bar maganan auren!"Mom tafada cikin kuka "Dallah kimawa  mutane shiru shashasha kawai"Lutfiyah tafada cikin jin haushin Mom soboda ita tajawo  komai  na fadin cewan soboda Zuly taji auren Mourad ya mutu yasata kashe aurenta which  ba haka bane cos taje har gidan Kuwah Don jin ba'asin zancen. Harara ta watsa ma Lutfiyah tareda murguda baki tace"yar bakin ciki saiki mutu" "Banason maganan banza" Mamansu ta daka mata tsawa,  ta Kasan ido takalli Maman nata tareda turo baki sannan tayi waje abinta... "Why not ki roki  Ita Zulyn ta amince  kinga inta amince shikenan Mourad zai aure ki Mysha tafada cikin sanyin murya "Allah ya kiyaye!"tafada cikin yatsine "Wai nikam miye ke damunki neh? Kowa fah anan yasan Zuly tafiki da komai, gashi Kuma Mourad nasonta kaman ranshi tinda ke dakanki kikace soboda ita Zuciyarshi take seizing gashi Kuma yace in bata ce ta amince ya aureki bah bazai aureki bah so what are you waiting for? Wlhy bakiga tazama bah ki je gidanta tinda kin sani inyaso murakaki ki bata hakuri ta yarda ya aureki" Maram tafada tana hararan Mom sai Allah Allah takeyi Mom ta yarda ita kuwa taje ta nuna wa Fakhih asalin Soyayya soboda tasan yana son Mom Kuma inhar Mom bata auri Mourad bah toh waje Fakhih zata koma! Rausayar dakanta tayi tace "toh" Tsabar farinciki har Maram batasan lokacin ta sa tafi bah har suka tsaya Suna binta da kallon mamaki, far da idanuwa tayi tace " miye muke jira? Muje yanzu soboda da zafi-zafi ake dukan karfe" Mikewa sukayi gabadayansu suka shige motan Mom sanna taja su... '''AZARE''' Kwance yake akan bargo a cikin parlourn Umma duk ya dishe ya jangwame Kaman ba shi bah soboda inba farin sani kamawa Iqbal bah bazaka taba cewan shi bane, idanuwan shi a lumshe yake Amma ba bacci yakeyi bah, zunzurutun yayi nisa acikin tunani har baisan ana mishi magana. "Ya Iqbal!!!"Shine abinda take fada bayan ta ajiye basket din abinci agefenshi, ganin bai amsa bane yasata tsugunawa kusa dashi har kafarta na taba jikinshi, hawayen daya zubo mata tashare tana jin tausayinshi na ratsa ta gawani kibiyar Soyayyan shi dayake kaiwa zuciyarta suka, Ganinta shafa gefen fuskar shi baiyi motsi bane yasata kai bakinta daidai saitin nashi, runtse idanuwanta tayi tareda manna labbanta asaman nashi, ahakan ma ko gizau baiyi bah, sake kai bakinta tayi sannan ta tsotsi bakinshi na yen seconni 5 sannan ta daga bakinta wanda yayi daidai da bude idanuwan shi dayayi, Cikin sauri tazo mikewa amma cikin rashin sa'a hijabinta ya nannade kafanta wanda yasata zube mishi ajiki Zaro idanuwa tayi tana kokarin tashi cikin tsananin kunya don azatonta bacci yakeyi amma kuma yarike kugunta gam yana mai sakin mata murmushi tareda lumshe idanuwan shi yace "Zuly miyesa kike guduna?" *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 89* Runtse idanuwanta tayi tana kawar dakanta gefe guda sai so take ta mike amma yaki barinta, Gyara muryan da akayi neh yafargar dasu cikin sauri yasaketa itakuma tafice da gudu batareda ta kalli inda akayi gyaran muryan bah. Tashi yayi yazauna yana bin bayanta da kallo kafin ya miyarda hankalinshi inda akayi gyaran murya Murza idanuwanshi yayi yasake kallo kofan shigowa sannan ya miyarda hankalinshi wajen wacce tayi gyaran murya Cikin sanyin jiki ta karaso wajen dayake tareda Zama agefenshi tana jawo basket dinda Hibba tazo dashi, Shidai kawai kallonta yakeyi kaman TV chan yasauke ajiyar zuciya yace "Zuly kwana biyu miyesa kike Guduna gashi kuma kaman baki da lafiya soboda ramar dakika yi" Murmushin yake tasakar mishi kafinta dage girarta daya tace"kana sonta koh?" Tsaki yaja yana cewa"matsalata dake kenan wlhy ina tambayanki abu daban kina fada min abu daban" Abinci ta debo cikin chokali tana nufan bakinshi dashi tace"in zaka warware gwara ka warware soboda wannan tunane-tunanen bazai fisheka bah" Kallonta kawai yakeyi yana karantan yanayinta, daga yanda take magana ma zakasan dauriya kawai takeyi, Wayarta neh yayi kara cikin sauri takai dubanta wajen tana Adduan Allah yasa yay Mou dinta, Tsaki taja cikin jin haushi ganin bashi din bane sannan tadauka ta kara akunnenta. "Ina wuni"taji anfada daga dayan bangaren Jinjina bayanta tayi ajikin kujera sannan ta amsa sallaman "Sunana Momina!" "Momina!"ta maimaita aranta cikin son tino inda ta tab'a jin sunan, jitayi tace "DanAllah Anty Zuly kiyi hakuri ki barni na auri Mourad!" Runtse idanuwanta tayi dakarfi tana kuma cizon labbanta "DanAllah kiyi hakurin abubuwan danake miki rashin sani neh yajawo hakan"tasake fada cikin sanyin murya Murmushin takaici Zuly tasake tace"yau kin rokeni abu emmata! Naji dadin hakan sosai" Mom data gama kulewa tace"kin yarda ya aureni?" "Erh"tafada cikin rawar murya hawaye na gangaro mata Mom bata sake magana bah ta katse wayan cikin farinciki. "Miyeke faruwa neh?"Iqbal ya tambayeta cikin damuwa Kuka tafashe dashi tace"narasa shi akaro na biyu!" Zai sake magana kenan yaga har ta mike tareda shigewa daki dagudu "Narasa shi akaro na biyu!... Waye tarasa?"yatambaye kanshi "Yah Salam! Mourad neh!"yafada lokacin daya tina ta tab'a rasa shi "Allah sarki ashe shiyasa take ta ramewa"yafada cikin tausayinta kaman shidin ba arame yake bah, lumshe idanuwanshi yayi yana sake lulawa cikin duniyar tunanin shi... '''ABUJA,NIGERIA''' "Ammi nah mutuwa zanyi wlhy!"yafada cikin azaban rad'adin ciwo Rikeshi Ammi tayi tana jin tausayin dan nata, tari yayi saiga jini nan kuwa computern gefenshi yasoma kara yana fitowa da wutan danja (jah) Rudewa mutanen wajen sukayi gabadaya suna ririkeshi shikuwa sai fadi yake"wlhy inna rasata mutuwa zanyi! Kitaimake ni Ammi kibarmu! Nayi hakuri akaron farko amma yanzu ban tunanin zan sake wani hakurin, mutuwa zanyi yanzu kam wlhy nagaji sosai kibarni nasamu Farincikina danAllah am nothing without her,without her am a living de..." Bai karasa fada bah sakamakon Alluran da aka danna mishi Kowa awajen kuka yakeyi sosai, tari Fakhih yafara shima wanda ya miyarda hankalinsu kanshi, Kawar da kanshi yayi soboda bayason su san halin dayake ciki amma kuma Qudsiyah tariga da tagani Cikin muryan tashin hankali tace"nashiga uku bro jini fah nake gani yana fitowa daga bakin ka!" Zaro idanuwa akayi inda Ammi tamike tareda jawoshi tana cire hannunshi daga bakinshi, "Allahumma Ajirni Fi musibatin..."shine abinda Ammi ke maimaitawa sabin hawaye nazubo mata "Miyeke damunka?"tafada kaman mai tsoron magana Hawayen da suka zubo mishi yashare tareda girgiza kanshi yana kokarin kwace jikinshi daga hannunta, Tana sakinshi yafita daga dakin gabadaya ko kallon gabanshi bayayi, jiyayi ya buge mutum amma ko sannu bai iya fada bah soboda daman bawai yana gani dakyau bane... "Hey dear!"yaji anfada daga bayanshi lokacin daya zauna a haraban asibitin Juyawa yayi kadan yakalleta sannan ya kawar da kai Zama tayi agefenshi tace"ina laifin wanda yace yana sonka?" Sake kallonta yayi yaga tama fi Mom kyau nesa ba kusa bah,girgiza kai yayi yace "Banason takuri" Idanuwanta suka ciko da kwalla cikin sanyin murya tace"in soyayyan bazai yiyu bah why not mu kulla abota?" Runtse idanuwanshi yayi soboda sosai maganganun ta yashige shi barin ma yanda ta miyarda muryanta kalan tausayi "Kije kawai"yafada cikin rashin damuwa,batareda tasake magana ba tawuce abinta tana mai jin haushin kanta.... '''DUBAI,UAE''' Ganin yanda jikin Mourad ya tsananta neh yasa Ammi yanke shawarar miyarda shi Dubai, ba bata lokaci dukkansu harda Uwar iyayi wato Mom... "Twin sis wlhy inason Mina amma gabadaya yarinyar bata sona wai Yaya takeso"Fakhih yafadawa Fakhiha dake zaune a gabanshi "Wani yayan?" Ta tambaya kaman batasan akan waye ake magana bah "Yayan mu mana!"yafada cikin takaici "Kardai soboda hakan ciwonshi yatashi?"ta tambaya "Erh mana ai bakaramin kofsa mana Ammi tayi bah"yafada cikin sanyin murya "Hmmmm... Amma Mina nan tanashan OMO neh koh?" Hararanta yayi sannan yace"ki kiyayi harshen ki" "amma kace akwai wata kawar Mina dake sonka why not kabata dama?"tafada cikin rashin damuwa amma a zuciyarta fal damuwa ceh aciki, she can't believe ace Fakhih wata ta budi baki tace ta tsana!her brother fah! Ji tayi gabadaya bata ma son ko sunan Mom akira agefenta kuma tayi alkawarin sai Fakhih ya auri kawar Mom.. Kura mata idanuwa yayi yana kallon yanda tayi magana kaman bata damu bah chan yace" toh yanzu yaza'ayi nasameta?" Murmushi tayi soboda daman tasan dakyar ya yasar da magananta, Ajiyar zuciya tasauke tace"kokai fah! Ai duk wanda yanuna baya yinka kaima saika share batunshi tinda ba'a dole... Yanzu maganan number kabarmun zan nemo maka" "Thanks sis"yafada yana sakar mata murmushi... "Ammi taya za'ayi ki hada Momina da Yaya bayan kisan Yaya nada wanda yakeso haka ma Fakhih shima yana son Momina!" "What"Ammi tafada tana kallon Fakhiha "Erh mana Ammi! DanAllah kiyi hakuri Fakhih ya auri Mom inhar zata yarda inkuma bata yarda bah shikenan sai a kyaleta tayi tafiyarta daman yarinyar bawai inayinta bane"tafada cikin kwantar da murya "Wlhy bansan Yana sonta bah! Amma yanzu dakika fada mun zan mawa yayana bayani"tafada tana share hawayen fuskarta tunowa datayi Mourad na kwance rai a hannun Allah Murmushi Fakhiha tayi tace barina je nasanar da Zulyn Mourad Itama murmushi tasake tana kallon Mourad dake blushing akan gado Riko hannunta yayi yana sakin murmushin karfin hali soboda sosai yake jin jiki amma yanzu dajin wannan maganansu Ammi yana jin kashi hamsin na zafin Ciwon dayake ciki yana tafiya "Nagode Ammi nah!"yafada cikin farinciki "Kayi haku.." kafin ta karasa yasa yatsan shi abakinta yana girgiza mata kai... Su Mom an samu duniya sai shagali akeyi, koda yaushe cikin zuwa yawon shakatawa takeyi, hotuna kuwa kaman hauka haka tadinga daukawa ana daurawa a IG dakuma statues, Itakam ma batasan wainan da ake toyawa bah, gefe daya kuma Fakhih neh dakuma Mysha suna shan soyayyansu dukda bawai sun gama sakewa bane da juna... '''AZARE, BAUCHI NIGERIA''' "Yaya!!"tafada tana fitowa hannunta daukeda farar takarda Juyawa yayi ya kalleta yana fadin" haba kanwata irin wannan kiran kaman wacce taga aliens" Turo baki tayi tace "shikenan bazan kira sunanka bah?" "Ohk sorry dear"tafada yana kaman kunne "Ga wannan!"tafada tana Mika mai takardan hannunta "Nikam kwana biyu miye sirrin neh naga sai wani kyau kike karawa gashi kullum cikin murmushi kaman wacce aka mawa albishiri da gidan Aljanna"yafada cikin kulawa Sunkuyar da kanta tayi tace" Ammi takira ni kuma ta yarda Yay Mou dina zai aureni... Hawayen dasuka dan zubo mata ta share tace... Ina cikin farinciki sosai Yaya zan aure shi kaman yanda nake buri" Baisan sanda hawaye suka gangaro mai bai, har yau bai daina nadaman abubuwan daya mata bah watarana har kunyanta yakeji inyaga yanda take tarairaya shi dukda itadin ma ba isheshiyar lafiya gareta bah Jan hancinta tayi tace"Yay Mou dina yana sona sosai, you won't believe tin lokacin da Ammi tace natafi yake kwance agadon asibiti kuma haryanzu ba'a sallameshi bah! Gaskiya inaga ban mishi adalci bah soboda nasan son yake min ya ninka wanda nake mishi sau hamsin soboda he live only for me and he can die for me and i love him to the edge of infinity" Gani kawai tayi Iqbal yazube aguiwarshi yana sakin kuka Girgiza kai tahau yi tace" kadaina min kuka! Kaifa yayana neh and bantaba dana sanin saninka bah arayuwata, kowani dan Adam nayin kuskure nasan idan kaji abinda wani ya aikata wlhy godiya zaka dinga yi soboda at least kasan naka ba mai yawa bane kuma an yafe maka! Kaddaran mune hakan babu yanda muka iya, Allah neh kawai yasan miyesa ya tsara ahakan, Bazan gaji dafadamaka cewan na yafe maka kuma ina rokon ka DanAllah kayafewa Yusayrah!" Kallonta yakeyi da rinanun idanuwanshi sannan yace"Nagode sosai Zulyn Mourad!" Washe baki tayi cikin jin dadi sannan tace" Yaya barina tafi yau zan bar Nigeria" "Ina zakije?"yatambaya "Wajen Yay Mou dina!"tafada tana murmushi "Why shi bazai zo bah sai ke za kije?" Mikewa tayi tace"Nafada maka bayada lafiya fah" "Ohk, Allah yakare!" "Ameen"ta amsa mishi "Kuma ki gaisheshi inji ni" Tabe baki tayi tace"kabari saiyazo saiku sasanta" Jiyayi gabanshi yafadi tinawa dayayi hala Zuly tafada mai abubuwan dayake mata. *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 90* Zaune suke suna dan tab'a hira sama-sama in ka dauki Fakhih dake waya sai wani lum-lumshe idanuwa yakeyi kaman mai jin bacci wanda hakan bakaramin haushi yake bawa Mom bah sai hararan shi takeyi tana mai jan tsaki jefi-jefi Kamshin turarenshi neh ya ankarar dasu zuwanshi, cikin takun kasaita yake saukowa Fuskarshi sai wani kyalli yakeyi dukda ya rame, Kallonshi Mom keyi cikeda sha'awa tana tunanin ashe Mourad nata neh! Ashe ita zata auri wannan hadadden gayen!tana cikin tunanin taga ya zauna agefenta tareda riko hannunta Kallonshi tayi tana aza murmushi asamar fuskarta har wani jinta take a sama, muryanshi ta tsikayo yana fadin "Sweet yanzu kenan babu mai auren wannan katon?" Rola idanuwa Qudsiyah tayi sannan tace"kana ganin Fine boy! Ai jira kawai yake komai ya daidaita sai yamaka maganarta tinda kaine babban yaya" Kallonshi yamiyar kan Fakhih da baima san wainan dasuke toyawa bah soboda nisan dayayi acikin soyayyan Maram soboda Maram akwai iya kalaman soyayya,muryan Mom yaji tana fadin "Wazai so wannan abun?" Kura mata idanuwa yayi sosai kafin yace"kina nufin baya burgeki kuma baki yinshi? "Allah yakiyaye nayi wannan nifa gabadaya banson shi"tafada cikin ko in kula tana jin dadin yanda yake mata magana Gyada kai Mourad da yayi inda Qudsiyah kuma ta dau alwashin ko mutuwa Mom zatayi bazata tab'a barin bro dinta ya aureta bah! "Waini kawani sha uban kwalliya daga sallamoka daga asibiti, miye sirrin?" Ta tambaya cikin son share zancen Mom Murmushi yasake tareda duba tsadadden _Patek Philippe_agogon hannunshi yace "Zoma ki rakani _Mall of the Emirates_" "Miye zamuyi a MOE? Qudsiyah tafada cikin zakuwa jin ance za'a shiga best shopping Mall dinta "Bacci zamuje yi"yafada atakaice tareda mikewa abinshi Turo baki tayi cikin jin haushin bonsa tan dayayi tareda mikewa tsaye tana fadin "lover boy zamu tafi bazan iya barinka agida bah soboda tsaro" Cire wayan yayi daga kunne tareda dan jan tsaki yana fadin"kin katse min jindadi wlhy" "Kaii wannan babe dinkan nan daga gani ta iya soyayya!" "Wahalaliya bah!"Mom tafada itama tana mikewa hade da bin bayan Mourad daya riga da yafice Dariya suka tsuntsire dashi tareda kashewa Qudsiyah tace" kece Wahalaliyar ai" "Barta sister ai yanzu Allah neh ma yaso ni banfada hannun wannan yar girman kan bah dayanzu sai yanda tayi dani... Tabe baki tayi tace "kaman ba ita takusan sa maka ciwon zuciya bah" Murmushi yasake tareda rungume wayarshi yace" My Maram Allah yamiki Albarka ina kuma godewa Allah daya bani ke cikin sauki batareda nasha Wahala bah!" Dariya tayi tace"lover boy kenan!" "Ai dole nazamo lover boy ko kinmanta Yaya neh? Ajinin mu yake"yafada yana kanne mata ido Murmushi kawai tayi kafin tadan zaro ido tace"yana jiranmu awaje fah!" Tafiya suka fara kafin tace" fadamin miye neh naga yana cikin farinciki?" Hannu yasa abakinshi alaman tayi shiru sannan yace"surprise!" Tabe baki tayi batareda tasake magana bah har suka iso bakin mota Abaya sukasami Mom da Mourad, ba bata lokaci itama tashiga gaba wajen mai zaman banza Fakhih kuma yashiga wajen driving side sannan ya tuka su sai MOE. Mintuna goma kawai yabawa Qudsiyah dakuma Mom akan suje suyi siyayyen abubuwan da sukeso Mom kam kaman ibada haka tasake daukan pics wanda takusan cinye lokacin da aka basu gashi daman bata tab'a shiga cikin MOE bah! Qudsiyah neh ma ta taimaka mata wajen dauka mata wasu abubuwan amma Mom na zuwa tace ai bata sata bah don haka tadaukesu amatsayin nata kafinta fara ratsawa tana daukan abubuwa da dama harda wanda batasan amfaninshi bah! Sosai abin yamawa Qudsiyah ciwo amma aranta sai madallah take fadi soboda daman itama tasan shishigi tayi Sanda suka jira Mom kafin akaje akayi billing dinsu Mamaki neh yakama Mom ganin bill nasu kusan $10million dollars sake kallon kam canter din tayi saiyanzu taga wani blue diamond zobe mai shegen kyau da daukan ido "Wannan fah"Qudsiyah ta tambaya tana zaro ido "Na matar Yaya!"Fakhih yabata amsa "Yah Salam ashe nawa neh!"tafada cikin tsananin murna tana kokarin tab'a gidan zoben,buge hannunta Fakhih yayi tareda banka mata wani hararan dayasa  hanjin cikinta kadawa "What!! Wannan wani irin almubazaranci neh Sweet! Wannan zoben fah in ban manta bah kudinshi 9.5million dollars (😱nace bama Naira bah) shine zaka siyeshi saikace bakasan zafin nema bah!"Qudsiyah tafada kaman acikin kudinta akasiya zoben. "Dole kimun bakin ciki Don kinga bawake aka siya bah!"tafada tana hararanta "Ke banson rashin kunya fah"Mourad daya gama biyan kudi ta ATM dinshi yafada Far da idanuwa Mom tayi tareda matsawa kusa dashi tarike hannunshi gam Kaman ance za'a kwace mata Shi, Fakhih kam sai kunshe dariya yakeyi, za'a sa zoben acikin paper bag Mourad ya karba tareda sawa a aljihun bayan wandonshi , cikin larabci yace "kabari kawai zanyi amfani dashi neh nan da mintuna 30" "Anjima zakayi proposing dinta kenan sweet?"Qudsiyah ta tambaya cikin rashin yarda "Erh mana sweet kinga na warke yanzu Kuma bana son abata lokaci wajen yin komai, inason ayi komai shap-shap cos I can't wait!"yafada in a naughty way Girgiza kai kawai tayi tana mamakin sauyawarshi soboda ita din ma batasan Ammi tayarda ya auri Zuly bah kuma batada masaniya akan cewa a ranan Zuly zata dawo! Mom Kaman an tsundumata acikin Aljanna haka takeji har wani blushing takeyi ita kadai tana lum-lumshe idanuwa, Fakhih neh ya taba Qudsiyah akan taga abinda Mom keyi, Tabe baki kawai Qudsiyah tayi soboda yanxu kam bata jin zata iya biyemishi soboda bakincikin datake ciki, zatayi magana kenan Mourad yasa hannu abakinta tareda sakar mata murmushi yana girgiza mata kai Wajen Mom datake binshi da idanuwa yanufa tareda sakalo hannunshi a kugunta yana fadin "kanwata zamu tafi abun mu" Wani banbarakwai taji jin yace mata kanwarshi kallonshi tayi , kafin tayi magana har ya rigata da fadin "kina kallona Kaman karya nafada! Dah keba kanwata bace ?karki manta am 40 ke kuma 21 sa'ar Zulynah kinga na girmeki da shekaru har 19" "40?"ta maimaita cikin rashin yarda, Dariya Fakhih yayi yace"kingan shi dan samari koh? Tho infada miki tsoho neh kawai dai jikinshi neh yake yaudarar emmata irinku! " Harara ta watsa mishi tareda tabe baki, ko damuwa da abinda tayi baiyi bah saima wajen Qudsiyah ya wuce, yana kallon yanda yanayin ta ya chanza "Sis!"yafada cikin kulawa tareda rike hannunta , cikin sauri ta share hawayen fuskarta soboda bata son yagani yayi tunanin ko hassada take mawa Mom din "Su Zulyn Mourad Sun kusa sauka a airport!"yafada yana murmushi, cikin sauri takalleshi ya gyada mata kai Turo baki tayi tace"miyesa baka fadamin tintini bah harkasa nafara tunanin hanya banyi kuskuren rabuwa dashi bah?" "Am sorry sis Amma gaskiya kina da wauta! Atunaninki yaya zai iya son wata bayan Zulyn Mourad neh har yakashe mata wannan uban kudin neh?" Dariya tasaka tunawa datayi hartafara kuka, kallon bayansu tayi takalli su yanda suka takowa, dariya tasakeyi tace "Allah sarki wata fah tazaci waita aka siye diamond ring dinnan" "Bakida dama sis"yafada yana tayata dariya ganin yanda takeyi , mota suka shiga inda ma'aikacin MOE din yasa musu kayan acikin Booth din dayan motansu soboda motoci biyu suka fita dashi. Maimakon Mom taga Sun nufi Gida saitaga Sun doshi hanyan airport, shiru kawai tayi tana mai shigaba da danna wayanta inda sai tsiya take mawa mutanen group dinsu akan ansiya mata ring na proposal mai shegen tsada har $9.5m "Allah yasamu amadamacinku kawata"@Maram tarubuta "No Maram bazaki taba kawowa stage dina bah karma kisa wannan aranki soboda na muku nisa!"@Mom itama tabata amsa "😰Kawata abinda kikeyi baki kyautawa fah"Mysha itama tarubuta "Kyaleta Babe ai batasan gaibu bah😒"@Maram tasake fada "Oho dai nasan dai ko mai kama da Mourad dina bazaki samu bah!"@Mom tafada Emojin dariya Maram tasa tace"zamu gani ai" Tsaki taja kawai tareda sauka daga online din gabadaya wani yayi daidai da isowarsu airport din. *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 91* Shigansu cikin airport din yayi daidai da saukar jirginsu Zuly soboda wannan karon bata bi private jet dinta bah! Fakhih da Qudsiyah sai baza idanuwa sukeyi cikin son ganin ta inda Zuly zata bullo, Juyawa Mom tayi gefenta don tambayan Mourad abu amma sai taga wayam ko kuranshi bah ta gani, suna hada idanuwa da Fakhih ta dage kai kaman bata ganshi bah Murmushi yasake yana jin tausayinta soboda girman wautan data tafka, haryanzu bai gama yarda cewan wannan ceh takishi bah! Tabe baki yayi yace "Yanxu za'a fara draman" "Hmmmm... Nace bah"tafada tana taba Qudsiyah da fuskarta wasai kaman wanda aka mawa Albishiri Kallonta tayi tace"miye?" Sanda ta yatsine fuskarta tana wani kawar da kai saikace ba hallita bace awajen(Maimuna Danko 2 kenan😇) kaman bazatayi magana bah tace" ina Mourad yake!" "Ajiyanshi kika bani kokuma sandan kiwonshi? Naga dai tindazu kin makaleshi ajikinki saikace wani danki yanzu kuma kitambayeni inda yake?" Tabata amsa kaman bata damu bah Harara ta watsa mata kafin taja tsaki tabar gefenta, Tabe baki Qudsiyah tayi kafin tajuya wajen Fakhih dake danna waya tace "Bro ina sweet yake?" Batareda ya kalleta bah yace" ke fah na lura sokike nadinga fada miki plan namu wanda mu awajenmu munason yazamo muku surprise ne" "Toh nayi shiru"tafada tana miyarda hankalinta wajen kofan Arrival departure Sanye take cikin doguwar arabian gown peach color kanta yane da gyalenshi, hannunta rikeda purse  ga wani murmushin dake saman labbanta tayi kyau sosai. Dube-dube tafara yi caraf idanuwanta yasauka akan Qudsiyah dake ta juye-juye "Hey sister"Zuly tafada tana daga hannunta daya sama Washe baki Qudsiyah tayi tana taba Fakhih, dagowa shima yayi yakalleta wanda yayi daidai da karasowarta wajensu, runguman Qudsiyah tayi cikin farinciki tareda gaisar da Fakhih dake ta murmushi. "I can't wait to see him"tafada tana Jan hannun Qudsiyah, ko taku uku basu kaiga yi bah sukaji karar violin, tsayawa sukayi tareda juyawa don ganin miye wannan. Wasu maza da mata neh suka fito nan da nan suka fara rawa suna bin sautin Kidan dake tashi, mutane duk Sun tsa-tsaya suna shooting draman da akeyi,! Itama cikin sauri tafito da wayanta tana fadin"Yay Mou dina yayi missing Amma bari na mai shooting karyaji labari zalla" "Gaskiya kinaji dashi sosai"Qudsiyah tafada tana cigaba da kallon steps din rawansu Sosai takejin farinciki na ratsata sanadiyar wannan wasan da akeyi! Bangaren Mom kuwa itama sosai suka burgeta har Dan rawa takeyi tana motsa jikinta, Chan Kuma sai Kidan yadauke su kuma suka hau ju-juyawa Kaman Suna neman abu. Karan melodious violin din neh ke tashi acikin wajen, jikake tsit kowa na jiran abunda yake Shirin faruwa Kaman daga sama sukaji Ana fadin "With you,o beloved, the spring is colorful, and i am the yellow star. It's a divine mercy, that I have met you after dying on you only have, learned to live Wherever, in which street I go, I meet your fragrance, you are the dream I dream every night Our meeting is a custom. there is a divine light in me from your existence, I'm a deserted sky, and you are the moon I have left all other paths, I have come to just you. There is your name in my eyes, recognize it? For me everthing is after you, long story short, that's the one thing. I'll never go leaving you alone, Know this. With you beloved, The spring is colourful, I am the flowing passenger, and you are a silent shore." Tafi duka wajen yadauka soboda bakaramin burgesu maganan yayi bah dukda bawai sunga waye neh yayi maganan bah, "It's my boyfriend!"Mom tafada da dan karfi cikin tsananin farinciki, kallonta yenmatan wajen suka Hauyi cikin son tabbatar da abinda sukaji tafada Cikin zakuwa wata tace"gaskiya kinada sa'a" Yatsine fuskarta tayi tace"ai daman ni mai sa'a ceh don haka kowa ya Kama gabanshi" Batareda sun sake magana bah suka kyaleta abunsu don sun lura Yarinya zatayi zafin tinda daman da farar fata irinsu bace... "Ba Yay Mou dina yana asibiti bah?"ta tambaye su "Erh mana yana asibiti!"Fakhih yabata amsa yana kunshe dariyanshi "Kaii Allah mai hallita Wlhy da ba dan Ku bah da cewa zanyi shi neh" tafada cikin murmushi. Qudsiyah zatayi magana kenan aka saki Wani sabon Kida ai nan aka dauki sowa, gani sukayi Wani dake sanye da jacket dakuma facing cap taho wajen masu rawan "Yah Salam!!"Shine abinda ake fada awajen soboda irin takun rawanshi, ko Michael Jackson albarka, wajen da Mom ke tsaye ya nufa tareda jawota waje yana rawa daita ai kuwa tafara tayashi da rawan cikin dariya har suka iso tsakiyar filin wanda yake saitinsu Zuly "Mom!!!"tafada da mamaki ganin Kaman Yay Mou dinta da Mom, Amma kasancewan hulan yakusa fuskarshi yasa bata gama tabbatarwa bah amma gashin kanshi da sukayi kwance a keyanshi dakuma sajenshi yasata yarda dacewan shidin neh, Rawa yadinga yi da Mom dake ta kyakyata dariya chan da karshe yaturata wajen daya daga cikin mazajen dasuke rawa wanda yayi daidai da kashe Kidan da akayi Takowa yakeyi ahankali had yakaraso wajen Zuly, idon guiwanshi daya na kafar damanshi yasa akasa sannan ya sa tafin sawunshi na kafar hagu shima akasa, hannu yasa a aljihun bayan wandonshi yaciro case din Diamond ring din daya siya kafin yacire hulan kanshi ya wullar cikin turanci yace "Would you please '''MARRY ME'''?" Zaro idanuwa tayi tareda rufe bakinta da hannunta daya sannan ta mikar da dayan gaba tana gyada mai kai hawayen farinciki na gangaro mata, ba bata lokaci yazura mata kyakyawan zoben acikin yatsarta tareda sumbatar inda yasa zoben nan wajen yadau tafi da sowa Mikewa yayi tayi saurin rungumeshi cikin tsananin farinciki da mamaki soboda bata taba zaton haka zai mata bah, shima rungume ta yayi yana shafa bayanta... Wani irin jiri neh ya debi Mom ai nan tazube asume ajikin wanda Mourad yamikata, ganin zata hanashi jin dadin kallo yasa yakira Wani acikin drivern dasuka bi dayan motan yace suwuce daita. Ina daga idanuwana kuwa na hango su Fatima Alkali ,Ummu haydar,Umm Hanifa&Aslam dakuma Mrs Abdulwahab sai aikin shooting sukeyi don su samu nakalla in sunkoma Nigeria (hhh)... Kafin kace kit-Kat har an watsa a social media, yenmata sai daukan Zuly a hoto sukeyi ita da zobenta dakuma Mourad daya makale kayanshi, Fadin irin farincikin da Zuly keji a zuciyarta bata baki neh!, kallon zoben hannunta tayi habawa ai sake runguman Mourad tayi tana kankameshi, masu hoto da video saiyi suke, watace cikin turanci tace "Kozaki iya fada mana yanda kikaji wannan abin bazatan aranki?" Hawayen fuskarta tashare tareda sumbatan hannun Mourad dake cikin nata tace " wannan shine best surprise package din da aka taba bani aduniya am extremely happy Wlhy danasan yau zaiyi proposing dina na tabbata da saidai kugan munyi proposing wa junanmu in fact naso ace nine zan fara proposing mishi Amma Kuma saiya Riga ni!"takarasa maganan cikin shagwaba tana turo baki Dariya matan wajen sukasa gabadayan cikeda sha'awarta kafin wata tasake fadin" daga gani bakaramin so kuke wa junanku bah! Amma acikin ku waya fison Wani?" Kafin tayi magana har Mourad ya rigata da fadin" na tabbata nafison.." Katseshi tayi da cewan "No nikam banyarda dagaske nafisonshi" "Nafison ki!" "Oh really?"wata ta katse su ganin Kaman musun Masoya zasu fara "He's my everything"tafada tana kallonshi "I can kill and die for her" "He's me" "I love you with all my heart!" "Why do You love her?"wata tafada cikin tambaya "Yeah i love her without needing a reason a time or a season, loving her makes me strong"yafada yana kallon kwayar idanuwanta, sowa duka wajen yadauka yasake fadin "I love her as gentle as breeze"Wani sowan suka sake dauka "Words can't explain my real feelings for her"yafada yana jawota jikinshi kafin tayi Wani yunkuri har ya hada bakinsu waje daya... *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _Princess Fatima Mazadu and all the *Golden pen writers* wannan page din naku neh, Mhizzphydo really cares and love you guys_ *Page 92* Wani irin shewa suka dauka ana tafi har lokacin ana kan shooting dinsu, janyewa tayi cikin kunya soboda kwana biyun nan Wani irin kunya neh yake shigarta, kallon fuskarshi tayi cikin larabci tace "Bansan damiye zan gode maka bah amma Allah ya biya ka da gidan Aljanna" "Ameen"duka wajen yadauka, kowa sai congratulation yake mata suna kuma watsewa soboda kallo yakare amma bandasu Mrs  Abdulwahab  dasuka kafe suna kallon masoya ( hhh) Qudsiyah ceh takaraso wajen tareda rungume Zuly tana fadin "Congratulations sister Ina tayaki Murna!" Cirota Zuly tareda kallon fuskarta,hawayen da ita kanta Qudsiyan bata San dasu bah Zuly tashare mata tace "Babu abinda zan iya fada miki illa nace Allah yabaki miji nagari wanda zaisoki fiyeda yanda Yay Mou dina yakesona" Dariya sukasa gabadayansu saka Qudsiyah tace "Kema kinsan hakan bazai taba yiyuwa bah" "Ya ma yiyu soboda nima ina mugun mugun sonki kaman yanda nakeson raina!"sukaji anfada daga bayansu, juyawa sukayi dukkansu Suna kallon bakon fuskan dayayi magana Zaro idanuwa Qudsiyah tayi tareda nuna shi da yatsa tace"miye kakeyi anan?" Hannuwan shi yadaga sama alaman surrender yace"ki gafarce ni my Soulmate" Baki Fakhih ya bude yana binsu da kallon mamaki ,haka ma su Zuly Hannu Qudsiyah tasa tadafa kanta kafin tayi gaba kawai abinta tana ta surutu ita kadai, bayanta suka bi da kallo kafin suka miyarda kansu kan Black beautyn dake gabansu Sosa keyanshi yayi cikin jin kunya ganin yanda suke kallonshi Kaman idanuwansu zai fado kasa, Dan zaro idanuwan yayi yace"Wlhy zaku tsorata ni inkuka cigaba da min wannan kallon" Dariya Zuly tasaka jin yanda yayi maganan, ganin yanda su Fakhih suka dake neh yasashi yin  gyaran murya yace"bari nafara muku  congratulations  tukunna.. yafada yana mikawa Mourad hannu... kaii Ina  tayaku murna Mr Heer da Mirzanshi... cire hannunshi  yayi yana murmushi kafin yasake fadin... nidai Sunana RAEES MUKHTAR, agaskiya tin a Nigeria nakalli yar uwarku Kuma naji ta kwanta min, tin alokacin nafara bibiyarta amma abin haushi shine ko sau daya bata taba saurara ta bah... shine fah shekaran jiya naje nemanta agida tinda daman nasan gidan soboda yawan bibiyarta danakeyi , unfortunately sai maigadin yace kun koma Dubai, kawai saina nemi ganawa da maigidan , atakaice dai shine ya min kwatancen yanda za'ayi nasameku" Gira daya Fakhih ya daga mishi irin "dagaske kakeyi?" Batareda Mourad yayi magana bah ya sakale hannun Zuly da nashi hannun sukayi gaba abinsu, Fakhih ma binsu yayi abaya yabar Raees tsaye yana tunanin abinyi!  Ganin fah in yadade awajen Suna iya tafiya subarshi yasashi saurin bin bayansu. A motan sai surutu yake suba musu Kaman Radio mai jini har suka iso gida inda Mourad da Zuly sukayi tsit Kaman basu cikin motan sai Fakhih neh yake amsa mishi jefi-jefi  daman Kuma Qudsiyah bata cikin motan.... Mom kan Ana fitar daita aka wuce daita gida ko ruwa basu watsa mata bah, Ammi na  ganin yanda aka dawo daita hankalinta yatashi sosai amma kuma bata jin zata Kuma sa rayuwan yaranta acikin hatsari Kaman yanda tayi dafari , Kuma bazata tillasta wa Fakhih aurenta bah soboda talura yanzu shidin ma yadaina yinta. Ruwa ta watsa mata tafarafado ai nan kuwa ta fashe da kuka lokacin da tina abinda yafaru a airport Cikin kuka tace "Ammi you won't believe  abinda ya faru yau" Share mata hawayenta Ammi tayi tana mai girgixa mata kai "kiyi shuru dear haka Allah ya kaddara, hakuri zakiyi!" Zaro idanuwa Mom tayi cikin kidimewa tace"inyi hakuri fah kikace? Taab! Wlhy bai isa bah. .. tukunna ma da miye wannan Zulyn tafini neh?... tafada tana mikewa tsaye cikin takaici... bazawara ceh fah! Ragowar wani!Gani nan sabon jini amma sai ya zabeta akaina! Nida manyan maza ke rubibi na , kowa so yake ace nakulashi amma danki yarasa wanda zai walakanta ya kaskanta saini! " Tafada sabin hawaye na zubo mata "Kiyi hakuri "Ammi tafada cikin sanyin murya "Kidaina cewa inyi Hakuri! Allah zai saka min soboda wannan babban tozarci neh, Wlhy banyafe bah kuma saiya aureni!"tafada tana barin wajen da gudu Ammi tabita da ido. ... "Amma ka sammace ni dayawa Yay Mou dina , harda maka shooting fah soboda kar yazamana kawai labari zakaji"tafada tana nuna mai videon dinda tayi Murmushi kawai yayi yana shafan gashin kanta kasancewan babu dankwali akanta, Kallon fuskarshi tayi tace "Yana ga Kaman baka jindadin hira dani?" Girgiza kai yayi yana kwantar da kanshi kan cinyarta yace "kawai dai inajin gajiya neh!" "Ayyerh sannu ai daman dole kaji Gajiya wannan uban rawan daka dinga tika Kaman wanda bai kwanta jinya bah"tafada cikin tausayawa "Kaii waye cemiki soboda hakan neh nagaji ?"yafada cikin turo baki Sunkuyawa daidai  saitinshi sannan ta sumbace labbanshi, bata gama dagowa bah sai ga Raees , Zama yayi agefen kujeransu yana kallonsu cikeda sha'awa, kallon shi Zuly tayi tace "ya gajiya!?" Dan zaro idanuwa yayi yace "waye cemiki mai neman soyayya na gajiya? Taaab aini garau nake ji nah ahakan ma don ban kalli hasken idaniyata bah" yakarasa cikin rashin jin dadi Dariya tayi kadan tace "ai sister yanxu ta tsufa agidansu ma" "Kina nufin nan ba gidansu bane?"yatambaya "Erh! "ta amsa tana cigaba da shafa kan  Mourad da har bacci yafara daukanshi, hannu yasa ya rufe face dinshi yace "Sister ataimaka  min" "Miye  zanmaka?" "Gidansu hasken idaniyata zaki kaini" "Wai dagaske kana nufin soboda ita kazo nan?"sukaji muryan Fakhih yafada daga baya "Wlhy soboda ita neh"yafada cikin sanyin murya "Amma Ina fatan Kasan ita bazawara ceh?"Fakhih yasake fada Cikin mamaki yace"Bazawara Kuma?" "Erh mana matar Yaya nah ceh ada kuma cousin dina!" Gyada kai yayi yana mamakin abin soboda gabadaya bata yi kama da bazawara bah! Toh miye zaisa yasaketa bayan su yen uwa neh gashi baiwani ga suna kinmawa juna magana bah!Koma dai miye yana sonta Kuma zai aureta "Yana ga kayi shiru"Fakhih yafada yana jin kirjinshi na bugawa dasauri-sauri soboda bayason yaji Raees yace yafasa Murmushi yasake yace"kawai dai mamaki naji shiyasa" "Zaka iya aurenta?"sukaji Mourad ya fada Kallonshi sukayi inda Raees yace "Insha Allah yaya" "Ka kaishi wajen Ammi su gaisa!"yafada wa Fakhih "Kai Yaya! Baga Zulyn Mourad bah? Ita takaishi mana"yafada yana Kara wayanshi akunne Hararan da Mourad ya watsa mai neh yasashi mikewa yana mai yafito Raees da hannu alaman yabishi, murmushi Raees din yayi tareda bin bayan Fakhih.. Zaune suka sameta a palourn Ammi, kallon Fuskar Mom yayi yaga tana sharan hawaye dalilin ganin yanda aka watsa Video din a media ga group dinsu sai dariya ake mata kasancewan tariga da ta tura musu hoton Mourad amatsayin wanda zai aureta. Wani manafikin murmushi Fakhih yasake tareda shigewa cikin daki bayan ya bawa Raees wajen zama. Kallon Raees Mom tayi tareda banka mai Harara tana Wani daga kai sama! Girgiza kai Raees din yayi yana mamakin ace har yanzu bata chanza halinta bah (nace daman yasanta neh?) Fitowar Ammi da Fakhih yasashi mikewa yana gaisar daita "Zauna abinka yaron kirki" Ammi tafada cikin fara'a Murmushi yayi tareda zama akasa yana sunkuyar da kanshi cikin kunya, "Ance min kaine kakeson Qudsiyah! Haka neh?" "Insha Allah Ammi"yafada ahankali "Wani aiki kakeyi haka?"Ammi ta tambaya "Ni Dan Jarida neh" "No wonder ashe"Fakhih yafada yana sakin dariya Ammi neh ta kalleshi tace "Banson shashanci fah" Shiru yayi yana cigaba da danna wayanshi su kuma suka cigaba da tataunawa inda Mom sai tirr takeyi Kaman wacce takejin abinda baida kyau... '''BAYAN KWANAKI BIYU''' Yanzu kam Raees yashawo kan Qudsiyah kasancewan yayi iya tsara zance, sosai yake nuna mata son da bata zata Wani mahaluki zai nuna mata bah amma har lokacin bata koma gidansu Mourad bah soboda kunyan Ammi datake ji... Yanzu zaune suke a lambu kayan ciye-ciye da shaye-shaye neh cike agabansu ga bayi na wucewa jefi-jefi, Raees sai cika ta da baki yakeyi abinka da dan Jarida , sosai take jin dadin hiran nasu she's feeling on top yanzu ji take inta samu Raees tagama morewa dukda kuwa tasan bawai Suna dashi bane sosai agidansu amma duk wannan da damuwarta bane damuwarta shine yasota har karshen rayuwarta Kaman yanda yasha fada mata! "Soulmate Ammi fah tana nemanki!"yafada cikin murmushi Dan zaro idanuwa tayi tace "shine baka fadamin bah tin dazu?" Kama kunnenshi tayi tace "Yi hakuri soulmate bazan sake bah" Mikewa tayi tace "shikenan, kataso muje karkata ga Kaman na shanya ta" Mikewa yayi suka jera gwanin ban sha'awa dukda Raees baki neh amma sunyi kyau sosai they look perfect... Zaune suka sami sober Mom akan kujera tana kallon mai shiga da fitan gidan saikace wata watch woman, tawani kafa uban shade a ido soboda yanayin Idanuwanta. Tana ganin su ta dada hada rai tana daga kanta, Suna karasowa daidai wajenta Qudsiyah tace "Sister kin wuni lafiya?" Shade din fuskarta tacire tareda yatsine fuska tace" da ban wuni bah zaki ganni neh?" Murmushi Qudsiyah tasake tace"ai danasan ba'a good Mood kike bah da ban miki magana bah Miss Girman kai" "Anyi girman kan! Naga zan iya neh shiyasa nakeyi"tafada Kaman zata daki Qudsiyah "Allah yabaki hakuri"tafada cikin sanyin murya tana mai jawo hannun Raees, ko giftata basu bah sukaji tafashe da dariya tana mai nunasu da yatsa Tsayawa sukayi Suna kallonta cikin mamaki, sanda tayi mai isarta tukun tace"ashe akwai wa'inda suke komawa from frying pan to fire da Sanin su! yanzu Ke soboda malohuwa ceh shiyasa zaki auri wannan abin! Wannan batalakan , wannan matsiyacin, wanda kika fishe da komai wannan mumu..." *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _Aminatu Alhassan and All the Haske writers Association this page na ur own😘_ *Page 92* Bata karasa bah taji saukar Mari mai shegen zafi akumatun ta, zaro idanuwa tayi cikin kidima tana bin Mourad ya bata Mari da kallon kaskanci "Ka mareni!? "Tafada cikin rawar murya "Erh na maran ko zaki rama neh??"Mourad yafada cikin takaici Kallonshi takeyi Kaman taga beast kafin tasaki wata irin kuka mai tsuma Zuciya harda shesheka, marin bakaramin shigarta yayi bah, da baya da baya tafara tafiya tana girgiza kanta cikin dacin rai soboda tinda take arayuwarta sai dai ta Mari mutum amma bawai amareta bah, jitakeyi Kaman kasa ya tsage ta lume ciki soboda kunyan an mareta agaban Raees! Juyawa tayi ta fice dagudu zuwa cikin kuka tana mai kuka kaman wacce ake kokarin yankawa, "Kayi hakuri!"Mourad tafada yana Jan hannun Zuly datayi tsaye kaman ruwa yacinyeta soboda gabadaya tagama cika da mamakin abinda Mom tayi babu abinda yake ringing akanta sai _"Anyi girman kan! Naga zan iya neh shiyasa nakeyi"_ Girgiza kai tayi tana mai jinjina karfin jahilci, toh inbanda jahilci anfada mata Girman kai abin takama neh?kokuma abin alfahari neh?, Allah yasa kigane tafada Chan Kasan makoshi. "Wai nikam Kasan Mom neh?"Qudsiyah ta tambayi Raees dake zaune duk jikinshi asanyaye soboda maganganun da Mom ta jefe shi dashi Ajiyar zuciya yasauke yace "Momina kenan! Yarinya yar zamani mai aji wacce bata kula ya'yan talakawa , masu kudin ma saita zaba! Gata da shegen girman kai kaman everything in this world is at her feet!" Gira daya ta daga mai tace"kodai kataba cewa kana sonta neh?" "Habawa ! Wani abokina neh yake sonta, in nace miki so Ina nufin na sosai da sosai dinnan saidai kash! Allah bai hora mishi sosai bah Amma Alhmdllh soboda kullum cikin godiya muke!" Gyara zama tayi cikeda son jin gulma tace"Bani labarin abinda yafaru mana" Murmushi yayi yace" Sunanshi _Murshid_! Wato Ustaz Murshid, Shi da neh ga Malam Husain mai Tafsir, a anguwanmu yake Kuma tare muka taso dashi,komai tare mukeyi , Aminina neh sosai, Shima malamin Addini neh sosai soboda har manya nazuwa daukan karatu awajenshi dukda bawai Wani babba bane, ya rike ibada sosai gashi bamai son hayaniya bah.... numfasawa yayi yace....akwai wata Rana dana ce yaraka ni anguwa!... _shekaru hudu dasuka shude_ "Yah Illah abokina bakaramin gajiya nayi bah"yafada yana kallon wajen window Kallonshi Raees yayi yace"Dallah munkusa isa kawai aika zan karbowa baba" Hira Raees yafara Jan Murshid din dashi inda shi kuma yana lazimi jefi-jefi Kuma yana dan amsa mishi har suka karaso wata katuwar gida, horn Raees yayi maigadi yabude kofan inda ya danna hancin motanshi cikin gidan... Su uku neh agaba Suna tahowa cikin nishadi, Suna karasowa wajensu Raees ko wannen su ya gaishesu kaman daman sun san juna... Fitowarta kenan da Wani matsasiyar wando wanda ko sauka mata baiyi bah idanuwanta toshe da katuwar sunlight shade kasancewan ana rana sai faman taunan chewing gum takeyi, fuskarta akasa tana kallon waya ai bata ankara bah taji sunyi gware da mutum "Astagfirullah!!,!"Shine abinda kunnenta yajiyo mata, dagowa tayi cikin bacin rai tana kafeshi da idanuwanta dasuke boye acikin shade, ganin datayi baiyi magana bane yasata cire shade din tana binshi da kallon sama da kasa Sanye yake cikin jallabiya baki wanda ya haska farin fatanshi sai hula fari kal akanshi, takalmin kafar shi takalla taga irin takalman da ake siyarwa 1200 dinnan neh acikin super market wanda idan akasuwa neh za'a siyar maka dashi 500 ko 600. Yatsine fuskar tayi tareda zabga mai harara tana fadin " I wonder wanda yake barin matsiyata nashigowa cikin compound dinmu" Shidai ko magana baiyi bah banda sunkuyar dakanshi dayayi dukda maganarta yabata mishi rai, Tsaki taja tareda hankadashi da hannunta "Astagfirullah"yasake fada cikin jin takaicin taba mai jikin da tayi , juyowa tayi ta harari bayanshi tareda cigaba da tafiya abinta... "Abokina lafiya baka shigo bah?"Yaji muryan Raees yafada Ajiyar zuciya yasauka tareda girgiza kanshi yana juyawa don tafiya wajen motansu, kafada Raees ya daga tareda bin bayanshi yana tunanin abinda ya chanza mood din abokinshi. Suna isa wajen motansu suka tarar da Mom sai zuba ruwan masifa takeyi wa masu kula da wajen dalilin tare mata motanta da akayi. "Ga masu motan nan!"wani middle aged man yafada cikin sanyin murya "Wannan neh mota? Ai wannan gwangwami neh"tafada cikin takaici tana kallon Hondan su Raees cikin Kyama "Kai Mom kiyi ahankali mana"Maram tafada cikin rada Harara ta watsawa Maram din tana Jan tsaki sannan tajuya Don ganin masu gwangwamin da ake kira mota! Kallon lallai ma kun isa tamusu, ayatsine tace"wato don Baku gani shine zaku tare min expensive car dina da wannan gwangwamin Ku!" Gyaran murya Raees yayi yace "ayi hakuri hajiya? Harara ta watsa mai tareda jan tsaki tana kallon Ustaz daya sunkuyar dakanshi (soboda dakyar kaga yana kallon mace, komin kyaunki inya kalleki sau daya bazai sake koda kuskuren Kara nabiyu bah saidai Wani ikon Allah) "Ustaz muje!"Raees yafada yana jan hannun Murshid "Ustaz"ta maimata azuciyarta tana bin bayansu da kallo, "Aww shiyasa naji sai istigfari yakeyi"tasake tafada tana dage kafadarta, daidai motan ya iso wajenta Ustaz yadago kai karaf suka hada sake ido hararata watsa mai tareda juyawa abinta. Ajiyar zuciya yasauke yana sakin murmushi soboda tadan bashi dariya, Raees neh yakalleshi yace "lafiya kuwa Ustaz?" Girgiza kai yayi yace "love at first sight!" Wani wawan Birki Raees yaja tareda kallon Ustaz daya zaro ido yana "La illah illa anta subhanaka inni kuntum minaz zalimin"dalilin birkin bazatan da Raees yaja "Waye kakeso? Ina fatan bah Momina bah?" "Momina! Suna mai dadi Masha Allah "yafada cikin nutsuwa "Wannan yarinyan? Agarin Yaya?" Yatambaya cikin mamaki "Nima wlhy haka kawai naji nakamu da sonta!"yafada yana shafa gemun sunnanshi" Girgiza kai Raees yafara yi yace"Amma ka debo dayawa Ustaz, Ina kai Ina wannan yar girman kan? "Daina jifanta da wannan mumunar kalman banso"yafada yana gyara hulan kanshi Tabe baki yayi "Allah yabaka hakuri yakuma baka Momina!" Yafada cikin zolaya Murmushi yasake yace "Ameen abokina"... (Maganar gaskiya shine men fall in love through eyes! While ladies fall in love through ears; mai ja ya min magana ta Pc na mishi bayani) Son Momina bakaramin azalzalan zuciyar Ustaz yake yi bah, shiyasa ya dau aniyar mawa Baban Momina magana soboda yasan bai dace ace kai tsaye ya tare yarinya batareda amincewan marikin ta bah. Alhmdllh yaje har wajen Baban Momina kuma yabashi izinin neman soyayyan Momina dakanshi Kuma shidin ma zai sanar mata, inhar ta yarda zai aura mishi ita kafin tafara university. Sosai yaji dadin hukuncin Baban Momina inda yadinga zuba godiya kaman ba gobe, Lokacin da Baban Momina yafada mata abinda Ustaz yazo dashi, atake awajen tace ita bata sonshi kuma bazata aureshi soboda tafi karfinshi ta koina, batareda ya sake magana bah ya sallameta Itakuwa tafice cikin fushi soboda aganinta cikin fuska neh ace batalake yace yana sonta!! Tana fita straight wajen kawayenta tanufa tace su mata rakiya zuwa Wani waje , yanda takeyi neh yasa basu tambayi ba'asin abinda yake faruwa bah suka Mara mata baya "Acikinku waye yasan gidan Malam Husain mai Tafsir?"ta tambaya cikin huci bayan ta tada motan "Nasani!"Mysha tafada daga baya "Toh ke saiki ko koma baya tinda ba amfanin komai zakimin bah"tafadawa Mahrosh cikin tsiwa, sauka tayi takoma baya inda Mysha tadawo gaba sannan tafice daga gidan da gudun tsiya.... Zaune yake yana biyawa Almajiran gidansu karatu cikin muryanshi mai shegen dadi gefenshi kuwa Raees neh yana danna wayanshi, gani sukayi anbade su da kura cikin saurin suka Mike suna rufe fuskarsu da hannu Saukar da hannunsu yayi daidai da lokacin da Marin Mom yasauka akan kyakyawan fuskar Ustaz, zaro idanuwa gabadayansu sukayi harda kawayen Mom Kafin Raees yayi magana Mom takatseshi dafadin "karka kuskura kayi magana in bahaka Wlhy Kaima kasha naka marin" Shiru yayi soboda yanda takeyi dinnan zaisa kagane zata iya marinshi dagaske , nuna Ustaz dayayi mutuwar tsaye tayi da yatsa tace "Har kai dinnan kace nikakeso tsabar rashin hankali! Kai... harka isa ma kace ga wacce kakeso... tafada tana nunashi daga sama har kasa cikin tsananin kyama... toh yau yazamo Rana na karshe daza kace kana son iri na!" Bata jira yayi magana bah bar wajen cikin sauri, dalibanshi sai kallonsu sukeyi Kaman Tv, sosai sukaji haushin amma babu abinda zasu iya yi. Kumatunshi yashare yana bawa dalibanshi umarnin cigabawa da karatunsu batareda ya bawa Raees daman yin magana bah..." _Cigaban Labari_ Ajiyar zuciya Qudsiyah tasauke tace"yanxu Ina abokin naka? " Murmushi yayi yace "Har yau yana sonta soboda daita yake kwana yake tashi acikin Zuciyarshi amma sanin bazai sameta bah yasashi yin aure abinshi!" *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _Al-hussain Abu Sameer dakuma Gorgeous Writers Forum. wannan page din naku neh💋_ *Page 93* Cikin muryan Jimami Qudsiyah tace"Allah sarki bawan Allah, Allah zai saka mishi!" "Ameen"yafurta yana murmushi , haka dai suka cigaba da maganganun su irin na masoya! Babu abinda kake ji adakin sai sautin kukanta, tana yi tana tattara kayayakinta acewarta bata sake kwana daya agidan da ba'a san darajarta bah in fact ma tafasa auren Mourad  din yajeshi tayafe tinda bashi bane autan maza! amma marin daya mata bashi yadauka cos ko bajima ko badade saita rama! Ammi neh tashigo cikin dakin sanadiyar kukanta datakeji , zama tayi agefen gadon tana kallon yanda Mom tadage sai kwasan kaya takeyi ga hawaye da majina kacha-kacha a fuskarta "Momina miye kikeyi haka?"Ammi ta tambaya cikin sanyin murya, wani irin kallon raini tamawa Ammi kafin ta yatsine fuska tareda zama a dayan barin gadon cikin muryan kuka da dacin rai tace "Yanzu tsabar walakanci da rashin sanin darajar DanAdam harni.. harni Momina wani banza zai Mara!" Cikin damuwa Ammi tace"waye mareki daughter?" "Karki Kara cemin daughter! Inason kusani Allah zai saka min aduk abubuwan dakuka min Kuma bazan yafe bah! Kuma yau dinnan zan bar garin nan"tafada in a serious tune hade da cigaba da abinda takeyi Girgiza kai Ammi tayi tareda mikewa ficewa itakuma taraka bayanta da harara! Wajen Fakhih Ammi tanufa don jin ba'asin zance nan yafada mata abinda yafaru, numfasawa Ammi tayi tace yaje Airport yasiya mata ticket din zuwa Naija in akwai soboda daman ita din ma bawai tanajin dadin zaman Mom agidan bane , ba bata lokaci yafice siyowa.... "Emmata ga ticket naki, nan da Minti 30 jirgin ki zai daga"Fakhih yafada Yana mika mata ticket Ko iskan data kwasoshi bata shaka,  saima  wakanta datafara cikin nuna rashin damuwa ya jefe ta ticket sannan yafice abinshi, da harara tabishi tana tabe bakinta.... '''BAYAN KWANAKI 3''' "Ho my baby kiyi hakuri gobe mumynki zata dawo"tafada tana murmushi da alama dai da Babynta take waya Chan tace "Ohk Give it to big mumy!" Haka dai suka dinga tattaunawa daga karshe ta kashe wayar wanda yayi daidai da karasowar Mourad wajenta Sumbatar goshinta yayi kafin yazauna agefenta tareda riko hannunta, murmushi tayi tana kallon fuskarshi wanda yamiyar kalan tausayi Gemunshi taja yayi Dan Kara "sowiee"tafada tana kunshe dariyarta soboda yanda ya Wani shagwabe fuska "Nikam ban yarda bah saina rama!"yafada yana turo baki "Toh rama"tafada tana dariya, girgiza kai yahau yi yace "Ba yanzu zan rama bah amma Kisa aranki zan rama" "Toh shikenan"tafada Kaman zatayi kuka, kallon kwayar idanuwanta yafara yi cikin sauri ta sauke nata kwayar idon anashi kafin ta mike, janyota jikinshi yayi tareda dage mata gira daya alaman Ina zataje "Banfa tattara kayayakina bah"tafada tana turo baki "Zulynah please ki bari sai jibi mutafi tare!"yafada ahankali Zaro idanuwa tayi tace "what! Kanason Umma nah tabiyo ni kenan?" "DanAllah mana!"yafada kaman zaiyi kuka "Nikam Yaya kwana nawa yarage tazamo naka gabadaya!"Fakhih yafada yana zama akan kujera "Fadamishi dai" "Saikace kunga ansa ranar aure"yafada cikin sanyin murya "Ai Insha Allah za'asa inace  jibi za'aje nema mana aure"Fakhih yakarasa cikin jin kunya Dariya sukasa dukkansu inda Mourad yace "Allah yakaimu cos I can't wait to have Zulynah all to myself" Ai Zuly batasan sanda tabar wajen bah soboda kunyan dataji, da dariya suka bita kowa da abinda yake sakawa aranshi, washe gari kuwa da sassafe suka mata rakiya zuwa Airport, Kaman karsu rabu haka sukeji.... '''ABUJA,NIGERIA...''' "Mama taki yarda namatsa kusa daita fah!"wata yar budurwa tafada kaman zatayi kuka Kallonta Maman tayi tace "ki ajiye mata daga bakin kofa inyaso saiki taho" Zaro idanuwa yarinyar tayi cikin tsananin tsoro tace "DanAllah mama kiyi hakuri in Yaya yadawo yakaimata" "Yanxu kin gwammace ki bar dadanki cikin yunwa?"mama tafada cikin sanyin murya Hawayen fuskarta tashare tace"toh muje tare mana mama! " Mikewa matan tayi ta Mara wa yarinyar baya... "Ni Dana nakeso! Kubani Dana ! Yasin bazan Baku Dana bah saidai kuyi duk abinda zakuyi"shine abinda taketa maimaitawa daga cikin dakin da aka rufe cikin muryan kuka Ahankali suke bude kofan gudun karta jisu amma kash sun makara soboda idanuwanta tar suke akan kofa, mikewa tayi dasauri saikuma takoma soboda zafin da kafar yake mata ,duk gashin kanta ya tsufa ko tsagun kipiya baka gani, tayi wani irin datti ahakan ma don ana mata wanka duk sanda hankalinta yadawo jikinta, dakin duk zarnin fitsari gakuma kashi duk ya bata wajaje da dama , zanin jikinta ma yayi datti amma bawai sosai bah. Hawaye fal idanuwanta ga muryanta sai wani rawa yakeyi Kaman ansa mata wakan shoki tace"Kun kawo min Dana neh?" Ganin basuyi magana bane yasata fara Leken bayansu cikin murmushi tasake fadin"kodai kun boye mun shine?" Girgiza kai mamanta tayi tana rufe bakinta da hannu ganin yanda rayuwar yarta yakoma soboda a halin yanxu marabarta da mahaukaciya kadan neh donma acikin gida ake kulleta data dade da shiga kasuwa, cikin tsananin tausayi tace _fans am sorry jiya banyi update bah!hakan yafaru neh sakamakon Head Migraine dina daya dawo. Your prayers Needed_ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _This page is for all the online writers!Allah yakara basira da Fikra_ *Page 94* "Ki kwantar da hankalinki Yusayrah nasan zasu kawoshi bada dadewa bah!" Hawaye fal  idanuwanta  tace"DanAllah yayi sauri yakawominshi" "Insha Allah! Toh kizo kici abinci saikiyi  wanka kar danki  yazo yaganki  cikin datti!"Mama tafada cikin rarrashi Washe bakinta tayi cikin murna tace"wanka zan fara yi tukunna saina jirashi  muci  abincin tare, ko ya kika gani?" Murmushin farinciki mama tasake tana share hawayen fuskarta tace"yauwa  yar albarka muje!" Yusayrah kenan! Fitarta daga gidan Dakhil a wannan daren tasamu hatsari wanda sanda tasamu tsagewar kashi akafa har yau kuma kafar baidawo daidai bah! gakuma bugawa datayi akai wanda yakusa  juyar mata da kwakwalwa inhar ka ganta a hanya dole ka tausaya mata soboda tadawo abar tausayi.... Anje anyi tambaya agidansu Zuly inda akamusu kyakyawan tarba, nan take aka sanya aure nan da 2months, Mourad baiji dadin jin al'amarin bah! Shi dayaso ace nan da sati 1 Amma shine har watanni 2 gaskiya ba'a mishi gentle bah!. Suna barin Azare sukayi cikin Abuja gidansu Maram dayake an San da zuwansu, sukam ma cewa sukayi inso asamu neh ayi komai da wurwuri, tambayan Fakhih akayi akan yafadi lokacin da yamishi ai ko kunya babu yace wani wata hakan ma baya son ace yacika zumudi neh!, nan kuwa suka amince  , cikeda murna yadinga zuba musu godiya Kaman ya ari baki! Mourad ma ya tayashi murna yana mai jin da ma shine Amma ba komai! Watanni hudu Kaman gobe neh Allah yakaimu da rai da lafiya... "Taya za'ayi kibar yen gidansu subuce miki cikin sauki bayan kinsan kafin kisamu kamarsu saikin shawuya! Baga Fakhih yana sonki bah?why not kije kifadawa babanki kema kinasonshi iyaso saiki aureshi gudun kiyi biyu babu!"Shine tunanin dayake kai kawo a kwalwalwarta Karar wayarta neh yadawo daita daga duniyar tunaninta yamutsa fuska tayi hade da daukan wayan "Wayyo Allah kawata lefe na yaiso!"Shine abinda aka fada da karfi daga dayan bangaren , cikin sauri ta cire wayan daga kunnenta tareda maka wa wayan harara tana ya mutsa fuska "Toh sainayi Yaya?tafada cikin isa da takama "Cewa nayi kizo kigani"Maram tafada cikin sanyin murya jin yanda Mom tayi magana saikace ba kawarta bah "No! Gaskiya bazan iya zuwa ganin kayan takaici bah! Soboda nasan raina neh kawai zai baci kawai soboda haka basai nagani bah!"tafada tareda kashe wayan batareda tajira jin abinda Maram zata fada bah "nine zanje ganin kayan matsiyata? Allah ya sauwaka wlhy"tafada tareda ajiye wayarta akan gado sannan tafice zuwa dakin babanta.... Kallonsu Mysha dake zaune Maram tayi hawaye na ciko mata a idanuwa "Dallah matsa! Yanzu kuka zakiyi soboda tace bazata gani bah?"Mysha ta tambaya tana jefa mata harara Hawayen daya silalo mata tashare tace"banji dadi bane kawai" "Chill Maram! Amarya agidan Balarabenta"Mahrosh tafada tana share mata hawayenta murmushi Maram tasake cikin jin dadin abinda Mahrosh tafada... '''RANAR DAURIN AURE...''' Sosai ake shirye-shirye a duka side din Amarya da Ango inda Kuma har yanzu Mom bataje ganin Lefen Maram bah! Kuma Daman Fakhih yace bayason a daura hoton Lefen a media soboda makiya! Zaune suke su uku adaki, Maram tayi Wani irin kyau na ban mamaki sai sheki kawai takeyi ga farinta yasake fitowa inka ganta dole kasake kallonta,shigowan Zuly da Fakhiha neh yakatse musu hiran dasukeyi "Amarya bata laifi!"Zuly tafada tana zama akan kujera likewise Fakhiha ma Gaishe da Fakhiha sukayi cikin ladabi soboda daman Sun San itace twin din Fakhih "Sannunku da zuwa!"Maram tafada tana yafa gyalenta akan dogon gashin kanta "Yauwa Amarya!"Fakhiha tafada tana gyara zamanta "Miye za'a kawo miki?"ta tambaya cikin ladabi irin ga surukan nan "Haba karki takurawa kanki"bata gama rufe baki bah Mom tashigo da sallama dauke abakinta,turus ta tsaya tana binsu da kallo daya bayan daya cikin mamakin abinda yakawo su Fakhiha Karasa shigowa tayi tana yamutsa fuska hade da fadin "shiyasa bana zuwa irin wa'inan bikin,! Yen kauye duk Sun cika gida , Abu ko tsari babu" Kallon mamaki suke mata inda Maram tasake murmushi tareda basar da zancen tana fadin"kawata yana ga kin rame haka Kaman wacce tayi ciwo" Ajiyar zuciya tasauke tace "ba dole na rame bah dady yabani Sati daya na fito da miji in ba haka bah wai zai aura min koma waye!" Kallon juna suka hauyi kowa na kokarin danne dariyar daya ciyoshi! Fakhiha neh tace"toh samarukan ki fah?" Tsaki taja tace "ai ni nafi karfin wainan talakawan! gashi Kuma Fakhih sai juyani yakeyi Kaman waina acikin kasko!" Dariya Zuly tasake jin abinda tafada Amma tace"yanzu ya kenan Mom " Sanda ta harareta tukun tace"Yaya kuwa? Lallabashi kawai zanyi ya aureni awuce wajen" "Waye zai aure ki din?"Maram tafada cikin Kishi "Waye kuwa in ba Fakhih bah!"tafada tana hararanta tareda lallibo numbernshi ta danna mai kira, cikin sauri Maram ta fauce wayan tareda katse kiran!" Kafin Mom tayi magana har wayan Fakhiha yadau Kara! Kallon juna suka hauyi kafin Fakhiha tadauki wayan, ji sukayi tace"wow Alhmdllh bro Allah yasanya Alkheri" "Andaura!"sukaji Fakhiha tafada da karfi cikin hausarta mai Kama da larabci Ai sai duka gidan yadauki guda, zaro idanuwa Maram tayi tareda gyara zamanta soboda jitake kaman faduwa zatayi daga kan gadon "Ayiriri!! MARAM TAZAMO AMARYA AGIDAN FAKHIH!" Garam taji wani abu ya buga acikin kanta sai maimaita abinda aka fada takeyi acikin kwanyanta ,ganin yanda aketa tsokanar Maram da sunan Fakhih neh yasata  kwala Kara tana rike kanta dake barazanar rabewa Tsit sukayi Suna binta da kallon mamaki cikin rawar murya tace "Wani Fakhih? Amma Inace bah Fakhih na bah?" "Fakhih dinki kokuma nawa?"Maram tafada tana kafeta da idanuwa, girgiza kai Mom tafara yi tana fadin "Calm down Momina wannan duk mafarki neh ba gaskiya bah!" Mintsinetan da akayi neh yadawo da ita hankalinta aikuwa ta chakume Maram tana fadin "Karya kikeyi yarinya! Ai ke bah kallar Fakhih bane soboda Fakhih yafi karfinki Kuma dani yadace ba dake bah!" Banbare hannunwan Mom tayi daga jikinta tana fadin"tin lokacin dayake binki kaman jela kisoshi kika ki kina fadin ke kinfi karfinshi shine sai yanzu kikasan cewan dake ya dace? Inma mafarki kikeyi ki farka soboda yanzu Fakhih yamiki nisa irin na sosai dinnan, yazamo nawa! Nawa nikadai soboda yanzu babu wata Momina acikin zuciyarshi saidai Maram!kingane koh?" Daskarewa Mom tayi cikin mamaki tana mai bin Maram da kallon kaskanci da raini, nunata tayi da yatsa tace"nasan bahaka kawai kika barshi bah soboda nasan bayanda za'ayi yakula irinki" Murmushin takaici tayi tace"ayyerh, anfada miki sai irinki zasuna samun abubuwa masu kyau? Mukuma ya'yan talakawa mukare ayanda muke? Tirr Wlhy da masu irin halayenki kije ma banson sake ganin fuskarki!" Tana gama fadin hakan tafice daga dakin abinta tana mai share hawayen fuskarta, zubewa Mom tayi akasa tana mai fashewa da kuka mai cin rai, ganin ba mai rarrashintane yasata mikewa itama tafice cikin sanyin jiki... '''BAYAN KWANAKI BIYU!"... _Manage please, not feeling too well_ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 95*              _Arrogance_ '''BAYAN KWANAKI BIYU!" Kwance take akan gadon asibiti banda ruwan hawaye babu abinda takeyi sai sannu ake zuba mata, karan notification din wayarta taji cikin sauri ta janyo wayan hade da dubawa Hannu tasa ta rufe bakinta cikin son danne kukan dake shirin kufuce mata sanadiyar ganin haddadiyar dinner event dinsu Maram da Fakhih, ga manyan mutane harda larabawa duk sun hallarci bikin. Kuka tafashe dashi tana fadin "Sun yaudare ni! Yanzu ni waye zai aureni (nace so maza basu kare bah!) Wayyo Allah nah! wlhy ban yafe bah! Allah zai saka min" Bata gama rufe baki bah taji Zuly dasuka shigo yanzu nafadin"ke kika yaudari kanki basu bah!" "Ya za'ayi nayaudari Kaina?"TA tambaya ahasale batareda ta lura da sauran wa'inda suka shigo cikin dakin bah! "Girman kai! !"Zuly tafada tana zama agefen gadon Mom Tsaki taja tace"ai nakai nayi girman kan neh shiyasa nakeyi" Murmushin takaici Zuly tayi tana girgiza kanta hade da fadin "shin kinsan miye ake nufi da girman kai kuwa? kinsan hadisai da suka zo kan girman kai kuwa? Kinsan abubuwan dasuke Haifar da girman? Kinsan illolin girman kai? Kinsan karshen masu girman kai? Nasan baki sansu bah amma bari na fada miki; Yadda Malaman Aklaq suka yi bayani shine:Mutum ya dunga shu’uri a ransa cewa yafi wani ko wasu,to idan wannan tunanin ya tsaya a zuciyar mutum kawai wato bai bayyanar da shi ba, to a is]ilahin ilimin Aklaq ana ce ma haka Kibr,to amma idan ya bayyanar da girman kan ta hanyar walakanta wanda yake ganin yafi shi  a zantukansa ko ayyukansa to haka shi ake ce ma Takabbur. To minene banbanci tsakanin Kibr da Ujub? Ujub shine jiji dakai da wata ni’ima da Allah Ta’ala ya yi ma mutum misali dukiya,mulki,ilimi da dai sauransu. Girman kai nau’in shi ya kasu kashi ukku:1-Akwai girman kai ga Allah wanda shine mafi muni,misali irin yadda Fir’auna yayi,ta yadda ya siffanta kan sa  amatsayin ubangiji.ko yadda Namarudu yayi cewa shima yana kashewa yana rayawa. Akwai kuma girman kai ga mutane. Akwai kuma girman kai ga gaskiya,shine mutum ya ga gaskiya ko a fada masa amma yaki bi... Hadisai da suka zo kan girman kai:Akwai hadisai masu yawa da aka ruwaito daga Manzon Allah(SAW) da kuma Aimma na Ahlul bayt kan abin da ya shafi girman kai,ga wasu daga cikin hadisan: Manzon Allah(SAW) yace, “Kashedinku da girman kai,domin Iblis girman kai ya kai shi ga KIn yin sujuda ga Adam.” An ruwaito hadisi daga Imam Ali[AS] yace, “Ku lura da karshen Iblis,yalalata ayyukansa da yayi tsawon lokaci sakamakon girman kan da yayi a lokaci guda.” An ruwaito daga Imam Sadik [AS] yace, “Ba zai shiga Aljanna ba wanda a cikin zuciyarsa akwai kwayar zarra na girman kai.” Haka kuma a wani hadisi da aka samo daga Imam Bakir[AS] yace, “Girman kai komin kankantarsa ba zai shiga zuciyar mutum ba face sai ya samu raguwar hankalinsa dai dai gwargwadon abin da ya shiga.” Manzon Allah(SAW)yace, “Wadanda nafi ki daga cikin ku,kuma suka fi nesa da ni ranar qiyama sune masu girman kai.” A wani hadisi kuma yace, “Duk wanda ya kasance mai girman kai to zai hadu da Allah yana mai fushi da shi.” Da dai sauran hadisai akan haka....           Abubuwan da suke haifar da girman kai:Sun kasu kashi biyu,akwai sabubba na duniya da kuma sabubba na addini,misalin sabubba na duniya da suke haifar da girman kai akwai dukiya,mulki,kyan halitta da dai sauransu. Misalin kuma sabubba na addini akwai ilimi,Nasaba mai daraja wato shi Dan wane ne ko kuma jikan wane,aikata addini misali ace shi mai yawan ibada ne ko ba da gudunmawa a wani fage na addini misali mai yan infaki ne,sai dai fa a lura anan mujarradin mutum na da wadannan ni’imomin ba ya nufin girman kai ga mutum.Abin da ake nufi shine ire-iren wadannan ababe da aka ambata galibi idan zuciyar mutum ba tsarkakakkiya  bace,to su suke sabbaba ma mutum girman kai ta hanyar jin cewa ya fi wadanda basu da shi ko kuma basu aikatawa kamar na shi. Daga cikin abubuwan da suke haifar da girman kai akwai jahilci da kuma gafala.Wato idan mutum ya jahilci hakikanin naf’s dinsa ko kuma ya sani amma ya gafala to haka zai iya sabbaba masa girman kai,akwai hadisi da aka ruwaito daga Imam Ali[AS] yace, “Ina mamakin dan Adam farkonsa digon maniyyi,karshensa mushe,tsakiyarsu kuma yana dauke da najasa amma kuma yana girman kai.”Daga cikin abubuwan da suke sabbaba girman kai akwai rashin tazkiyyar naf’s.Wato idan mutum yayi mujahada ya tsarkake naf’s dinsa to zai kasance duk irin wadannan ababe masu halakarwa zai ku~uta daga gare su...       Illolin girman kai:Girman kai yana da illoli masu yawa a duniyar mutum da addininsa da kuma lahirarsa.Idan mutum ya duba a duniyance idan mutum na da girman kai za ka ga mutane suna kinsa. Akwai ma hadisi da aka samo daga Manzon Allah(SAW) yace, “Mafi Kin mutane shine mai girman kai.”Daga cikin illolin girman kai ya kan haifar ma mutum da kaskanci a duniyarsa da lahirarsa wato idan bai tuba ba.Imam Ali[AS] yace, “Duk wanda ya yi girman kai ga mutane to sai ya kaskanta.” Daga cikin illolin girman kai yana jawo ma mutum rashin son Allah gareshi wato dai kamar yadda yazo a cikin Al-Qur’ani cewa Allah baya son masu girman kai,kuma ranar Qiyama mai wannan mummunar dabi’a zai hadu da Allah yana mai fushi dashi. Haka nan daga cikin illolin girman kai shine yana hana amsar gaskiya.Idan mutum ya lura da mai girman kai zai ga bai cika amsar gaskiya ba, wanda wannan ko ba karamar hasara  bace ga rayuwar mutum wato yaga gaskiya amma ya ki binta saboda girman kai!.Daga cikin illolin girman kai yana sa mutum ya dinga walakanta mutane a zuciyarsa ko zantukansa ko kuma a ayyukansa,alhali wanda ka walakanta ba ka san yadda yake a wajen Allah ba..... (Allah yasa mudace) Wani irin kuka Mom tafashe dashi dajin bayanan da Zuly tayi "Ashe girman kai ba abin takama bane! Ashe bakomai bane girman kai face muguwar cutar Ruhi mai hallakarwa! Wayyo Allah, Allah natuba kayafe min" Tafada tana kwantawa ajikin Zuly jikinta na wani irin sanyi she's so ashame of herself "Shin kinsan Hanyoyin magance girman kai? Kinsan Fa’idodin nisantar girman kai dakuma karshen masu girman kai?" Taji muryan Wanda bazata tab'a mantawa bah yatambayeta Dago kanta tayi sukayi ido biyu da ustaz, cikin sauri ya kawar dakanshi daga gareta soboda daman bai zata zata dago bah, cikin shakekiyar muryarta tace"a'a!" Gyaran murya yayi yace"Akwai hanyoyi masu yawa da malaman Aklaq suka yi bayani yadda mutum zai yi ya tsarkaka daga girman kai. Daya Daga cikin wadannan hanyoyi shine mutum ya fahimci cewa Kibr, wata siffa ce wadda ta ke~anta ga Allah wato kamar yadda yazo cewa Walahul-Kibriya’u.Saboda haka wannan wata siffa ce wadda bata cancanta ga kowa ba face ga Allah Ta’ala. Daga cikin wadannan hanyoyi na magance girman kai shine mutum ya yi tunani a kan cewa dukkan abin da yake tinkawo da shi wadda har ya kai shi yana girman kai ga wani ko wasu da abin,to Allah ne fa ya ba shi,in yaso zai iya kwacewa,saboda haka idan Allah Ta’ala ya yi maka wata ni’ima,abin da ya hau kan mutum shine ya gode ma Allah ya kuma kasance mai tawadi’u. Daga cikin wadannan hanyoyi shine mutum yayi dubi da kuma tunani kan ayoyi da hadisai da suke suka da kuma bayanin  mummunan sakamako na mai girman kai,da kuma wadanda suke nuna yabo da sakamako mai kyau na mai tawadi’u. Daga cikin wadannan hanyoyi na magance girman kai shine mutum ya yawaita tunanin Akibarsa wato karshensa a fagen addini,ba mamaki wanda kake ma girman kan shi yayi kyakkyawan karshe kai kuma wa’iyazu-billahi kayi mummunan karshe. Daga cikin wadannan hanyoyi shine lizimtar addu’a musamman ma ta Makarimul-Aklak,mai son ganin ta yana iya duba littafan addu’oi kamar mafatihul jinan,in  mutum zai iya ya kasance ko wane dare bayan sallar tahajjud dinsa ya karanta ta, ko kuma akalla ko wane daren jumma’a ko ranar.Haka nan kuma  mutum ya dinga rokon Allah ya ba shi lafiya daga dukkan cututtuka na ruhi,shi yasa idan mutum na addu’a na Allah ya ba shi lafiya to ka da ya tsuke tunani ga neman lafiya ta gangar jiki kawai, A’a har da ta ruhi,domin mutum zai iya kasancewa ga shi da lafiyar jiki amma kuma ruhinsa bai da lafiya.Haka nan idan mutum na rokon Allah ya wadata shi,to ya roka har da wadatar zuci,saboda mutum zai iya kasance ga shi da dukiya amma kuma bai da wadatar zuci....     Fa’idodin nisantar girman kai:Yana da fa’idodi masu yawa daga ciki akwai jawo ma mutum son Allah da kuma son Manzon Allah kai har ma da son mutane.Yana haifar ma mutum wanzuwar ni’imar da Allah yayi masa,sa~anin girman kai da ke janyo ma mutum gushewar ni’ima. Yana daukaka mutum  awajen mutane da kuma wajen Allah Ta’ala.Akwai hadisi da aka ruwaito daga Imam Sadiq[AS] cewa,wani mawadaci ya zo wajen Manzon Allah da tufafinsa fes-fes,sai ya zauna gaban Manzon Allah,can kuma sai ga wani talaka ya zo da tufafinsa ya yi datti,sai ya zauna kusa da wannan mawadacin,sai mawadacin ya tattare tufafinsa.Sai Manzon Allah  ya ce masa kana tsoro ne ka da ya shafamaka talaucinsa? sai mawadacin yace A’a,yace to kana gudun ka da ya sa maka datti a tufan ka ne? Ya ce A’a.Sai Manzon Allah yace masa to mi yasa ka yi haka? Sai yace aikin shaidan ne.To nan take sai mawadacin yace na bashi Rabin dukiya ta.Sai Manzon Allah ya tambayi matalaucin akan zai amsa? Sai yace A’a.Sai mawadacin ya tambaye shi miyasa ba zai amsa ba? Yace ina tsoron abun da ka yi mani nima in yi wa wani.A takaice dai nisantar girman kai ya na haifar ma mutum da kyakkyawan sakamako a duniyarsa da kuma lahirarsa....           {issoshi na karshen masu girman kai:Mu duba saboda girman kai yadda karshen shaidan ya kasance.Mu duba tarihi zamu ga yadda girman kai ya haifar da  mummunan karshe na wadanda suka ki bin Annabawan Allah da kuma Aimma[[AS]. Haka nan mu duba sakamakon girman kai yadda ya haifar da mummunan karshe ga wadanda suka Ja da wadanda Allah Ta’ala ya yi amfani da su wajen jaddada  addini misali a zamanin Shehu Usman dan Fodiyo da kuma Imam Khumain. Atakaice dai girman kai yana haifar ma mutum da mummunan karshe a duniyarsa da lahirarsa,kuma mutum ya lura da mai girman kai ko a rayuwarmu ta yau da kullum za ka ga daga karshe sai ya walakanta har ma ya zama abin tausayi.Kuma irin wadannan munanan siffofi na girman kai,Riya,Hassada,munana zato ga juna,son matsayi da sauransu sune suke dabaibaye mutum daga ayyuka na da’a,misali ka ga mutum da yana ibadodi kaza da kaza amma yanzu ya yi rauni a kai ko ma bai yi. Haka nan kuma irin wadannan zunubai su suke hana mutum samun istikama a tafarki na Allah Ta’ala,ka ga da yana tafarkin Allah amma yanzu ya barshi.Saboda haka yana da muhimmanci mutum ya yi mujahada domin ya samu tsarkaka daga wadannan munanan siffofi,wato ka da ya bari mutuwa tazo masa alhali yana tare da wadannan munanan dabi’u,domin in ya tafi da su lahira to zasu zama masa matsala babba.Muna rokon Allah Ta’ala ya tsarkake mu da tsakakewarsa,ya kuma samu cikin tsakakan bayinsa...." *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 96* "Ameen" suka sake fada atare inda Mom tadinga sauke ajiyar zuciya akai-akai, gyaran Murya Maram tayi cikin sanyin murya tace "Kawata kiyafe min! Amma kisani bawai don na bata miki rai na aureshi bah na aureshi neh soboda son danake mishi" Dago kai Mom tayi har zata harareta saikuma takawar da kanta tana mai gyada kai alaman ba damuwa, murmushi Zuly tayi soboda sarai taga abinda Mom tayi amma tabar hakan amatsayin dabi'rata ma'ana yanda tasaba yi kunga kuwa ba alokaci daya abin zai barta bah! "Toh Allah yakara karfin jiki!"ustaz yafada tareda ajiye ledar hannunshi sannan sukayi musabaha da mazajen waje yafice hannunshi nacikin na Raees. Da ido suka bi bayansu kafin kowa yayi jugum ana tunanin abin duniya. Matsowa yayi kusa da Zuly tareda dan zungurinta da hannunshi make kafadarta tayi tana turo baki alaman bazata juyo bah, murmushi yasake kafin ya dan tsuguna daidai kunnenta yace "Haba ustaziyata Kuma Malamata!" Murmushi tayi soboda yanda yayi maganan tana dan kawar dakanta cikin turo karamin bakinta, mikewa yayi yana shafa laulausar suman kanshi duk abinda sukeyi idanuwan Mom nakansu, ajiyar zuciya tasauke tana maimaita Kalman istgfari acikin zuciyarta, Maram ceh tace "Toh muntafi kawata Allah yakara karfin jiki" "Ameen"tafada cikin sanyin murya tana danne hawayenta,fita sukayi inda yarage sauran Zuly, Mourad, Mom dakuma yen gidansu! "Toh muma mun tafi Allah yakara karfin jiki"yafada yana mikar da Zuly wacce sai zumburo baki takeyi, Suna fita daga ward din ta fauce hannunta tareda cikawa bujenta iska! Cikeda damuwa yabi bayanta ganin yanda tadauki zafi alokaci guda, bude mata gaban mota tayi tashiga ko kallonshi batayi bah ta koma owners corner din motan wato gidan baya tazauna tareda slamming kofa, Dayan bangaren yakoma yabude bayan motan tareda zama agefenta, matsawa tayi ganin yanda ya matsota Kaman zai shige mata jiki Gani kawai tayi yadaura kanshi akan cinyarta, cikin rawar murya yace "Zulynah yanzu akan abinda nafada dazu kike fushi dani?" Hankalin ta bakaramin tashi yayi bah jin muryanshi kaman na mai shirin yin kuka, hannun tasa asamar kanshi tana shafa sumarshi "bakai bane!"tafada cikin shagwaba "Toh shikenan bazamuyi honeymoon dinmu a Nigeria bah sai ki zaba mana inda zamuyi ko bahaka bah?"yafada yana dago kanshi tareda shafan gefen fuskarta Kura mishi idanuwa tayi kafin tasaki murmushi tace "wai ma don miye kanace sai munyi Honeymoon namu a Nigeria neh?" "Toh Zulynah banda abinki ai Inaga duka kasashen waje da-daya neh bamuje bah so why not muyi honeymoon namu anan tinda bawai basuda interesting places bane after all kuma ba anan zamu zauna bah!" Gyada kanta tayi cikin gamsuwa tace"toh shikenan Amma Ina da ina zamu ziyarta?" Murmushin farinciki yayi yace"now you're talking!...yafada tareda lakutar hancinta sannan yace..Amma Ina fatan uwar zumudin zata iya bari har muci amarcin Sati daya acikin gidan dana gina miki soboda musamu mukafa tarihi kafin mu wuce yin -Zuma wata din koh? ?" Jitayi gabanta yafadi jin yace zasuci amarcinsu soboda arayuwarta yanzu babu abinda take tsoro sama da sex! Tasha ji anacewa babu abinda yakai sex dadi aduniyar nan amma ita kwata-kwata bata taba jin dadin bah saidai Dan karan wahalan datake sha, tabata dayayi neh yasata firgita cikin rawar murya tace "DanAllah karka min da zafi!"da mamaki yakalleta Chan yasaki murmushi yace "haba Zulynah kardai ace kin tsorata tin lokacin baizo bah kuma naga ai ke tsohuwar hannu ceh?" Fuskar tausayi tayi tace "Promise bazaka min da zafi bah?" Wani irin dariya yafashe dashi sanda yayi mai isarshi kafin ya takaita yace "Karki damu ai Yay Mou dinki neh bawani daban bah!" Turo baki tayi tace "Toh Amma bakace promise bah" Shafa gefen fuskarta yayi yana sakin murmushi yace"Allah yakaimu lokacin Zulynah". Gyada kai kawai tayi soboda bazata iya amsawa da baki bah, bude kofar yayi yace" shigo gaba mutafi" "Taab ai ko zan fita daga motan nan bada kafata zan fita bah saidai adaukeni"tafada tana gyara zamanta Kaman wata _SHUGABA_(next book dina) abayan motan, murmushi kawai yayi yashiga motan tareda bashi wuta... '''AZARE...''' Zaune suke a soron gidansu Hibba, inda ta sunkuyar da kanta tana wasa da yatsun hannunta, ajiyar zuciya Iqbal yasauke yace "Kinyi shiru? Kodai banmiki bane?"girgiza kai tayi cikin kunya tana rufe bakinta da khimar din jikinta, murmushi yasake tareda mikewa yace "Shikenan dear zan mawa Malam magana" Ahankali tace "Allah ya kiyaye hanya" "Ameen"yafada kafin yafice daga soron inda itama tamike ta nade tabarman dasuka zauna akai sannan tashige cikin gida zuciyarta wasai.... '''ABUJA...''' Dry cappuccino mai artwork din Heart take kurba cikin kwanciyar hankali tana sha tana kallon system din gabanta da alamun abu mai muhimmaci take kallo sai faman gyara zaman glass din idanuwanta takeyi, "Zulynah!"taji BabynZuly takirata, dago kai tayi ta kalli yarinyar dake sanye da comfy rigar bacci mai zanen strawberry ga kafarta ma Sanye da talkamin rigan hannunta kuwa rike da littafi dakuma pencil da alaman homework takeyi "Ya akayi BabynZuly?"tafada da murmushi asamar fuskarta "Bangane nan bah!"tafada tana turo baki , Dan Zaro idanuwa Zuly tayi ganin Jan Zane akan dot neh bata iya bah kuma bayan ko minti uku batayi da barin wajenta bah "Christine!!!"ta kwala mata kira, cikin sauri ta iso wajen tareda amsawa cikin ladabi "Help my baby wit her home work"tafada tana miyarda hankalinta kan abinda takeyi "Zulynah nidai ke zaki min ba ita bah!"yarinyan tafada Kaman zatayi kuka,rike fuskarta tayi tace "Oh babynah kiyi hakuri tayi miki soboda Zulynki na important aiki neh and i promise gobe nizan miki dakaina " Murmushi BabynZuly tayi tace"Kuma zamuje Shan icecream" "Allah yakaimu kuma harda gidan second mumynki zamuje!" Kafin tayi magana har wayar Zuly yadau Kara, shiru kawai yar tayi tareda barin wajen tana Kama hannun Chirstine, murmushi tayi tareda daukan wayan Ajiyar zuciya yasauke daga dayan bangaren yace" wannan Jan aji haka Zulynah?" Turo baki tayi tace"saiyanzu?" "Am sorry Allah yau nasha aiki amma fah dukda hakan kina raina soboda kowani minti saina kira sunanki" Murmushin jin dadi tasake kafin tace"Ya aikin toh?" "Alhmdllh ko zaki taho kitayani neh?" Gira daya tadage tace "Nikuma nawa aikin nabarshiwa wa? " "Oh karki samu damuwa ai ke expert ceh" "Haka dai kace, yasu Ammi?" "Ai Ammi nah takasa tsaye takasa zaune sai kokarin hada miki lefe takeyi soboda tace dakanta zatayi komai donma Fakhiha na tayata da abin yafi haka!"yafada yana murmushi "Ayyerh! Wani lefe Kuma Yay Mou dina bayan wa'inda kamin lokacin aurena ko rabinsu bansa bah"tafada cikin shagwaba "Karma kifara Kuma kisani ko spoon din wancan gidan bazaki taho mana dashi gidanmu bah Don haka kiyi gaggawar kyautarwa!"yafada cikin bada umarni "Toh naji!"tafada ahankali, haka dai suka cigaba da hirarrakin su na masoya harta manta da aikin dake gabanta....         ☆☆☆☆☆☆☆ Kwance take akan gado tana kallon pop din dakinta sai ajiyar zuciya take saukewa akai akai yanzu kam ta saduda tabar komai ahannun Allah. Inkaga Mom yanxu bazaka taba cewan itace bah soboda yanda ta nutsu tazamo wata saliha daita ko fita bata cikayi bah, wayarta ma jefi-jefi take dannawa.... Zama tayi agefen gado tareda jawo wayarta soboda tunanin dayazo ranta, ju-juya wayar tahauyi ahannunta Chan ta ajiye wayar tana Jan tsaki, Jitayi inbataji muryarshi bah a wannan daren toh gaskiya za'a iya samun matsala, batareda wani tunani bah ta danna numbernshi Jin andauka yasata sakin murmushi zuciyarta na dukan tara-tara zatayi magana kenan taji wata zazzakar murya tayi sallama... *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 97* Dum taji gabanta yayi mugun faduwa, Wani irin yawu mai daci ta hadiye jitayi ance "Wai waye neh?" Kit takashe wayan tana dafa sai saitin zuciyarta soboda jitake kaman zai bulluko waje "Wacece ita?"tafada tareda kallon agogo hawaye na silalo mata a kumatu, hannu tasa tarufe bakinta soboda kukan dake shirin kufce mata soboda tunanin daya ziyarci zuciyarta           ★★★★★★ "Abby UMAYYAH!"wata kyakyawar matashiya tafada cikin zazzakiyar muryarta Dakatawa Ustaz yayi daga shigowa dakin tareda zuba mata idanuwanshi yana jiran yaji abinda takeson fada. Sunkuyar dakanta tayi tareda mika mai wayarshi tace"kayi hakuri ankira wayanka daka shiga watsa ruwa shine nadauka amma ba'ayi magana bah" "Yah Salam!... yafada yana karasa shigowa cikin dakin tareda karban wayanshi daga hannun ta yace....haba Ummu Umayyah yazaki dauki wayan bayan kinsan maza ke kirana" "Afuwan Abby Umayyah bazan sake bah amma kuma naga Kaman ba namiji bane yakiraka soboda yanayin yanda tayi tsit bayan nayi magana"tafada tareda barin dakin cikin sauri girgiza kai kawai yayi bayan ta fice yana mamakin halayenta,call log yaduba yana kallon numbern datagama kiranshi, kafadarshi yadage sannan ya ajiye wayan akan gado.... Saiya zamana kullum saita kira wayanshi daidai wannan lokacin Amma cikin rashin sa'a Matar Ustaz ceh ke dagawa, daga karshe ma cewa tayi "Nasan macece Kuma ban damu dasanin wayece bah abinda nasani shine kidaina kiran numbern mijina!" Kalman miji da taji anfada bakaramin tarwatsa mata kwanya yayi bah kuma kullum ta tina saitayi kuka kaman ranta zai fita... Sanye take cikin katuwar khimar har kasa fuskarta fayau ko hoda babu banda kwallin data sa a idanuwanta bakinta ma bakomai sai white lip balm. "Mama zan fita"tafada cikin sanyin murya Kaman bah Mom bah!, kallonta mama tayi cikin tausayawa tace "Adawo lafiya Kuma karki dade" "Toh mama"tafada tareda ficewa, mota tashiga maigadi ya bude mata gate bata zarce koina bah sai anguwansu....       ★★★★★★★★ Sosai ake shirye-shirye akowani wani bangare tinda yanzu baifi saura kwanaki uku bane bikin su Umma kam ma ana saka ran aranan zasu iso, Umma tadage sai gyara Zuly takeyi ciki da waje har kawar Zuly na Jericho wanda sukayi karatu tare wato Philadelphia ta iso, kullum sai anyi mata gyaran jiki. Takara kyau sosai har kyalli takeyi irin na asalin black beauties dinnan ko itama karan kanta tasan ta chanza soboda kullum saita tsaya a gaban wall mirror tana karewa kanta kallo.... Philadelphia neh take tsantsara mata kwalliya mai shegen kyau inda kayan sawarta na rataye a hanger wata baturiya na rike dashi, Chirstine neh tashigo tana fadin"ma'am the visitors are almost here" Dan Zaro idanuwa tayi tana kallon agogon dake manne ajikin bango tareda fadin"Philia hurry up please" "Almost done"Philadelphia tafada tana shafa kumatunta da brush, matsawa tayi daga jikin Mirrorn data tare tana fadin "Here you go his beautiful bride" Bude baki tayi cikin mamaki tana kallon fuskarta ajikin katon madubin gabanta"oh my God Philia you've changed my look" Tafada cikin mamaki bata gama rufe baki bah akayi sallama "Oyoyo sister in-law"Fakhiha tafada cikin farinciki bayanta Kuma Maram ceh wacce yanxu har kumatunta yasake fitowa sai Wani glowing takeyi alamun fah yeh ina gidan dadi neh da kwanciyar hankali "Lahh sannunku da zuwa sisters Ina Qudsiyah?"tafada tana leken bayansu "Bata karaso bah tukunna!"Maram tafada cikin murmushi "Sister inlaw miyesa zaki bari amiki kwalliya bayan kinsan nine nayi alkwarin yamiki da Kaina?"Fakhiha tafada cikin rashin jin dadi Cikin sanyin murya tace "Ayyerh kiyi hakuri Wlhy bansan zaku karaso dawuri bah shiyasa nabari Philia tamin" "Ohk Amma fah Kinyi kyau bakarya"Fakhiha tafada tana fitowa da wayarta daga cikin jakka kafin ta hankara kawai taji karan flash din waya an dauketa a hoto "Yayi kyau sosai bari nafara turawa Yaya soboda afara bani tukuici"Tasake fada tana ficewa abinta, "Sister tsaya ki ji mana"Zuly tafada tana binta dasauri ganin daga ita sai towel Fakhiha ta dauketa gashi a hanmata ta soka edge din towel din soboda kankantan shi. Cikin rashin damuwa Fakhiha tace"Kin makara sister kikoma kawai ki shirya soboda anata jiranki neh" Turo baki tayi tareda komawa cikin rashin jin dadin abinda Fakhiha tayi, tana shiga tashirya cikin hadaddiyar peach flowing wedding gown dinta sannan aka kashe mata dauri wanda bazaka taba cewan hannun mutum neh yayi shi bah, Bah bata lokaci aka fara daukanta photos da camera Kaman ba gobe, sanda Umma tazo ta faffarresu tukun suka saurara , cikin sauri mai hoton tayi editing dinshi sannan tamusu sharing soboda daman Mourad yace ana gama hoton aturo mishi kafin su fita Families and friends dinda zasu je.... Yah Salam shine abinda bakina ya iya furtawa lokacin dana shiga cikin hall din Event Center dake cikin garin Bauchi soboda anan neh za'a gudanar da bikin families and friends din, gurin yasha Wani ubansu classical and romantical decorations gashi kuma wedding planner dinsu ma balarabiya aka dauko Kuma kawar Qudsiyah ceh! Larabawa neh makil acikin Hall araina nace hala sune kawai aka dauko a jirgin soboda yawan su harma da turawa wanda suke abokan aikin Mourad dakuma clients dinta. Hawaye takeyi Kaman anbude famfo ganin dagaske Mourad bazai hallarci bikinsu bah soboda gabadaya tagama scanning din hall din da idanuwanta bata ganshi bah gashi kuma zuciyarta na bata cewan lallai Mourad din nawajen, jitayi MC din cikin turanci yace "Ga sako daga wajen Ango wanda a halin yanzu yana USA!"cikin sauri tadago crying face dinta tana kallon garun data hango katon hoton Mourad da alamun an haska shi neh da projector yanda kowa da kowa zai gani, nan da nan hankalin kowa yakoma ga jikin garu ana jiran wanda ke zaune cikin shigan alfarma yayi magana... Runtse idanuwa Mourad yayi cikin harshen turanci yace"kiyi hakuri Zulynah I couldn't make it on our occasion! Kisani daba dan muhimmin aikin dake gabana bah Kema kinsan babu yanda za'ayi na bari wannan ranan ta wuce ni!" '''I LOVE YOU BABY'''Yafada cikin daga murya Chan Kuma yace "kinsan babu abinda natsana sama da kukanki koh? please ki bari and I have a gift for you Amma saikin share hawayenki za'a baki Cikin sauri tafara kokarin share fuskarta da hannu, Philadelphia neh tayi azaman mika mata tissue ganin zata bata kwalliyanta,murmushin yake tasakarwa Philadelphia tareda karban tissue din tace"tnx" Ganin tashare hawaye yasa wani balarabe karasowa wajenta tareda mika mata wata well packaged paper bag, karba tayi cikin turo baki tasake cewa"tnx" "Now goes the second gift"yafada yana nuna bakin kofa tareda sakin murmushi, kallon kofa kowannen su yayi inda aka Buda wa Zuly inda zatana gani..... Mikewa tayi cikin sauri tana zaro idanuwanta hankali tace "Philia pinch me pinch me" Bude baki itama Philadelphian tayi harma da sauran mutanen wajen amma Banda Kuwah dakuma Fakhiha wanda daman dasu aka tsara komai.... *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 98* "Ya illah! "Shine abinda aketa furtawa cikin santin hango wata expensive haddadiyar mota kirar _Bugatti Type 57SC Atlantic_ wanda yayi Worthing $40million ta wajen big sliding glass(mind you babu wannan big sliding glass din a event center fah...lolz) "Sweetheart!"yafada ahankali, gabadaya suka sake miyar da hankalinsu kanshi Suna jiran abinda zaice "Your dream car koh?"yasake fada, gyada kai tayi cikin tsananin mamaki, ji sukayi yace "Nasan zaki iya siyan ire-iren wainan Amma kin tina miye kikace ranan Murmushi tasake tana gyada kanta tana rufe bakinta da hannu "Kunsan abinda tace?"yatambaye mutanen wajen gabadaya , girgiza kai sukayi inda wasu kuma suka ceh a'a Gyara zama yayi cikin kwakwayon muryarta yace "Yay Mou dina Allah yatsine min neh dazan siyi wannan motan da kudina? Taab nikam akan in dauki makuden kudi in siyi wannan motan gwanda naje nayi Sadaka da kudin amma fah maganan gaskiya wannan motan Ina mugun son shi!" Dariya duka wajen yadauka Suna Kallon Zuly dake rikeda hannun Kuwah, cikin sanyin muryarta tace " I love you more darling am so grateful" Girgiza kai yayi yana kallonta cikeda sha'awa chan yace "bye dear!" Bai jira cewarta bah yakatse kiran nan wajen yadauki sautin Kida yenmatan wajen da samaruka duk hankalinsu yakoma ga motan sanda aka sauke sliding glass din wajen kafin suka miyarda hankalin su ga events din da akayi sosai aka rakashe aka chashe nan kuwa idanuwanta suka hango su _My Ummu minatur-rahman,Ayyush, ummu Ansar_ akan high table sun wani hakimce abinsu kowacce da shigar alfarma na kece raini chan da zaman ya ishesu yasa suka garzaya wajen Amarya dake takawa cikin nutsuwa manni suka mata daga karshe suka bige da kwaso shoki suna girgijewa(hhhhh)... hmm abinfa sai wanda yagani.. Daga karshe aka fara raba souvenirs da abubuwa da dama daganan Kuma aka watsa kowa yatafi gida , emmata sai dama sune sai zuba idon inda za'aga bature wanda zaice ya kyasa sukeyi....          ☆☆☆☆☆☆ Mom bata tsaya akoina bah sai akofar gidansu Ustaz inda ta hangoshi yana biyawa wasu karatu ga wasu dattawa Kusan su biyar zaune agefe suma Ajiyar zuciya tasauke tana mai share guntun hawayen da suka zubo mata dalilin ganin gidan da zata zauna nan gaba wanda ko kadan bai cikin agenda tsarin arayuwarta.. Saukowa tayi cikin sanyin jiki sannan ta taka har wajen da Ustaz yake, yana ganinta yamike tareda rike kumatunshi tinawa dayayi da marin da ta watsa mishi rannan Gabadaya mutanen wajen ma suka miike suna binta da kallon mamaki soboda abinda basu saba gani bane ace mace tazo direct wajen ustaz Sannan Kuma ta hango Baba Malam Amma ko arzikin kallo babu balle gaisuwa gaskiya abin da mamaki sosai... Basu farga bah kawai suka ga ta rungumeshi gam ajikinta tareda sakin kuka, bude baki sukayi cikin tsananin mamaki da al'ajabin abinda takeyi Zaro idanuwa Ustaz yayi yana maimaita kalman istigfari, ganin bazata sakeshi bane yasashi tureta daga jikinshi yana mata kallon kasa-kasa duk jikinshi ya mutu Cije lebbanshi yayi cikin takaicin halinta nason taba jikin maza, ahankali yace "miye kikeyi haka Momina?" "Kayi hakuri kayafe min _Ustazunah_(only sha'awa can relate,hhh) Wlhy natuba nayarda zan aureka DanAllah kataimakeni"tafada cikin kuka tana kokarin rike mai hannu "Ke yarinya!!"Baban Ustaz wato baba Malam yafada cikin kwantar da murya Juyawa tayi wajenshi tana share hawayenta, wani yaro Baba Malam yakira yace yakaita wajen Hajiya Mama wato Maman Ustaz, Shiga daita akayi gaisar da Maman Ustaz tayi cikin girmamawa inda sai wani tattara khimar dinta takeyi cikin kyama dukda gidan bawai wani datti gareshi bah, ganin yanda takeyi yasa Hajiya Mama cewa yaron "Kai zo ka kaita bangaren matar Ustaz!"dum taji gabanta yafadi, wani yaro mai kimanin shekaru hudu neh yafito da Allo ahannunshi cikin turo baki yake fadin "Hajiya Kaka nifa banason zuwa islamiyan nan amma Ummu ta dage saina je" "Haba mai babban suna ya za'ayi bazaka je karatu bah! Kaga ka kai wannan bakuwar wajen Ummun ka kace nace tajirani awajenta" Kallon Mom dake sandare hawaye na malala daga idanuwanta yayi , miyarda kallonshi yayi wajen Hajiya Mama yace "Hajiya kaka waye daketa? Kodai Abbu na neh?"yakarasa cikin Zaro idanuwa , kallon Mom Hajiya Mama tayi cikin mamaki chan ta nisa tace "Jeka abinka zan rarrasheta" Gyada kai yaron yayi yana ficewa, cikin rawar murya Mom tace "Wannan yaron waye?" Jan hannun Mom Hajiya Mama tayi sannan ta zaunar daita tana kallon fuskarta dakyau tace "Jikana neh Umayyah da awajen Ustaz" "Kina nufin dagaske Ustaz yayi aure"tafada tana rufe fuskarta da hannunta, shiru Hajiya Mama tayi tana nazarin yarinyan bata gama tantancewa bah taji Muryar Baba Malam na sallama Amsa mai tayi inda kuka bai bar Mom ta amsa bah, "Kiyi shiru ga Malam din ya iso"Hajiya Mama tafada cikin sanyin murya cos sosai kukan Mom ke shigarta, shiru mom tayi tana share unstoppable hawayen fuskarta "Ya Sunanki? "Baba Malam yatambaye ta bayan ya nemi waje ya zauna, batareda Mom tayi la'akari da kasa dake kasa bah ta tsuguna tareda hada hannayenta waje daya tana fadin "DanAllah Ku cemai ya aureni Wlhy inasonshi yanzu" Kallon kallo aka hauyi tsakanin Hajiya Mama dakuma Baba Malam "Sunanki natambayeki kuma kitashi ki zauna!"yafada Muryar shi ba alaman sassauci Jan Majina tayi Wanda hakan bakaramin dasa tausayinta yayi azuciyar Hajiya kaka bah "Sunana Mom" "Mom?" "Erh Mom... Momina!"tafada cikin rawar murya "Kawo mata ruwa!"Baba Malam yafadawa Hajiya dake kallon Mom, tashi tayi ta debo ruwa a kofi ta bawa Mom da kanta ke sunkuye, kallon cup din tayi hawaye nasake taruwa a idanuwanta, girgiza kai tayi soboda bata jin zata iyashan ruwan asalima bata taba Shan ruwan da bana gora bah! Ajiyar ruwan HM (Hajiya Mama kenan inshort)tayi akasa "Kimin bayanin yanda za'ayi mu gane abinda ke tafe dake!" Baba Malam yafada mata Ajiyar zuciya tasauke sannan ta basu labarin farkon haduwarsu harzuwa marin data yarfa mai babu abinda ta boye "DanAllah kutaimaka min Ku aura min shi!" "Hala Karen hauka neh ya hauna miki cizo koh?" sukaji anfada daga bayansu... _manage throughout yau ban gida Afuwan..._ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 99* Juyawa sukayi gabadayansu Suna Kallonta Kaman sunga sabuwar hallita soboda gabadaya basu ji motsinta taba, Gaban Mom neh yafara bugun sitin da saba'in dalilin ganin kyakywar mata wacce tafita da komai na magana da alama ma itace matar Ustazunta , Maganar Hajiya Mama neh yadawo daita inda yake fadin "Haba Hafizah ko Sallama babu?" Ajiyar tray din hannunta tayi akasa tana mai gyara zaman katon khimar dinda ta zumbula,Kallon Hajiya Mama tayi dakyau tace "Assalamualaikum" "Wa'alaiki Salam" suka amsa atare inda Malam ya kawar da kanshi, kallon Mom da har yanzu hawaye na tsiyayowa daga idanuwanta tayi tace "Yanzu kirasa  Wanda ya miki sai Abbu Umayyah? Gaki kaman mai hankali Amma gabadaya ba hankalin  gareki ba tinda har gida kike biyo mijin mutane wai ya aureki, Wlhy kin bada mata!"takarasa cikin takaici Cikin rawar baki Mom tace "kiyi hakuri DanAllah yar uwa wlhy ba laifi na bane asalima mijinki bai cikin tsarin mazan dana  ke muradin aure! Allah neh kawai yadaura min soyayyar shi, DanAllah  kiyi hakuri Kema ki tayani rokonshi ya aureni" Buge hannun Mom datake kokarin kaiwa jikinta tayi tana kallonta cikin tsana, cikin bacin rai tace"notin kanki ya tsince yarinya! Wlhy bakida kai yanxu soboda hankalinki na karkashin kafan ki shine zakicemin na roki  miki mijina akan yakara min kishiya! Kishiya fah! Wlhy bakida tausayi ....hawayen da suka gangaro mata tashare tana kokarin danne kukanta tace.... Wlhy ina mugun son mijina, banajin zan iya sharing dinshi da wata DanAllah kijeki karma yaji wannan batun dakika zo dashi ,yanzu kisa ni amatsayin kanki yanxu idan niceh nazo miki da wannan batun  kuma kina mutuwar son mijinki yazakiyi?  Erh ya zakiyi? Kije kiyi tunani nabarki lafiya! " Takarasa tareda barin wajen tana kuka sosai Mikewa Mom tayi tashare hawayen fuskarta tace "Nagode " Bata jira cewarsu bah tafice dasauri har tana bige Ustaz dake tsaye abakin kofa yana sauraran  abubuwan da suke fada. Cikin  sanyin jiki yakarasa shigowa yana nufan wajen Baba Malam dake zaune tsit Kaman wanda ruwa yacinye, yana isa  wajen Baba Malam yace "Jeka zan neme ka" Gyada kai yayi tareda wucewa bangaren shi, tin daga bakin kofa yake jin sautin kukan matarshi, ajiyar zuciya yasauke sannan yashige da sallama abakinshi Mikewa tayi da sauri hade da rungumeshi wanda yasashi sakin ajiyar zuciya soboda abinda bata tabayi  bah kenan tinda ya aureta  muryanta yaji tana fadin "Wayyo Abbu Umayyah Wlhy banson in rasa ka Wlhy mugun sonka!" Cirota yayi daga jikinshi yana share mata hawayen fuskarta tareda cewa "oh Ummu Umayyah waye yacemiki zaki rasani?" Jan hanci tayi tace "tace tana sonka kuma daga gani yarinyan bazatayi mutunci bah DanAllah karka aureta!" Jiyayi juya na shirin kaishi kasa cikin sauri ya zauna akan kujera yana miyarda da numfashin wahala, kallon mamaki take binshi dashi ganin yanda yakoma lokaci guda "Abbu Umayyah lafiya kuwa?"ta tambaya zuciyarta na tsalle Murmushin yake yakirkiro tareda girgiza mata kai irin bakomai dinnan... Mikewa yayi dakyar yana kallon agogon dake manne agaru yace "lokacin sallah yayi saina dawo" Da ido tabishi tana jin wani irin Kishi na turnuketa, wani yawu mai daci ta hadiye tana rufe idanuwanta tareda karanto Addua....              ★★★★★★★ Daure take da daurin towel akirji sai faman goge fuskarta take da cleanser saiga Maram tashigo da cup a hannunta dayan hannun Kuma waya neh gakuma Bluetooth akunnenta da alamu ma video call takeyi abinta Ajiye kopin tayi agaban Zuly tana fadin"wai gashi kisha!" Kallon ta Zuly tayi daga sama har kasa ganin ta cire khimar din kanta yarage daga ita sai half vest wanda ya bayyana shafafiyar tumbinta ga gashin nan masha Allah har gadon baya gashi kuma gabakidaya tinda tasan Maram bata taba ganin kitso akanta bah da alaman haka take barinshi "Wayyo Allah darling DanAllah kazo kadauke ni Wlhy bazan iya bacci nikadai bah"tafada cikin shagwaba Dan zaro idanuwa Zuly tayi tana cigaba da kallonta cikin mamaki, bata dai ji miye aka fada daga dayan bangaren bah taga Maram ta daka tsalle tana fadin "You are so sweet darling shiyasa nake Kara sonka kullum!" Kiss ta manna wa wayan saikace ba dazu dazun nan ta rabu dashi bah! Ganin zata fice neh yasa Zuly fadin "Nikam kuna waya da kawarki Mom kuwa naga banganta awajen biki bah! " Karasa sanya khimar dinta tayi tareda rike hannun kofa tace "gaskiya rabona da nakirata tin 2 weeks ago Naga ma yanzu bawani son kawance mu takeyi bah shiyasa na kyaleta" Girgiza kai Zuly tayi tace"ya za'ayi ki kyaleta bayan kinsan yanzu neh take bukatar Ku! Pls kitaimaka kidinga kiranta koda sau daya neh a sati" Kallon wayan hannunta tayi tana yamutsa fuskar tareda bude kofa dakyau tace"InshaAllah" Ganin yanda takeyi neh yasa Zuly cewa"Wai Ina zuwa daddaren nan neh haka?" Kanne idonta daya tayi tace"wajen mijina zani soboda bazan iya bacci bah indai ba a kirjinshi bane" Tab'e baki Zuly tayi tace"Allah ya kiyaye hanya" "Ameen Kuma kimana Adduan Allah yasa yau kwallon yashiga raga" Zaro idanuwa tayi kafin tayi magana har Maram tafice abinta dasauri, girgiza ka tayi tana sakin dariya chan Kuma ta tsuke bakinta tana shafa cikinta soboda tunawa datayi da cewan itama fah abu yataba zama acikin cikin "Allah yayi Ku ba rayayyu bane shiyasa"tafada tana share kwallan fuskarta, maganin dake gabanta tasha kafin ta dauki kopin tsumin dake gabanta shima ta shanye harda lasan labba soboda dadinshi...              ★★★★★ ●●●● Da taimakon Allah Mom tasamu ta isa gida, ko cikin gida bata karasa shiga bah tazube akasa summamiya, Mai bawa flower ruwa neh yayi maza yakira mutanen gida ba bata lokaci aka wuce daita asibiti.... '''RANAR DAURIN AURE''' "Ankusa daurawa fah ki tashi kije kiyi wanka kafin lokaci yayi!"Kuwah tafada wa Zuly dake kwance akan gado, bude idanuwanta tayi dakyar tana yamutsa fuska Kaman zatayi kuka Chan Kuma tafashe da kuka tana juyi akan gado hannuwanta akan marar ta, Hawa kan gadon Kuwah tayi tana fadin"wai miye haka neh tin jiya daddare kike ta kukan banza !kawai dai kallon ki nakeyi" "Oh kardai har yanzu baki tashi bah kodai ciwon cikin neh baisakeki bah"Fakhiha data shigo da abinci a plate tafada "Wayyo Allah mutuwa zanyi!"tafada cikin murya mai ban tausayi still hannunta na kan mararta "Innalillahi wai dama abin yakai haka neh?"Kuwah tafada cikin tashin hankali ganin yanda Zuly takoma lokaci guda Saukowa tayi daga kan gadon tana fadin "ai bamuga tazama bah" "Ina zamuje toh?"Fakhiha ta tambayeta tana ajiye abincin hannunta akan dining din cikin dakin Ina zuwa kawai tace tareda ficewa inda Fakhiha takarasa wajen Zuly tana fadin "Gaskiya sister inlaw wannan ciwon cikin baiyi bah haka kawai zai Kama mana ke ana saura minti talatin daurin aure!" Itakam Zuly Ina tasan tanayi banda kukan da take ta sharba, Kuwah ce tadawo da Kopi ahannunta tareda nufan Zuly dashi, saiga su Ammi da Umma ma sun iso cikin, tashin hankali Umma ke fadin "Ya akayi kuka bari yayi worst haka?" "Mun zata zai tafi neh lokacin da muka bata Lipton da lemon tsami!"Kuwah tafada tareda dagota tana kokarin kafa mata kopin abaki "Kibarta na kira doctor tinda daman kun bata baiyi aiki bah"Ammi tafada Kaman zatayi kuka Wayan Zuly dake kan dressing mirror neh yafara Kara , dauka Fakhiha tayi tana fadin "Yaya neh fah! " "Karki cemai batada lafiya soboda kar hankalinshi yatashi kawai kice tashiga wanka neh!"Umma tafada ahankali Dan matsawa daga wajen Zuly Fakhiha tayi soboda kukan da takeyi kaman ance mutuwa zatayi wayan neh yakatse ko secon 2 ba'a Kara bah yakuma daukan Kara, ahankali tayi receiving tareda karawa akunne "Zulynah na iso fah, ya za'ayi naganki kafin daurin auren soboda tin jiya zuciyata takasa nutsuwa" "Yaya!" Dum yaji gabanshi yafadi "Ina mai wayan?" Gyaran murya tayi Kaman babu komai tace "Ango mai wayan tashiga wanka neh shiyasa nadauka" Ajiyar zuciya yasauke yana fadin "Amma inace tana lafiya koh?" "Lafiyan ta lau mana" Dan Jim yayi yace "Ya nake jin kaman sheshekar kuka? "Aww.... hmm.. tv muke kallo yaya" "Allah am starting to have strange feelings" yafada cikin sanyin murya "Chill bro! bari naje kar Ammi tayi ta jira"bata jira cewarshi bah ta katse wayan tana kallon su Ammi dake kallon Zuly kaman Sun samu Tv. "Wayyo marana zai fashe! wayyo fitsari nakeji"Zuly tafada cikin kuka sosai, rigaye rigayen kamata sukafara yi, Ammi da Umma neh suka kaita toilet din tareda fitowa suna jiranta tagama su miyar daita kan gado Doctor ceh tashigo tana gaishe su daya bayan daya tareda neman ganin Mara lafiyan sai A sannan ma suka ga Kaman ta dade Knocking Umma tayi tana fadin"kin gama neh?" Shiru dukkansu sukayi suna kallon fuskar juna, murda handle din tayi tareda lekawa "Innalillahi wa inna illahir rajiun"Umma tafada da karfi *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 100* Cikin keftawar ido dukkansu suka isa wajen da Umma tayi freezing , kutsawa sukayi wajen Zuly dake kwance akasa tana fitar da numfashi dakyar, buge Umma da akayi neh yadawo daita tunanin ta wani irin kuka tafashe dashi ganin yanda aka kinkimo zuly kaman kayan wanki. Akan gado suka ajiyeta inda doctor tafara bata taimakon gaggawa kafin tace a dauko mota soboda sai anyi mata test tukunna... '''AZARE,  BAUCHI NIGERIA..... ''' Zaune suke acikin masallaci dukkansu inda koina jama'a neh ga larabawa Kaman odernsu akaje aka yo daga garinsu  kowannensu cikin shigar alfarma kamshi kalakala sai tashi yakeyi , Achan gaba na hango Mourad da Fakhih  suma cikin nasu shigan sai Wani walwal sukeyi Suna daukan ido barinma Ango Mourad wanda bakinshi yakasa rufuwa sai murmushi yake dokawa kaman ammai Abishiri da gidan Aljanna Dayan gefen Kuma Iqbal neh shima cikin nashi shigan, ba laifi fuskarshi asake yake dukda zuciyar shi yana chunkushe, sai so yake su hada Ido da Mourad Amma hakan baiyi bah soboda haryanxu Mourad najin haushin shi dukda sun gaisa sama-sama dazu. Ko mintuna 10 kyawawa ba'a Kara bah Liman yace "Ayau neh aka daura auren Mourad dakuma Zulfa akan sadaki dubu 50! Fathia... Ai nan Mourad yafara washe baki cikin murna! Mutanen gefenshi sai mika mai hannu sukayi suna main Allah Yasanya Alhkeri. Liman neh yasake gyaran murya sannan yasanar dasu wani daurin auren ganin wasu sufara niyan barin cikin Masallacin "Akwai wani daurin auren ma! " Nutsuwa akayi inda kowa yazubawa Liman na mujiya....         ★★★★★★★★ '''BAUCHI, NIGERIA''' Zaune Umma da Ammi suke akan kujera agaban likita duk sunsha kuka sun koshi idanuwansu yayi jazir kaman an zuba musu barkono aciki Gyaran murya doctorn tayi tace"ku kwantar da hankalinku bawani abu mai tsanani bane yake damunta kawai dai raki neh dakuma rashin sabo da shan abubuwan data dinga sha" Ajiyar zuciya suka sauke atare suna godewa Allah azuciyarsu, likitan ce takara cewa"danAllah adinga kula da abubuwan da takesha soboda yanayin condition dinta" "InshaAllah zamu kiyaye "suka afada cikin sanyin murya dukda bawai Ammi ta fahimci likitan bane . Mikewa sukayi suka koma dakin da aka kwantar da Zuly... Karar wayar Zuly neh ya dawo da dukkansu hudun daga duniyar tunanin dasuka Lula daman su Ammi  da Umma sun Riga sun koma gida soboda baki... Kallon juna suka hauyi dalilin ganin cewan Mourad neh ke Kira. Shahada sukayi Fakhiha tayi picking "You are now officially Mrs Mourad!" Mourad yafada daga dayan bangaren cikin farinciki "Ba ita bace Yaya " Fakhiha tafada ahankali "Oh sis wai miyesa kike daukan call din bayan bakece  Mai wayan bah?" Yafada cikin takaici "Yaya tinda taga lokacin daurin auren yayi clicking ta kulle kanta acikin daki tana kuka" tafada cikin Zaro idanuwa Kaman tana gabanshi "Yah Salam! Pls ki lallabamin ita ta karbi phone din mana" yar tsaki taja tace"Allah ba budewa zatayi bah soboda ba yanda ba'ayi daita akan tabude bah!" Cikin Sanyin murya yace"Ohk shikenan yanzu zamu taho make sure tayi shiru kafin mu iso!" "Toh Yayana Ango Allah yadawo daku lafiya"tafada kaman babu abinda yake faruwa Murmushi yayi yace"Ameen Sisto" Ajiyar zuciya tasauke sanda wayar ya yanke, kallon Zuly dake kwance tana baccin wahala tayi!  Jefi-jefi take yamutsa fuskar tana rike marar ta alaman haryanxu tana jin ciwon, Matsawa gefenta tayi tareda rike hannunta tana tofa mata Adduan samun sauki chan kuma takalli su Kuwah dasukayi jugum suna tinani tace "Yakamata ace ku koma gida tinda Zulyn Mourad tasamu sauki saura kawai ta bude ido neh" "Toh shikenan mun tafi akula daita da kyau"Kuwah tafada cikin karfin hali soboda ranta baiso tafiya bah amma kuma tana mugun ganin girman Fakhiha bazata iya musa mata bah! Kallonta tamiyar ga Philadelphia tace"Philia! You guys should go home okay?" Gyada kai Philadelphia tayi tareda bin bayansu Kuwah da har sun isa bakin kofa..... Banda gaisuwa babu abinda yake gudana acikin parlour, shikam sai wiki-wiki yake da idanuwa yana dubawa kozai hangota dukda yasan bazai ganta akusa bah! "Ammi bari naje karyazama mun bar Sister kadai awajen!"Kuwah tafada cikin sanyin murya Ajiyar zuciya Ammi tasauke tace "Toh shikenan Allah yasa tafarka kafin ki isa" Suna dagowa sukaga Mourad tsaye yazuba dukkan hannayenshi acikin aljihu yana kallonsu daya bayan daya, gyaran murya yayi yace "Ammi nah aina kuka boyemin mata neh nayita dubawa banganta bah" Tsilli tsili Ammi tayi da idanuwa kaman wacce taci kudin aika tace "ai bata cikin gidan nan" Kallon mamaki yamata kafin yace"da izinin waye amma?" Guntun tsaki Ammi taja tace"kabita kuje!" "Ina kenan Ammi nah? " "Wajen Matarka!"tabashi amsa atakaice Murmushi yasake tareda shafa sumar kamshi dama already yacire hulan yace"tazata zata iya buya mun ne? Muje kawar mu" Cikin sanyin jiki tabi bayanshi tana waiwayan Ammi dake kallonsu... _manage pls!_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _ZEEBLACK WANNAN PAGE DIN NAKI NEH💞💞_ *Page 101* Agefen driver Kuwah tazauna inda Mourad ya zauna abaya (owners corner ) sannan motan yatashi ,kasancewan bawai yasan gari bane shiyasa baisan hanyar asibiti suka nufa bah sai gani kawai yayi sun paka a parking lot din asibiti, murza idanuwanshi yayi don tabbatar da cewan dagasken asibitin suka iso Gabanshi neh yayi mugun bugawa wanda har yasanya shi rike saitin zuciyarshi, ganin yana shirin yin magana yasata ficewa daga cikin motan dasauri. Hulan kanshi yacire ya ajiye akan seat yana jin wani irin zufa na neman zeto mai, links din hannunshi guda daya yacire kafin ya bude kofar cikin rawar hannu sannan yafito cikin sanyin jiki tareda mara mata baya... Kunu take sha ahankali kaman bataso sai wani yamutsa fuska takeyi jefi-jefi kuma takan kalli Fakhiha data zuba mata na mujiya, kallonta tamiyar ga likitan dake zaune itama tana jiran tagama shan kunu Mikewa tayi dakyar cikin dukawa tashige cikin toilet donyin fitsari... Da sallama suka shiga cikin ward din"miye sameta? " Yafada ko arzikin amsa gaisuwansu basu samu bah! Cikin sanyin murya likitan tahau yimishi bayanin abinda yake damunta, ajiyar zuciya mai karfi yasauke cikin jin dadin cewan ba wani abu mai girma bane yake damunta! Juyawa wajen Fakhiha yayi yace" miyesa kika min karya? " Ganin yanda ya hada rai yasa Fakhiha marairaicewa tace"kayi hakuri yaya kawai dai bamuson hankalinka yatashi neh shiyasa" "Toh yanzu Ina take?"Yatambayesu "Tana shiga toilet kuka shigo"Fakhiha ya bashi amsa ganin yana nufan hanyan toilet din yasa Likitan fadin "kabari tafito mana! "Why? "Yatambayeta cikin rashin fahimta "What if wanka takeyi kaga baidace kaga taraicinta bah! "Ta bashi amsa cikin makale murya Hade rai yayi yacigaba da tafiya yana fadin"Shin kinsan ita miye Dina ceh?... Baijira tayi magana yace... Toh what if I say matata ceh ita!?" Wani irin dum taji itada take tunanin tasamu Mr right? Ashe mijin wata neh mah... Yana karasa bakin kofan yatsaya jin kaman tana shirin bude kofa "Fitsarin yaki fitowa f... " Sauran maganan makalewa yayi sanadiyar ganin Yay Mou dinta abakin kofa,da kallon tausayi yake binta ganin yanda tawani rame lokaci guda. Fuskarta yashafa yace"yaki fitowa koh? " Hannunshi takamo takalli agogon dake daure atsintsiyan hannunshi, cikin sauri tasaki hannun tana kallon fuskarshi da shanyayyun idanuwanta wanda har sun yin kalan jah soboda ciwo Ganin yanda takeyi neh yasashi kallonta dakyau, murmushi yasake dukda bawai yanda yaganta yamai dadi bane! Hannunta dake kan mararta yariko ahankali yanda ita kadai ce zataji yace"in kin yarda zan iya sa Fitsarin fitowa da mugun super(hhh)" Kallon fuskarshi tayi dakyau sannan ta gyada kai dukda bawai ya fahimce shi bane Cikin Dan daga murya yace"danAllah ku bamu waje zan dubata dakaina" Kallon juna Fakhiha da Kuwah sukayi suna kunshe dariyarsu sannan suka fice, itama Likitan cikin sanyin jiki tabisu... Zata koma cikin toilet din ya dauketa cakk saikan gadon marasa lafiya dake ward din, da kallon miye haka tabishi shikuwa ko damuwa baiyi bah ya gyara mata kwanciyarta, tareda komawa kofa yasanya sakata sannan yadawo wajenta... Rike hannunshi tayi dasauri gabanta nafaduwa ganin yana shirin yaye mata doguwar rigarta"tsaya mana zansa fitsarin yafito neh fah! " Yafada cikin kwantar da murya, girgiza kai tayi tace"Inaa! Akan gadon zanyi fitsari? Banason in bata musu zanin gado fah" Hannuwan riganshi ya nade kaman wanda yake shirin karbar haihuwa yace"kyalesu abinki kokin bata zasu wanke, ai asibitin kenan" Gajeriyan dariya yasake ganin yanda ta gyada kai tareda rike zanin gado gam tana runtse idanuwanta kaman ance yanka ta za'ayi Karasa yaye rigarta yayi inda ya lumshe idanuwanshi sanadiyar kamshi mai tsayawa arai daya ziyarce hancinshi Zamanshi yagyara sannan yakai hannunshi kan kafarta wanda yaketa sheki soboda uban gyaran dayashi, shafoshi yayi har zuwa kan cinyarta wanda hakan yayi mugun sa jikin Zuly rawar disco Kallonta yayi yasaki murmushi kafin yagama haurawa da hanunshi zuwa wajen marar ta wani irin numfashi taja tareda rike hannunshi tana girgiza kai still idanuwanta arufe suke "Just wanna help neh fah!ki nutsu kinji? "Yafada ahankali, sake gyada kai tayi tana dada runtse idanuwanta dakyau Shafar mararta yadinga yi yanda zataji sauki, sanda yayi mai isarshi har tana sakin nishin samun sauki, ahankali yake kokarin tura hannunshi cikin pant dinta dasauri taware idanuwanta dasuka yi zajir cikin rawar baki tace"kabari nadaina jin fitsarin" Shafa marar yayi tareda dan matsa wajenda yadan kumbura amma bakaman dafarko bah soboda yanzu yasake fiyeda da"arrghh" Tafada kaman zatayi kuka, bakinshi yakai daidai mararta sannan yabata sumba mai dan tsayi awajen,numfashi tamiyar tana fadin"ya isa haka" Dago kanshi yayi yakalleta da idanuwanshi dasuka yi zajir bai musa bah yamike soboda shidin ma yanayinshi yafara sauyawa kuma yasan in baiyi dagaske bah toh za'a iya samun matsala!   Ganin yamike neh yasa yagyara doguwar rigarta tareda zaunawa akan gadon, ganin tana shirin daukan kopin kunun ta yasa shi cikin sanyin murya yace" miye zakiyi kuma?" "Kishi nakeji zansha neh"tafada cikin sanyin murya tana kokarin kai kofin bakinta "Tsaya mana! "Yafada yana karban kofin daga hannunta, turo baki tayi kafin tayi magana yarigata dafadin "Kije kiyi wanka kafin kinga your are not pure, baidace mutum yaci abu da najasa da jikinshi bah! " Cikin rashin fahimta tace"Najasa kuma??" Hannunta yarike yakaita har kofan toilet yace"jeki gani" Shiga tayi cikin sanyin jiki, tana shigewa ya gyara rigarshi tareda bude kofa ya fita. Azaune ya hangosu ,daga gani ma sun gaji da jira, suna ganinshi suka mike suna tambayanshi how far "Kushiga barina siyo mata kayan dazata sa" Yana gama fadin hakan yacikawa rigarshi iska, kallon juna sukayi suka saki murmushi atare tareda shigewa cikin ward din abinsu?.... Din..din...din shine karar da na'urar dakin keyi, bude idanuwanta tafarayi dakyar inda kanta ke mugun Sara mata Tsantsan mamaki neh yakama su ganin tana murmushi wanda gabadaya basu zaci hakan da gareta bah?! Asalima azatonsu dakuka zata tashi amma sai sukaga sab'anin hakan "Ashe ba mutuwa nayi bah! "Momina tafada still akwai murmushi asamar fuskarta Wannan likitance takira sunanta, juyawa tayi wajenta tareda fadin"zanso ace brush nafarayi soboda gabadaya bakina babu taste" Murmushi Likitan tasakar mata ,da taimakon Mamanta tasamu tashige cikin toilet din bayan tamika mata brush wanda anriga ansa toothpaste akai, rufe kofa tayi tareda zama akan murfin WC, zirr saiga hawaye suna kwaranyowa daga kwarmin idanuwanta, Kuka marasauti tasake tana jin wani irin zafi azuciyarta! Ko amafarki bata taba tunanin zata dawo haka bah!sanda tayi Kuka sosai tamike hakanma bawai don tagaji da kukan bane a'a don karsu ceh ta dade neh. Brush din tayi tareda wanko fuskarta sannan tafito tana adduan Allah yasa babanta yamata alfarman datake bukata daga gareshi. Sunkuyar da kanta tayi soboda irin kallon da Mamanta kebinta dashi, zama tayi akan kujera tareda kallon likitan dake jiran fitowarta, dubata likitan tayi kafin tafice abinta tareda umartansu da subata abinci Tana fita babanta na shigowa,murmushin jin dadi tasake tana kallonshi wanda shidinma ita yake kallo... Kanta yashafa yana tambayarta jikinta soboda Allah yagani bakaramin so yake mawa ya'yan shi bah kasancewan su biyu kawai Allah ya mallaka musu(wato Lutfiyah dakuma Momina) "Babana! "Tafada tana ajiye kwanon abincin dake hannunta agefenta akan gadon, miyarda hankalinsu gabadaya sukayi wajenta suna jiran jin abinda zatace Hawayen dasuka zubo mata tashare tareda jan majina sannan tariko hannuwanshi cikin murya mai ban tausayi tafara fadin.... *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 102* "Babana DanAllah kataimaka kabarni nakoma wajen _Mumyn Izma_ a saudiya I promise to be a good girl" kallonta yakeyi dakyau inda tasunkuyar da kanta kasa cikin son yatausaya mata. Ajiyar zuciya yasauke sannan yadauki wayarshi daga cikin aljihunshi sannan yayi yen latse-latsenshi kafin yakara wayan akunne "Assalamualaiki! "Yafada Sanda aka daga wayar daga dayan bangaren "Wa'alaika Salam Baban Momina! "Wata murya ta amsa mai salamanshi, gaishe-gaishe suka yi inda take tambayanshi ya lafiyan mutanen gida, suna lafiya yafada mata sannan yafada mishi bukatanshi ma zaman Mom agidanta Jim tayi kafin cikin sanyin murya tace "anya zamuyi haka kuwa? Kaima kasan halin Momina gakuma _Seema_ da bashida hakuri! " Cikin sauri Mom dake Adduan Allah yasa ya amince tace"Mumy DanAllah karki ce a'a wlhy yanzu nachanza bazanyi abinda bakiso bah abubuwan dakikeso zan dinga yi, zanna tayaki aiki a kitchen, zan dinga goge-goge da share-share, zan dinga zuwa miki aika!, bazan sake mawa kowaye agidan kallon banza bah, zan zamo mai ladabi da biyayya, bazan ketare umarnin ki bah! DanAllah kiyi considering dina" takarasa cikin rawar murya alaman kiris take jira tafasa speaker Cikin kwantar da hankali Mumyn Izma tace"It's okey Momina!, duk randa kika shirya ki taho" "Zan taho gobe!"tafada da Sauri "Ku fadamin miyeke faruwa? "Mumyn Izma tayi requesting cikin son jin Karin bayani Mamanta ceh tace"Sister kibari zan kiraki" "OK"tafada cikin sanyin murya tareda katse wayar. Mumyn Izma wa ceh ga Maman su Momina! A saudiya suke dazama soboda transfern da aka mawa mijinta zuwa wajen daga wajen aiki, sunada yara uku. Biyu maza dakuma mace Guda daya!....             ★★★★★★ "Wai nikam bazaku bar tafiyan nan harsai ta gama warkewa bah!? " Ammi ta tambayi su Mourad dasukayi da-daya akan kujera "Kaii Ammi Allah tawarke fah tinda kikaga an sallamemu daga asibiti" Mourad yabata amsa cikin sanyin murya Dage kafadarta tayi tace"Tohh Allah yataimaka!! " "Ameen Ammi! Inace baki manta gobe dasafe jirgin ku zai daga bah? " "Taya za'ayi namanta!"tafada tana murmushi Shima murmushin yasake yana shafa sumar kanshi, chan kuma yakai dubanshi zuwaga Fakhih dake ta faman chatting sai murmushi yake jifan Maram dake zaune agabanshi dashi da alamun da ita yake chatting din! Gyaran murya yayi tareda kallon Maram yace "Maram Ina fatan kun gama harhada kayayyakinku kinga saura mintuna talatin lokacin tafiyarmu yayi? " Dan zaro idanuwa tayi tana kallon Fakhih daya zuba mata na mujiya kaman yasamu TV, Ganin yanda tayi neh yasashi sanin cewan bata gama bah! "Toh atashi aje kar lokaci yagama kurewa" Mikewa tayi tafara tafiya kaman wacce kwai yafashe mata aciki, "Soulmate jirani mana muje nataya ki"Fakhih shima yafada yana mikewa, ko kallon da Ammi dakuma Mourad ke jifanshi dashi bai kula bah yawuce abinshi Dariya Fakhiha tafashe dashi ganin yanda Fakhih yake wani bouncing kaman wani babban mutum, suna hada idanuwa da Mourad tasake fashewa dawani dariyan tana jinjina wa yen uwanta soboda kowannesu da nasu salon soyayyan "Gaskiya yakamata aje aduba ki soboda nasan tabbas ba kalau bah!"yafada tareda nufan kofan dake rufe Cikin zolaya Fakhiha tace "Yaya wanka fah takeyi! " Harara ya gallara mata tareda shigewa abinshi ko arzikin knocking kofan baisamu bah. Yana shiga yaga har lokacin batafito bah wanda yanzu two hours kenan da shigarta in bawai ya manta bah, sunanta yafara Kira yana dosan kofar bayan gidan, ji yayi gabanshi yafara dukan uku-uku dasauri yabude kofan Turus yatsaya cikin mamaki ganinta acikin jacuzzi tub idanuwanta arufe da alamun bacci neh ma yadauketa ga wireless headphone akanta tana jin waka Karasawa yayi wajenta tareda zama akan steps din shiga cikin jacuzzi din yana kare mata kallo, sake mikewa yayi ya cire jallabiyan jikinshi yarage daga shi sai boxer, six packs din shin nan MashaAllah gakuma Z tattoo din kirjinshi yadada yin baki kaman yashafa mai abu Komawa wajenta yayi yadan dagota daka kwancen datake ya matso daita jikinshi sosai har gadon bayanta mai jikan kumfa nataba kirjinshi Runtse idanuwanshi yayi dalilin jin jikakiyar fatar jikinta a nashi, bude idanun yayi dakyar tareda daukan Soso, wanketa yayi tass ahakan yanayi yana tabe-tabe kuma still bata farka bah amma tanadan jujuya wa Danna wajen zubda ruwan yayi yasake tarar wani sabo yadauraye mata jikinta dashi kafin daga karshe yacire headphone din daga kunnenta yasa anashi kunnen donjin miye takeji. Murmushi yasake yana kallon fuskarta kafin ya ajiye agefe sannan yahau dauraye mata jikinta, yana gamawa yasab'ata akafada yayi cikin daki daita Akan gado ya ajiyeta tashinta yasoma yi bayan ya lulubemata jiki da towel, saita yi kaman zata farka saitakuma komawa bacci ,mamaki neh yakamashi ganin irin baccin datakeyi haka kaman wacce tasha kwaya Kyaleta yayi tareda komawa wajen dressing mirror dauko man shafawanta! karaf idanuwanshi yasauka akan kwalban ruwan allura dakuma allura agefenshi, dakatawa yayi tareda daukan kwalban yana kallo cikin mamaki da firgici "_Erthropoietin (EPO)_ " Yafurta asarari cikin kidima, kallonshi yamiyar ga Zuly dake ta sharar baccinta, ajiye kwalban yayi tareda komawa wajenta dasauri yana mai kiran sunanta a hargitse har hawaye sun wanke mai fuska, sanin bazata amsa bane yasashi mikewa tareda shigewa cikin toilet da gudu, Rigar daya dauko ma abaibai yasashi, jikinshi nawani irin rawa yadauki kwalban dakuma Syringe yafice a sittin.. Mikewa sukayi dasauri jin yanda aka bude kofa, hannu Fakhiha tasa tarufe baki ganin yanda yayanta ya jike da hawaye Fakhih da basu jima da zama bah yace" miye fa... " Shiru yayi ganin yanda yafice kaman walkiya "kabishi!" Ammi tafada tareda nufan dakin da yafito cikin sauri, sauran matan ma sukabi bayan Ammi cikin sanyin jiki gabansu nadukan tara-tara... Yana fita daga cikin gidan ya warci key a hannun driver! Yana bude motan Fakhih ma ya bude dayan barin yazauna "Miye faru neh wai yaya" Fakhih yatambaya cikin sanyin murya, ko iskan da ya kwaso shi Mourad bai shaka bah yacigaba da tuki abinshi har lokacin kuma bai daina hawaye bah, shiru kawai Fakhih yayi tareda zubawa sarautar Allah namujiya... Kuka Mourad yafashe dashi lokacin dayagama jin bayanan da likita yayi dukda daman yasan maganin miye amma bai gasgata bah soboda yana tunanin hasasshen shi ba gaskiya bane, shima Fakhih jikinshi yaji yayi sanyi, hannu yasa yana buga bayan Mourad alaman rarrashi Shiru yayi tareda mikewa yana share hawayen fuskarshi da hannunshi sannan yadauki maganin daya taho dashi yafice abinshi batareda yamawa kowa magana bah Fakhih neh ma yamawa likitan godiya tareda marawa Mourad baya dasauri, driver sit yashiga yazauna shikuma Mourad yakoma gefenshi still yana Kuka... Kanshi yakwantar akan cinyar Ammi sannan yafara rairo sabon Kuka wanda ya jefa zuciyarsu cikin zulumi, yana ganin Umma tashigo ya rarrafa zuwa gabanta yana mika mata kwalban daya damke a hannunshi cikin muryar Kuka sosai yace.... *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 103* "Ke kadai zakimin cikakkiyar bayani akan wannan" Wani irin yawu mai daci ta hadiye cikin fargaban yanda zai karbi zancen "Kifadamin mana! It's about really rayuwar zulynah DanAllah karki boyemin komai"yafada cikin sanyin murya yana kuma share hawayen fuskarshi Atakaice tace"da koda daya take rayuwa!" Cikin firgici suke kallonta gaban dukkansu na dukan goma-goma, cikin rawar murya yake fadin "lafiyanta lau kafin mu rabu how comes? " "Erh bawai ciwo tayi bah! Asalima wa iqbal tabayar"Umma tafada ahankali Dum yaji gabanshi yafadi, gigirza Kanshi yafarayi cikin rashin yarda da abinda Umma tace Gyada musu kai Umma tayi alaman haka abinda yake, runtse idanuwa yayi tareda fashewa da kukan dayafi nada har shesheka yakeyi... Dishi dishi tafara gani kasancewan bawai maganin yasaketa bane,  tin tanajin kukanshi kasa-kasa hartafara jinshi cikin tsakiyar kanta, tarr taware idanuwanta akan POP din dakin Mamaki neh yakamata ganinta akan gado bayan tasan wanka tashigayi a toilet, sautin kukanshi dayakaru neh ya hankarar da ita juyar da kanta tayi idanuwanta yasauka akan Mourad dake ta rusa Kuka kaman ammai rasuwa Mikewa zaune tayi tana binsu da kallo daya bayan daya cikin son gano waye yarage acikinsu da baya wajan,  gani tayi babu wanda ya ragu acikinsu Cikin muryar wacce ta tashi daga bacci tace"Yay Mou dina!! " Tsayawa yayi da kukanshi tareda dagowa yana kallonta kaman wanda yaga sabuwar hallita, sauran ma suka kalleta!  Cikin sauri Fakhih yafita daga dakin soboda har lokacin towel neh ajikinta kuma babu wanda ya lura da hakan sai yanzu!  Sauran ma ficewa sukayi cikin sanyin jiki inda aka barta da Mourad dake zaune kaman wani soko! Hannu ta mika mai alaman yataho gareta ganin yanda ya kafeta da idanuwa har lokacin kuma bai daina hawaye bah! Da rarrafe yakarasa wajenta, yana isa jikin gadon yamike yazauna tareda kifa Kanshi akan cinyarta yacewa"why! Why!!!" Shafa kanshi tayi cikin son yadaina kukanda yakeyi gashi gabadaya tunaninta ya cunkushe!  Babu abinda take son sani yanzu inba dalilin kukan dayakeyi bah! "Plsss... "tafada ahankali kaman mai jin bacci idanuwanta nakuma lumshuwa alamun fah haryanzu tana jin baccin Tashi yayi daga kan cinyarta tareda damka mata kwalban ahannunta yana kallon kwayar idanuwanta daitama shi take kallo, Idanuwanta tasaukar ta kalli abinda ya damka mata, kallonshi tasake yi sannan tasaki murmushi tareda share mai hawayenshi tana fadin "Akan wannan Kuka?I gave him willingly kuma ai taimakon rai nayi so kadaina bata hawayenka and kuma yadade gashi bana ciwo tinda inashan medications dina akan lokaci!" Da dunbin mamaki yake kallonta soboda gabadaya tunaninshi yafi bashi cewan tursasa ta yayi kafin tabashi! Ashe abin bahaka bane ita tabashi da kanta! Fuskarshi takama tana kallon kwayar idanuwanshi tace"abinda nayi ya dace kuwa? " Kawar dakanshi yayi tareda girgiza Kanshi alaman bai dace bah, sake juyowa da fuskarshi tayi tareda turo bakinta tace"miyesa bai dace bah bayan kasan abu mai kyau neh taimakon wanda yake butakan taimako indai kanada halin yin hakan! So why kake cewan bai dace bah? " "You should have buy it tinda ana siyarwa"yafada cikin sanyin murya Dan zaro idanuwa tayi tace"karka manta fah shi miji na neh! Taya za'ayi ace inada abinda ake bukata kuma naki bayarwa kuma yana matsayin mijina! " Mikewa yafara kokarin yi soboda bayason kishi ya rufe mai ido har yayi abinda ba daidai bah don inhar tacigaba da furta kalman Miji baisan abinda zai biyo baya bah Gam tarike hannunshi tana mai kallon mamaki "Sake ni kishirya lokaci natafiya"yafada atakaice, sakin hannunshi tayi cikin sanyin jiki tareda sauka daga kan gadon shikuma yayi ficewarshi batareda ya sake waiwayan ta bah!.... Lumshe idanuwanta tayi cikin rashin jin dadi ganin yanda Mourad yake wani sha mata kamshi kaman baisanta bah, bude idanuwanta tayi tareda lekawa bayan sit tana kallon Mourad daya wani sa headphone akunne jefi-jefi kuma yakan saki tsaki. Hawayen dasuka ciko mata tashare tareda komawa ta zauna dakyau sannan tadauki magazine tafara bi dukda bawai fahimtar abubuwan datake kallo takeyi bah Maram data gama kumburewa kaman dough din dayaji yeast ceh ta taba Zuly cikin jin haushi Sauke magazine din tayi ta miyar da hankalinta wajenta "Wai nikam dakuka samu matsala da naki mijin  miyesa naji bashi hakuri tinda wuri ba! "Maram tafada kaman zatayi Kuka, da mamaki take kallon Maram, chan tace "shine yace miki mun samu matsala? " "Toh baga alamu sun nuna bah! Gashi kin ja ya rabani zama da mijina! "takarasa cikin rawar murya "Toh kiyi hakuri"Zuly tafada cikin sanyin murya Atakaice tace"Wa shi zaki bada hakuri bawani bah! " Gyada kai kawai Zuly tayi tana searching laifin da tamawa Mourad din kaman yanda Maram tafada Sake juyawa tayi taga yamike, cikin sauri ta cire seatbelt tareda mikewa tabi bayanshi.. "This way Ma'am"wata hostess tafada tana nuna mata wani hanya dabam ko kulata batayi bah tashige inda taga ansa _gents_ Wanda tasan nan neh Mourad yashiga Ajikin kofa ta jinjina bayanta tana kallonshi yanda yake fitsari bayan tashige toilet din, dago idon dazaiyi idanuwanshi yasarke ana Zuly dake kallonshi ta madubi Kawar da idanuwanshi yayi daga gareta yafara gyara wandonshi itakuma tasoma takowa wajenshi Wucewa yaxoyi tayi saurin rikeshi tana marairaice fuskarshi kaman zatayi Kuka "Nan bayan gidan maza neh! Zaifi kyau ki wuce na mata in uzuri zakiyi"yafada yana wani shashan magani "Wai miye nayi maka neh sai wani hada rai kakeyi kaman kana tareda wacce bakasani bah! "Tafada kaman zatayi Kuka Cire hannunshi yayi daga cikin nata yasoma tafiya batareda yace komai bah, Sanda tabari yakusan isa bakin kofa tasaki siriryar Kara tareda cewa"wayyo cikina!" Arikice yajuyo, da wani irin reverse yakaraso wajenta yana rikota zuwa jikinshi, cikin muryar tashin hankali yace"ya kikeji" Wasu manafukan hawaye tsilli uku neh suka fito daga idanuwanta cikin muryar daya nuna tana jin jiki tace"kayi hakuri Yay Mou dina! Allah fushin ka agareni bakaramin tashin hankali yake sakani bah musamman ma in baka fadamin laifin danayi bah DanAllah kayi hakuri " "Shissh kiyi shiru fadamin yanda kikeji"yafada kaman zaiyi Kuka, rikeshi tayi dakyau tana shishigewa jikinshi kaman wacce ake yankawa hanji "Wayyo Allah na kace kayafemin koda namutu Allah yamin rahama"tasake fada tana kamo kanshi kurkusa da fuskarta Zaro idanuwa yayi cikin kidimaa sosai"kidaina fadin haka Allah nayi hakuri! Kifadamin yanda kike..." Bai karasa bah ta hade bakinta da nashi, waro idanuwanshi yayi dakyau don tabbatar da abinda yakefaruwa, kefta mai ido daya tayi tana cigaba da shafa bayan wuyanshi cikin son nutsar dashi cikin tsumin sonta Cikin nutsuwa da kwarewa yafara mai mata da martanin sumban datake bashi, ganin zasu zubeneh yasashi daukanta ajikinshi itakuma ta zagaye kafarta da kugunshi kafin yayi jikin garu daita Bayanta ya manna ajikin garu suka cigaba da cinyewa juna baki abinsu! da alama ma sun manta acikin bayan gida suke Hannunshi neh yayi nasarar shigewa cikin rigarta cikin sauri yahaura da hannunshi wajen kirjinta, ganin bai jin dadin shafar dayake ta bra yasashi kai hannunshi bayanta tareda balla maballin brazier dinta wanda hakan yayi daidai da shigowan da akayi cikin bayan gidan _oops nace waye katse mana show neh haka😓😓_ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 104* Cak suka tsaya kaman ruwa ya cinye su! Ahankali Zuly tacire kafarta da kugunshi shikuma ya ajiyeta tareda manna goshinshi da nata cikin son daidaita nutsuwarshi, Sanda sukayi kusan minti daya kafin yajuyo ahankali yana kallon wa'inada sukayi tsaye abakin kofa. Gira daya yadaga musu alaman miye gawani irin haushinsu dayakeji! Gyaran murya namijin yayi tareda cewa"colleague dina ceh tace min wata tashiga bayan gidan maza bayan tanuna ma ta  wanda zata shiga! Shine fah mukayi ta jiran fitowanku, ganin da mukayi cewan kun dade neh yasa muka shigo soboda tsaro kuma kasan ance mata sunada hatsari sosai! " "Ohk as you can see babu matsala zaku iya tafiya" yafada yana jawo Zuly dake rab'e ajikin garu cikin jin kunya, kallon juna hostesses din sukayi sannan suka sake kallon Mourad da har yasake pinning din Zuly ajikin garu yana shirin zuwa second round itakuma sai wani zi-zillewa takeyi barinma yanda taga suna kallonta kaman sunga yar iska tinda ita tabiyoshi toilet din... "please mana! "Yafada cikin seducing tune, gyaran muryan da hostess na mace tayi neh yasake katseshi "Ohhh Wai can't you see am busy neh?"yafada cikin takaici da nuna cewan sun fah takura mishi kuma still bai juyo bah "DanAllah kayi hakuri inkunje Motel saikuyi abubuwan da kukaga dama amma banda nan soboda respective mutane neh suke cikin jirgin nan karkusa suyi danasanin biyowa ta airline dinmu"namijin yafada Cak Mourad yatsaya tareda juyowa ahankali yana bashi wani mugun kallon dayasashi sunkuyar da kanshi Cikin shakakiyar murya dake nuna cewan lallai ranshi ya b'aci yace"Motel kace? wannan tamaka kama da karuwa neh? Kasan waye ita awajena kuwa? " "Zatayi iya zamowa mistress naka koku... " Cikin bacin rai Mourad yakatseta soboda bai bukatan jin karshen abinda za'a fada akan Zulynshi, hannunta yaja har zuwa gabansu sannan ya riko mai zoben yana nuna musu yace "kunkalli engagement 💍 namu? And lastly jiya aka daura mana aure so kuna sanin abinda zakuna fada soboda in wani neh bazaiyi taking dinshi da sauki bah!" Yana gama fadin haka suka fice daga toilet din inda sukuma suka bi bayansu da kallo, cikin sanyin jiki suma suka fita kowa yakoma position dinshi... Suna isa suka samu Maram harta koma wajen mijinta da zama, murmushi Zuly tasakar wa Maram data wani makalewa Fakhih kaman ancee za'a kwaceshi daga hannunta A window side yazaunar daita tareda fasten mata belt din dakanshi kafin shima yazauna tareda kwanto daita jikinshi Kallon fuskarshi tayi tasaita kwayar idanuwanta acikin nashi tace"Am sorry once again kuma zanso jin laifi na soboda gaba! " Karan hancinta yaja romantically yace"Zulynah banason kina kiran sunan Iqbal agefena I despise anything about him" Murmushi tasake tareda shafa fuskarshi tace"toh angama ranka shi dade bazan sake maimaitawa bah" "That's my girl"yafada tareda rungumarta yana shafa bayanta, cirota yayi daga jikinshi yace "Zulynah bakisa brazier bane? " Turo bakinta tayi tace "bakai ka balla bah" "Dagaske? "Yatambayeta cikin zaro idanuwa "Erh mana! Kawani jeh ka matse yar mutane ajikin garu" Hararan masoya ya maka mata kafin yace "bah yar mutanen bace tayi seducing dina bah" "Allah banyi seducing dinka bah! Haka kawai zaka daurawa baiwar Allah sharri"tafada kaman zatayi Kuka Kama kunne yayi yace"Ohk nayarda a yafemin" Farr tayi da idanuwa tace "sai anmin kiss💋 sannan ka gyara abinda ka balla! " Le-lekawa yayi yaga babu wanda yake kallonsu cikin sauri yakuma hade bakinshi da nata tareda sa hannunshi abayanta cikin son hada maballin brazier "Excuse me"wannan hostess na macen tasake katsesu "Ohhh not again!"Mourad yafada kaman zaiyi Kuka bayan yacire bakinshi daga cikin na Zuly, dago idanuwa Zuly tayi takalli mai magana "Shit the wrong timer again! "Tafada tana tab'a Mourad dake rungume ajikinta Raba runguman yayi tareda juyawa yakalli hostess din datacika da mamaki ganin suna sake yin kiss bayan wanda suka gama yanxu abayan gida "Wai miye neh kiketa interrupting dinmu tin dazu? " Yafada cikin bacin rai Hadiye wani yawu tayi cikin zaro idanuwa tace" you called for coffee 10minutes ago" Kallon bakida kai yamata kafin yace"I think you're mistaking! " "No this seat called! "Hostess din tasake fada, kallon Zuly yayi cikin alaman tambaya ko itace, girgiza kai tayi tareda kawar da kanta tana adjusting din rigarta Nuna seat din bayanshi yayi yace"maybe there!" Gyada kai tayi tareda yin gaba abinta cikeda mamakinsu.... '''Jericho Oxford, USA''' Agajiye suka shiga gida inda kowannen su yashige daki domin bacci cos shine abinda kawai yarage,, wajen Mourad dake zaune Zuly tayi da kopi ahannunta, sumbatar goshin shi tayi cikin muryar dake nuna agajiye take tace "Yay Mou dina saida safe! " Cikin mamaki yake kallonta asalima gabadaya shi bai fahimci miye take nufi da saida safe bah! Ganin zata wuce neh yasashi riko hannunta yana fadin "Ina zakije dakike cewan saida safe? " Murmushi tayi tareda shafa fuskarshi tace "Bacci mana zanje kasan gabadaya bansamu yin bacci acikin jirgi bah! " "Saikuma akace miki nima banjin baccin koh?" Yatambayeta cikin turo baki Rausayar dakanta tayi tace"Oops ai bahaka nace bah, taso muje karaka ni sai kaima kawuce koya kagani?" Batareda yayi magana yamike tareda matsawa kusa daita ya kamo kugunta suka fara tafiya, dakin suka shiga atare inda ta tsaya kikam abakin kofa tana shan coffee ☕️ din dake cikin kofin hannunta Bayan gidan cikin dakin yashiga yarage kayanshi yasaura daga shi sai boxer sannan yafito! Sanda yazauna yakuma kai kallonshi har lokacin tana tsaye a inda take da kopi da alamu ma tagama shan abun cikin kopin Karasa shiga tayi tana barin kofa abude, a dining din cikin dakin ta ajiye cup din tareda miyar da kallonta wajen Mourad da bayanshi ke jinjine a jikin gado tace"bacci nakeji fah mutum yawuce dakinshi" "Bangane na wuce dakina bah? Nan fah miye yasameshi bayan ga katuwar gado"yafada yana buga gadon dayake zaune akai Dan zaro idanuwa tayi tace"taab mu kwana agado daya kenan? " "Toh miye zai hana? " "Gaskiya kunya nakeji kuma ni ban taba kwana gado daya da namiji bah! "Tafada tana bude fridge don dauko ruwan dazata sha dalilin kishin ruwan datakeji saikace ba yanxu tagama shan coffee ba! Gyara zamanshi yayi akan gado yace"bansanki da karya ba fah! " "Kaima dai kasan bazan maka karya bah"tafada batareda ta kalleshi bah "Bantaba ji bah! Kodai babu jituwa neh atsakaninku? "Yatambaya cikin neman karin bayani Sanda tacire baby khimar din kanta atakaice tace"akwai mana!" Gyada kai kawai yayi tareda zuba mata idanuwashi "Kafita zan cire kaya! " Tafada tana kama kugunta gira daya yadaga yace"babu abinda zaki boyemin soboda babu abinda bansani bah saurana kawai najini acikin jikinki" Zaro idanuwa tayi cikin rashin yarda tace"hey karma kafara!" Dariya yayi sosai yace"wlhy dazu Nina miki wanka bakiga haryanzu shining kikeyi bah" Fuskar tausayi tayi tareda karasowa gefenshi sannan ta zauna akan bedside drawer tace" Dagaske kaine kamun wanka dazu!? " Ido daya ya kanne mata yace"kinada tawadan Allah atawajan bakin boob naki na hannun hagu! Konayi karya? " Hannu tasa tarufe fuskarta cikin tsananin kunya, jitake kaman kasa ta tsage ta shige ciki, cire hannun nata yayi daga fuskarta aikuwa ta runtse idanuwa lakutan hancinta yayi yace"I so much love ❤️ everything about you Zulynah" Mikewa tayi tareda shigewa toilet dagudu inda shikuma ya shafa gashin kanshi yana lasan lips! Wanka tayi tareda fitowa daure da towel, yana ganinta shima yamike yashiga toilet din dama already yariga da ya rufe kofa harda su murda makulli Wardrobe ta bude soboda daman tasan bazata rasa kayan sawan mata bah soboda in case of emergency, aikuwa tana budewa taga kaya, murmushi tayi tareda daukan wani riga wanda bai wuce guiwa bah! Sawa tayi tareda komawa wajen dressing mirror ta feshe jikinta da turaren baccin dake ajiye !Kan gado tahau takwanta abinta cikeda da fargaba, tana kwanciya kuwa yana fitowa daga cikin bayan gidan da alamun shima wankan yayi, cikin sauri taja bargo ta rufe fuskarta Murmushi kawai yayi soboda yaganta sarai,sanda yagama kowani tsiyanshi kafin shima ya haura kan gadon Dumm taji gabanta yafadi soboda rashin sabo! Bata hankara bah kawai taji hannunshi ajikinta harwani matsota yayi sosai tareda rungume bayanta akirjinshi Jikinta neh yadauki rawa Wanda hakan bakaramin mamaki yabawa Mourad bah, cikin rawar murya tace"Yay Mou dina bacci nakeji" Daidai wajen kunnenta yakai bakinshi tareda cewa"na hana ki neh? " Tsit tayi batareda tayi magana bah, shinshinarta yayi yace"wannan scent din yamun dadi" Shiru tayi zuciyarta na wani irin rawa soboda tsoro "Kinutsu mana bawani abu zan miki bah kawai dai inason feeling dinki neh pls kibarni"yasake fada still hancinshi na manne da jikinta yana aikin sunsuna saikace bada turare daya sukayi amfani bah ! Jin wani abayanta yasata mikewa zumbur cikin firgita, akidime tanuna shi da yatsarta tana cewa *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 105* "Miye kake samun abayana? Mikewa zaune yayi yana kallonta dakyau  yace"ni babu abinda nasamiki kingani ma?"yakarasa fada yana ware hannayenshi, kallon sama da kasa tamishi kafin ta sake kwanciya cikin dar-dar sai wani kame jikinta kam takeyi Shima kwantawa yayi yakuma sake matsota,firgita tayi jikinta nadaukan bari"Wai miye yake damunki neh? "Yafada a hasale cikin b'acin rai yana kuma zaunawa Zama tasakeyi tareda kura mishi idanuwa wasu zufa na tsatsafo mata, ganin yanda take zufa bakaramin sake bata mai rai yayi bah "Sai kiyi tayi ai"yafada tareda jan tsaki, gani kawai tayi yasauka daga kan gadon, kallon mamaki tamishi kafin tayi magana har yafara tafiya abinshi, a hanzarce tadiro daga saman gadon tana fadin "Ai abun baikai na fushi bah kayi hakuri! "Ko kulata baiyi bah yafice zuciyarshi na kuna kuma harwani kuka-kuka yakijin yayi Direct dakinshi yawuce tareda slamming kofa afuskarta soboda daman tana binshi neh, bubuga kofan tafarayi chan ta tina ashe basu kadai bane acikin gidan, ahankali ta silale awajen cikin jin haushin kanta Ahankali tafara rero kuka har wasu vibrating takeyi kaman anjonata da ringing tone mai vibration... '''WASHE GARI....''' Jin karar alarm asaitin kunnenta yasata yamutsa fuskar tareda sa hannunta daidai  inda take jin karar, dauka tayi tareda cillarwa "Taaass"shine karar da agogon alarm din yayi soboda daman duka jikinshi glass neh, kaman zatayi kuka ta yamutsa fuskarta tareda  lume kanta acikin pillow cikin rashin jin dadin katse mata perfect marfarkinta da Yay Mou da alarm din yayi Ahankali tadago kanta tana kallon inda take, wani murmushi neh yasubuce mata, lumshe idanuwa tayi tareda yin wani irin juyi wanda yasa rigar jikinta kwayewa... Banda tsaki babu abinda to take ja ganin tinda tafarka bata ga Yay Mou dinta bah! Zama tayi akan tiles tareda zuba wasu uban tagumi kaman wacce taci kudin banki Cire mata tagumin da akayi neh yadawo daita daga duniyar tunaninta, ajiyar zuciya mai karfi tasauke tana mai kawar da fuskarta daga kallon da Qudsiyah take mata! "Sister inlaw lafiya kika zabga wannan uban tagumin?" Murmushin yake tasake tace"kaina neh yake Dan ciwo" "Ayyerh bari nakawo miki magani saiki sha"tafada tana kokarin mikewa daga tsugunen datake, riketa Zuly tayi tace "dasauki fah sister!" Ganin zatayi sake magana neh yasa Zuly cewa"amma jiya ba anan kika kwana soboda damuka dawo banganki bah!" Zama Qudsiyah tayi akan chinese rug din dake gaban Zuly tace"anan na kwana mana amma ba dawuri na dawo bah! " "Oops nama manta! Yay Mou dina yafada mun yanda kiketa shan mana wahala, mungode sosai Allah yakaimu naki kuma Allah yasaka miki da gidan Aljanna!" Murmushi tasake tace "Aww sister in-law ai yiwa kaine karki samu damuw..." Kafin takarasa magana har Sallaman su Ammi yadoki dodon kunnensu, amsawa sukayi inda Qudsiyah tamike itakuwa Zuly nazaune kaman wacce aka dasa sai kallon Mourad dayayi kaman baisan da wanzuwarta awajen takeyi "Kekuma ya haka kin wani yi zaman dabbas akasa acikin sanyi"Umma tafada suna zaunawa akan kujera "Kun iso lafiya?  Ya hanya? "Ta tambayesu cikin kulawa, kafin su amsa har Mourad dake tsaye yace "Bari naje nahuta!"cikin mamaki suke kallonshi ganin yawani sha mur yawani hada rai kaman soja "Sannu da dawowa Yay Mou dina!"tafada ahankali, atakaice yace "Yauwa!" Ba Zuly bah hatta sauran dasuke wajen sanda sukaji wani iri aransu, ahankali tamike cikin sanyin itama tayi hanyan dakinta, da kallo kawai sukabi bayansu kowa da abinda yake sak'awa aranshi Akan gado ta fada tareda fashewa da kuka soboda itafa data ga kanta akan gado tazata yadaina fushi daita neh balle ma ita bataga abin fushi acikin abinda tayi jiya bah!  ahaka bacci yadauketa ko sleeping dress bata sa bah balle azo ga shan magani,  sai ajiyar zuciya take saukewa akai akai... Awajen Mourad ma bawai ya ji dadin sharetan dayayi bane a'a asalima wani irin zafi yake ji azuviyarshi na sharetan dayayi amma kuma in ya tuna yanda takeyi jiya da dadare kaman wacce bata taba yin aure bah sai yaji wani irin haushi da takaici ya turnuke shi!... '''WASHE GARI...''' Zaune kowannen su yake akan dining ana kokarin cin breakfast 🍳 suka lura babu Zuly akan dining Ammi ceh tace"Wai Ina Zulyn Mourad neh? " Wani irin boyayyen ajiyan zuciya Mourad yasauke soboda tindazu tunaninshi awajenta yake har wani rashin nutsuwa neh yake luguiguitan zuciyarshi amma sai yayi shiru "Nikam Ammi bansan miye damunta bah dazu danaje dakinta naga idanuwanta sun kumbura alaman tayi kuka amma dana tambayeta saitace min ciwon idonta neh yatashi wanda ni nasan idanuwanta  basuyin hakan in yafara ciwo gashi kuma tin shekaran jiya rabonta da abinci"Maram dake shafa jam ajikin slice bread 🍞 din dake hannunta tafada tana b'ata fuska cikin takaici "What kina nufin jiya bataci abinci bah? "Suka hada baki wajen fada, dakatar da abinda takeyi tayi tareda kallon dukkansu dauka kafeta da ido suna jiran jin amsan dazata bayar "Erh agaskiya dai jiya bataci komai bah!  Kuma nayi duk iya bakin kokarina wajen ganin nayi forcing dinta amma abun yaci tura! "Tafada kaman zatayi kuka "Wannan ma aikin banza neh!  Taya za'ayi mutum yaki cin abinci tun jiya kuma kiki fadawa kowa? Anya ma kinasonta kuwa? "Mourad yafada cikin b'acin rai yana ture plate din gabanshi hade da mikewa "Kai da kake sonta miyesa baka tambayeta shin ko taci abinci bah kokuma akasin hakan! Zaka wani zo kana wani cika kaman ka damu daita! "Qudsiyah tafada itama cikin b'acin rai hade da mikewa tana kokarin barin wajen tareda jan tsaki soboda daman tin jiya take jin haushin shi akan abinda yamawa Zuly jiya kuma daga lokacin tagane something is wrong shiyasa tabi Zuly daki amma saita sameta tana bacci ga hawaye duk sun bushe mata, batareda ta tashia ta bah ta gyara mata kwanciya tareda rufa mata bargo! Jitayi an riko hannunta, nan tafara kiciniyar kwacewa soboda tasan Mourad neh, da karfi yajuyo daita hade da zuba mata jajayen idanuwanshi yace "Maimaita abinda kika fada last! " wafce hannunta tayi tareda watsamai wasu harara tace "Dolo neh yake maimaita aji sau biyu"bata jira cewarshi bah tayi gaba abinta cikin sauri kaman wacce ake bi Wani iska yafurzar hade da hargitse gashin kanshi, chan kuma shima yabi bayanta dasauri, sauran dasukayi zaune suna kallon abubuwan dake wakana suma suka bi bayanshi hoping all is fyn... "Lafiya baki fito cin abinci bah!? "Qudsiyah ta tambayi Zuly dake zaune tazuba wasu tagumi "Naci abinci fah! "Tafada cikin rawar murya Murmushi yake Qudsiyah tasake tace"yanxu ke tindaga yanzu har kun fara samun matsala da Yay Mou dinki!  Gaskiya hakan baiyi bah" Riko hannun Qudsiyah Zuly tayi hawaye na gangaro mata tace"Nifa babu abinda na mishi! " Share mata hawayen tayi tace"Kokuma kice bakisan abinda kika mishi bah!" Kafin Zuly tayi magana har Mourad yashigo, kallon shi ta tsaya yi da fuskar tausayi ganin ya kawar da kanshi tareda jinjinawa ajikin garu yasata mikewa da kyar zatayi wajenshi, koh taku uku batayi bah tayi luuuu zata fadi soboda rashin kwarin jiki,  cikin wani irin super Mourad yakarasa tareda taro ta sai gata ajikinshi Rufe baki Qudsiyah tayi soboda bata zaci Mourad zai tari Zuly dalilin ganin yanda ya kame kaman wani soja,  tashi Qudsiyah tayi daga kan gadon takarasa wajen su Mourad wanda hakan yayi daidai da isowar su Ammi Ahankali Zuly take bude idanuwanta jin bata fad'i bah, fess suka sauka acikin na Mourad dayake kallonta kaman yasamu TV "Am sorry 🙇! "Tafada cikin rawar murya jikinta nadaukan b'ari, kallonsu yayi yace"DanAllah ataimaka mana da abincin mutane 2!" Kallon juna sukayi gabadayansu kafin suka fice inda Zuly ta lumshe idanuwanta wasu Murmushi na subuce mata Daukanta yayi in a bridal style ya kwantar daita akan gado tareda zaunawa ya juya mata baya, ahankali tamike sannan tadaura kanta agadon bayanshi tace"nifa bansanka da irin wa'inan halayen bah, wlhy hankali na yadaina kwanciya ka sa nafara tunanin cewa maybe yanzu kadaina sona kaman yanda kake fadi neh!" Ganin yana kokarin juyowa yasata tashi daga bayanshi, yana karasa juyowa yace"kidaina sa irin wannan tunanin aranki!  Kidaina cewan kadaina sonki! Wlhy inasonki irín na sosai dinnan amma abunda kika min shekaran jiya dadaddare  yakasa barin mind dina! " Runguman shi tayi tace"toh kayi hakuri bazan sake bah in Allah ya yarda" "Shine kika bar mun kanki da yunwa koh? "Yafada cikin shagwaba tareda cirota daga jikinshi, turo baki tayi tace "Toh waye jawo?"lakutar hancinta yayi tareda shafa fuskarta yace "Ni na jawo!  Amma ai baikamata ace kin biyemun bah!"kafin tayi magana har Qudsiyah tashigo da abinci acikin tray, murmushi tasakar wa  Zuly tace "Yanzu hunger strike yakare koh? "Gyada kai kawai Zuly tayi taka sa kanta akan kirjin Mourad daya dauke kai kaman baiga Qudsiyah bah "Toh lover girl saikiyi sauri kugama ci soboda har bakinmu sun fara lodging a hotel kuma kinga bazai dace mubari suyi ta jiranmu bah!  Nan da 1hour Fakhiha zata iso soboda tadage sai ita zata miki kwalliyan! "Qudsiyah tafada tareda yin hanyan waje batareda ta kula da halin KO inkula da Mourad ya nuna mata bah! Dago kai tayi ta kalli Mourad, zatayi magana kenan yarigata fadin"no surutu!  Muje nabaki abinci saimuyi first wankan mu tare kafin lokaci yakure Rola idanuwanta tayi tareda fadin"kowa yayi wankanshi dai! " Hada fuska yayi yace"bangane kowa yayi  wankanshi bah?" Wani yawu ta hadiye ganin yanda yawani sha mur da fuska, Murmushin yake tasake tace " hmm wayyo yunwa zai tsinka mun hanji" "Aww sorry"yafada cikin kulawa tareda bude plate din gabanshi cikin sauri, lumshe idanuwanta tayi tana tunanin yanda za'ayi tafara kallon tsaraicin shi! Tab'a ta dayayi neh yasata sakin ajiyar zuciya tareda bude idanuwanta, ahankali ta bude baki yasamata abincin, haka yadinga ciyar daita har sanda yatabbatar da tayi nak takoshi tukunna yabari Wanda tarage yafara kokarin ci, hannu Tasa ta karbi chokalin tafara bashi da kanta har abincin yakare kasancewan daman bada yawa tarage bah! Shida kanshi yakai tray din kitchen tareda dawowa ya bata maganinta, ko cikakkiyar mintuna biyar batayi bah ta mirgine da bacci kasancewan maganin yana sa bacci kuma baccin ma mai nauyi dinnan... Wattpadians ina bukatar followers *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 106* Sanda yabari baccin yashigeta sosai kafin ya wuce toilet domin had'a mata ruwan wanka!  Fitowanshi yayi daidai da shigowar Fakhiha, washe baki tayi tana fadin"No wonder naketa jin kamshi ashe Ango neh acikin dakin" Hard'e hannayenshi yayi akirji yana kallonta kaman ya ga sabuwar hallita, tab'e baki yayi yace"kin dai ji kunya wlhy" Turo baki tayi tace " Miye na yi kuma Yaya" Harara ya watsa mata kafin yace"kin fini sanin abinda kika yi ai" Sake turo baki tayi cikin shagwaba tace"Toh yaya mijina yana bukata ta sai nak'i zuwa bayan kuma ratan dake tsakaninmu baifi 7:30 minutes bah" Zaro idanuwa yayi yace " Yanxu bakiji kunyan fadamin wai mijinki na bukatarki bah? " "Kunya kuma Yaya? Taab kana ruwa! "Tafada cikin gyada kai, ganin yana shirin magana yasata fadin "Yaya! tareda mijina muka taho,  sai kafito ku gaisa saboda zai wuce Airport dauko mutanen gidansu! " Gashin kanshi yashafa kafin yace"Gaskiya sai dai yaje yadawo saboda zan mawa Zulynah wanka neh! " "Su Soyayya!  Dadin abun nima dazu nawa mijin ma yagama mun wanka"ta karasa fada tareda kefta mai ido daya 😉  Girgiza kai kawai yayi tareda komawa wajen gado yace"Idan kin fita ki rufo kofar bayanki! " "Ba sai ka koreni bah!  Ni ma Yanxu zanje wajen nawa mijin kafin yafita." Murmushi kawai yasake tareda raka bayanta da kallo, miyar da duban shi yayi zuwa ga Zuly dake ta kwasan bacci, kanta ya shafa tareda daukarta cak kamar yar tsana ya nufi da ita bayan gida domin yi mata wanka...                          ★★★★★★★★ Shewa suka yi had'e da bawa juna hannu wato su ka tafa cikeda shak'iyanci,  cuno baki Zuly tayi idanuwanta na cikowa da hawaye jin yanda suketa zolayarta  "Ohh Zulyn Mourad kar kiyi kuka mana! "Fakhiha ta fad'a tana  shafa ma ta face primer a fuska.   Tissue Zuly ta dauka tareda goge dan mitsitsin hawayen fuskarta da shi tace" Allah sai na fadawa Yay Mou dina" "Ki ce mai miye? "Kuwah tafada cikin danne dariyarta "Wai munce shi ne ya mata wanka da kanshi" Maram tafada tana fashewa da dariya, kallon idanuwan Fakhiha da ta wani hada rai tayi a shgwabce tace  "Kin gan su ko sister!" "Kyale su abun ki haushin rashi neh sunga nasu mijin bai tab'a musu wanka bane shiyasa" Murmushin jin dadi tasake kafin tace"Ko?" Gyada kai Fakhiha tayi tana watsa musu harara, Sallaman Qudsiyah neh yakatse shurun da ya wanzu atsakaninsu, amsawa sukayi inda Qudsiyah takarasa shigowa.  "Amarya bakya laifi! "Tafada lokacin da ta zauna a gefen Zuly da ake ta tsarawa,  murmushi Zuly tayi tana kallon Qudsiyah ta wutsiyar ido...  "Masha Allah!!! "Shine abinda suke maimaitawa cikin santi da kuma tsananin mamaki, far da idanuwa Zuly tayi tace "Ya ku ka gani sisters? " "You looking like 💗 a barbie girl 👧 "Qudsiyah tana fada hade da bata side hug Raba runguman tayi had'e da kallon Fakhiha dake ta zuba murmushin samun nasaran cika alkawarin da ta d'auka, hada hannayenta waje daya tayi tace "And all thanks 🙏 to sister in-law"  "Wooooo!" Philadelphia tafada tana runguman package 📦  dake hannunta lokacin da ta shigo cikin d'akin "You look so muah frndy"Philadelphia tafada cikin murna kaman a fuskarta aka yi kwalliyan Cikin murmushi Zuly tace "Thanks Philia! " Girgiza kai Philia tayi tareda mika mata package 📦 din hannunta tace"And this is from your hubby! " Kwacewa tayi da sauri har towel din jikinta na shirin subucewa cikin azama ta rikeshi tareda juyawa zuwa wajen dressing mirror  Ajiye shi tayi tareda zaunawa tana shirin kunce kyakyawan daurin da aka mawa package din da ribbon "Hey 👋!! "Philadelphia ta katseta da fada tana waving mata papern dake hannunta  Zaro idanuwa tayi kafin tace"Oh Philia please 🙏  give me" " No I won't "tafada tana murguda baki Kaman zatayi kuka Zuly tace "please mana Philia" Kai ta girgiza tace"let me read it out or I tear it up" Ba dan taso bah ta bar Philia ta karanta ma ta soboda tasan Philia ba mutunci gareta bah Yanxu tana iya yagawa!  Gyaran murya Philia tayi sannan tafara karantawa kaman haka : _I can only use so many words 💬 in the dictionary to show how much I love ❤️  you.  I love ❤️ you so much that you are always on my mind, putting a smile on my face 😀 and making my heart 💞 skip a beat.  There are so many ways for me to express my love and I plan on showing da karamin kwali a hannunta just how much love ❤️ I have for you for the rest of my life.  I hope 🙏 that my actions let you know the extent of my affection, adoration and commitment to you_ Shewa suka saka gabadayansu amma banda Zuly da ta karbe lettern daga hannun Philia had'e da rungumewa a kirjinta tana sakin murmushi   Komawa gaban dressing mirror tayi had'e da cigaba da bude package  📦  din da take shirin budewa d'azu  "Wayyo am jealous"Maram tafada cikin zolaya lokacin da ta hango wata had'addiyar perfume wanda bashi da girma amma kana ganinshi zakasan ba wasan yara bane!  Bude murfin perf din tayi had'e a sawa a hanci,  lumshe idanuwanta tayi cikin shau'ki har wasu tagwayen ajiyoyin zuciya take saukewa irin har cikin kok'on zuciyarta kamshin ke ratsawa.  Sauke kwalban perf din tayi had'e da bude chest drawer ta dauko paper dakuma biro tafara rubutu kaman haka: _I hope 🙏 you know how much you mean to me. You are such an important part of my life.  In fact, you are the center of my life.  Everything I do is for us and I hope you know that I am always trying to do the right thing that will make our relationship a stronger one. You have inspired me to be the best version of myself that I can possibly be and I hope 🙏 that I can somehow repay you for everything that you have done to me.    Without you I would be a completely different person 🙏.  You have taught me so much about life and because of you, I truly know what love ❤️ is!_ Nad'e papern tayi  tareda mikawa Philia  dake kallonta kaman idanuwanta zai fad'o! Kasa, kaman mai rad'a tace "gashi ki kai mishi " "Toh shima baza'a dan bashi wani abu bane? "Qudsiyah ta tambaya kaman zata yi kuka tace"bansan miye zan bashi bah!" "Ko irin agogon nan babu? "Kuwah ta tambayeta Jim tayi kadan kafin cikin sanyin murya tafara cewa"inada agogo and I bought it for him 4yrs ago lokacin da naje India kuma nasan Yanxu yadawo old fashion! " "Ke ai duk acikin Soyayya neh ki d'auko a kai mai kinsan lokaci na ta kurewa"Qudsiyah tafada Gyada kai tayi tareda wucewa wajen wardrobe ta dauko wata karamar kwali "Mugani! "Maram tafada kaman an fixgi maganar daga bakinta  Hararan wasa tawatsa mata kafin tace"babu mai gani soboda nima ko budewa bazanyi bah" "Toh miyarda wukan malama ai bance dole saikin bani na gani bah! "Maram tafada itama tana miyar mata da martanin hararan Tab'e baki Zuly tayi tareda mikawa Philia cute kwalin tace"thank You Philia" Dariya sukasa gabadayansu kafin Philia ta fice abunta ita kuma ta zauna tana sakin ajiyar zuciya  "Sai a fara harramar sa kaya koh?"Fakhiha tafada cikin murmushi  gyada kai tayi kurun tareda lumshe idanuwanta...  *Vote,Comment&Share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 107* Shirya ta sukayi cikin wata haddadiyar farar _The diamond wedding gown_ wanda jikinshi gabadaya diamond🔶 neh mai guntun hannu, gashin nan daya sha gyara aka rola mata da veil mai shegen kyau. Takalmin tsaddadiyar Gucci mai dan tudu aka saka mata, kasancewan diamond wedding 👰 gown din high neck dinshi duk diamond neh shiyasa ba'asa mata sark'a bah sai dankunnen diamknd din da aka manna mata a kunne! Fad'in irin kyaun da Zuly tayi b'ata baki neh saboda tayi kyau na ban mamaki kaman ba Zuly bah  kuma in bawai kana wajen aka mata kwalliya bazaka tab'a cewan itace bah! Turaren da Mourad ya aiko dashi aka pesa mata nan da nan wani kamshi mai sanyayya zuciya ya ratsa ko wani kusurwa na hancinsu! "Masha Allah!!! "Suka furta kusan atare,  Philia ceh tafara kashe ma ta hotuna da camera dinta saboda har classes take dashi na koyar da Yanda ake daukan hotuna,  ana kiranta a irinsu wedding events, funerals,Birthdays 🎊 da sauransu kuma celebrity  ✔️ ce sosai kuma sai wane da wane neh suka kiranta saboda kwarewarta! "wai nikam har yanzu baku gama bane"Umma da shigowarta kenan tafada! Mun gama Umma hoto mukeyi saboda kinsan a wajen event  🎫 din ba lallai musamu damar yin hoto da ita bah kinga gwanda muyi tin yanzu"Fakhiha tafada Gyada kai Umma tayi cikin gamsuwa da abinda suka fada,  kallon yar'ta tayi cikin tsananin so kafin tasakar mata murmushi tace"yar'Umma kinyi kyau sosai! " Sunkuyar da kanta tayi tafara wasa da chain din jikin rigarta cikin shagwaba tace"ai ban kaiki kyau bah Ummana" Dariya suka sa gabadayansu saboda yanayin da tayi maganan"Umma kuyi hoto kafin naje na taho da Ammi" Fakhiha tafada tareda ficewa dasauri ba tare da ta jira jin ta bakin Umma bah... Hotunan da sukayi a d'akin bai kirguwa saboda harda na hauka sukayi kafin suka fita saboda daman su kadai aka jira... Sanye yake cikin wani Black Tuxedo, Black bow tie, white tux shirt na Calvin Klein wanda ya mugun haska shi sai yakara wani irin kyau a ciki gakuma Patent leather takalmin dake kafarsa... Sai wani irin murmushi yake sakewa kaman an mishi albishiri da gidan Aljanna, sai faman duba agogon hannunshi yakeyi,  tab'a shi da Fakhih yayi neh yadawo da hankalinsa jikinsa "Yaya muje mu jirasu a waje sun kusa fitowa"Fakhih yafada gyada kai yayi tare da lumshe idanuwansa  kafin suka fice waje... Kurr yayi da idanuwansa a bakin kofa yana jiran ganin fitowar annurin zuciyarsa, wayarsa da yayi Kara neh ya dauke hankalinsa daga bakin kofa Daukan call din yayi yafara magana kaman haka" Gaskiya bazan iya making din shi yau ba saboda yanzu ma haka bride 👰 dina nake jira tafito mu tafi wajen event 🎫 din! " Ban ji miye aka fad'a daga dayan bangaren bah Mourad yasake fad'in" Pardon me Mr Ben i... " Maganan neh ya makale sanadiyar ido biyu da yayi da adorable Zulynshi wacce ta wani sauya lokaci guda bai san lokacin da ya mika wa Fakhih wayar hannunsa bah, ahankali yafara takawa har zuwa wajensu  inda su kuma suka ja jefe suna kallon sarautar Allah Yana karasawa wajenta ya mika mata hannunshi, ahankali tayi submitting nata hannun a cikin  nashi, cikin nutsuwa da kware wa yakai hannunta bakinsa tareda sumbatar bayan hannunta Kit!  Suka ji an daukesu a hoto, murmushi suka sakarwa juna nan ma Philia tasake daukansu, hannunshi ya sakale a nashi hannun tare da janta suka nufi wajen hadaddiyar motansu Wanda aka mishi adon ribbons.... Wani hadadden Hall suka dosa wanda daga nesa ma inka kalle wajen sai ka yabawa wedding planner dinsu(Qudsiyah),  Kaman wasu stars 🌌 haka suka shiga cikin hall din da yake fitar da sautin romantic song mai ratsa cikin zuciyar mai sauraro,  Zuly da Mourad dinta neh agaba hannunsu makale da na juna bayansu kuma Fakhih dakuma Maram sai Fakhiha da nata balaraben tukunna Qudsiyah dakuma Raees dinta. They all are looking so cute and made for each others,  mutane sai kallonsu ake yi cikin sha'awa. Sanda su Zuly suka fara zama akan royal chairs💺 wanda aka tanadar musamman saboda zamansu kafin sauran ma suka nemi wajen zama Su Umma da Ammi ansha kwalliya,  gold dinnan da silvern nan sai magana sukeyi, maman Qudsiyah ma duk suna wajen kai gabadaya families dinsu mai martaba sarkin Dubai neh kawai baya wajen shidin ma saboda  bayanan neh kuma ya turo an wakilcesa Yen Nigeria ma birgijib  na hangosu saboda musamman aka sa jirgi ya kwaso su batareda sun biya ko sisi bah an wani sha heavy makeup kaman zasu je gasar Miss world ko wacce sai feeling kanta takeyi irin anzo USA dinnan 😄 Ga turawa da labarabawa kaman ordern su aka yo saboda yawansu!  Donma hall din kato neh irin sosai dinnan da ansha cunkusu. Cikin kalle-kallena na hango Momina achan nesa tayi kwalliya babu laifi saboda tayi kyau Amma kallo daya zaka ma ta kagane tayi sanyi sosai sai wani cute guy 👦  agefenta sai danne-danne yakeyi akan waya zanma iya cewa ya manta da cewan a wajen event yake saboda yanda yamiyar da hankalinshi gabadaya kan wayan,  agefenshi kuma wata babe ce sai kalle-kalle takeyi tana wani gyara rigarta takeyi itama ta hadu ba karya jefi-jefi kuma sukan hada ido da Mom data zama so silent... Wata katuwar cake 🍰  suka fara yanka wa, cikin soyayya suka ciyar da juna, daga nan suka koma wajen zaman su Philia sai aikin daukansu pics takeyi ga sauran apprentice dinta suka barbazu a ko ina na wajen suna daukan masu bukata Kiransu akayi a cikin filin wajen aka ce suyi rawa,  Mourad da kanshi yace a sa musu wakan perfect  aiko nan salon kid'i ya chanza!  A kugunta ya dora hannunshi tareda rike hannunta guda daya, itama batayi sanya bah ta dora nata hannun a kafadarsa nan suka fara rawa cikin nutsuwa da kware wa ,  nan kuwa wajen ya dauki sowa. Manyan mutane  suka fara tasowa Ana musu liki da manyan kudi,  bakaramin kuka ya'yan banki suka sha bah, suna komawa aka Kira babban abokin ango wato Fakhih dakuma matarshi Maram don suzo su taka,  ko kunya babu  suka yi rawa iya son ransu wanda akan yasa hawaye silalo wa Mom dake kallonsu                "Ke kuma lafiya kike neman a raina mu? "Wannan gayen yafada cikin takaici, kai kawai ta girgiza mai tare da share hawayen fuskarta.... Rike yake da hannunta sai taku sukeyi ahankali kaman bazasu taka kasa bah, duk cikin wajen babu wanda ya lura dasu sai muryan shi dasukaji yace "Happy married life! " *Vote,Comment&Share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°'✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*'¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 108* Tsit wajen yayi kowa na miyar da hankalinsa kan su, Murmushi neh ya subuce mata, kallon fuskar Mourad tayi kafin takai bakinta dai-dai labbansa sannan ta sumbacesa, murmushi shi ma ya sakar ma ta kafin su ka miyar da hankalinsu wajen Iqbal da ke tsaye da Matarsa Hibba wacce yanayin ta ya isa ya tabbatar maka da cewan a tsorace take "She has a beautiful face, she's innocent 😇, she has a pure soul, a forgiving heart, she's marvelous, she's amazing, talented,intelligent and a great chef! Mind you she's also a star ✨, she's one in a million" ya fada cikin murmushi yana kallon fuskar Hibba da ta kurasa da manyan idanuwanta Kallonsa ya miyar ga su Zuly sannan yace" Ko kunsan waye mai wa'inan qualities din da na lissafa?" Girgiza kai Mourad yayi yana Kallonsa shi ma inda hall din ya dauki shuru suna jiran jin amsan sa, hannun Hibba ya sake tare da takawa har wajen su Zuly sannan ya mika wa Zuly hannunsa alaman ta zo, kallon Mourad tayi sannan ya gyada ma ta kai alaman ta je kafin ta mika wa Iqbal hannunta da su ka sha zanen flowers 💐 💐, a hankali yasaukar da ita ta matakalar hawa, tsakiyar filin ya koma da ita dai-dai inda ya bar Hibba sannan ya saki hannunta tare da nuna ta da hannu yace "She's the one" habawa nan kuwa wajen ya dauki sowa. "How I wish zan iya dawowa da hannun agogo baya, Da na gyara kura-kurai na! Amma hakan bazai yiyu bah, kuma bazan gaji da neman yafiya a gareki bah, forgive me sis! " ya fada yana hada hannayenshi waje guda kwalla na taruwa mishi, girgiza kai Zuly ta hau abubuwan da ya ma ta na sake dawowa sabo fil a zuciyarta, Ganin yanda Zuly ke yi neh ya sa Mourad saukowa tareda nufan wajen su, rike Zuly ya yi ta baya wanda hakan ya yi dai-dai da silalowar hawaye daga cikin idanuwanta Wani iri Mourad ya ji a zuciyarsa har ya fara dana sanin gayyatar Iqbal wannan wajen saboda tunaninsa na ba shi cewan har yanxu Zuly na son Iqbal din! Rungumanta yayi ajikinshi tare da patting din bayan ta alaman rarrashi, cikin style ya juya da ita suka koma wajen zaman su mutanen wajen kuma suka sa tafi "Wlhy wa'inan ma'auratan sun burgeni sosai! "Wata yenmata tafada, juyawa Mom tayi gefen su tace "Ai they are made for each other! " Gyada kai suka hau yi suna miyar da duban su kan abinda ake yi, ahankali Mom tamike tareda barin wajen inda wancan yarinyar wato Izma ta bi bayanta da harara! Ta baya ta bi har ta haura high table straight wajen su Maram da ke ta hiran masoyansu ta nufa tareda musu sallama ahankali yanda bazata janyo hankalin sauran bah!, juyawa Maram tayi adan tsorace ta juya, ganin wacce batayi tsammanin gani bane yasata zaro ido cikin mamaki, hannu Mom ta sa a baki alaman tayi shiru, gyada kai Maram tayi cikin farincikin ganin kawarta cikin koshi lafiya duk da raman da taga tayi, wajen Fakhih da suka fara magana da Mourad ta kalla tareda tab'osa tace "Bari na je nadawo! " gyada kai yayi tareda sakar ma ta murmushi, ita ma murmushin ta miyar mai sannan ta mike ta bi inda taga Mom ta nufa. B'ata rai Maram tayi tace"Ai kin kyauta kawata!!" Murmushi Mom tayi "hakuri zaki yi wlhy kin san basan numbern ki na nan bah shiyasa ban Kira bah gashi ban san ta ya zanyi na tambayi Zuly numbern ki bah shiyasa kawai na ce na bari zamu hadu a wajen event! " Runguman juna suka yi cikin farin cikin ganin juna kafin Mom tace"nayi missing din ki sosai babe" "Nima haka kawata! Ya gida ya su Mummy? " "Suna lafiya saboda bamu jima da yin Waya bah!Daddy na neh dai babu lafiya sosai, shi neh kawai zan bi jirgi gobe na koma KSA na basu letter a wajen aikina a kan zan je ganin gida! " "Kina nufin yanzu kina wajen Mummyn Izma?? "Maram ta tambaya da mamaki Cikin murmushi tace"Erh! " "Amma Mr Ego yayi aure koh?"ta sake tambaya "A'a tare ma muke da su Wasim neh kawai bai biyo mu bah" Zaro idanuwa tayi tace"har da wannan Mr Ego din?? " Dariya Mom ta saka tace" ke Seema fah yanzu bashi da Matsala da ma ni ceh mai creating rift a tsakanin mu shiyasa kika ga mu na samun sab'ani dashi" Ajiyar Zuciya Maram ta sauke kafin ta Kanne idonta daya tace"Oya tell kun fara soyayya amma? " Harara ta watsa wa Maram tukun tace"Allah ya kiyaye na so shi! " Kafe ta da idanuwa Maram tayi tace"Soboda bashi da kyau ko kuma bashi da shares? " Sunkuyar da kanta Mom tayi cikin rashin jin dadi, cikin sanyin murya tace"Allah ba haka nufi na bah!" Tab'e baki tayi kaman ba ta damu da sauyawarta bah tace"Toh Miye?? " "Kawata wan da na keso Matarsa tace am not welcomed toh ya kike son nayi? " "Ai na ga bashi kadai bane na miji! Ko don kin ga yana da shegu Naira? " "Kidaina fad'a min irin wa'inan magan-ganun! Bana so! na ce muku na tuba, yanzu da daa ba daya bane am now a changed person, wlhy son da na ke mawa Ustazu nah ban jin zan ma iya auren wani in ba shi bah!" Ta karasa cikin hawaye Cikin rashin yarda tace"Usataz? Wani Ustaz din?? " Runtse idanuwanta tayi cikin jin zafi tace" the same Ustaz da na mara shekarun baya! " "Kar ki ce min dan gidan Malam! "Ta sake fada cikin mamaki Gyada kai kawai Mom tayi hawaye na zuba sosai daga cikin idanuwanta "Ya Salam!" Maram ta furta a sarari hawayen tausayin kawarta na gangaro mata, Share hawayen fuskar Maram Mom ta fara yi kaman ita din ma ba kuka ta ke yi ba ta fara fadin "na shige su ni Momina yanzu b'ata kwalliyan ki zakiyi kalan kisa mijinki ya kara tsana ta! Please ki bari! " Jan hanci tayi tareda kai hannunta tana shirin sharewa Mom na ta hawayen, jan baya Mom tayi tace" kash ki bari mana kawata ai inada hannu zan share da kaina" Ganin yanda ta ke kallonta ya sa Mom jan hannunta tace"muje ki koma wajen mijinki " "DanAllah in an tashi daga nan please kizo muje mu kwana a wajen mu, zuwa gobe sai ki tafi! " Gyada kai kawai tare fa sakar mata da murmushi sannan ta wuce a binta... _manage please 🙏.... _ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* _H. Umar, Sarauniya Yar gatan Habib, my Shalele and sauran proficient writers wannan page din naku neh 💋 💋 💋_ *Page 109* Komawa wajen zamansu tayi cikin sanyin jiki tare da tarin tausayin kawarta acikin zuciyarta... "Da izinin waye kika bar nan?? "Seema yafada cikin d'aure fuska amma  bai kalle ta bah Cikin sanyin murya tace"naje ganin frnd dina neh a chan amma kayi hakuri " Dago idanuwasa yayi tareda kafe mata su, cikin sauri ta sauke kwayar idanuwanta a kan table tana mai wasa da yatsun hannunta,karamin tsaki ya ja ganin yanda ta dawo kaman wata sokuwa, hankalinsa ya miyar ga inda aka sake kiran su Zuly tsakiyar filin hall din "ku taso muje mu musu congratulations sai mu wuce" Da Tissue Ismat dake cin abinci ta share bakinta, sanda ta hadiye na bakinta kafin tace"Akhee baka ganin cewan ban gama cin abinci bane? " Kallon da yasa cikin ta haustinewa ya watsa ma ta tareda jan tsaki yana mai cigaba da danna wayanshi, sanda Ismat ta cinye abincin gabanta kafin suka mike gabadayansu sannan suka nufi wajen su Zuly da ake musu manni... Rungumarta Zuly tayi cikin farinciki tana cewa" na dauka baza ki zo bane ai! " Murmushi Mom ta sake tareda breaking hug din tana fad'in"taab da kuwa na cika banziya" Dariya suka sa gabadayan su kafin nan ta gaisar da su Seema tayi cikin fara'a inda shi ma Mourad so ka gaisa dashi. Philia ce tazo ta kakkashe musu hotuna kafin suka koma suka zauna a wajen zaman su.  Haka bikin ya cigaba da gudana daga gefe kuma  na Anty Sha'awa da Abdul dinta sai rawa suke yi cike da Soyayya, sai kuma yen Ranar Nadama fans, Meemartjj Fans, Zulfa fans da sauransu suma sun yi Kara sosai... Haka taro ya watsa ko wa ya koma makwancinsu inda yen Nigeria washe gari zasu koma gida... "Miye ke damunki neh tin dazu naga mood dinki ya chanza! "Fakhih ya tambayeta, miyar da hankalinsu suka yi wajen Maram dake zaune ta wani shuru kaman ruwa ya cinye ta "Sister wani neh ya b'ata miki rai acikin mu? "Zuly ta tambaya cikin kulawa hannunta na cikin na Mourad da ya jinjina bayanshi a jikin kujera yana kallon kowa kaman irin Shugaba dinnan. "Mom! "Maram tafada tana sauke ajiyar zuciya Cire hannunta tayi a cikin na Mourad tareda komawa ta wajen su Maram sannan ta ture Fakhih daga gefenta ita kuma ta zauna cikin damuwa tace"miye same ta??" Jan hanci tayi cikin nutsuwa ta fada musu komai "Wannan ma maganar banza neh! Ta ya za'ayi tace she's not welcomed ??  Ko ance ma ta don ita kawai aka yi shi?? Dole ma in mun je Naija na ziyarci wannan matan!!! " Zuly tafada cikin d'acin rai da takaici Gyaran muryan da Fakhih yayi neh ya komar da hakalinsu kanshi, dariyar da yake gimtsewa neh ya sub'uce mai,  cikin zolaya yace "Hmmm su matar yaya kenan! " Hararan wasa ta maka mishi kafin tace"miye!!  Ai hakan ba adalci bane ko na yi karya sister!? " Girgiza kai Maram tayi itama tana murmushi, "Hmm yanzu Idan wata tace mijinki take so ya zakiyi!"yafada yana kanne ma ta ido daya, gaban ta taji ya fad'i cikin sauri ta kalli Mourad dake kokarin danna na shi dariyan, dubanta ta miyar wajen Maram dake ta wiki-wiki da ido tayi "Ba kiyi magana bah matar yaya! "Fakhih ya sake fad'a cikin neman tsokana, wani yawu mai d'aci ta hadiye kafin ta mike ta koma wajen Mourad dake faman Ciza lip dinshi gudun kar dariyar dake bakinshi ya kwace Zulynshi kuma ta ji haushi Akan cinyar Mourad ta mawa kanta masauki tare da sakalo hannun ta guda daya a wuyarsa tace"kaga wannan!  Da ni aka bud'e zuciyarsa kuma da ni aka kulle ma'ana babu hanyar da d'igon son wata zai sake shiga!" Tafi Maram tafara cikin jin dadi saboda bakaramin burgeta Zuly tayi bah, dariyar Fakhih neh ya koma ciki!  ko secon 3 ba'ayi bah yasake sakin wata dariyar yana cewa"Idan kuma aka bude zuciyan na shi fah? " Kanta ta kwantar a kirjin Mourad dake sakin murmushi tace"ai ba ka sani bah!  Lokacin da aka kulle Zuciyarshi a hannu na aka damka makullin nikuma naga bai dace ace na rike shi bah na ya sar!" Hannu yasa ya rike hab'arsa yace"yaushe aka damka miki Makullin zuciyarsa ba mu sani bah? " "Ranar da na zamo Mrs Mourad! " tafada with full confidence dinta harda sumbatan bakin Mourad Shafa gashin kanshi yayi ganin duk tambayoyin shi tana da amsan su chan ya nisa yace"toh sai mun nemo Makullin" Zaro idanuwa tayi kaman taga abin tsoro tace" wai nikam na gane kai enemy dina neh toh bari kaji in kun shirya shiga cikin Atlantic ocean 🐳 toh bismillah" Hannu ya dora akai yace"na shiga uku wlhy sister in-law da ba dan ke Matar yayana bane da cewa zanyi ke muguwan karshe ceh! Yanzu wannan wildest ocean din kika jefa makullin?  Gaskiya baki mana gentle bah! " Dariya Maram ta fashe dashi tare da mikewa tana fad'in "chop knuckle sister! " Hannu Zuly ta mika mata suka yi chopping knuckle din, ganin Fakhih na shirin magana yasa Mourad fad'in "wai DanAllah ba ka gaji bane duk kana son ka sake takura wa tired Zulynah! please Maram ki wuce da mijinki mu ma zamuje bacci saboda mu tashi dawuri gobe kusan mu zamu wuce Dubai Gobe daga nan kuma zamu wuce Naija yin honeymoon " "Wow!  Baby yaushe zamuje namu Honeymoon din?? "Maram ta tambayi Fakhih da yake tsaye Wajen ta ya taka tare da sakalo hannunsa ta k'ugun ta yace"don't worry 😟 zamuje kinji! " Murmushi ta sakar mai kafin ta gyada kanta cikin gamsuwa, "Toh sai da safe yaya! "Fakhiha yafada yana wucewa, "Ni kuma baza'a mun sai da safe bah kenan? "Zuly tafada tana turo baki Juyowa yayi yace " ai ni yanzu tsoro kike bani! Tinda har kika iya jefar da makullin zuciyar yayana a cikin great wildest Atlantic ocean! " Dariya kawai suka saka gabadayansu inda suka wuce room din su, d'aga Zuly yayi chak yace"nasan in nace kiyi tafiya kaman na baki wahala neh ganin irin rawan da kika dinga tika d'azu" Kwantar da kanta tayi a jikinshi cikin shagwaba tace"Wlhy kaman ka sani legs dina duk zafi suke mun, har wani zogi nake ji daga cikin su" "Sorry Zulynah!"yafada tare da ture kofar room dinsu ya shige da ita, zaunar da ita yayi akan gado tare da cire cufflinks din hannun tuxedo  shirt nasa daman already ya cire bow tie din wuyarsa, Wristwatch nasa da kuma Tuxedo dinsa Button studs din sa ya cire inda Zuly ka kallonsa kaman zata cinyesa d'anye!  sanda ya rage daga shi sai Boxers and singlet kafin ya koma wajenta tare da zama agefenta Dan kunnen ta ga cire tare da warware daurin dankwalin ta yana fad'in"baki jin Zafi neh amma? " Girgiza kai kawai tayi tana kallon kyakyawan fuskarta, tashi yayi tare da shigewa toilet 🚾, minti kadan kuma sai gashi ya dawo yana fad'in"ya naga baki cire kaya bah? " "Zancire kafin ka gama naka wankan! "Ta amsa mai had'e da mikewa tana wucewa wajen wardrobe din d'akin murmushi kawai yayi tare da shigewa abinsa Ajiyar zuciya ta sauke jin baice sai sun yi wakan tare bah,  yana fitowa ta shiga da towel din ta daure a jikin ta saboda bata jin zata iya shiga da expensive wedding dress nata cikin toilet bah! Tana fitowa ta samesa zaune da karamin gora a hannunshi jikinsa kuma Sanye da kayan baccin maza, kayanta ta hango a kan gado a gefen sa alaman shi ya dauko saboda the same stuff kuma daga gani na couples 💑  neh "Thanks! "Tafada tana zama a gaban dressing mirror, sanda ta gama komai nata kafin takoma wajen Mourad domin daukan kayanta, wayam taga babu kaya! Baya ta dan ja tana du-duba koina na dakin still bata gani bah"Yay Mou dina where's my pygamas? " Jawo ta yayi yace "kwanta I wanna do something! " Gabanta taji ya fad'i ja baya ta sake yi cikin yanayin tsoro wanda har yayi nasarar sa muryarta rawa tace"what's the something?? " Jikinshi ya jawota sosai yace"wanda zai dauke miki gajiyar da kika kwaso! " "Waye ce maka na gaji?? "Ta tamabaya jikin ta na daukan b'ari sai wani zaro idanuwa takeyi cikin tsoro Murmushi yayi cikin ranshi"how sweet!!  Toh tinda baki gaji bah bari ni na gajiyar da ke! " Yafada tare da kunce towel din jikinta..... *_Vote,comment&share_* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 110* Kara ta kwala had'e da rungumesa da sauri saboda babu komai akasan towel din, dariya mara sauti ya sake ganin yanda ta wani chukwikwuyesa "Kayi hakuri wlhy na gaji kuma ban gaji bah! "Tafada cikin kuka tana sake kankameshi jin yana kokarin banbareta daga jikinshi Daidai wajen kunnenta ya kai bakinsa tare da hura mata iskan bakinsa tukun yace"ki nitsu mana Zulynah! " "Oho!!! "Tafada cikin shagwaba still hawaye na silalo ma ta, "Babu fah abin da zan miki!! "Ya sake fad'a daidai yayi nasarar cire ta daga jikinsa Runtse idanuwanta tayi tana kokarin b'oye kirjin ta, ! Murmushi yayi tare da shafo hips nata zuwa gabanta yace"nan din aka yarje mun na kalla kenan? " "Nooo! "Tafada tana jan No din had'e da girgiza kan ta, Hannun ta ya cire a fuskarta yace"It's OK!  Bude idanuwanki ki kalli kyakyawan fuskar mijinki Zulynah " Dakyar ta bude idanuwan tare da saukar da kwayar idanuwan ta a kasa, ji kawai tayi ya sunkuce ta sai akan gado! Jan baya tafara yi a kan gadon inda shi kuma ya bita har suka isa wajen da pillows suke "Tsoro na kike ji? "Ya fad'a cikin sanyin murya Kallon cikin idanuwansa tayi da sauri dalilin jin yanda yayi maganan, girgiza kanta tayi kafin ta hadiye wani yawa tace"miyesa zanji tsoronka?" "Ba ga shi bah! "Ya fad'a yana turo baki, hancinsa ta ja kafin ta rungumesa tace "Ina Kaunarka Yay Mou dina! " "Nima haka" ya fad'a tare da barin wajen ta yana kokarin sauka daga saman gadon Cikin damuwa tace"kayi hakuri kar ka ta fi! " Abu taga ya dauka a kasa tare da sa ke haurowa, bata san sanda ta sauke ajiyar zuciya bah, dai dai wajen kafarta ya zauna tare da bud'e karamin goran hannunsa kafin ya zuba abin ciki a hannunsa sannan ya murza shi a hannunsa kafin ya fara massaging ma ta kafarta da shi. Lumshe idanuwan ta tayi cikin jin dadin yanda ya ke shafar kafarta,  chan ta saki dariya mara sauti jin kaman tafin kafarta ya ke kyaikayawa Cikin kulawa da tsantsan soyayya ta dago ya kalleta tare da cewa"Ya ki Ka ji?  Ina fatan zogin da kafar ke miki yafara tafiya? " Gyada kai tayi tana kallonsa ita ma, kura ma boobs din fa idanuwa yayi ko kiftawa babu, ita kuwa har ta manta da cewan babu komai a jikinta Dakatawa da abinda yakeyi yayi tareda cewa"can I touch it? " Da idanuwan ta tayi tracing din inda ya ke nunawa, zaro idanuwa tayi tana girgiza kanta alaman a'a! "Please "yafada cikin rawar murya tare da karasa haurawa wajenta.... Kallon fuskarta ya keyi kaman bai tab'a ganinta bah! Chan ya saki Murmushi tare da sumbatar hannunsa sannan ya karasa sauka daga  kan gadon  had'e da lullubeta da bargo saboda har lokacin babu kaya a jikinta kuma gashi ana sanyi! Shirt 👕 din sa ya dauka A kasa tare da shigewa toilet yana gyara zaman wandonsa daya ke ass na shi kaman yayi saging. San da yayi wanka tare da d'auro alwala kafin ya tashia ta, towel dinta da yake kasa ya mika ta ganin kaman bata son ya ga jikinta, murmushi ya sake ganin ta na d'aurawa  a cikin blanket din. "Kiyi wanka fah! "Ya fada yana shafa jikekken sumar kanshi, gyada kai kawai tayi tare da karasa shigewa abunta. Zama yayi a wajen dressing table tare da daukan rechargeable hand dryer din su ya busar da kansa tare da mulke gashin da mayukan gyaran gashi. Yana gama zura jallabiya mai guntun hannu ta fito daga toilet din idanuwan ta na kallon kasa, zama tayi akan stool kafin ta warware head towel din kanta sannan ta hau busar da kan. Ganin yanda ta keyi kaman an bata aron hannunta ya sa shi fadin"Kibari muyi sallah kafin ki sa kaya kar lokaci ya gama kurewa! " Khimar din da tagani ta dauka tare da zurawa a saman towel din jikinta kafin nan  ya tayar musu da sallah. Dakyar ta bari suka karasa Adkhar din safiya tsantsan baccin dake cinta, suna idarwa ta mirgine bacci a wajen ba tare da ta cire koda Khimar dinta bah! A hankali ya dauke ta ya ajiye ta akan gado tare da cire Khimar din jikinta kafin ya sake lullub'eta da bargo sannan ya fice daga d'akin! Straight kitchen ya nufa inda ya ga su Fakhih da Maram dinsa ko Miye sukeyi neh oho! "Sabahul khair! "Fakhih ya fada da murmushi a fuskarsa lokacin da ya ga Mourad shima da murmushi ya amsa wa kanin nashi kafin ya amsa gaisuwar da Maram dake kokarin fitowa da abu daga cikin twin frigde din kitchen din "Miye zan taimaka maka dashi? "Maram ta tambaya cikin ladabi ganin ya dauki porcelain cups a wajen zaman su! Wajen espresso machine 🎰 ya nufa tare da ajiye porcelain  cups din yana fadin "No ki ji da hungry mijinki!" Gira daya ta d'age wa mijinta tana tab'e bakinta, girgiza kai yayi ma ta alaman tayi hakuri da boncin da Yayansa ya ma ta yanzu! Cappuccini chiaro(wet cappuccino)  ya had'a mata shi kuma ya had'awa kansa cappuccini scurro(dry cappuccino)  kasancewan kowa nada favorite nashi a wannan fannin A cute try ya ajiyesu tare da ficewa yana fad'in"sai anjiman ku! " Kallon juna sukayi kafin suka fashe da dariya, shikam ma ko kula su baiyi bah! Akan dinning table ya ajiye tare da zaunawa yana kallon agogon dake jikin bangon wajen Ko minti 1 baiyi bah saiga wani dan aiki ya karaso da McDonalds 🍔 pack a hannunsa, cikin ladabi ya gaisar da Mourad tare da bashi pack din hannunsa. Plate ya dauka akan dinning din tare da gogewa da towel sannan ya daura fries 🍟  din da suke cikin pack din akai, goran mixed ketchup ya sa agefen tray 📤 din kafin ya bar wajen! Agefenta ya ajiye tare da kunna room heater sannan ya dawo ya yaye bargon da take ciki, juyi tayi wanda yasa towel din tsincewa saboda sanyin da taji ya shigeta, Murmushi neh ya subuce mishi nan ya karasa wajenta tareda tsugunwa a gabanta caraf idanuwansa ya sauka akan shatin belt din da yake kirjin ta Shafa wajen yayi cikin mamaki saboda dazu kwata kwata bai lura da shi bah jiya da-daddare, iska ya hura ma ta ta yamutsa fuska tare da juyar da kanta tana mai turo baki Iska ya sake hura ma ta a kunne tace"wai nikam baza'a bar mutum yayi bacci bane?" "Toh mutum baisan safiya ta yi bane!? "Ya fada yana zaunar da ita, turo baki tayi cikin shagwaba kaman wata karamar yarinya Shafa kumatunta yayi yace"Am sorry kinji?" Gyada kanta tayi still bakinta yana gaba, "Oya smile kinji!"ya sake fada yana jan kumatun ta da hannayensa, murmushi ta sake mai tana kallon kyakyawan fuskarsa wanda yake mantar da ita bak'in cikinta "That's my babe"ya fada tare da juyawa wajen bedside table din, kafin ya juyo har ta ja towel dinta sama, Ajiye tray din yayi akan cinyarsa bayan ya zauna agefenta yace"Your breakfast 🍳 " "😮wow  Breakfast on bed! How romantic! "Ta fada cikin farinciki mara misaltuwa Mika mata porcelain cup din yayi yace"Anything for you my dear" "I love ❤️ this artwork! And I love the person who made it! "Ta fad'a tare da  sipping cappuccinon dake cikin cup din Tande lips 💋 din ta tayi tace"Wow ya ji madara wlhy" "Am glad 😆 you like 💗 it! " "No I love ❤️ it dear"ta fad'a daidai ta kai fries 🍟 din cikin bakinta. Haka suka gama breakfast 🍳 din su cikin soyayya, da kanshi ya miyar da empty plates an cups din kitchen sannan ya sake dawowa Maganin ta ya gani agefe tana kokarin sha ga allura ma har ta sa a ciki sauran kawai ta chakka wa kanta neh Gaban mirror ta karasa tare da dage towel dinta sama tana korarin maaa kanta alluran "Wait bari na miki kar kiyi overdose kifara wannan baccin mutuwan! "Ya fad'a tare da karban alluran a hannun ta sannan ya soka ma ta romantically Murza ma ta wajen yayi yace"yauwa har mun gama! Amma saiki wani soka wa kanki allura kaman wacce batada kowa" Murmushi tayi tace"am feeling so happy 😀! " Rungumeta yayi ta baya suna mai kallon cikin mirror yace"don ma baki jini a cikin jikinki bah tukunna! " "Runtse idanuwan ta tayi tace"bana so! " "Miye baki so? Don't you want to be mine? "Ya tambayeta yana shinshina wuyarta "Ai dama ni taka ceh!" "Assha! Har yanzu bamu zamo daya bah! Please ki bari yau in mun shiga matrimonial home namu muzamo daya I really need it! "Ya fad'a cikin sanyin murya had'e da kankameta Kaman zata yi kuka tace"Am afraid! " "Baki tab'a yi bane!? "Ya jefa ma ta tambaya Raba runguman tayi tare da jinjina bayan ta da wajen dressing table din tace "Na tab'a mana kawai dai I don't like it neh" Kura ma ta idanuwa yayi yace"Why!" ji tayi bazata iya sake iya b'oye mai komai bah cikin rawar murya tace... *vote, share&comment * *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 111* "Daman... "Kirrr karar waya ya katse ta, sake ta yayi yace "Excuse me! "tare da komawa gefen gadon ya dauki wayarsa, Kara wayar yayi a kunne sannan yace "Ok Am coming!! " Kallonsa ta keyi cikin neman Karin bayani, wajen wardrobe ya nufa tare daukan kaya yana cewa"Zulynah ana nema na a hospital, in na dawo sai mu karasa maganan mu koh? " Gyada kai tayi cikin rashin jin dadin katse su da aka yi, wajen ta ya karaso tare da latsa kumatun ta yace"bazan dade ba kinji? " Kai ta sake gyadawa tana sakin fuskar ta, wajen wardrobe tayi itama tare da daukan wani peach color 🍩 din riga tare da zurawa da sauri ganin yakusa gama shiryawa kuma so take ta mishi rakiya zuwa waje. Turare ta dauka sannan ta feshe mishi jikinsa dashi kafin ta rungumesa tace "you scent so sweet" "Just like the taste of your mouth"ya fad'a tare da sumbatar bakinta murmushi tayi Kafin ta ajiye mai takalminsa tace"wannan ya fi tafiya  da shigar jikin ka" "Thanks! "Ya fad'a yana Gyara wuyar rigar Adidas 🍁 din jikinsa,  har waje ta rakosa hannunsu rike a cikin na juna,  bude mishi mota tayi ya shiga sannan ta zauna a kan cinyarsa tare da sakalo hannun ta daya a wuyarsa kafin ta kar'bi wayarsa Hoto tayi capturing nasu cikin soyayya wanda ko ita mai daukan hoton bata kalli wayar bah balle shi kuma uban soyayya daya shagala da kallon hasken ruhinsa Tsotsan bakinsa tayi da kyau kafin ta cire tace"Allah ya kiyaye hanya! " Tashi tayi daga kan cinyarsa sannan ta kalli hoton da ta dauka tace"Anya ma zan bar ka kafita kuwa? " "Miye zai hana"? ya tambaya a hankali saboda gabadaya ta gama kashe mai jiki har ji ya keyi kaman yafasa fita asibitin. "Allah kayi kyau dayawa"Ta fada still tana kallon hoton wayar harda bata fuska kaman zatayi kuka, mika mai wayan tayi tace "Gashi kuma in kafara driving ka tabbatar bakayi wining down din glass dinnan bah saboda ban son masu fararen kafa su Kalla mun kai saboda i maybe a jealous type! " "As you wish 🙏 Ma! "Ya fad'a yana Kanne mata ido daya, murmushi tayi tare da matsawa baya sannan ta rufe mai kofa da hannu daya dayan kuma na aikin waving 👋 dinsa, Cikin farinciki ya fice daga gidan inda ita kuma ta shige tana mai Adduar dawowa lafiya. A palour ta ga su Fakhih, Zama tayi a wajen su tare da gaishe su cikin fara'a "Ai mun zata yau bazaki fito bane tinda muka ga Oga da kansa a kitchen da sassafe! "Maram ta fad'a cikin zolaya Murmushi tayi cikin jin kunya, mikewa tayi tace"toh na shige maybe zuwa anjima na fito" Maram neh ta shekewa da dariya had'e da fadin"Ai dole ki gudu! " "Ba guduwa bane fah"ta fad'a tana kallon Fakhih dake kallonta kaman Tv har da guntun taguminsa Dubanta ta miyar wajen Maram tace"Hala mijinki ba lafiya neh koh? " "Miye kika gani? " Sanda tayi tafiya sosai tace"naga yayi tagumi a gefe ya dawo kaman wani soko neh ai" "Buuu... "Bata karasa jin miye Maram zata ceh bah ta shige da sauri ganin ta yo tsokana... Cikin dak'in su ta gyara tare da kunna burnern turaren Ammi saboda shine favorite dinta yanzu indai a turarukan daki neh, tana gamawa ta fita daga dak'in sannan ta haura sama abunta duk da irin bala'in da take jin Maram na kwararowa.... "Sannu da dawowa Yaya!" "Yauwa! "Ya fad'a yana shirin shigewa dak'in su ganin baiga Zulynsa bah kuma a tunanin sa tana jin tsayuwar Mota zata fito tarbansa amma sai ya ga akasin hakan "Sannu da dawowa! "Yaji muryan Maram daga wajen kitchen tafad'a Cikin zolaya yace"Yauwa antyn kitchen! " "Ooh Allah wai nikam ku biyun nan a Ina kuka koyo tsokana neh! Ni da nake shirin kawo karar Sister ashe dukkanku birds 🐦 of the same feathers neh! "Ta fad'a cikeda takaici Dariya yayi tare da karasa shigewa saboda a yanzu babu Wanda yake son gani inba Zulynshi  bah! "Zulynah am back! "Ya fad'a cikin murna lokacin da ya shiga cikin dak'in, wayam yaga babu kowa, zama yayi a gefen gado yana kallon yanda ta chanxa tsarin abuwawan dak'in ga kamshin da dak'in keyi Murmushi ya sake sannan ya mike yana nufan hanyan toilet tare da fad'in "maybe yau ma baccin neh ya kwashe ta a bayan gidan! " Yana budewa yaga bata ciki, fice  wa yayi da sauri yana fad'in "baku ga Zulynah bah! " "Kana nufin bata ciki? Kodai wasan b'uya take ma ka! "Fakhih ya fad'a yana mikewa daga zaunen da ya ke "Ina ga tinda ta haura bata sauko bah! "Maram tafad'a lokacin da ta goge hannun ta da hand towel ga kuma chef 👩‍🍳 din su sanye da apron ta fito da tray a hannunta da alaman girki suka gama "Yauwa Tnx"ya fad'a tare da haurawa sama da sauri saboda daman gabadaya ya  gama mantawa da cewan gidan sama neh gidan nashi! Girgiza kai Fakhih yayi yana sakin dariya ganin yanda yayansa ya wani rude"toh sai kuyi sauri saboda lokacin lunch ya kusa" Maram tafad'a cikin daga murya sannan itama ta fashe da dariya ko kulasu baiyi bah asalima baisan ko magana sukeyi bah Bude kofan dak'in da yake da tabbacin tana ciki yayi, chak ya tsaya tare da daura hannayensa a kunkuminsa yana kallonta har wasu tagwayen ajiyan zuciya ya me saukewa! A hankali ya taka har zuwa inda take sannan ya tsuguna daidai wajenta yana kare mata kallo Murmushi ya sake kafin ya shafi gefen fuskarta daya b'aci da paint 🎨, papern dake rungume ajikin ta yacire sannan ya kalla, Kiss ya mannawa papern cikin shauki ganin sak hoton da ta daukesu dazu neh Wanda har ma ya fi nacikin wayan kyau! Iska yasoma hura mata a fuska, murmushi ya sake ganin ta turo karamin bakinta as expected saboda daman yasan ta tsani a tashia ta in tana bacci kuma Allah ya gani shi bazai iya jiranta har sai ta farka da kanta bah! "Wayyo ni!!"tafada kaman za tayi kuka had'e da juyawa da fuskarta, Daidai kunnenta yakai bakinsa yace"bude idanuwan ki mijinki ya dawo" Ahankali ta soma bude idanuwan ta, fess ta sauke shi akan fuskarsa da murmushi ke shimfide a kai Lumshe idanuwanta tayi sannan ta sake budewa murmushi ta sakar mai chan ta mike da sauri tana kallon jikinta cikin rashin jin dadi tace"miye sa ka dawo yanzu!? " _please manage chest pain ke damuna_ *Vote, Comment &Share....* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 112* Kallon rashin fahimta yake bin ta da shi, murmushi yayi kad'an yace"miye sa ba ki son na dawo yanxu? " Turo baki tayi ta ce"baka ga ban sake sabon wanka bane! Kuma ai so nake ma maka kwalliya! " Karan hancin ta ya ja yace"c'mon!  Tin da na dawo sai muje muyi tare koh? " Ganin yan da ta zaro idanuwan ta ya sa shi fadin"DanAllah karki ce a'a! " Wani yawu ta hadiye sannan ta gyada kanta cikin amince wa, ta shi yayi tare da daukan ta cak ya fara juyi da ita a cikin dakin cikin tsantsan murna, "Mu koma d'akin mu KO kuma mu yi a nan? "Ya tambaye ta cikin neman k'arin bayani Cikin jin kunya ta ce"mu tafi d'akin mu! " Bai sake magana bah yayi hanyar waje da ita da murmushi kwance a samar fuskarsa, still su Fakhih na kasa as expected, kallon juna suka yi shi da Maram, sanda suka kusan shigewa yace "Hala karyewa tayi koh?" "A'a duk a cikin soyayya neh! "Zuly ta fad'a cikin daga murya ganin sauran kiris su shige, tab'e baki Fakhih yayi tare da kallon Maram da ita ma kallonsa ta keyi... A wakan rufe idanuwan ta tayi wai bata son ganin tsaraicinsa , shi dai dariya ma ta fara ba shi,  ai kuwa ya din ga darawa Wanda hakan ba karamin kular da Zuly yayi bah Wasa ya din ga yi da ita wanda KO kadan bata yi responding bah saboda ran ta a b'ace yake!  San da ya gaji don kansa sannan ya kyaleta,  karasa wanka suka yi ya fito da ita a hannunsa kaman baby 👼. Shiryawa sukayi cikin kayan alfarma saboda da zaran sun gama cin abincin zasu wuce Dubai.... *_'''DUBAI'''_* "Oyoyo Amaryan mu!" Qudsiyah ta fad'a cikin murnan ganin Zuly! Da murmushi a samar fuskarta ta saki hannun Mourad tare da karasawa wajen Qudsiyah ta rungumeta sannan ta ce"Sister mun sameku lafiya? " "Lafiya kalau Amarya"Qudsiyah ta fad'a Cikin Zolaya tace"Amarya!Amarya!! " "Kina sa ni jin kunya fah! DanAllah ki bari!! "Zuly ta fad'a lokacin da ta mawa kanta masauki a gefen Mourad da ke latsar phone dinsa "Kyaleta ZulynMourad ai itama ta kusan zamowa amaryan tin da jiya aka kawo goron tambayar ta!  Har da su sadaki kuma an sa rana!"Ammi ta fad'a lokacin da ta iso wajensu Gyalen doguwar rigan jikinta ta sa ta rufe fuskarta da shi cikin jin kunya. Zaro idanuwa Zuly tayi cikin mamaki chan... Cikin sanyin murya tace"shi neh bamu ji labari bah! Gaskiya ban ji dadi bah! " Kallon kallo aka hau yi tsakanin Qudsiyah da kuma Ammi dalilin jin abin da Zuly ta ce Ammi  ceh ta ce"ban gane ba ku ji labari bah! Ai Mourad ya sani" Kallonta ta miyar ga Mourad, ba ta kai ga yin magana bah ta ga ya mike yana kara waya a kunne tare da barin wajen! Inda Mourad ya bi ta kalla tana cewa"ikon Allah ni dai banji karar ringing 🔔 tone din wayarsa bah! ko ku kun ji??" Ta karasa tana kallonsu Ammi dauke kai ta ga Ammi tayi inda Qudsiyah ta tashi had'e da barin wajen "Ammi!! "Ta Kira ta cikin sanyin murya saboda tasan definitely something is wrong somewhere Kallonta Ammi tayi tace"miye kikeson na ce? " Girgiza kai tayi tare da mikewa tace "na shiga ciki!" Gyada kai Ammi tayi sannan ta ce"A fito lafiya! " Murmushin yake tayi tare da wucewa abin ta... Akan gado ta samu Mourad,  ga wayarsa a hannunsa KO miye yake yi bata sani bah, ba tare da ta mai magana bah ta ajiye veil din ta sannan ta shige cikin toilet, Chan ta sake fitowa ta nufi inda karamin traveling bag 👝 din su yake! Kaya ta ajiye a kan gado da kuma magangunan ta, tana ajiye su ta koma toilet din, shi dai sai kallonta yake yi kaman ya hadiye ta!  Yana son yayi magana amma yanayin face 😀 nata ya sa shi yin kum da bakinsa saboda tsaro ba don tsoro bah! Wakan ta tayi tare da d'auro alwala kafin ta fito, yana ganin ta fito shi ma ya shige! Kafin ya fito har ta fice daga d'akin Tsaki ya ma cikin rashin jin dadi, sharp sharp ya karasa shiryawa sannan yayi sallar Isha din sa kafin ya fita shi ma Dariyar daya ke ji daga parlourn Ammi ya sa shi karasawa wajen! Zuly ya samu da Fakhiha ga kuma Qudsiyah dake aikin daukan su video da wayarta ganin haukan da su keyi akan za'a mawa Zuly Allura "Miye haka? "Ya tambaya a fusace tare da karbe Alluran daga hannun Fakhiha kaman ba Mourad bah Cikin murmushi Fakhiha"Allura zanmata yaya! " "Ke ma'aikaciyar asibiti neh da zaki ce Allura zaki mata salon ki karasa mun ita! "Ya sake fad'a cikin kaman zai dake ta Kallon Zuly da ta yi tsaye tana kallon Mourad cikin mamaki tayi kafin cikin sanyin murya tace"Allah ya baka hakuri yaya! " Tab'e baki Qudsiyah tayi tare da mikewa tace"nikam na ware gidanmu! " "Bazaki tsaya muyi dinner bah?  Kinga Ammi kawai mike jira ta fito sai muyi"Fakhiha tafada kaman abinda Mourad ya mata bai dame ta bah Car key din ta tafito da shi daga cikin cute side bag din ta kafin ta ce"spare me Uwata na jira na! " Dankwali Fakhiha ta dauka sannan ta ce"Muje Toh na rakaki! " "Better!" Ta fad'a tare da karasa wa wajen Zuly sannan ta bata side hug tace "Allah Hafeez Amarya! " murmushi Zuly ta mata tace "Same to you sister" Breaking hug din tayi tare da ficewa still bata kalli wajen da Mourad yake bah! Ganin Zuly na shirin fita ita ma yasa shi fad'in"Zulynah Zo na miki alluran! " Kallonsa tayi da gefen ido tace"bar shi na gode! " He was so surprised da amsan da ta ba shi, "Zulynah!!! "Ya din ga kwala mata Kira amsawa bata yi bah ta shige d'akinsu tana mai banging din kofa, cikin sauri ya karasa tare da shigewa d'akin shi ma wanda hakan yayi daidai da fitowar Ammi, girgiza kai tayi tare da komawa saboda daman muryansa da ta ji yasa ta fitowa... Yana fara magana ya ga ta Kara waya a kunne, zama yayi agefen gadon yana jiran ta gama waya,  chan ya ji tace "Ban gane bah yaya! " nan da nan zuciyarsa ta fara kuna saboda tabbas ya San da Iqbal take waya "Drop that phone! "Ya fad'a in a commanding tone wanda yake cikeda kishi, ajiye wayar tayi tare da shigewa toilet, da sauri ya dauki wayarta  tare da duba call log! Tsaki yaja ganin ashe ba waya ta keyi bah, relaxing ya dan yi akan gadon yana kallon gallery din wayar ta. Shuru-shuru ba ta fito bah har hour daya ya shud'e, mikewa yayi yaje ya tsaya a bakin kofan toilet din ya ce"ki fito muyi magana! " Shuru bata amsa bah, tinawa da yayi Ashe bata sa lock bane yasashi murda kofan nan kuwa ya bud'u A chan wajen corner ya same ta zaune a kan stool wanda a keyin 💺 sit  bath dashi, kanta a tsakiyar cinyarta da alamun kuka take yi A hankali ya karasa wajen ta tare da tsugunawa a gabanta yace "am 🙇 sorry! " Dagowa tayi da rinnanun idanuwanta tace"always sorry right? " Gyada Kai yayi yana kokarin d'ago ta, mikewa tayi da sauri tace"don't touch me! " "Why!? " "Until you say sorry!" Da sauri ya ce "then Sorry! " Harara ta watsa mai tace"Ba wa ni zakace sorry din bah! " "Wa waye? " "Sister!" Dariya yayi yace"kar ma ki fara taya za'ayi ki ceh na bawa Fakhiha hakuri bayan babu abin da na mata! " "Ba Fakhiha bah I mean Qudsiyah! "Ta fada tare da ficewa daga toilet din "Kin san miye kike fad'a kuwa?" "Erh mana Fakhiha told me everything! Wai daman haka ka ke da riko? Just kawai don ta maka magana za ka kama fushi da baiwar Allah! For goodness sake nasan laifin wa ni za'a d'ora! Za'ace mallake ka nayi saboda tin daga yanzu ka fara misbehaving da yen uwanka saboda ni, you will make this people hate me for no reason!  Please call her up and say sorry! " Shafa gashin kansa yayi tare da daukan wayarsa cikin sanyin murya sannan ya kira wayan Qudsiyah azuciyarsa yana fad'in "sun dade basu fad'a bah! " "Call waiting! "Ya fad'a yana nuna mata fuskar wayarsa cikin damuwa sai kace a gaban uwarsa yake "Text her! "Ta fad'a cikin isa da iko... Text ya tsara wa Qudsiyah yana murmushi mugunta a cikin zuciyarsa, nuna mata wayar yayi ta karanta abin da ya rubuta sannan ta danna send Cikin zolaya yace"Shikenan ko kina son na je na kuma bawa Karen su Philia hakuri! " Tab'e baki tayi cikin son danne dariyarta, ji tayi ya karbi wayan tare da kashewa sannan ya d'aga ta sama yace "nayi abin da kike so!  Now it's my turn! " Zaro idanuwa tayi cikin tsoro tana fad'in"you must be joking right? " Akan gado ya dire ta yana kissing din gefen wuyar ta da sauri -sauri, bakinsa yayi nasarar gefawa acikin nata, nan kuwa ya hau bata wasu mahaukatan kiss. Cire bakinsa yayi yana kokarin cire hannun doguwar rigar jikinta, cikin muryan ban tausayi tace "rabona da abinci tin 7hours ago!  DanAllah nemo min abinci kar na mutu da yunwa! " _Vote, Comment&Share... _ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 113* A kasalance ya d'ago tare fa sakin dariyan da yake cin sa, tsotsan bakin ta ya sa keyi kafin ya mike dakyar yana gyara rigar jikinsa "Bari na je na dawo! I love ❤️ you "Ya fad'a tare da ficewa daga d'akin, ajiyar zuciya ta fara saukewa kafin ta samu ta daidaita kan ta, ahankali ta gyara hannun rigarta tare da sauka daga kan gadon sannan ta sa khimar din ta had'e da ficewa daga d'akin. Shikuwa yana fita ko kitchen bai shiga bah ya fice daga gidan gabadaya, straight wani joint ya nufa, kebab 🍢 mai rai da lafiya ya siya tare da wata yogurt kafin ya wuce chemist 👩‍🔬 ya siyo wasu maganguna sannan ya wuce gida... "Ammi ba kiyi bacci bane? "Zuly ta fad'a lokacin da ta hango Ammi zaune a kan  kujera Cikin murmushi Ammi ta ce "Zan tashi kenan ki ka shigo! " Zama tayi a gefen Ammi, har lokacin kuma ba ta gama dawowa daidai bah saboda irin b'arin da jikin ta keyi "Ba ki da lafiya neh? "Ammi ta tambayeta cikin kulawa, kunnenta ta fara sosawa ta cikin khimar tana aza murmushin yak'e asamar fuskarta kafin ta girgiza kanta alaman a'a Leke-leke ta fara yin chan tace"Kar dai sister Fakhiha ta tafi gida? " "Kema kinsanta sarai bata iya kwana a waje in bah wani uzuri gare ta bah! " Gyada kai tayi tare da lafewa a kan kujera ta na mai rufe duka jikinta da khimar din ta, "Kar dai bacci za kiyi? "Ammi ta tambaya Ya mutsa fuska tayi tare da tab'e baki kaman zata yi kuka ta ce"Uhmmm Allah cikina neh ya fara ciwo! " "Ayyerh sannu kinji! "Ammi ta fad'a cikin tausayawa har da su shafa kan ta sai kace ita din baby 👼 ceh.... Da sallama ya shiga d'akin! Wayam ya ga babu kowa, wajen dining din d'akin ya karasa tare da ajiye  abubuwan hannunsa, toilet ya leka ya ga bata nan dan tsaki yaja tare komawa wajen dining din yana murmushin mugunta Ledan maganin ya bud'e tare da daukan wani liquid one din ciki kafin ya bud'e goran yogurt ya zuba a cikin kofi sannan ya juye dukkan maganin a kai Lips 💋 dinsa ya lasa yana fad'in"Wayyo yau zan sha dadi! " Kwalban ya dauka tare da fita dashi waje ya je ya gefar sannan ya wuce bangaren Ammi,  kasancewan ko wani kofa a rufe neh  yasa shi jin tsit kaman babu hallita acikin gidan. Akan cinya ya sami kan Zuly, Ammi kuma sai aikin shafawa ta keyi aransa yayi murmushi had'e da fad'in "kigama duk wani noke-noken ki!  I must make you mine today! " "Ohhh daman a nan ta ke? "Ya fad'a lokacin da suka yi ido biyu da Ammi Cikin muryan damuwa Ammi ta ce"Erh! Gashi kuma bata jin dadi!" Da sauri ya karasa tare da tab'a goshin ta nan kuwa ya ji shi da dumi-dumi, daukan ta yayi a hannunsa nan kuwa ta farka, zaro idanuwa tayi cikin tsoro tana cewa "Wayyo ciki na! " "Sorry muje ki sha magani! Sai da safe Ammi!"Ya fad'a tare da ficewa daga d'akin itakuwa ta lafe ajikinsa gabanta na dukan uku-uku ga wani ciwon cikin da ta fara ji sama -sama Akan kujeran dinning ya ajiye ta tare da cire ma ta khimar din ta sannan ya  ajiye ma ta kebab 🍢 din a cikin plate ya ce"oya eat!  Bari na shiga toilet na fito" Gyada kan ta tayi tana bin bayansa da kallo, chan ta miyar da dubanta kan table din, "Yaushe ya juye min a cup ban sani bah? "Ta fad'a tana daukan cup din Kurba daya tayi kafin ta sake fad'in" ni ban son wannan! " Wani cup mai Kama da wancan din ta dauka sannan ta juye dayan yogurt din a ciki, Wanda ta sha kadan daga cikin sa ta matsar sannan ta sa wannan din a gabanta Tana cikin zuba ragowar cikin goran a na wanda Mourad ya zuba ma ta  shikuma ya fito Sanda ya kalli abinda ta keyi da kyau yace"Ohh aiki ki keyi haka? " Murmushin yak'e tayi tace"ba wani aiki" Ba tare da kowannen su ya sake magana bah suka gama cin kebab 🍢  din duk da  ba wai dadin sa take ji bah "Wayyo ciki na! "Ta fad'a tana daura kan ta akan dining din, murmushin gefen baki ya sake saboda shi ya dauka pretending ta keyi Tashi yaga tayi tare da nufan wajen gado ta zauna har wani dingishi ta keyi kaman mai ciwon Kafa Hamma tayi tace"Bacci" "Not now babe, ki bari sai munyi Sallah tukunna! " Kaman za ta yi kuka ta ce"Nayi Sallah fah" Ko kallon wajen ta baiyi bah yace"je kiyo Alwala ina jiranki" Rau rau tayi da idanuwanta kafin ta turo baki sannan ta shige toilet, brush tayi sannan ta d'auro Alwala tukunna ta fito Akan gado ta same sa yayi ruf da ciki, a hankali ta tab'a sa tace" na fito! " Rinnanun idanuwan sa ya bud'e kafin ya ce"kin chanza cup din yogurt dina da naki neh? " Bayan kunnenta ya sosa kafin ta ce"erh ai ji nayi nawa baiyi dadi sosai bane shiyasa! " Dukan gadon yayi cikin takaici yace"Oh shit 💩 " Dan matsawa baya tayi tace"lafiya dai koh? " Mikewa yayi tare da rike marar sa sannan ya saki dariyar mugunta yace"lafiya kalau" Azuciyarsa kuwa cewa yake"kin kad'e yau dinnan yarinya" Da kallon tausayi ta bi bayansa saboda sau da dama tana yawan ganin Iqbal a cikin wannan yanayin, chan ta tab'e baki tare da komawa wajen da aka tanadar musamman saboda sallah, yana fitowa ya ja su sallah, su na idarwa ya dinga kwararo musu adduo'i.... Kwance su ke akan gado kowa da abinda yake sakawa aransa, ita ce tayi breaking silence din da fad'in"sai yaushe zamu koma gidanmu? " A kasalance yace"har kin gaji da nan din neh? " Matsowa tayi wajensa sosai tare da ajiye kanta a kirjin sa, a lokaci daya suka sauke ajiyar zuciya hannu yasa a bayanta yana shafa ta romantically "Ba wai na gaji bane bah fah"ta sake katse shurun su "Are you eager to be mine? "Ya fad'a yana matseta ajikinsa Hannu tasa a kirjinsa tana wasa da gashin kirjin sa tace "uhmmm" Murmushi ya sak'e, cikin sanyin murya saboda daman maganin ya fara aiki ajikinsa dauriya kawai ya keyi yace"let me make you mine a nan! " Hancin ta tasa a kirjin sa tana shakan kamshin wajen, romantically tace "Gidan Ammi neh fah!  what 😦 if ta ji muryan mu" Wani irin juyi yayi da ita nan kuwa ta koma kasan sa yar kara ta sake  saboda cikin ta dake ciwo Ya mutsa fuska tayi kaman zatayi kuka tace "am afraid 😱 fah! " "You don't have to, bazan miki da zafi bah" ya fad'a yana jefa bakinsa a cikin na ta cikin sauri Da kyar ta samu ta cire bakinta daga na shi, cikin rawar murya tace"Ciki na yana ciwo fah!" Mirginawa yayi gefe tare da yin ruf da ciki yana sakin nishi sama-sama, ita ma miyar da numfashi ta keyi tana juyawa ta bangaren da ta ke ga hannunta rike da cikin ta Tana juyowa ta ga ya zame kasa ga sautin kuka ya fara ta shi,  cikin dauriya ta mike tana cewa"miye ke damunka? " Shiru bai amsa bah kuma har lokacin kukansa bai tsaya bah saima karuwa da yayi Cikin tashin hankali ta sauka daga kan gadon ta nufi wajensa akan silk ifashan rug ta mawa kanta masauki tare da tab'a sa Buge hannunta yayi, dakyar yace"je ki kwanta bana son ki tab'a ni! " "Wayyo! Ka yi hakuri! "Ta fad'a kaman za ta yi kuka "ke dai zance ki yi hakuri saboda kun kusa ku yi rashi na!"Ya fad'a yana sakin nishin wahala Cikin tashin hankali ta ce"Ammi!!!" Ganin tana shirin tona mai asiri ya sa shi riko hannunta yana fad'in"miye na kiran Ammi bayan maganin abinda ya me damuna a hannun ki yake" Girgiza kai tayi tace"no!!" Ture ta yayi daga jikinsa cikin fushi da hasala wanda hakan yasa ta bugewa da jikin gado, karan wahala ta sake hawaye na wanko ma ta fuska saboda har cikin ta san da ya amsa Ganin ta yunkura sake tab'asa ya sa shi sake jefar da ita cikin tsananin ya ce"Go to he***. " Kuka ta sake da karfi cikin jin zafi tana rike cikin ta dake suya, har cikin Zuciyarsa ya ke jin kukan nata amma kuma shima ta kansa yake yi kuma bayason ya ma ta by force hakan zai zamto kaman raping din ta yayi, balle ma yasan in da yardarta neh toh abin zai fi kawo Nepa😋 Cikin dauriya ta rarrafo wajen sa, cikin son faranta masa duk da uban ciwon da cikin ta ya keyi ta rungumeshi daga kwance daya ke, ganin yana shirin illata ta yasa ta yi saurin had'e bakin su waje daya tana mai sshasshafa bud'edden kirjin sa Dakyar ya kwaci bakinsa daga nata yana cikin rawar murya ya ce"don't start what you can't finish! Na yafe miki ki je kawai tin da ba ki shirya bah!" Cikin muryan tausayawa halin da suke ciki tace" na shirya!" Da sauri ya ce"Miye kika ceh? " Murmushin yak'e ta d'aura asamar fuskarta dalilin ganin yanda reaction din sa ya chanza lokaci guda, lumshe idanuwa ta yi kafin ta bud'e ta ce"Yeah Am ready! make love ❤️ to me tonight!!" Murmushi ya sake yana jin karfin jikinsa na dawowa, cikin sauri ya miyar da ita kasansa yana ce wa"Thanks!  Thanks!!  I love you! " Ya karasa yana sumbatar duk inda bakinsa ya ci karo da shi "Uhmmm a hankali"Ta fad'a in a whisper "I will be so gentle!  No I will be over gentle!! "Ya fad'a cikin tsananin murna. Lumshe idanuwa tayi tana sakin ajiyar zuciya daidai san da ta ji bakinsa a kan tit din ta, kaman wani mayunwancin zaki haka ya dinga tsotsan tit din ta har romantic bite yake ma ta duk da cewan babu abin da yake bukata a halin yanzu in ba ya ji sa acikin fadarta bah amma baya son yayi rushing, baya son ya tsallaki ko da step daya neh saboda sosai ya ke son ta ji dadi wanda washe gari da kanta zata nemesa k'ari(😄) Ita kuwa sai gantsarewa ta keyi tana da da gantsaro mai cikakken kirjinta tsantsan dadin da take ji yana ziyartar kwakwalwarta... Bata san sanda ta saki jikinta tare da taimaka mai da abin da ya keyi, ganin ta fara taimaka ma sa neh ya sa shi kara himma, raba ta yayi da dukkan kayan jikinta wanda hakan ya basa full access ga soft silk fatar jikinta Zuly fah an manta da zafi har da taya shi cire nashi kayan ya rage daga shi sai short nicker, kyaleta yayi ya koma kasanta tare da ware kafafun ta, tashi yayi ya dauki pillow guda daya akan gado sannan ya sa mata a wajen kugun ta (wai Kar a kware shi😄) San da ya gama shinshina wajen kafin ya fara aikin sucking kaman Allah ya aiko sa, har hawayen dadi ke fita a idanuwan Zuly aranta kuwa fad'i take "ohh wlhy Iqbal bai kyauta mun bah!  Ace daman akwai irin wannan amma baya mun! " Kansa ta dinga shafawa cikin shauki tana mai fitar da romantic sounds mai kashe jikin mai sauraro, ji tayi ya hauro sama bayan ya gama sucking din ta Daidai kunnenta yace"you taste like fruits from now hence forth you are my fruit Salad😋 " Ya karasa yana lasan cikin kunnen ta, murmushi ta sakar tana cusa bakinta a nasa saboda a halin yanzu babu bakin magana in fact a yanzu babu abinda ta ke bukata sai shi! "So sweet 🍯, I love you sau dubu malala kashin tinkiya!"Ta fad'a lokacin da ya rabe bakinsu Daidai kunnenta ya je sannan yayi Adduar Saduwa da iyali sannan ya fara kokarin shigarta, dakatawa yayi cikin mamaki ganin ramin a rufe ruff kaman wacce ba'a tab'a sex da ita bah!. Sake turawa yayi ya ga still akwai matsala Hannunta d'aya yasa yayi saitin wajen yana sake turawa, goshinsa ya hada da nata tare da ware hannunta da ya ga tana kokarin tureshi sannan yayi pinning din shi a kasa, Runtse idanuwa yayi yana fad'in "am so sorry 🙇 Zulynah" a tashi daya kawai yayi forcing din kansa ciki duk da ba wai ya gama shiga bane Diff ta ji wuta ya dauke ma ta, zaro idanuwa tayi, cikin tsananin kid'ima da tashin hankali ta fara cewa"Zan mut... " Kafin ta karasa ya had'e bakin sa da nata saboda jin ihu take shirin yi duk da ma yasan ba jin ta za'ayi bah amma baya son sweet muryan ta ya dishe! Hutawa ya tsaya yi yana mai kallon yanda lokaci guda ta jik'e da zufa kaman wacce ta yi gudun 1000meter race Hannunta da ta dunkule ya ware yana mai had'ewa waje daya, jikeken tafin hannunta ya matse a cikin na sa yana kuma goge fuskar sa ajikin fuskarta da hawaye ya gama wankewa, mrmushi yayi tareda karasa shiga abinshi.... _Bayan komai ya lafa_( 😄 😄)... Sosai ta ke kuka kaman wacce aka ma ta dukan tsiya shikuma sai aikin rarrashi ya ke yi har ma ya rasa abin da zai ma ta "Ni ka daina tab'a ni! "Ta fad'a tana runguman pillown da ta ke kwance a kai, zaiyi magana kenan karar wayansa ya katse shi Kyaleta ya yi ya je ya dauki call din "Ina zuwa! " Ya fad'a yana ficewa daga d'akin gabadaya, tab'e baki tayi tare da bin bayansa da harara tana jin wani haushin sa ga ciwon cikin da har yanzu tana jin sa amma ta d'aure... _9:00am_... "Ammi!! Bata motsi fah"Qudsiyah ta fad'a cikin tashin hankali.... _Vote, Comment &Share..._ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* _ALHUSSAIN ABU SAMEER & Rash this page is for you guys_ *Page 114* "Miye same ta? "Ammi ta tambaya tana mikewa da sauri, Cikin hanzari ta juya tana fad'in"Nima haka na je na same ta! " Bin bayan Qudsiyah Ammi ta bi da sauri zuwa d'akin Mourad din, shame-shame suka samu Zuly a kan gado, Jijigata suka hau yi, ganin ba ta farka bane ya sa Qudsiyah d'auko ruwa a fridge din d'akin ta watsa mata, ganin bata motsa bane yasata juye dukan goran ruwan sanyin a kan ta still shuru saboda ko motsawa ma bata yi bah, nan hankalin su ya dad'a tashi "Innalillahi wa'inna illahir Rajiun!!"suka fara maimaitawa kusan a tare, Qudsiyah kam har ta fara kuka. "D'auko wayar ki! "Ammi ta fad'a cikin rawar murya har hawaye sun fara ta ruwa a idanuwan ta, wayar Zuly da ke kan drawer Qudsiyah ta lalubo "Sweet zan kira kou? "Ta tambaya a rud'e, zaro idanuwa Ammi ta yi tana girgiza kai gashi bakin ta ya kasa furta komai, ganin yanda Ammi keyi ya sa ta danna numbern Fakhiha Fakhiha na d'auka wa Qudsiyah ta fashe da kuka tana fad'in"Wayyo Zulynmu!" A rikice Fakhiha ke cewa"miye samu Zulyn?" "Ta rasu! " Wani irin sarawa kan Fakhiha yayi nan kuwa ta saki ihu, sauke wayar tayi daga kunnenta jin Fakhiha zata cire ma ta dodon kunne, number Fakhih ta danna Murmushi yayi tare da d'aukan call din ya ce"Ya aka yi n... " Cikin kuka sosai ta katse sa da fad'in"Ka taho gidan Ammi Zuly ta riga mu gidan gaskiya! " Hanstilawa ya yi daga kan gado ya fad'o kasa, ga wani faduwar gaban daya ziyarce sa lokaci guda, "Ya haka? "Maram da ta fito da ga bayan gida d'aure da towel ta fad'a cikin mamakin ganin sa a kasa Mikewa yayi da sauri tare da laluban jallabiyan sa ya ce"wai Allah ya mawa Zuly rasuwa! " Dumm ta ji komai ya tsaya ma ta chak, kafin ta farga har Fakhih ya fice da ga d'akin,  cikin azama ta d'auki k'aton khimar din ta tare da mara mai baya.... Kafin kiftawar ido har yenuwa da abokan arziki na Dubai sun ji rasuwar Zuly, kowa ka gani a gidan Ammi kuka ya keyi kaman yar su ceh ta rasu "Ammi ku cemun karya neh? "Fakhiha da karasowarta kanan ta fad'a saboda sumewan da Tayi, ga idanuwan ta sun yi jajir kaman an zuba ma ta barkwano Share hawaye Ammi ta yi da bakin khimar din ta tare da k'awar da kanta gefe guda, "Innalillahi! Yaya fah? "Ta tambaya cikin son danne kukan da ya taso ma ta "Ya tafi asibiti dazu da safe! "Qudsiyah ta fad'a cikin shesheka lokacin da ta fito daga d'akin da Zuly take Runguman juna su kayi tare da sake fashewa da sabon kuka mai cin rai "Ba kuka zaku ma ta bah Addua ta ke bukata! "Wata yar uwan su ta fad'a "Ba zaki ga ne bah Aunty"Qudsiyah ta fad'a cikin harshen larabci, girgiza kai Antyn ta yi tana tausaya musu saboda komai taurin zuciyar ka in ka ga yanda suke kuka dole ka karaya "Ina shi Mourad din? "Wani bappan su da shigowarsa kenan ya fad'a "Assha yanzu kuka kuke mata ba ku fara abinda ya da ce a mawa mamaci bah!? Ai kuwa nan suka sak'e ka ra volume din kukansu, cikin sanyin jiki su Fakhiha da Maram suka karasa shigowa "Dagaske neh? "Fakhih ya tambaya cikin sanyin murya, ko kit basu ce mai bah, cikin sanyin jiki Maram ta zauna a gefen Ammi ita ma hawaye na taruwa a idanuwan ta saboda Fakhih ya bata labari akan soyayyan da Mourad ya ke mawa Zuly, "Yaya Fah!? "Ya tambaya a dakile "Daga Jericho aka biyo sa da patient dinsa shi ne ya tafi asibiti"Mai aikinsu ta fad'a "Amma an sanar mai kuwa?" Ya sake tambaya Girgiza kai tayi hawaye na zubowa daga idanuwanta ita babban abin da ya ke damunta baifi na tausayin Mourad bah!  Lokacin da ta yi aure ma ya kusan shekewa lahira balle kuma yanzu da ta rasu!  Ta san mudin ya ji Zuciyarsa na iya bugawa gabadaya shima ya mara ma ta baya. Ficewa Fakhih ya yi yana share hawayensa, straight asibiti ya nufa wanda yayi daidai da fitowar Mourad daga theater room Da Annurin da ya kasa gushewa a fuskar sa ya tari Fakhih da ke kokarin hadiye kukan da ya ciyoshi lokacin suka had'a ido da yayan sa, Rungume Mourad yayi da sauri ganin hawaye zasu fallasa shi"Bro she's finally mine!" Mourad ya fad'a cikin murna, hawayen sa ya share kafin ya aza murmushin yak'e a fuskar sa yace"how was the operation?? " "It was successful Alhmdllh sauran kawai su gama dressing din neh shiyasa kawai na fito saboda na bar Zulynah lokacin da bai kamata na barta bah"Ya fad'a yana Kama hannun Fakhih. "Ya hakuri doc? "Wata ta fad'a daga inda take zaune, da kallon mamaki yake binta kafin ya k'awar da kansa yana cewa"Hakuri kuma? She's not serious! " Motan da Fakhih ya zo dashi suka shiga inda Mourad ya ishe sa da Kiran sunan Zuly sai kace shi ya rad'a ma ta, shi dai hmm yake binsa dashi jefi-jefi kuma yakan share hawayen fuskarsa afakaice! Driving yayi cikin gidan inda Mourad ya fara ganin motan da ba na gidansu bah, sauk'a suka yi daga cikin motan tare da yin hanyar cikin gida Gani ya yi duk families din su sun cika gidan, Bappan su dake kai kawo a palourn kasa suka fara gani Da mamaki ya ke kallon sa kafin ya ce"kai neh a gidan namu yau!? " "Ai dole ceh ta sa hakan! " Da murmushi akan fuskar sa ya kalli Fakhih ya ce"hint please " Lumshe idanuwa Fakhih yayi sharr sai ga hawaye sun silalo mai, gaban Mourad neh ya buga da karfi wanda hakan ya sa shi dafe kirjinsa tare da yin baya kaman zai fad'i Cikin rawar murya ya ce"Waye ya rasu!? " Da sauri Fakhih ya rungume sa yace"Zulyn Mourad ceh!". _kuyi manage please!  Kunsan hidima da malaman makaranta barinma lokacin 📝 exams_ *_vote, Comment &Share_* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 115* Hankad'a sa yayi tare da kifa mishi wani wawan mari wanda hakan yasa Fakhih komawa baya da sauri had'e da dafe kuncinsa hawaye masu zafi na silalo ma sa "Ba ka da hankali neh da zaka na fad'in wannan shirmen a kan Zulynah"ya fad'a a zazzafe kaman zai sake kifa mai wani Marin "Assha! Kayi a hankali mana Mourad! Kadai san ance kullu nafsin za'ikatul maut... Cike da takaici ya katse sa da fad'in "Miye kake fad'a haka Uncle? Na dauka in yana fad'in shirme kai ba zaka tab'a biye ma sa bah amma ji abinda kake fad'a! " "Yaya Zulynka! "Fakhiha ta fad'a cikin kuka lokacin da ta sauk'o daga sama Tsit yayi yana kallon ta, a hankali yake karasawa wajen ta tare da rik'e hannunwan ta yace"ina ta ke? " Jan shi tayi har suka haura nan zuciyarsa ya sake tsincewa musamman ma daya ga Ammin sa na kuka ga kuma Qudsiyah itama na nata kukan Cire hannunsa ya yi a na Fakhiha tare da karasawa wajen Qudsiyah, rungumesa ta yi tana fashewa da kuka, "Sweet! Zuly!!! "A hankali ya cirota daga jikinsa tare da kura ma ta idanuwan sa tukunna yace "Ina amanar da na baki? "Hannu ta sa ta nuna mai kofan dakin su, murmushi ya yi tare da shafa fuskarta yace "Na gode sisto" Binsa su kayi a baya da sauri saboda gani su keyi kaman yana cikin shock neh shiyasa ya ke ta zuba murmushi dukda ance mai Matarsa ta rasu Farin yadin da aka rufeta dashi ya wullar yana fad'in "gaskiya baku mun adalci bah!  Miyesa zaku rufeta bayan lafiyanta lau" "Yaya ta rasu! "Fakhiha ta fad'a tana dafe kafadarsa, buge hannun ta yayi idanuwansa ya komawa kalan ja saboda yanzu kam ransa ya fara b'aci. Girgiza kai ya fara yi yana murmushi mai had'e da hawaye ya ce"Ku daina cewa ta rasu! Wlhy matata ba ta rasu bah saboda ni kadai nasan strong chemistryn da ke tsakanin mu! Ku daina kira ma ta mutuwa,  hakan baya mun dadi!kuma kar kowa ya sake tab'a ni " Kallon fuskar Zuly ya yi tare da shafawa ya ce"Mine! Ga mijinki ya dawo  ki bud'e idanuwan ki! " Shuru yaji bata motsa bah, kansa ya d'ora a kan kirjin ta sannan ya d'ago kansa yana murmushi "Nasan ba zaki barni bah! Ki tashi hakan nan baccin ya isa! " Ammi ceh ta tab'a sa daga baya, juyawa yayi cikin masifa amma ganin Amminsa ne a wajen yasa shi had'iye masifarsa yace"ke ma kin yarda da abin da suke fad'i?" Ganin ta kiyin magana ya sashi kallon fuskar Zulynsa, hannu yasa yana shafa daidai cute small mouth 👄 na ta daya yi pink sosai saboda tsotsan da suka sha a wajen sa jiya, murmushi ya yi yana mai matsar da fuskarsa wajen bakin ta Ko tunani babu ya kafa bakinsa a nata! Sabon kuka suka fashe da shi Gashi babu halin tab'a sa Yana sumbatar ta zaffafar hawaye na fitowa daga cikin idanuwansa suna sauka a fuskarta Dag'o ta yayi da kyau tare da matseta a jikinsa yana zurfafa kiss dinsa yana kuma tura hannunsa a cikin rigarta saboda gabadaya ya gama mantawa da akwai mutane a dak'in, Dakatawa  ya yi tare da cire bakinsa daga cikin nata ganin ta rike mai hannu, sake kokarin matsa boobs nata ya yi ta sake rike hannun sa ta na ya mutsa fuska "Nikam ka barni! "Ta fad'a kaman zata yi kuka, chak kukan kowannen su ya d'auke suna kallon Zuly da ta yi magana Murmushi neh ya sub'uce mai yana cewa"na fad'a muku ai kuna ganin kaman ban san abin da na keyi bah!  Gashi ai ta farka" A hankali ta soma bud'e idanuwan ta caraf ta sauke su akan sa, turo baki tayi ta ce "Nikam ka matsa mun! " Da sauri Qudsiyah ta hankad'a Mourad had'e da rungume Zuly da ke kwance tana kukan murna,  zaro idanuwa tayi cikin mamaki nan idanuwan ta ya sauk'a a na su Ammi da ke faman share hawayen fuskar su inda Maram ta fice da sauri cikin murna tana fad'in "Alhmdllh ashe ba mutuwa ta yi bah!... " Cire Qudsiyah ta yi a jikinta had'e da mikewa da ga kwancen da take da kyar saboda tsamin da jikinta yayi Ammi ceh ta karaso wajen ta itama tare da rungume ta tace"Alhmdllh! Ashe ba mutuwa kika yi bah! na ji dadi " Kallon Karin bayani ta hau yi musu nan Mourad ya ce"Mine wai cewa fah suka yi kin mutu!" Zaro idanuwa tayi ta ce" Innalillahi! Ai ni InshaAllah ba yanzu zan mutu bah! Muna tare da Yay Mou dina kuma sai na baka babies masu kama dakai! Koh ya kace? " "Erh mana ko mutuwan ce ma fatana shi neh ya d'auke mu a lokaci daya! " Girgiza kai ta fara yi sannan tace"nikam bana fatan hakan! " "Why? "Ya tambaya yana tsare ta da idanuwa had'e da zama a gefen ta "Toh yanzu Allah na tuba idan dukkanmu muka mutu waye zai tarbiyantar da 'ya'ya da muka haifa? " "Hmm ba ga su Fakhih, Fakhiha da Qudsiyah bah? Ai na tabbata yaranmu baza su tab'a maraici bah! "Ya fad'a hankalinsa kwance "👋 Hey ku daina irin wannan maganan! "Qudsiyah ta fad'a tana murgud'a baki, dariya suka sa gabadayansu kaman ba su suke kuka d'azu bah! Mikewa Ammi tayi tace"Nikam na wuce amma danAllah karki sake irin wannan baccin saboda da ba dan ma an Kira Mourad bah wlhy na tabbata da yanzu angama sallace ki! " Cikin sanyin murya tace "kuyi hakuri magani nasha shiyasa! " "It's okay 👌 "Ammi ta fad'a tana shafa kumatun ta had'e da ba ta peck a goshi sannan tayi ficewarta "Wai tsaya waye neh ya fad'a muku cewan rasuwa tayi? "Mourad ya tambayesu A hankali Qudsiyah ta matsa daga gefensa tana mai sosa kunne, sauran kuma suka fara kunshe dariyansu "Qudsiyah? A matsayin ki na malamar asibiti shin kin duba ta kafin ki kayi breaking bad news 📰 dinnan? " "Allah sweet wlhy rudewa nayi! Gabadaya a lokacin mantawa nayi da cewan ni malamar asibiti ceh! Komai ya tsaya mun chak amma danAllah kuyi hakuri na tayar muku da hankalin da na yi a sanadiyar rashin binciken da ban yi bah  🙇 " ta fad'a cikin sanyin murya har hawaye na silalo ma ta "It's OK!  Don't feel bad okay? amma next tym ko ba a nan bah in kika ga irin haka ko ba za ki duba mutum da kanki bah please a taimaka a kai mutumin asibiti saboda a haka ake binne mutane da ransu ba tare da ansan suna da rai bah! Gyada kai Suka yi Cike da gamsuwa, Fakhiha neh ta turo baki sannan tace"Amma ba karamin tsorata mu kika yi bah wlhy! Har da guntun suma na fah! " Kallon tausayi Zuly ke bin su da shi a ranta kuma tana mamakin irin son da familyn 👪 mijinta ke ma ta, murmushi ta sake tare da mikawa Fakhiha  hannun tace"Sorry🙇! Am truly sorry!! Am sincerely sorry!!!  Am genuinely sorry!!!  Am so so sorry🙇" Rungume ta su ka yi gabadaya had'e da fad'in it's okay. Maram da ke tsaye sai mamakin su ta keyi a ranta tace"Allah sarki soyayya gamon jini! Allah ya had'a mu da masu son mu tsakani da Allah"(nace Ameen) Fakhih neh ya shigo cikin kumbure kumbure yace"ke kuma mai zumbulelen Khimar ki zo mu ta fi gidanmu! " "Kai kuma Miye hakan? "Fakhiha ta tambaya cikin danne dariyan ta, ko kallon ta baiyi bah ya fice abinsa Ko secon uku bata Kara bah ta ce"Sai anjiman ku nikam" "Toh Allah ya kai mu sis "Zuly ta fad'a tana kwanciya a jikin Mourad, Rike hannun Qudsiyah ta yi ta ce"Mu ma mu tafi!" "Mun gode fah, Allah ya kai kowa gida lfy!"Zuly ta fad'a a hankali, Ameen suka fad'a tare da ficewa. "Ya jikin? "Ya fad'a cikin rad'a, tashi tayi da ga jikinsa ta na jinjinawa da jikin gado had'e da turo baki,  harara ta balla mai tace"Ai ban ce maka ban da lafiya bah! " "Oh hakane!  Let go for second round yanzu saboda daman ban koshi bah! "Ya fad'a yana kokarin jawo ta jikinsa, buge hannunsa tayi tana tale baki kaman zata yi kuka "Ya haka!?  Please kibari nayi breakfast da shi daman yunwa na ke ji tin da safe banci komai bah! "Ya fad'a in a serious tune had'e da matsawa kusa da ita sosai Kallon agogo ta yi taga karfe daya nan ta tina ashe itama ko abincin bata ci bah, kafin ta yi wani yunkuri har yayi pinning dinta da jikin gado sai kokarin had'a bakinsu yake yi K'awar da fuska tayi tace"wlhy inajin zafi kayi hakuri! " Du duba jikinta ya fara yi yace"Zafi? Aina??" Cikin i-ina ta ce"my stomach and my v-vulvaa" Da sauri ta rufe bakinta saboda kunyan abinda ta furta yanzu, gira daya ya d'aga yana gimtse dariyansa "Miye ki kace yanzu? " Ya tambaya kaman bai ji abin da ta fad'a bah, sunkuyar da kan ta tayi tana wasa da rigar jikinta Hannu yasa ya dag'o da hab'ar ta yace"Hmm?" A hankali ta fara sauk'a daga kan gadon, rikota yayi yace"let me " Gyada kan ta tayi tare da barin sa ya d'auke ta zuwa cikin bayan gida saboda daman yasan nan din zata je "Zaka iya tafiya! "Ta fad'a lokacin da ya ajiye ta, ba tare da ya yi magana ba ya karasa cikin bayan gidan tare da had'a ma ta ruwan wanka sannan ya fice, da murmushi ta bi bayansa kafin ta kulle kofan bayan gidan. _Vote, Comment & Share_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 116* Sanda ta gasa kanta da kyau kafin tafito inda ta samesa rike da chokali a kan dinning amma yana kallon kofar toilet da alaman ita yake jira.   Yana ganin fitowarta ya mik'e da sauri tare da nufan wajen ta, d'aukan ta yayi chak sannan ya kai ta kan kujeran  dining A shgwabce tace "Bansa kaya bah fah! " Sanda ya zauna kafin yace "mu fara cin abinci tukunna, ba musu ta d'auki chokali saboda daman yunwa ta ke ji... "Su waye nake gani haka? "Maram ta tambaya tana rik'e hab'arta lokacin da ta bude kofa, Murmushi Mourad yayi yace" ai kya barmu mu shiga tukunna" Matsa musu tayi suka shiga sannan ta miyar da kofan ta rufe, zama suka yi akan sofa inda Zuly ta lafe ajikin Mourad kaman wata kyanwa "Bari na Kira sa! "Maram ta fad'a tare da shigewa cikin gida, chan sai gata ta fito Zama tayi a kan kujera tace"wai yana zuwa kunsan dole sai ya kin-kimtsa" Gyada kai suka yi suna mai miyar da hankalin su kan TV 📺 "Ko notification babu zaku zo gidan mutane!? " Fakhih ya fad'a lokacin da ya fito"Notification!? Mu Message neh? Koh what's app  koh Facebook kokuma Instagram da zamu muku notification?" Zuly ta tambaya tana da-da miyar da hankalin ta kan TV saboda interesting movie da akayi(Mohenjo Daro) har da su rik'e remote tana Kara volume kaman ita ce uwar gidan, kallon ta yayi da kyau ya ga hankalin ta ma ba a kan sa yake bah sai ka ce ba ita tayi maganan bah! Guntun tsaki ya je tare da zaunawa akan kujera sai wani shan kamshi ya keyi ga wani sabon haushin da ya ke ji, murmushi Mourad yayi yace"ko irin abin jik'a makogaron nan babu? " "Ai baku ce zaku zo bah da mun ajiye muku! "Maram ta fad'a a hankali, d'agowa Zuly tayi tana kallon Maram da tayi magana, gyara murya ta yi tace "Wai nikam ban gane bah!Kuma na ga gidan Kannin mijina wato Fakhih wanda suka zo duniya a rana daya da Fakhiha muka zo! Tindazu sai wani feeling kan ku kukeyi, ance fah bakon ka Annabin ka amma ko ruwa baza mu samu bah gaskiya akwai gyara a al'amarin ku"ta karasa tana jan tsaki Rik'o hannunta Mourad yayi yana mai murza yatsun hannunta ya ce "It's OK Zulynah karki manta hakuri muka zo badawa! " K'awar da kan ta tayi gefe daya tana cewa"don munzo bada hakuri shine... " "I said it's okay koh!? "Mourad ya fad'a cikin takaici, murguda bakinta tayi tana d'aukan remote din da ta ajiye a gefenta tana kuma Kara volume din TV din Girgiza kai yayi inda Fakhih ya kafe Zuly da idanuwa yana ji kaman ya mazgeta ko zai ji dadi "Bro so sorry for slapping you! "Da sauri Fakhih ya sa hannu a fuskar sa Saboda ji yayi kaman yanzu Mourad ya maresa, da kallon mamaki Maram take binsu da shi saboda gabadaya bai fad'a mata bah ita dai ta ga shatin yatsu amma ganin bah fuskar tambaya yasa tayi shiru Ajiye remote Zuly tayi tana kallon Fakhih da ya kasa cire hannunsa akan kumatun, sai yanzu ta gane hakurin miye suka zo bayar wa saboda da ta zata hakurin d'agosu suka zo bayar wa "I didn't mean to hurt you kawai dai maganan neh baimun dadi bah a lokacin shiyasa nayi slapping na ka out of anger am sorry kaji! "Ya sake fad'a in a pleading tune Kawar da kai Fakhih yayi cikin son miyar da hawayen da yake son silalo mai Saboda abin bakaramin cin mishi rai yayi saboda tin da suke ba'a tab'a marinsa bah!  Amma a kan mace yayansa ya maresa, so disgusting! "Bro in-law kayi hakuri ka ji!?"Zuly ta fad'a cikin sanyin murya, hannunsa ya sauk'e daga kumatun nasa yana kallon su har wani cije labba yake yi Maram ceh ta dafa kafadarsa ta ce"Baby sorry! " "It's Ok!"ya fad'a a hankali kaman zaiyi kuka, tashi Mourad yayi ya ware hannun sa yace "Come and give me a hug if it's ok! " shima tashi yayi ya rungume Mourad yana sakin ajiyar zuciya  a hankali Breaking hug din suka yi inda Zuly ta katse su da fad'in "Taab anyi Raggon Namiji a nan! " Dariya suka sa gabadayansu Maram kuma tace"aganin ki bah! Ai mijina jarumin Namiji neh! " "😕 Hmmm  I see! Shiyasa na ga yana hawaye saboda mari dayan da yasha"Zuly ta fad'a cikin tsokana Mitsi mitsi yayi da idanuwan sa"Ai gwanda ni an mare ni! Mijin ki fah?" Da hannu ta dakatar da shi tana fad'in"Don't even go there Saboda mijina Jarumin jarumai neh hope ka gane!?" Dariya suka fashe da shi gabadayansu, haka dai suka din ga hira cikin raha kaman babu abinda ya faru har su Zuly suka koma gidan Ammi... _```ABUJA, NIGERIA```_ A gajiye suka isa gidan su wanda an riga da an gyara musu komai! Wanka su ka shiga atare saboda a kwana ukun da suka yi komai ya chanxa ba ta wani jin kunya sa sosai tinda ya nuna mata baya son hakan  ita kuma ta kudura a ranta duk abinda bayaso ba za ta na yi bah shiyasa ta rage jin kunyan sa, amma dai har lokacin bata yarda wani abu ya shiga tsakanin su bah amma tana bari yana rage zafi ta romance...  Suna fitowa wayan Mourad ya dau Kara saboda daman suna isa Nigeria ya chanza Sim nashi zuwa na Naija, Ita ta d'auki wayan shikuma ya karasa wajen wardrobe domin dauka musu kayan bacci, cikin murnan ganin sunan mai kira ta d'auki call din tana fad'in "Wa'alaiki Salaam! Kaman kinsan yanzu na gama raya ki acikin raina! " Dakatawa Mourad yayi ya tsaya kallon ta, a hankali ta karasa wajen sa tare da jinjinuwa ajikinsa shikuma ya gyara mata don tayi balance dukda a tsaye suke "Erh yanzu muka fito daga wanka ma! "Ta fad'a tana kallon fuskar Mourad dake d'auke da alaman tambaya, matsawa tayi daga jikinsa tana kunshe dariyarta tace "Erh yanzu in na gama shiryawa zan sha!" "Ohk zaiji Mu kwana lafiya! "Tana gama wa ta ajiye wayan tana kallon Mourad daya hard'e hannayensa  yana bin ta da wani shu'umin kallo D'aurin towel din ta ta gyara kafin ta ce  "She said i should extend her greetings! " "Who? "Ya tambaya a kasalance "Ammi! " "Shit! Shine baki bata mun gaisa bah! " "Ai bata ce in baka bah kuma kasan in ta mun magana kaman ta maka neh so hurry up kafito mana da kaya saboda bacci na ke ji! "Ta fad'a cikin dar dar saboda ganin yanda yake magana a hankali har wani lashe lips yake yi irin he's tipsy dinnan Rufe wardrobe yayi ba tare da ya dauk'i komai bah sannan  ya fara takowa wajen ta a hankali kaman wanda baya son aji motsin takowansa, wani yawu ta hadiye tana Kara jan towel din kirjin ta sama sosai wanda hakan yasa ko tudun breast nata ba'a iya hangowa Juyawa tayi da sauri gabanta na dukan goma sau goma, rungumeta yayi ta baya tare da zuro kansa ta wuyan ta "My fruity! Zan sha fruit salad please! "Ya fad'a a cikin kunnenta wanda hakan ba karamin ratsa duka ilahirin jikin ta yayi bah, dan matsawa yayi sannan ya tsince towel din jikinta kafin ya manna bayanta da budedden kirjin sa saboda shima a qugu ya d'aura na shi towel din Ajiyar zuciya ya sauke a lokaci guda yana kuma shinshinan wuyar ta dake kamshin perfumes Cikin rawar murya ta ce"Bacci! " "Hmm! "Ya fad'a tare da d'aukan ta chak ya nufi kan gado da ita, a hankali ya ajiye ta akan gadon tare da mata rumfa da kirjinsa da suke cike da gashi Fuskarta yake kallo kaman bai tab'a ganin ta bah, ganin ya nufo ta da bakinsa ya sata taresa da yatsar hannunta ta ce"yaushe zamu je ganin Umma? " "Gobe zamuje"ya fad'a yana sake kokarin kai bakin sa kan nata "BabynZuly fah? You know na yi missing din yarinya ta!" Ta sake fad'a "Dan lumshe jajayen idanuwan sa yayi ya ce "don't worry itama zamuje mu ganta! " Murmushi tayi tace"please muje da ita! " "Ina kenan? "Ya tambaya kaman bai gane miye take fad'a bah at the same time kuma yana kissing din yatsun hannunta da suka sha jan lalle Turo baki tayi tace"mu ta fi da ita honeymoon din mana" Zaro idanuwa yayi yace"you must be joking right? Raino zamuje kenan ko cin amarci? " "C'mon Allah nasan she won't disturb kuma... "Had'e bakinsu da yayi neh ya hana ta karasa maganar ta saboda yasan b'ata lokaci neh tsaya jin karshen abinda zata ceh.... Sosai ya jiyar da ita dadi saboda wannan karon ko irin zafin nan bata ji bah har so ta ke Kar su kare abinda suke yi, shima ya ji dadi sosai saboda babu gardama sai ma wani irin had'in kai da ta bashi wanda hakan bakaramin faranta ma sa rai yayi bah. Sumbatar ta yayi tare da kwantawa a gefen ta kowannen su na miyar da numfashi kaman sun yi wasan race, a hankali ta matsa gefensa tana mai ajiye kanta daya gana wargajewa a kan kirjin sa Shafa bare back nata yayi yace"You are so sweet my fruity" Gashin ta dake kokarin shiga mai idanuwa ya gyara da hannunsa, shafa kirjinsa tayi tace"tnx yay Mou dina! " "Keep ur tnx! "Ya fad'a kaman baison yin magana, kanta ta d'ago ta kallesa tace "Why? " "Sai kin chanza mun suna kinga ni in muna mu biyu I will be calling you fruity in kuma muna wajen mutane dayawa I will be calling  you mine! Kin ga kema ai dole ki chanza mun suna if not zamu raba gari dake! " ya fad'a cikin shgwaba Kansa ta hau wato ta masa runfa da jikinta, ajiyar zuciya suka sauke saboda body contact da suka yi having yanzu, murmushi tayi tace"is that what you want?" Gyada kai yayi cikin shagwaba, wajen kunnen sa ta kai bakin ta tace"what if I call you my Pumpkin!?" "Wow I love it" ya fad'a cikin murna, a hankali tace "In ka ji dadin sunan ka bani tukwici! " "Right a way my Fruity! "Ya fad'a yana mirginawa da ita kasansa "You don't mean sakewa zakayi! "Ta fad'a kaman bata son abinda zai yi din "O yes shine tukwicin ki ai" Dariya suka fashe dashi  gabadayansu sannan suka hau faranta ma juna.... _```ZULYNMOURAD SHOPPING MALL,ABUJA```_ Tafe suke a hankali cikin shaukin so saboda kana ganin su zaka ga wa'inan masoyan asali neh, duk ma'aikatan supermarket din sun nutsu saboda managern ya fad'a musu cewan mai supermarket din ceh tazo Ko ina suka gifta gaisuwa ake binsu da shi inda wasu kuma suka cika da mamakin ganin wacce aka kira da mai wannan k'aton wajen Ganin yanda managern ya ke binsu a baya kaman bindi neh yasa Zuly cewa ya tafi Cikin girmamawa ya amsa da toh, murmushi kawai Zuly tayi tare da dad'a rike Mourad da kyau kaman za'a kwace mata shi, haka suka dinga ratsa wajen suna kallon wajen cike da sha'awa ga wani farincikin da ta ke ji ganin a karkashin ta wasu suke samu! Wajen kayayyakin yara suka nufa a sama nan ta hau d'auka wa Daddy(wato dan Ammi) kayan wasa da kayayyakin sawa, "Ina zuwa Mine! "Mourad ya fad'a yana sumbatar kumatun ta, murmushi ta sakar mai tare da cire hannun ta a nashi, wani waje dabam ya wuce wanda zallan expensive cloths na mata kawai aka siyarwa a wajen. Karo suka ci da wata yar kwalisa wacce ta sha kwalliya mai class kuma kallo daya mutum zai mata a san itama yar gidan masu shi ceh Cikin jin haushi sosai ta ce"How dare you! Kasan nawa aka siya mun bag dinnan da ya fad'i sanadiyarka " "So sorry! "Mourad ya fad'a cikin takaici yana kuma tsugunawa don d'auko mata bag din ta daya fad'i kasa, duk da ba wani datti yayi bah saboda ba kura a kasa amma ya kad'e ma ta saboda yasan darajar kudi kuma yasan nawa ake siyar da jakan saboda Qudsiyah na da irin sa sak wanda take zuwa school dashi lokacin suna makaranta (4yrs ago kenan) Tsayawa tayi tana kallon sa saboda sosai yayi ma ta kyau kuma ko ba'a fad'a ma ta bah tasan balarabe neh, shikuma  sai faman mika ma ta yake yi amma ina yar mutane ta yi nisa Ta dayan bangaren ya hango Zuly tana zuwa amma ita bata hango su bah hakan yasa shi kiranta "Mine "firgit yarinya ta dau hankalin ta, cikin jin kunyan kallon sa da ta keyi ta sunkuyar da kanta kasa "Miye ke faruwa a nan?? "Zuly ta fad'a cike da kishi gakuma jakan da ke hannunsa, murmushi yarinyan tayi tare da matsawa gefen Mourad kaman daman tare suke da shi ta ce "Miye aka kasa da ke a nan madam!? " Kallon kallo aka hau yi tsakanin Zuly da yarinya, chan Zuly ta sake dariya kafin tayi magana har yarinyan ta ce "Dear kaga kazo mu bar nan Kar ta cije mu kasan an fara sanyi kuma yanzu hauka sun fi tashi" "Ka ji mun karfin halin ni ZulynMourad! Pumpkin a ina ka samo wannan yar kalan dangin? "Zuly ta tambaya tana jan hannun Mourad "ZulynMourad!??Pumpkin?? "Ta tambaya cikin neman k'arin bayani "Mine! Actually ba da sani na na bige ta bah shine fah na dauka mata jakan ta saboda bazan so wani ya miki hakan bah and I even said sorry to her! "Mourad ya bawa Zuly amsa yana mika mata jakan yarinyan Galala ta tsaya tana kallon dukkansu biyu saboda daman so ta ke ta d'aga class dinta a idon Zuly Ashe tare suke da shi ma! Wani irin kunyan ta ji ya rufe ta saboda har an fara kallon su, Hannun yarinya Zuly ta rike sannan ta sa mata bag din tace"gashi ko Yemmata amma kalan dangi baiyi fitting din ki bah sam! "Aisha! " aka kira yarinyan daga baya, juyawa tayi kafafun ta na d'aukan rawa saboda babanta ke Kiran ta, Managern neh ya karaso yana washe baki yace"Ranki shi dade ita ceh  'yata Aisha! " "Awwn yar ka ceh Ashe! "Zuly ta fad'a cikin fara'a, Gyada kai yayi ya ce "Erh ranki shi dade"kallon Aisha yayi ya ce "Kin gaishe su kuwa!? "Cikin rashin fahimta ta kalli baban nata, ganin bata amsa bane yasa babban cewa "Ai mai Mall dinnan kenan da mijin ta! " Garam ta ji an buga abu a kanta cikin ladabi ta fara kwasan gaisuwa awajen Zuly da Mourad wanda hakan ba karamin dariya ya basu bah, "It's okay Aisha!" Mourad ya fad'a a hankali, murmushi ta musu kafin ta bar wajen cikin rawar jiki a zuciyarta sai hamdala ta keyi saboda tasan da ta musu rashin kunya wata k'ila ta kori babanta daga aiki! Da kallo suka bita inda a nan neh idanuwan ta suka sauk'a a cikin na wani dan gaye mai sanye da kayan ma'aikatan wajen dake kallon ta Ganin ta kure sa da idanuwa ya sashi karasowa wajen ta cikin sanyin jiki domin kwasan gaisuwa "Zul..... No Aunty Zulfa! "Ya fad'a kaman mai tsoron magana, kallon sa tayi tana son tino inda ta san sa "Hussaini ina ka shiga tin dazu nake nema... "Chak maganar ta ya makale tana kallon wa'inda suke gabansu, zaro idanuwa Zuly tayi tana nuna ta da yatsa, cikin son tabbatar da wacce ta ke gani ta ce.... _waye ta gani yau kuma??_ _Vote, Comment& Share_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 117* "Hasana koh? " "Ina wuni! "Budurwan ta fad'a cikin jin kunya, Fuskar ta sak'e ta ce"Kwana da yawa?  Ya Yusayrah? " A dakile ta ce "Tana nan! " "Kar dai a nan kuke aiki? "Ta sak'e tambaya "Erh Aunty a nan neh! Tinda aunty Yusayrah ta dawo gida mu ka fara aiki a nan" "Ayyerh ya fareed din ta? Ko da yake samun numbernta zan kira ta mu gaisa! "Ta fad'a tana mika wa Hasanan waya,  sunkuyar da kai Hasana tayi kafin ta ce "Ba ta da waya ai, kinsan tin da ta dawo gida take rashin lafiya! " "Subhanallah! Miye ke damun ta haka? "Ta tambaya cike da jimami, ganin ba su amsa bane ya sa tace "A wani asibiti take? " "A gida neh ba asibiti bah! "Hussain ya bata amsa Cikin rashin jin dadi ta ce"Oh shit!  Ba ni address na ku! " Bata suka yi ta musu godiya sannan suka tafi, kallon Mourad dake tsaye a gefenta ta yi tace"Siblings din Yusayrah neh! " Murmushi kawai yayi nan suka cigaba da jidan kaya kafin suka fice daga Mall din, a hanya suka had'u da Iqbal nan suka tsaya suka gaisa sannan kowa yayi hanyansa..... _WASHE GARI_ "My pumpkin mana! "Ta fad'a tana jijiga hannunsa da yake tuk'a mota dashi, Kawar da kansa yayi ya ce "my answer is still No" "And you Know I don't take a no for an answer! "Ta fad'a a dakile, ko kallon ta bai yi bah ya cigaba da tuk'i abinsa Cikin jin haushi ta ce"Ina ma ka magana fah! " Cikin rashin damuwa ya ce "I thought mun gama magana!" Gyada kai tayi cikin rashin jin dadi tare da k'awar da kan ta tana kallon wajen mota, dan Satan kallon ta yayi ya ga bata kallon sa, tab'e baki yayi tare da cigaba da tukin sa hankali kwance... Wasa wasa har suka isa Azare Zuly ba ta sake kula Mourad bah, a kofar fada yayi parking din motan, ruwan hannunta ta ajiye sannan ta kiciniyar bud'e mota, jin sa tayi a kulle Ko kallon sa bata yi bah ta kai hannun ta zata bud'e caraf ya rike hannun, fauce hannun ta yi cikin fushi Cikin kulawa ya ce"Wai wannan shariya da fushin na miye neh? I've been talking to you since" "Let go of me! " "Har sai kin bani amsa zan bud'e miki kofa" Kallon sa tayi sosai da manyan idanuwanta da suka dan yi ja ta ce"fine! " Bud'e baki yayi cikin mamaki ganin ta koma gidan baya tare da kwantawa, ajiyar zuciya ya sauke kafin ya fita tare  da bud'e ma ta kofa  ya ce"zo ki fita! " Tashi tayi tare da ficewa kaman yanda ya bukata, cikin gida ta wuce ko bag din ta bata d'auka bah, yar tsaki ya ja kafin ya mara mata baya bayan ya dauka mata jakan ta, wajen mai martaba ya nufa daga jakan ta rataye a kafadarsa, inda ita kuma ta wuce side din Ummanta Banda dariya babu abinda kake ji yana fitowa daga cikin d'akin, da sallama ya shiga inda suka amsa gabadayan su, Gaisar da Umma yayi cikin ladabi yana kuma kallon Zuly dake zaune tana danna waya da gefen ido, mikewa Zuly tayi tace"gwanda da ka dawo saboda yunwa ya kusa tsinka mun hanji! " Da mamaki ya ke kallon ta ganin har ta sauko kaman ba ita ke fushi da shi dazu bah, abinci ta d'ebo musu suka ci, suna gamawa ya wuce masallaci yin Isha saboda lokaci ya kure... "Umma nah nikam na wuce d'aki! Sai da safe "ta fad'a tana mikewa "Allah ya kaimu! " "Amen" Tana fita ba da jimawa bah Mourad ya shigo, zama yayi yana wasa da daddy ganin yanda yake ta dube-dube neh yasa Umma fad'in "Ai ta wuce d'aki" sosa keyarsa yayi kafin ya ajiye Daddy cike da kunya sannan ya ma ta sai da safe tare da ficewa. A gaban dressing mirror ya sameta ta na taje gashin ta da comb ga kuma towel a jikin ta alaman wanka zata shiga, cikin sanyin jiki ya karasa shigowa da sallama a bakin sa, amsawa ta yi ba tare da ta kallesa bah Tana ganin sanda ya zauna ta mirror, ganin yana shirin magana neh yasa ta mikewa tare da shigewa cikin bayan gida, lumshe idanuwansa yayi yana tunanin halin matarsa Ba jimawa sosai ta fito tare da kallon sa ta ce"ruwan na jiran ka! " Ahankali ya bud'e idanuwansa da suke lumshe ya sauk'e su a kanta, K'awar da kan ta tayi tare da zaunawa a kan stool din bakin dressing mirror Cikin nutsuwa ta fara shafe jikinta da turare masu sanyin kamshi, ganin hakan yasa shi sanin cewan har ta yi wanka abunta, tashi yayi ya tub'e kayansa ya rage daga shi sai Boxers Tana ganin ya shige ta koma kan gado had'e da fara shiga yanar gizo. "👋 Hey Philia  " "Mrs Mourad how far! "@philia "Still waiting! " "Ohh sorry dear I've  finished everything! "@Philia "Nice job Philia! So send me some I wanna see it! " "Right away dear"@Philia Ajiyar zuciya ta sauk'e tana kallon kofar toilet, notification din wayarta neh ya dawo da hankalin ta kan wayan "Thank you Philia"ta rubuta tana sa emoji din farinciki 😀 Har ya fito bata sani bah saboda ta riga ta yi nisa a kallon Hotunan aurensu sai murmushi take dokawa at the same time kuma tana sumbatar wayan Tsayawa yayi yana kallon ta chan da ya ga abin nata ba mai karewa bane yasa shi gyara muryan sa, dagowa tayi ta kallesa kafin ta miyar da hankalin ta kan wayan had'e da kashewa sannan ta kwanta Cikin sanyin jiki ya yi abubuwan da yakamata yayi kafin shima ya haura saman gadon, tana jin ya hau ta matsa garesa had'e da d'aura kanta asamar kirjin sa kaman yanda ta saba, ajiyar zuciya ya sauk'e  yace"Fruity! " D'agowa tayi kadan ta kallesa da idanuwa da suka kankance"I.... "Sorry I love you! "Ta katse sa da sauri tare da sake rungumesa, murmushi mara sauti ya sak'e tare da shafa bayanta zai sake magana Yaji saukar numfashin ta akan kirjin sa "Fruity!!  Nasan ba ki yi bacci bah, stop the pretence and answer me!" Turo baki tayi tace "miye neh kuma!  Bacci mutum ya ke ji fah" Kaman ba laifi yayi bah ya ce"Please Fruity just one round! " Kissing din kirjinsa tayi tare da hayewa kansa da dan guntun towel din jikinta Wanda har kafarta na gogan kafansa saboda shi din ma zallan guntun boxers neh a jikin sa, tana jin yanda abarsa  ya tashi ta sa hannunta ta shafa sosai kafin ta gyara abun saboda daman ya tokare ta neh tukunna ta ce"bacci! " Wani numfashi ya furzar had'e da shan Yaji da bakinsa saboda tsikar jikinsa da ya mimike lokaci guda, kaman zai yi kuka yace" kina ce bacci kuma kina dad'a kunna ni this is not fair fah" Murmushi ta yi sosai kaman za ta yi magana sai kuma ta fasa, jin bata yi magana bane yasa yace"Fruity nah!! Ko amsawa ba ta yi bah, tin tana jinsa har baccin gaske yayi gaba da ita, a hankali ya mirgina da ita gefe yana tunanin maybe har yanzu ba ta sauk'o bane amma shi dai Zulyn da ya sani bata da rik'o ko kadan ga kuma bata tsaya ta ji miye zai fad'a bah ta yi appologizing, a haka yayi ta tunani ga feelings din da yake ji sosai chan ya mike ya shiga toilet... A cikin baccin sa yaji wata muguwar romance mai ratsa duka gab'obin jiki, runtse idanuwan yayi sosai saboda ko kadan bai son ya farka ya ga ba a zahiri wannan dadin ke dib'arsa bah Hannun sa yayi kokarin d'aga wa saboda samun daman miyar da martani da kyau, ya ji kaman hannun a d'aure yake dayan hannunsa ya kuma kokarin d'agawa ya ga still the same neh, alokacin yatabbatar Dagaske baccin yake yi kuma a cikin mafarkin sa wannan dadin ya ke Wata hot blow job da ya ji an kai mai neh yasa shi bud'e idanuwansa tare da sakin ihun jin dadi saboda ya ga mafarkin na shirin fin karfin kwakwalwarsa Jin yana kokarin tona musu asiri a gidan mutane neh yasa ta barin abinda take  yi ta hauro samansa da sauri, kafin ya sake sakin wani ihu ta d'ura bakin ta a nashi Wani hot kiss ta ke ba shi kaman bah Zuly, cire bakinsa yayi da kyar kafin ya dan kawar da kansa cikin son ganin da miye ta kulle hannunsa. Zaro idanuwa ya yi  ganin da handcuff ta kulle hannunsa a jikin karfen gado, cikin mamaki ya ce"my hands 🙏 please" Girgiza kai ta fara yi , cikin tsananin shauk'i da begensa ta kai bakin ta kunnensa saboda tasan ba lallai ya iya jin abin da ta ke son cewa bah "No my Pumpkin!  I wanna make love to you in a western way"ta karasa tana kai masa romantic cizo a kunnensa, "Ohhh!  Wayyo Allah dadi! Wlhy ni dan gata neh"ya fad'a  da kyar saboda wani sabon channel din da ta kai sa "Kai dan gata na neh Pumpkin! Ko za ka sha nonon fruity din ka? "Ta tambaya da shakeken muryarta wanda yake fita daya bayan daya Da sauri ya fara gyada kan sa kaman daman abin da ya ke raya wa a ransa kenan, a hankali ta dan mike daga kansa tare da rik'o nonowan ta ta saita a bakinsa, caraf ya chapke tare da sakin ajiyar zuciya mai karfi irin na dan da ya jima mamansa bata basa nonon nan bah. Aikin tsotsan kawai ya ke yi saboda hannun matsawa na hange a jikin gado da handcuff, jin yana shirin ji ma ta ciwo yasa ta karbe nonon daga bakinsa da kyar, Bata bari yayi magana bah ta fara kissing din sa, daga nan kuma ta soma buga mai aiki.... "Thank You My Fruity!sannu da aiki! Ina fatan ban gajiyar da ke bah"ya fad'a lokacin da suka samu nutsuwa, kissing din sa ta yi tare da sakin murmushin karfin hali saboda ba karamin gajiya ta yi bah amma ta ce "Which kind gajiya kuma? Sai dai na tambayeka ya gajiya! Hope you enjoyed yourself?" Shafa kanta da ke kirjin sa as usual yayi da gemun sa ya ce"I over enjoyed myself fruity! Wlhy you sweet pass anything!  ban ki mu koma second round bah but this time I will be the rider! I will make love to you until you forget that a cikin duniyan nan ki ke" Zaro idanuwa tayi har gaban ta na dukan uku-uku, jin ya Kira sunan ta yasa ta amsawa da hanci, murmushi ya sake ya ce "Kin gaji ? koh mu kara?  saboda I think in ban miki wanda ya fi wanda kika min bah zuciyata baza ta barni bah, Wlhy Fruity banso dadin ya kare bah! " "Ban gaji bah amma bacci na ke ji kaga safiya ta kusa, kabari muyi na breakfast a second round please! "Ta fad'a a mugun gajiye Sumbatar gashin ta yay"It's okay Fruity duk yanda kika ce hakan za'ayi" A hankali ta mike daga jikin sa tare da wucewa bayan gida dukda kiran da yake ma ta a kan ta zo ta tsince hannunsa amma ta yi biris saboda tasan in suka shiga wanka tare ta tabbata ba ita ba komawa bacci. Sanda  ta gama wankan ta ta dawo tare da d'aukan key tana fad'in"so so sorry my Pumpkin I forgot to free you" Murmushi kawai yayi saboda ya san da gangan ta bar sa, tana tsince sa ya wuce bayan gida, ita kuma ta nufi wajen kayan su don d'aukan rigan bacci!. _Hey 👋 lovies💞! Show me some love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 118* Mikewa ta yi cikin tashin hankali tana kallon Yusayrah da ke washe ma ta baki "Kin kawo mun d'ana neh? Ina ya ke? "Yusayrah ta fad'a tana leke-leke, hawaye ta ji sun silalo ma ta, Mourad da ke jin miye ake fad'a ya katse call din yana girgiza kan sa saboda tin ranan da su ka bar Mall din ya sa a mishi bincike a kan Yusayrah!  A hankali ya ma wa motan sa key sannan ya bar wajen... "Miye same ki Yusayrah? Miye same ta?  Yaushe ta koma haka? "Ta tambaya cikin rawar murya tana kallon fuskar Hasana da ke tsaye a bayan Yusayrah, kafin ta yi magana Yusayrah ta riga ta da fad'in "Ba cewa ki ka yi an kawo mun d'ana bah? Ina ya ke? " Cikin rashin k'warin jiki Zuly ta zube a kan kujera! She can't believe Yusayrah ce ta dawo haka! Kukan da Yusayrah ta fashe dashi ne ya sa hankali Zuly dawowa jikin ta, "Hasana miye sa ki ka fito da ita?" Su ka ji an fad'a daga waje, cikin sauri ta fara kokarin fita da ita da "Ina za ki kai ta? "Zuly ta fad'a tana mikewa daga zaunen da ta ke, "Maman mu ba ta cika son ganin an fito da ita bah saboda Kukan da take yawan yi! " Girgiza kai Zuly ta fara yi kafin ta yi magana har Maman nasu ta yaye labulen palorn ta shigo, za ta sake magana kenan idanuwan ta ya sark'e a cikin na Zuly "Wa na ke gani haka? "Matan ta fad'a tana murmushi, murmushin yak'e Zuly ta yi forming tare da gaisar da ita ta amsa Kallon Hasana ta yi tace"Ke koma da ita!" Fita da ita ta yi inda matan ta zauna tana cewa"zauna mana Zulfa! " Cikin sanyin jiki Zuly ta zauna tare da miyar da duban ta wajen matan ta ce"ya aka yi Yusayrah ta dawo haka! " "Muma haka mu ka gan andawo mana da ita!" "Iqbal fah? " Ajiyar zuciya ta sauk'e ta ce"mun je wajen sa kuma mun same sa ya mana bayani akan abin da ya faru kuma ya ce ya sake ta amma bamu ga takaddar sakin bah! " "Ina Fareed? " "Ba da Fareed ta dawo bah!  Ina kyautata zaton uban yaron neh ya karbe sa! " "Amma ya naga kaman bata gane ni bah kuma na kalleta a kan wheelchair? " "Maganar yaron ta neh ya kusa haukatar da ita!  Batun wheelchair kuma hatsari ta yi" "Allah sarki! "Ta fad'a cik'e da tausayin su, share hawayen fuskar ta tayi ta numfasa had'e da fad'in "Ba ku kai ta asibiti bah kuma?" Murmushi ta yi ta ce"daman mijin ta ke mana alkheri,  gashi daga dawowar ta bamu Kara jin komai bah! Dan sana'an gidan na siyar da su shinkafa, wake, alabo, yaji, yajin karago, dawa,  gero,  tsakin masara, zogale da sauran su ne da na ke yi shi ya ke rufa mana asiri ga kuma taimakon yaran da su ke zuwa wajen aiki!  Lokacin da likitoci su ka ce dole sai an yi scanning din kafar ta gashi bamu da kud'in da su ke bida shiyasa mu ka koma yi ma ta na gargajiya! " Cikin tausaya wa Zuly ta ce"Amma kun je wajen Iqbal? " "Lokacin da mu ka koma mai gadin sa ya ce ai an zo an tafi da shi saboda rashin lafiyan da ya ke fama da shi, sai fah kwanan nan mu ka same sa amma bawan Allahn nan ya nuna kaman bai san mu bah asalima Koran mu ya yi kaman kare shi da wata wanda mu ke kyautata zaton matarsa ce! " "Shi Iqbal din? "Zuly ta tambaya cikin b'acin rai, gyada kai matan tayi tana murmushi kaman ba ta jin komai game da al'amarin! Amma maganar gaskiya ba karamin dauriya ta ke yi bah! Ita kadai tasan miye ta ke ji amma ya ta iya tin da 'yar ta ce ta janyo musu da kan ta wanda tasan hakan na cikin kundin kaddararta wanda babu abin da za su iya yi a kai! "Pumpkin! " Ta ji Zuly ta fad'a cikin rawar murya, bata dai ji miye aka fad'a daga dayan bangaren ba ta ga Zuly ta gyada kai tare da sauk'e wayar a kunnen ta wanda ya yi daidai da lokacin da Hasana ta ce "Tin dazu! Ban ce maka in na aike ka ka dinga dawowa da wuri ba? " "Allah Adda da kyar ya yarda ya bani ya ce bashin da ya ke bin ki ya yi yawa!" "Ban gane ya yi yawa ba ince dubu biyu ne kud'in sa a waje na? " "A'a Adda ya ce dubu biyu da d'ari biyar ne"yaron ya fad'a Da karfi ta ce"Kam bala'i yaushe kud'i na ya kai hakan?  D'auko mun hijabi na muje wajen sa! Daman haka masu shago su ke, haka kawai! ya san wiyan da nake sha kafin na samu kud'i ne? Ni da koda yaushe cikin rubuta abin da na ke karb'a na keyi! Ai Wallah bai isa ba in ya san wata bai san wata ba!... " Murmushi Zuly ta sake jin yanda ta ke surfa masifa akan dari biyar! Da ta tina condition din su kuma sai tausayin su ya da da kama ta Tashi maman su ta yi ta ce"bari na nemo miki abin sha! " Cikin nutsuwa ta ce"No da kin bari ma yanzu mijina zai dawo wai ya je kawo ambulance din da za'a kai Yusayrah asibiti ne! " Cikin jin dadi maman su ta ce"Ayyerh mun gode wallahi! " "Ba komai fa! "Ta fad'a tana danna wayar ta, ba jimawa Mourad ya kira ta a waya,  ma'aikatan asibiti ne su ka yi sallama Hasana ta musu jagora saboda dawowarta kenan daga shago Ba b'ata lokaci aka fitar da Yusayrah yen uwanta ma su ka mara musu baya, maman su ta bi motan ambulance ita kuma Hasana ta bi su Mourad... "Can't imagine Iqbal ya yi irin wannan abun!  I thought he says he truly loves her! Why can't he forgive her?"Zuly ta fad'a cikin d'acin rai Rik'e hannun ta ya yi yafara murza wa dayan hannun kuma rik'e da steering din mota a hankali ya ce" chill! " Kaman za ta yi kuka ta ce "Don't tell me to chill!  How dare he!? " "Ohk don't chill"ya fad'a yana sakin hannun ta tare da miyar da hankalin sa kan titi, kankance idanuwa ta ta yi ta ce "Pumpkin,Haka zaka ce? " "Toh miye ki ke son na ce?" Juyar da kan ta tayi tana kallon ababen hawa, har hawaye sun fara sauk'o ma ta "Mine!"ya kira sunan ta a hankali, hannu ta sa ta d'auke hawayen fusakar ta sannan ta juya gare sa, "Sorry!  Duk da basan dalilin da ya saki  daga hankalin ki sosai a kan wannan incident din bah but I think you should take it easy! Babu wanda za'a mishi irin wannan abubuwan ya iya yafewa da wuri fa, in fact wasu ba za su yafe ba saboda baza su manta abun ba!  she cheated on him fa! Wait ma tukunna kin san ya mutum yake ji idan ya mugun kwallafa ransa a kan Abu kuma bai samu bah? Nasan ba ki sani b... " katse sa ta yi da fad'in"Na sani mana!  Na sani sarai!  _You know we don't forgive because we forget! We forgive because we let it go...! We forgive because we err to God and he also forgives us whenever we ask for his forgiveness!_ And don't forget _to err is human!_ " Ta karasa tana rik'e cikin ta,  wani dariya ya yi at the same time yana dukan steering "see who's talking!  Har kina da bakin magana a kan wahala kad'an da ki ka sha!" "Pumpkin, You won't understand "ta fad'a cikin sanyin murya tana kuma kwanciya a kafadar sa, murmushi ya sake ya na girgiza kan sa son matarsa na sake ninkuwa a cikin zuciyar sa "Kar ki zubar da mu fah! " ya fad'a ganin yanda take kanainaye sa kaman ba tuk'i ta ga yana yi bah Turo baki ta yi tana  shakan kamshin sa kaman za ta shige cikin jikin sa, d'ago kai ta yi sannan ta kai bakin ta saitin kunnen sa kaman za ta mai rad'a bai hankara bah ya ji wata hot romantic nibble a kunnen sa ba shiri ya saki kan steeringn din mota Kirrrrr....    _Hey 👋 lovies💞! Show me some love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* _RAHMA HASSAN AND MIMSQUEEN THIS PAGE IS FOR YOU GUYS! MUCH MUCH LOVE ❤️_ *Page 119* Kirr ka keji ya ja wani wawan burki wanda ya sa mai babur din bayan sa ya buge mai mota "Innalillahi wa'ina illahir rajiun" shi ne abin da Mourad da Hasana da suka manta da cewan har da ita a motan suka furta a tare inda Zuly kuma ta zaro idanuwa jikin ta na ɓari kaman mazari ganin abinda ta jawo Cikin sanyin jiki Mourad ya fita saboda ganin mai babur da mutane suka kewaya kaman ya ji ciwo ta mirror "DanAllah bawan Allah ka yi hakuri"Mourad ya faɗa cikin lallaba, mikewa mai mashin din ya yi yana chakume wuyar tsaddadiyar shaddan da ke jikin Mourad, cikin murya irin na yen tasha ya ce "Wlhy sai ka biya ni babur dina haka kawai zaka jamin asara! Da gani ma driver ne kai ko kuma aron motan ya je ya yi " "Na ce ka yi hakuri koh! "Mourad ya faɗa cikin takaicin ganin yana kokarin wulakantan shi a idon mutane, hannun sa ya sa  yana kokarin banbare hannun mai babur a wuyar rigar sa, mutane sai jan mai babur suke yi ganin ya dage Zuly da ta ga ya ki dawowa ne ta sauƙa tare da nufan in da ake hayaniya, zaro idanuwa tayi ganin yanda wani ya musheshe ya wani chakume wuyar rigan mijin ta "Ya salam! "Ta faɗa cikin ɓacin rai, sakin sa mai babur ya yi dukkan su suka miyar da hankalin su  yana kan Zuly da ta fito yanzu, harara Mourad ya watsa ma ta da jajayen idanuwansa ganin ta fito ga kuma maza na kallon ta saboda a bakin titi su ke "waye ya ce ki fito? "Ya tambaya cikin son danne ɓacin rai da  kuma kishin da ya tokare ma sa kirji, girgiza kai ta yi tare da barin wajen cikin sauri "Ina zuwa! "Ya faɗa tare da mara ma ta baya amma shi ta dayan bangaren ya  zaga, chan sai gashi ya dawo da envelop a hannun sa, mika wa mai babur din ya yi sanda ya bari mai babur din ya bud'e envelope din kafin ya  bar wajen Cikin mamaki suka bi bayan sa da kallo ganin damin kudin da ya bayar gashi kuma bai damu da kurgewan bayan motan sa ba Mai babur kam ya ji ɗamas sai kawai ya ja babur na sa ya yi gaba Cike da Farin ciki samun makuɗen kudin da ko a mafarki bai yi tunanin zai zamu bah! Yana shiga motan ya tayar ba tare da ya kalli inda Zuly ta ke ba, rike hannun sa ta yi cikin son bada hakuri gashi gabadaya jikin ta ya gama yin sanyi "Sorry... " Katse ta ya yi da fadin"sorry I love you ko? Ko ba haka za ki ce ba?" Wani miyau ta hadiye tana murza hannun sa guda daya da ta cire a kan steering, kwace hannun ya yi a zuciye yana kwafa a zuciyar sa Cikin sanyin murya ta ce"Pumpkin, sorry I love you! " Buge steering ya yi cikin takaicin jin abin da ya san dole ne ta faɗe shi "da tsautsayi ya ratsa nasan da yanzu mun hantaya! " Kuka ta fashe da shi sosai tare da ɗora kan ta a kan cinyar ta, tsaki ya ja yana shafa bayan ta da hannun sa saboda shi Sam baya son kukan ta saboda yasan in bata daina ba yana iya loosing control "Hey it's okay!... Ya faɗa a hankali yana aikin shafa gadon bayan ta.... Na ce ya isa ko? " Ɗagowa tayi ta kalle sa hade da cewa " are you sure?... Gyada kai ya yi... Oya smile!.... Girgiza kai ya yi tare da sakin ma ta murmushi .... Hannun sa ta riƙe ta ce... Wipe my tears and kiss me!... " Zare hannun sa ya yi a cikin na ta ta sake rikewa tana turo baki" ke, ba ki ga muna kan hanya ba ne? Ko sai kin sa munyi hatsari ne? " Ya tambaya yana hararar ta"ni dai wallahi sai ka mun kiss ko kuma mu kunce! " Ta faɗa tana mika mai yatsar ta da ya alaman su kunce, kafadarsa ya ɗage tare da mika ma ta na sa hannun! Zaro idanuwa tayi ta ce"haka ka zaɓa? " Humming ya yi still hannun sa na yanda ya barsa, hannun ta ta makale na shi sannan ta datsa ta ce "Mun kunce!" Sake humming ya yi yana cigaba da tuki a binsa, tsaki ta ja tana kallon wajen window chan kawai ta juya wajen sa tare da kwantawa a kafadarsa Dariya ya sake yana faɗin"I thought wata ta ce mun kunce!? " "Kar ka mun magana fah! Mun kunce! "Ta faɗa tana gyara zaman kan ta a kafadarsa, rufe baki hasana da ke zaune a baya tana kallon su ta yi tana kunshe dariyarta ga wani kunyan da ya ke cin ta Kallon mirror Mourad ya yi jin kaman ana dariya a bayan Mota, dariya ya yi yace "Ohh Allah daman kina cikin motan nan? Wallahi na manta! " Murmushi kawai tayi tana mamakin su,  ji ta ke dama ita ce saboda gaskiya soyayyar su ya bala'in burge ta "Ki yi hakuri fa mun dameki!  Haka ta ke da shegen rigima kaman wata yarinyar goye"ya faɗa daidai lokacin da ya shiga cikin asibitin, ita dai Hasana ban da murmushi babu abin da ta keyi Parking ya yi a parking lot, fita Hasana ta yi su ma suka sauƙo sannan suka wuce cikin asibiti din saboda daman already sun riga su isa saboda matsalar da su ka samu a hanya... "Hello! Yauwa sannu, daman na Kira ka ne na faɗa ma ka Zulynah tana asibiti babu lafiya!"Mourad ya faɗa yana kallon fuskar Zuly da ke zaune a gefen sa Gani na yi ya sauke wayar a kunne ya ce"he said na yi sending sunan asibitin! " Ya faɗa wa Zuly, gyada kai Zuly ta yi inda Mourad ya yi sending din numbern!  Ko hour ba'a yi ba sai ga Iqbal da Hibba sun Karaso Da mamaki suke kallon Zuly da ke zaune tana shan ice cream a gefen Mourad, Mourad da ya ga haka ya saki murmushi tare da basa hannu su ka yi musabaha Gaishe sa Hibba ta yi cikin jin kunya tana kallon Zuly da ke zaune tana shan ice cream 🍦 kaman ba ta san da wanzuwar su wajen ba! "Bismillah muje! "Mourad ya katse ma sa hanzari, gyada kai Iqbal ya yi yana tunanin waye ba shi da lafiya da har sai an ma sa karya! Barin wajen su ka yi su ka bar Zuly da ke kokawa da da roban ice cream 🍦 kaman her life depends on it. Suna isa bakin kofan ɗakin ya ji gabansa na faɗuwa amma ya maze kaman ba komai amma a zuciyar sa sai addua ya keyi a hankali Mourad ya buɗe kofan ɗakin da Yusayrah ta ke sannan su ka shiga Cak Iqbal ya ja ya tsaya yana tsura wa kan gadon idanuwa, Mourad da Hibba da har sun isa wajen gadon su ka waigo ganin kaman Iqbal ya tsaya "Karaso mana!" Mourad ya faɗa, cikin sanyin jiki ya karasa wajen, Kallon Yusayrah da ke bacci ya yi, ta yi baki sosai ga yanda ta rame kaman ba ita ce yar duma duman nan ba! Nuna ta ya yi da yatsa gabansa na tsinkewa"Yusayrah? " Ya tambaya cikin rawar murya, gyada kai Mourad ya yi yace"she's out of danger amma doctor ya aika a Kira ni so zai fi dacewa in muka je tare Ita dai Hibba sun jefa ta a duhu saboda gabadaya bata gane wace ta ke kwance ba, fita su ka yi gabadayan Su...... A daren ranan da kyar Iqbal ya runtsa! Sai juye juye juye yakeyi a kan gado har dai bacci ya yi nasaran d'iban sa! Washe gari da sassafe Iqbal ya bar gida ya tafi asibiti saboda gabadaya zuciyar sa ta kasa sukuni. Bayan kwana biyu.... Zaune ya ke a kan kujera hannun sa riƙe da na Yusayrah da ke bacci hankalin ta kwance, kallon fuskar ta yake yi yana jin tsananin tausayin ta ga kuma sabon soyayyar ta na fizge sa daman an ce true love never die A hankali ta fara motsa bakin ta kaman alaman tana yin magana, kunnen sa ya Kai wajen bakin ta "Ɗana! DanAllah ku bani ɗana ba lallai na sake samun wani ba, nasan ma bazan sake haihuwa bah! Please ku bani shi! Narasa komai nawa DanAllah kar ka raba ni da abin da ya rage mun!. " Wasu hawaye ya ji sun sauƙo mai cikin Sauri ya ɗauke hawayen da dayan hannun sa, Da sallama Su ka shigo cikin Sauri ya saki hannun ta, shigowa Mourad da Zuly suka yi  a hankali suka karasa wajen harara ta balla mai tana cire hannun ta daga na Mourad tare da wucewa wajen Yusayrah Murmushi Mourad ya yi yana girgiza kan sa, musabaha su ka yi, kallon Zuly ya yi yace "Wai miye ne wannan ta ke wani share mutane? "Ya tambaya yana kallon Zuly "Ai ni ba karamin mamaki ka bani ba!" ta fad'a tana kokarin ficewa, Juyowa ta yi ta ce"Pumpkin! Ina jiran ka a mota kayi sauri" Iqbal zai yi magana Mourad ya ce" zamu tafi honeymoon ne next month zamu dawo". _Hey 👋 lovies💞! Show me some love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 120* "Ya kamata muyi magana saboda gabadaya kai na ya kulle game da al'amarin Zuly! "Iqbal ya fad'a cikin damuwa Shafa lausasiyar gashin kan sa ya yi tare da sakin murmushi ya ce"in aka ce nayi ma ka bayani game da chanzawar ta to wallahi karya ce zata fito daga baki na which bazan so hakan ta faru ba! Amma na baka izinin ka Kira ta ku tattauna amma fa that will be after mun gama cin amarcin mu! " Girgiza kai Iqbal ya yi yana sakin dariya saboda sosai maganan sa ya bashi dariya, san da ya yi mai isar sa sannan ya ce"ba ka da dama wallahi amma na gode in Allah ya kaimu kun dawo zamu tattauna! " Kafin Mourad ya yi magana har wayar sa ta hau Kara"Sai anjima kafin Zulynah ta yi fushi da ni! " Ya fad'a yana nufan hanyan waje binsa Iqbal ya yi yace " haba dai ko ta yi fushi ba ta daddewa ta ke sauka saboda ba ta da wuyar sha'ani! " Cak Mourad ya tsaya yana jin wani irin kishi na tokaro mai kirji, Iqbal da ke kallon  sa ya ce"lafiya kuwa? " "Sai anjima! "Ya fad'a yana cika wa rigar sa iska, tsayawa Iqbal ya yi yana tab'e bakin sa kafin ya juya shima abin sa Shiga cikin motan ya yi cikin b'acin rai, kallon sa ta yi tare da turo baki cikin shagwaba ta ce"shine ka je ka yi tsayuwar ka! " Humming kawai ya yi yana murza steering din mota, hankalin ta gabadaya ta miyar kan sa ta ce "why the change of mood? " "Please! " ya fad'a yana cigaba da abin da ya ke yi kasan zuciyar sa kuwa cike fal da kishi!" Yanzu abubuwan da ta ke mishi ta tab'a ma wa wani!? All those sweet romances? , those childishness things na ta?" Shine abin da ya ke rayawa a cikin zuciyar sa, buga steering ya yi wanda hakan ya dan tsorata Zuly da ke aikin kallon sa tana tunanin mai ya b'ata mai rai cikin kankanin lokaci "In ni ne nayi ma ka laifi a cikin rashin sani to Sorry I love you! "Ta fad'a cikin sanyin murya tare da kwantar da sit din motan... '''BAYAN WATA DAYA...''' Sosai suka gurji amarci iya son ran su, kuma kusan kullum sai sun yi waya da gida, Yusayrah ma ta warke sai dai yanzu da walker tanks tafiya saboda kafar ta kuma ko da yaushe Iqbal na hanyan gidan su wanda hakan bakaramin kina ran Hibba ya ke yi ba duk da ita yanzu tasan wace Yusayrah a rayuwar mijin ta, sosai ta lura da take-taken mijin ta da kuma rawar kafan da yake yi a kan Yusayrah!... Sun je gurare da yawa irin su _Ikogosi warm spring resort,Abraka River resort, Oguta lake, LA manga Luxury Villas, LA champagne Tropicana Beach Resort, Eko Tourist Resort sai kuma Rojenny Tourist Village_ wanda yake Onitsha(Anambra State) Sai a sannan Zuly tasan ba a kasar waje zalla ake yin honeymoon ba! Musamman lokacin da suka je _Eko tourist Resort_ wanda gabadaya ba shi da maraba da Miami! Allah in zasu Kara zuwa honeymoon a 9ja zasu sa ke yi saboda it's more than fun!  Yanzu ma zaune ta ke a kan cinyar sa sai cin kwakwa da dabino ta ke yi ga water melon a gefe daya shi kuma na aikin kallon ta kaman Tv. "Mine,  gaskiya na iya kiwo ji kumatun ki yanda ya yi wani kato kaman cincin da ya tashi !" Mourad ya fad'a yana shafa kumatun ta Dakata wa ta yi  da abin da take tukun ta ce"Ko kuma na iya kiwo ba? Ai Ammi na ganin ka zan sha ruwan Addua saboda yanda na miyar da kai! " "Pumpkin! "Ta Kira sa a hankali tana miyar da hankalin ta kan sa, gira daya ya d'aga alaman ya ne Fuskar sa ta shafa ta ce"Yaushe zamu koma gida? " "Ki ce har kin gaji kenan? "Ya tambaya ya na kissing din wuyar ta, mikewa ta yi daga kan cinyar sa tana cewa "Bari na had'a ma ka abin jik'a mak'ogoro" Shafa kan sa ya yi yana bin backside din ta da kallo! Kwana biyun nan ba karamin chanza ma sa ta yi ba murmushi ya yi kawai yana godewa Allah da ya bashi muradin ran sa. Five Alive ta d'auko cikin madaidaicin fridge din cikin apartment din su "Pumpkin d'auko tumbler a kitchen!" Ta fad'a wa Mourad da ke kallonta Tsura ma ta idanuwa ya yi ya ce"Ke miye sami kafar ki?" "Dawowa ta yi ta zauna a kan chinese carpet ta ce"Allah na gaji ne! In kuma baza ka d'auko ba it's fine tinda ba ni zan sha ba!" Mikewa ya yi yana murmushi sanda ya d'auko kafin ya ce" Allah ni ban ga aikin da ki ka yi yau ba! Daga kan gado sai bayan gida amma ki ce kin gaji?" "To ban gaji ba ne? "Ta tambaya cikin shagwaba,  zama ya yi a bayan ta tare da matsota jikin sa sosai Bakin sa ya kai wajen kunnen ta ya ce"miye ki ka yi? " Zuba five Alive din ta yi a cikin tumbler  ta ce" gashi ka sha! " Sanda ya sha rabi kafin ya kai tumbler din saitin bakin ta, cikin sauri ta matsar tana matsawa daga jikin sa, cikin mamaki yake kallonta, ganin zata mike ya sa shi rik'e ta "Mine, kwana biyun nan na lura baki son cin abinci kuma kin chanza gabadaya! what's wrong!?"ya tambaya cikin kulawa "Ai ina sha su watermelon 🍉 kuma ni bana jin yunwa! " Cup din ya Kai bakin ta yana fad'in"Just one sip! " Wani irin ture tumbler din ta yi wanda ya sa shi sub'ucewa daga hannun sa tare da zubewa a kasa tumbler din kuma ya fashe "Na ce maka ba zan sha ba ka matsa gashi ka janyo fashewar tumbler! "Ta fad'a kaman za tayi kuka, kaman sab'aloto haka ya ke kallon ta Mikewa ya yi  tare da riko hannun ta ya ce"miye ke damunki? You don't look normal! " "Normal na ke... "Ta fad'a a hankali, girgiza kansa ya yi tare da cupping din fuskarta cikin damuwa ya ce "Am worried! Allah you don't look normal ki fad'a mun musan na yi " "Allah babu abin da ke damuna haka kawai na ke jin bani da appetite kuma wari su ke mun! " "Miye ke miki wari? "Ya tambaya cikin kulawa Kaman zata yi kuka ta ce"Komai ma!  har amai amai na ke ji amma ya ki fitowa! " Zaunar da ita ya yi a kan sofa yana cewa"bari na d'auko miki kaya sai muje asibiti" Gyada kai kawai ta yi tana lumshe idanuwanta saboda gabadaya bata jin dadin jikin ta kawai dauriya ta ke yi, ya na fitowa da kan sa yasa mata doguwar riga a saman karamin rigar jikin ta, taimaka ma ta ya yi suka fice zuwa asibiti... Bayan ta gama ma wa Dr bayanai abin da yake damunta ya bukaci ta da suyi test, ba b'ata lokaci nurse ta zo ta wuce da su lab din asibitin... Gwaje gwaje aka hau mawa Zuly wanda duk da taimakon Mourad ne saboda cewa ta yi ita baza'a ja jinin ta ba! Zaune su ke a kan kujera suna jiran doctor ya gama duba papern result din ta, gyara zaman glass din sa ya yi cikin turancin sa ya ce"congratulation! your wife is a month pregnant!" "Excuse! "Mourad ya fad'a cikin son fahimtan abin da doctor ke nufi Cikin washe baki ya ce"Yeah your wife is pregnant! " "You don't mean that! "Ya fad'a yana kallon fuskar Zuly da ta yi mutuwar zaune tsaban farin cikin da ke cin ta "Alhmdllh! Thank you so much doctor "ya karasa fad'a cikin tsananin farin ciki yana bashi hannu, shima hannun ya mika mai cikin jin dadi "Mine! Kina d'auke da ciki na a jikin ki! "Ya fad'a yana mikar da ita tsaye girgiza kai ta yi saboda gabadaya bata san a wani irin yanayi ta ke ba! Card ya mik'a wa doctor ya ce"do call me please! " Washe baki ya sake yi ya ce "OK sir" Thumb up kawai Mourad ya ma sa sannan suka fice daga office din, tin a cikin mota ya fara kiran yen uwa da abokan arziki yana fad'a musu kyakyawan labari Su Ammi kam ji su ke kaman su yi tsuntsu su gan su a gaban pregy Zuly,  sai tambaya suke a kan yaushe zasu dawo ya ce musu sun kusa,  gashi sai so suke suyi magana da Zuly amma ta ki yin magana ko kunya ta ke ji ko kuma miye ne ban sani ba! Har suka isa _Rojenny Tourist Village_ Zuly ba ta yi magana ba amma gabadaya bai lura saboda tsananin murnan shima zai zamo uba da yake yi Sauk'a ta yi daga cikin motan lokacin da suka isa daidai bakin apartment na su da ake bawa couples , wajen so silent sai irin karan tsuntsu da ba za'a rasa ba kuma jefi-jefi ka kan hango masoya masu shan iska a waje suna zaune a bin su wasu kuma suna irin guje-gujen masoya dinne kuma komai a cikin class da nutsuwa suke yi ba bu wani hayaniya saboda akwai wa'inda ba su son ana takura musu, in ma kana son enjoying din wajen sai daddare saboda akwai entertainers Kala Kala sai wanda ka zab'a. Da gudu ta shige cikin apartment din su inda shi kuma ya zaro ido cikin tsoro tare da mara ma ta baya da saurin yana mai cilla wa wani key da alaman shi zai d'aga motan daga wajen "Miye haka ki ke gudu baki san yanzu ba ke kadai ba ce? "Ya tambaya cikin lallashi, bai hankara ba dai ji yayi ta fashe da kuka kaman wacce aka daka Cikin tashin hankali ya karasa inda ta ke tare zaunawa a gefen ta ya ce"Subhanallah! Miye same ki? " Rumgumesa ta yi da sauri cikin kuka ta ke cewa"dama zan sake yin wani cikin? Dama nima da rabon zan ga kwai na? Wallahi na cire rai da samun ciki a rayuwata" Cikin rashin fahimtan abin da ta ke nufi ya ce"miye kike fad'i ne haka! Ko farin ciki ne yake saki fad'in abubuwa? " Gyada kai ta yi da sauri har lokacin kuma hawaye bai bar fitowa da ga idanuwan ta ba, hannun sa ta daura a maran ta cikin muryan kuka mai had'e da farinciki wanda daga gani a kwai abin da ya ke cin ran ta  ta ce" our babies! " "Babies? "Ya tambaya yana goge hawayen fuskarta , gyada kai ta yi tana jan majina ta ce "Eh mana Babies! " "Ya aka yi kika san ba guda biyu ne a ciki? "Ya tambaya yana d'aura ta a kan cinyar sa, zaro idanuwa ta yi tare da girgiza kan ta kaman taga abin tsoro ta ce "Guda uku ne ba biyu ba! "Wani irin dariya ya fashe da shi saboda sosai ta ba shi dariya,  turo baki ta yi tana tana kokarin mikewa daga kafan sa ganin kaman ya miyar da abin da ta fad'a abin dariya Dawowa da ita ya yi ya ce"am sorry Mine amma kin san ba za ki iya haifan uku ba ko!? " Kallon sa ta yi ta ce"why!" "Saboda sun miki yawa? " "What Allah ko guda.... Tsayawa ta yi tana lissafi da hannun ta kafin ta ce.... Ka ga uku sau uku tara sai kuma ga wani ukun... Ta fad'a tana tab'a cikin ta tace.... Duka sun zamo sha biyu, kaga ko sha biyu zan haifa a lokaci daya bazan girgiza ba! " Zaro idanuwa ya yi ga kuma dariyan da yake cin sa ya ce"ban da sha biyu a lokaci daya yarinya! Kin d'auka haihuwa shan ruwa ne ko kuma love making ne? " "Dagaske fa! "Ta fad'a looking so serious saboda da za'a ce wa'inan lost babies din ta na gidan Iqbal ta haifo su to baza ta k'i ba "Wait, tukunna ma uku sau uku tara da kika lissafo a ina kika samo su?"ya tambaye ta yana mai tsura ma ta idanuwa Ya mutsa fuskar ta ta yi alaman ba ta son maganan ta ce"na fara jin yunwa fa! " Mikewa ya yi da saurin tare da zaunar da ita ya ce" wani abinci ki ke so? " Murmushi ta yi cikin jin dadi ta ce"ni fa wallahi Masa da kuma Kunnun gyada na ke so!" "Masa da Kunnun Gyad'a kuma?"Gyada kan ta tayi tana zama a kan kujera ga ajiyan zuciyan da ta ke saukewa kaman wacce ta yi gudun race "Toh ki taimaka ki ci wani abu tukunna! Just name anything da kaina zan dafo miki! " Lumshe idanuwanta ta yi tana tunanin abin da za ta ce,chan ta bud'e idanuwan ta ta ce"zan ci tuwo da miyan kuka kuma kaman yanda ka ce kai zaka dafa mun da kanka! " Zaro idanuwa ya yi jin abin da ta ce, cikin sanyin murya ya ce"Mine, kinsan ban iya dafa irin wa'inan abincin ba! Please ki fad'i wani abun" Hannu ta d'ora a kai tare da fashewa da kuka mai tsuma rai kaman wacce a ka mawa mummunan abu.... _Hey 👋 lovies💞! Show me some love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 121* A tsorace ya ke kallon ta har yen dube-dube ya fara irin yana neman abin da ya sa ta kuka dinnan, volume din kukan ta ta kara cikin sauri ya zauna a gefen ta tare da jawo ta jikin sa cikin taushin murya ya ce "DanAllah mine ki yi shiru! " "Oho! "Ta fad'a a shagwabce har da make kafada tana mai cigaba da kukan ta, rasa abin yi ya yi aikuwa caraf ya chapki bakinta Tirjewa ta fara yi saboda right away ba shi ta ke bukata ba, ganin yanda ta keyi ya sa shi sakin ta ba don ransa ya so ba! K'awar da fuskarta ta yi saboda yanda ya kure ta da jajayen idanuwan sa, hannu ya sa ya juyo da fuskar ta nan ta runtse idanuwan Dariya ya yi yana jan karan hancin ta "wayyo yunwa! " Ta fad'a kaman zata yi kuka, ajiye ta ya yi a kan kujera tare da tsugunawa a gabanta ya ce"mine please na had'a miki wani abun daban? " Mak'e kafada ta yi"toh muje ki taya ni! " "Ni bacci na ke ji"ta fad'a tana kokarin kwanciya akan kujera, mikewa ya yi , cikin mutuwar jiki ya fara tafiya ganin ta rufe ido Tana jin ya tashi ta bud'e idanuwan tana kallon bayansa, gani kawai ta yi ya tsaya, cikin sauri ta rufe idanuwan ta, karasowa wajen ta ya yi yasake tsugunawa, a hankali ya ce "Fruity!" Dum gaban ta ya fad'i saboda tasan miye ya ke nufi in ya kira ta da hakan "I miss you fa! Please in kin gama cin abinci ko round daya ki bari muyi! "Ya fad'a cikin sanyin murya yana shafa sliky fuskar ta Wani tausayin sa ta ji ya kama ta saboda rabon su da suyi making love yanzu kwana hudu kenan ko rage zafi kuma bata bari ya yi saboda gabadaya yanzu bata son yana ko tab'a ta ne amma tasan abu ne mai wuya hakan ya yiyu barin ma da ta da ri ga ta saba mai da jikin ta, tana jin lokacin da ya mike a hankali ta sake bud'e idanuwan ta tare da raka sa dasu, ajiyar zuciya ta sauke tare da gyara kwanciyan ta lokacin da ya shige kitchen. Da taimakon Google ya samu ya tuka ma ta tuwo din har da miyan kuka duk da ba karamin wuya ya sha ba amma ya ya iya tinda shi ya sata a condition din da ta ke Yana tsaye ya hard'e hannayen sa a kirjinsa yana kallon yanda ta ke shan baccin ta, a cikin baccin ta ta ji kamshi ya cika ma ta hancin a hankali ta hau bud'e idanuwan ta,  caraf ta sauke su a kan sa Da sauri ta mik'e tana dada bude sleepy eyes na ta da kyau "kar dai baka gama dafawa ba? " Ta tambaya tana Adduan Allah yasa ba mafarkin hadadden kamshin tuwo da miyan kuka ta keyi ba "Kalli nan! "Ya fad'a yana nuna mata stool da ya ajiye abinci, wani irin yawu ta had'iye tana lashe labban ta cike da kwad'ayi Jawo stool din ta yi gabanta sannan ta fara bud'e rufeffen plate din gaban ta, wani irin lumshe idanuwa ta yi saboda kamshin da ya bugi hancin ta "Ruwan wanke hannu! "Ta fad'a kaman an fixgo maganan daga bakin ta Dan zaro idanuwa ya yi tare da juyawa da sauri yana fad'in "Oh sorry! " Chan sai gashi ya dawo da bowl a hannun sa, mik'a ma ta ya yi ta wanke hannun ta sannan ta yi bismillah Zama ya yi a gaban ta tare da kura ma ta idanuwa cike da dunbin sha'awarta sanda tayi kusan loma uku kafin tasan ta mai tayi Murmushi ya yi yana fad'in"ke dai ki cigaba da cin abinki" Bata ma wani ci dayawa bah ta ture sauran, dole shi ne ya ci sauran saboda daman na cikin mutum daya ya yi googling Kallon sa ta yi ta ce"but I thought ka ce baka iya dafawa ba! " Phone din sa ya mika ma ta, cikin rashin fahimta ta karb'i phone din ta yi tare da duba screen din nan ta ga ashe searching ya yi "Thank you so much Pumpkin! "Ta fad'a tana mai murmushi, gyada kai ya yi kawai saboda ba halin magana a lokacin dalilin abincin dake cikin bakin sa Yana gama cinyewa ya kai plates din kitchen nan ya ga ashe bai gyara in da ya b'ata bah ai nan ya hau gyara wa wanda hakan ba karamin bata mai lokaci ya yi bah Zuly da ya ji shurun ya yi yawa ta bi bayansa nan ta tarar ashe gyara yake yi, tsayawa tayi daga bakin kofa tana kallon sa Sanda ya gama kafin ya juyo ya ganta, ware hannun sa ya yi alaman tazo gare sa, ajiyar zuciya ta sauke sannan ta nufi wajen sa tare da rungumesa Lumshe idanuwa ya yi yana shafa bayanta, a hankali ya d'auke chak tare da ficewa da ita daga kitchen din, straight cikin d'aki ya nufa da ita Yana ajiye ta a kan gado gaban ta ya fad'i, haurawa kan ta ya yi, cikin rawar murya  ta ce "Bari na wanke baki na! " girgiza kai ya yi tare da sa hannu a bakin sa alaman ta yi shiru, button din rigar ta ya hau tsincewa cikin sauri ta rik'e hannun sa "Please bakina yana warin miyan kuka! " "Ai ba ke kadai ki ka cin abinci mai miyan kuka ba! "Ya fad'a tare d'aura bakin sa a nata.... Yanda ya bar ta haka ya dawo ya sameta kuma har lokacin ba ta daina kukan da take yi ba, cikin rashin jin dadi ya karasa in da ta ke Tana jin an hau saman gadon ta had'iye kukan ta tana share hawayen fuskar ta kaman ba kuka ta keyi bah "Mine! " Mik'ewa tayi da sauri tare da wucewa toilet saboda bata son ya fahimci kuka ta keyi, shafa gashin kan sa ya yi tare da runtsa idanuwan sa saboda shi gabadaya ya kasa fahimtan ta Tana fitowa ta zauna a bakin gado a lokacin har ya sa kaya "Mine miye ke damun ki ne? "Ya tambaya cikin sanyin murya, girgiza kai ta yi tana sa kayan ta Wajen ta ya dawo tare da rik'e hannun ta yana mai kallon jajayen idanuwan ta, a hankali ya ce"Baki son ina tab'a ki ko? Baki son muna samun intimacy ko? " Murmushin yak'e ta yi tana shafa fuskar sa cikin tsananin son sa, girgiza kai kawai ta yi tana cewa"ni kawai ina son mu koma gidan ne na gaji! " "It's ok bari na yi magana a nema mana ticket! Wait ma wani gida daya zamu koma? "Ya tambaya a zuciyar sa kuma Addua ya ke Allah yasa ba na 9ja zata ce ba "Gidan Ammi! "Ta fad'a a takaice,wani irin dadi yaji ya ziyarci zuciyar sa cikin sauri ya mike yana fad'in "Bari na fara parking din kayayyakin mu!" Murmushi kawai ta yi tare da kwanciya tana bin sa da ido kafin ka ce kit har bacci ya yi a won gaba da ita.... Farkawar ta da wuya ta kalle ta ajikin sa ma'ana har flight din su ya tashi, d'ago fuskar ta yi ta kalle sa, "Sannu da tashi! "Ya fad'a yana ajiye magazine din hannun sa, murmushi ta yi tare da turo baki tana cewa "Shine baka tashia ni bah? " "Afuwan!  Bana son katse miki bacci ne shiyasa amma am sorry! " A hankali cikin romantic voice ta ce"I love you more than words can explain! " "Same here mine! "Ya fad'a yana kissing forehead din ta.... Sanda suka isa Dubai tukunna Mourad ya kira Fakhih ya zo ya d'auke su a airport Maimakon ya ga Fakhih kawai ai nan ya ga zugan su Qudsiyah, Fakhiha, Momina dakuma shi kan sa Fakhih sun shigo cikin airport din, kowa ka gani bakin sa a washe kaman an musu albishiri da Aljanna Girgiza kan sa ya yi yana shafa fuskar Zuly da ke kan cinyar sa"sun zo fah" Mikewa ta yi a gajiye tana ya mutsa fuskar ta "sorry koh! Kin kusa hutawa! " Gyada kai kawai ta yi, hannu ya d'aga saboda ya lura a cikin dukkansu babu wanda ya gan su "Gasun chan! "Qudsiyah ta fad'a cikin murna lokacin da ta hango su, ai nan suka runtuma wajen su cikin murna Ai ba su hankara ba kawai suka ga Qudsiyah da Fakhiha na kokarin rungume Zuly "Zaku fad'ar da ita ne? "Mourad ya fad'a cikin tashin hankali, tsayawa suka yi suna kallon juna chan kawai suka fashe da dariya "Wayyo Sweet daga hugging sai kace zamu fad'ar da ita? "Qudsiyah ta fad'a tana hararan sa "Ai sai kuyi hugging din ta daya bayan daya ko ba haka ba? "Ya fad'a yana kallon Fakhih da ke ta zabga murmushi Shafa gashin kansa ya yi yace"ai kuwa kar su mana asara ba! " Jawo Zuly da ke kallon su cikin sha'awa ta yi tare da rungume ta tana cewa "To sai anyi hugging din" Dariya dukkansu su ka saka kafin aka hau gaishe-gaishe kafin suka wuce mota "Kai yaya wallahi kai good striker ne! "Fakhih ya fad'a cikin zolaya Sune kai Zuly ta yi saboda kunyan da ta ji ya rufe ta, a haka a haka suka dinga hira har suka karasa gidan Ammi... Gatan da Zuly ta gani no be small saboda ko ta wani bangare kulawa ta ke samu, Ammi kuma bata gajiya da had'a mata kayan kwalama kuma da kanta ta keyi Ko spoon ba ta d'auka a gidan daga kwanciya sai sallah sai fita yawo gashi kuma Mourad ya koma wajen aiki, Taso a barta ta je gida amma Ammi ta ce a'a kuma ba yanda ta iya haka ta hakura balle ma ba wani abu ta rasa ba, musamman Ammi ta sa aka had'o ma ta abubuwa daga 9ja saboda kwad'ayin Zuly... 3months later... Zaune ta ke a bakin dressing mirror na d'akin Ammi saboda yanzu a nan ta ke, ko kadan bata bada chance din da Mourad zai ce ta zo su kwana ba sarai ya gane cikin ta ba mai sa jaraba bane kuma ya lura Ammi na d'aure mata gindi saboda da zaran dare ya yi sosai bata Barin sa ya fita da Zuly amma yakan faki idon Ammi in bata nan ya je ya la-latsa  ta...  Cikin ta take shafawa a hankali tana jin farin ciki na ratsa ta har magana ta na yi ita kadan ta, yanzu cikin ta watan sa hudu kenan ciff, har ta fara sak'an su huluna masu kyau da showel kuma komai uku-uku ta keyi,  kullum sai su Fakhiha sun tsokane ta saboda yanda ta ke nuna son cikin har rasa wanda ya fison cikin a cikin familyn a keyi saboda kowani bangare shiri suke sosai, kuma suma komai uku-uku su ke yi saboda yanda suka ga Zuly ta daga cewan su uku ne a cikin jikin ta,  Wani sa'in ma kuka ta ke musu Idan suka ce bai kai haka ba shiyasa kawai suka barshi a yanda ta fad'a din, abu kad'an babies dinmu abin dariyan ma har sunaye sun rad'a wa yaran da ko motsin su ba'a fara ji ba! Ammi ce ta shigo da cup din kunnu a hannun ta saboda shi Zuly ta ce zata sha, Tsayawa ta yi a bakin kofa tana cewa "Ohh Allah ZulynMourad kar dai ko shafa mai baki yi ba kuma sarai kinsan mura ki keyi kalan anjima ki kasa bacci ko!?" "Ammi na, magana fa na ke musu! " ta fad'a tana turo baki, karasowa Ammi ta yi ta ajiye kunnun a kan dinning wanda yake cike da kayan kwad'ayi Wajen wardrobe ta nufa tare da d'aukan ma ta kaya har da rigan sanyi tana fad'in"to maganan ya isa haka shafa mai kizo ki sa kaya!.. Ganin da tayi ta turo baki yasa Ammi karasowa wajen ta tana bud'e lotion had'e cewa... Ko dai na shafa miki da kaina ne? " "Zan shafa! "Ta fad'a cikin shagwaba Shafa kan ta Ammi ta yi cikin tsananin son ta ta ce"Yauwa good girl! " Ba b'ata lokaci ta shafa mai din tare da sanya kayan da Ammi ta chiro ma ta, tafara cin abinci kenan Qudsiyah da Fakhiha suka shigo "Sannu fah maman uku! "Suka fad'a cikin had'in baki,gira daya ta d'aga musu saboda kofin da ke bakin ta, sanda ta cire tare da had'iye kunnun da kyar ta ce "Mun fushi ku koma!" "Haba dai! Kuyi hakuri mana Allah kin gannin nan na yi bala'in gajiya saboda yau mun shiga theater ni da sweet a haka ma gudowa na yi saboda na samu na muku sai da safe! " Qudsiyah ta fad'a tana zama a kan kujeran dake facing na Zuly, kallon Fakhiha da tayi kalan tausayi Zuly ta yi ta ce"ke fa? " Ita ma zama ta yi ta ce"kin ga am sorry kawai! " Zata yi magana kenan ta ga Qudsiya na tura kosan ta a baki, zaro idanuwa ta yi ta ce"what? Na ga kawowa ya kama ta ace kin yi amma ya na ga kina tayamu ci " "Am sorry mu ci tare Allah yunwa na ke ji sosai! " Caraf Fakhiha ta ce"Toh shine ba zaki je kitchen ki d'eba ba? " "Ke dallah! "Ta fad'a tare da hararan ta, kurb'an kunnun Zuly Fakhiha ta yi da sauri ganin bata kallon ta "Nikam na shige su miye ne ku ke mun haka? " "Abincin ki akwai shiga rai ne gabadaya sai na ji da nima ina da cikin"Fakhiha ta fad'a tana turo baki Ya mutsa fuskar Qudsiyah ta yi ta ce"Nikuma wallahi na kosa kunmun aure na koma 9ja! " Dariya Zuly tayi ta ce"Allah yasa kina koma gida a ce an sa ranan ku ke kuma Allah yasa yau ki samu! " Ba kunya suka ce Ameen,rufe bak'in su da wuya Ammi ta shigo cikin d'akin "Yaushe kuka zo? " "Yanzu Ammi! "Su ka fad'a tare da gaisar da ita, sun jima sosai kafin suka wuce in da Qudsiyah zata koma asibiti ita kuma Fakhiha ta wuce gida Zata haura ta koma d'akin su taji kafafun ta sun rik'e, yar kara ta kwala tare da zama a wajen stairs tana miyar da numfashi kaman wacce ta yi gudu Ganin har kusan minti talatin Zuly bata dawo ba yasa Ammi bin sawun ta, ciki sauri ta karasa ganin ta a zaune akan tiles Mikar da ita  Ammi tayi sannan cikin kulawa ta ce "Lafiyan ki kuwa? " "Ciki na ne yake murd'awa! "Ta fad'a tana damke hannun Ammi saboda  yanda ciwon ya sake ciyo ta A hankali Ammi ta shige da ita cikin d'aki, da kyar ta samu ta yi sallar isha! Tana idar wa kuma ta birgine a wajen, Ammi ce ta kawo ma ta kopi mai cike da ruwan zamzam wanda ta topa mata Addua a ciki, tana sha kuwa taji ciwon ya lafa nan zufa ya rufe ta kafin ka ce me har idanuwan ta sun shige ciki, A kan cinyar Ammi Zuly ta d'aura kan ta inda Ammi  tafara aikin shafawa tana kuma jin gaban ta na fad'uwa nan ta fara Kara to Addua a cikin zuciyar ta, ba da jimawa ba bacci ya d'auke Zuly.... Nishi da Ammi ta  ji ne ya farkar da ita daga baccin da ya fara d'aukan ta a zaune saboda bata jima da fara baccin ba, cinyan ta ta hau shafawa saboda a nan ta bar kan Zuly Caraf ta ware idanuwan ta jin kaman babu kowa a kan cinyar ta, bata tashi saukar da idanuwan ta ko Ina ba sai a kan Zuly  dake kwance a ta kofan toilet Mikewa ta yi da Sauri tana fad'in Adduoin sa da suka xo bakin ta "Miye faru? " ta tambaya cikin tashin hankali, Zuly na jin muryan Ammi ta fashe da kuka saboda daman daurewa ta keyi don kar ta tasar da Ammi "Ammi cikina! Zan mutu Ammi! "Cikin kuka da zafin ciwo ta fad'a wa  Ammi da ta yi mutuwar zaune a gefen Zuly Hannu Ammi tasa ta shafo abin da ta ke gani kaman jini saboda gabadaya tunanin ta ya gama gushewa Hannun Ammi ta riko zata yi magana kenan ta ji damshi a hannun da ta rik'e, kasancewan akwai full light a wajen ya sa Zuly ganin abin da ya ke hannun Ammi Cikin tashin hankali Zuly ta zaro idanuwan ta tare da fasa ihu wanda ya dawo da hankalin Ammi, kafin ka ce me har numfashin Zuly ya fara kokarin fita daga jikin ta saboda yanda ta ke ji Dakyar ta ke fuzgar numfashin ta sai so take ta yi magana amma gabadaya bata iya wa saboda ko kalmomin ma kasa had'awa a cikin kwakwalwar ta tayi Kafin ka ce miye wasu irin zufa suka tsatsafo mata dukda uban sanyin da aka yi, fizge fizge ta soma cikin radaddi da zafin ciwo Ammi ce ta riko hannun ta cikin tashin hankali sai kokarin nusar da ita take yi amma ina.. Zuciyar Zuly ta yi nisa daga karshe ma numfashin ta Tsayawa ya yi chak kaman d'aukewar ruwan sama... _Tirkash....._ _Hey 👋 lovies💞! Show me some love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 122* Birkice wa Ammi ta yi gashi kofan proof ce babu daman a ji su, jijjiga Zuly ta hau yi tana kiran ta cikin tashin hankali "Waya...! "Ta fad'a had'e da mikewa da sauri, dube dube ta fara tsaban tashin hankali ma bata hango sa ba kuma a fili ya ke daga karshe ma fita ta yi daga cikin dak'in Wani button da ke manne a jikin bango ta hau dannawa babu kaukautawa nan yen aiki suka soma fitowa da sauri saboda yanayin da ake danna  bell din kaman babu lafiya Ammi suka hango tsaye tana tana kai kawo ga zufa ya jik'e ta, wajen ta suka nufa da sauri suna tambayan ta abinda ya faru cikin ladabi Bata iya magana ba sai nuna musu d'akin ta ta keyi nan suka shige suma... Taimakon gaggawa aka hau bawa Zuly lokacin da suka isa asibiti din, Ammi ta sha kuka har ta gode Allah kuma har lokacin bata kira kowa ba a takaice di kwana Ammi ta yi a kan sallaya tana sallah da Addua mai tarin yawa wa Zuly... Washe gari... A mugun gajiye da fargaba ya koma gida saboda jiya da kyar ya iya aikin sa a asibiti saboda gabansa da ke ta fad'uwa wanda ya haddasa mai rashin sukuni adaddafe ya gama komai na sa ya dawo gida gashi Sam basirar kiran gida bai zo mai ba barin ma da Qudsiyah ta ce mai komai kalau. Gabansa bai gama fad'uwa sanda ya shiga cikin parlour dafe kirjinsa ya yi yana ajiye wayar sa a hannun kujera, juye-juye ya fara yana neman inda Zuly zata bullo saboda a yanda ya san ta in har ba'a gida ya kwana ba to lah shakka ba zata koma bacci bayan rana ya fito ba har sai ta ga dawowan sa Haurawa ya yi sama cikin rashin jin dadi, straight d'akin Ammi ya nufa, bud'e kofa ya yi wani kamshi ya bugi hancin sa a hankali ya lumshe idanuwan sa, Wani irin bud'ewa ya yi saboda ganin kaman ya ga datti a d'akin Ammin sa, a hankali ya fara takawa wajen da stain din jinin Zuly ya ke Chak ya tsaya yana jin kwakwalwar kan sa na tsincewa "Ammi! " ya fad'a cikin rawar murya had'e da bude kofan bayan gida ganin babu kowa ya sa ya fita daga d'akin cikin tashin hankali, Yana sauk'a ya hadu da wata yar aiki d'auke da basket din abinci a hannun ta ji ya yi gabansa ya fi na ko yaushe fad'uwa cikin sanyin jiki ya tambaye ta abin da ya ke faruwa Nan ta fad'a masa Zuly ce babu lafiya abinci ma zata kai musu asibiti yanzu, bai tsaya tambayan miye same ta ya cesu tafi saboda yana fargaban abin da zata ce... Zaune ta ke a kan gado Ammi na bata baki saboda irin kukan da ta keyi, kuka ta keyi sosai kaman ranta zai fita saboda abin da ta ji doctor ya ce musu Shigowar su Mourad ne ya sa suka kalli kofan lokaci daya da, idanuwan sa bai fad'a ko ina ba sai akan idanuwan su daya yi mugun kumbura Wani irin kuka mai tsinka zuciya Zuly ta fashe da shi lokacin da ta ga Mourad, cikin sauri ya Karaso wajen su yana kallon Ammi da ta kawar sa fuskarta saboda bata son ya fara jin mummunan labari daga bakin ta "Our babies! "Ta fad'a cikin kuka had'e da rik'e shi gam, dan runtse idanuwan sa ya yi kafin ya bud'e su wanda a lokacin har sun sauya Kala zuwa ja saboda ya gane abin da ta ke nufi da hakan Hawayen fuskarta ya soma share mata saboda kukan ta ya fi komai d'aga mai hankali"its ok Allah zai bamu wani kinji? " Ya fad'a cikin kwantar ma ta da hankali, girgiza kai ta soma yi ya rungumeta a jikin sa wanda hakan ya yi daidai da silalowan hawaye daga idanuwan sa wanda hakan ya sa Ammi sauke ajiyar zuciya saboda tasan rashin hawayen sa zai iya jawo mai matsala gwanda kawai ya yi hawaye din Goge hawayen ya yi da sauri tare da cire ta ajikin sa yana sakar ma ta da Murmushin yak'e "Doctor ya ce azo kuma bazan iya barin ta ita kadai a nan ba so ka je! "Ammi ta fad'a a hankali, mikewa ya yi tare da jan hancin Zuly ya ce "Ki daina kuka kinji? Kin san bana son kukan ki koh?  Kuma kar ki damu in Allah ya yarda next month zan sake baki wani cikin kinji? "Ya karasa in a funny way wanda hakan ya sa Ammi murmusawa amma Zuly kam kallon sa kawai ta keyi saboda ita kadai tasan ya ta ke ji a cikin zuciyar ta kuma tasan Mourad din ma ya fad'a ne saboda ya kwantar ma ta da hankali , ya fad'a ne kawai saboda yana son ta d'auke maganan a ranta while she can hear kukan zucin da ya ke yi!  tana jin yanda ya ke hawaye acikin zuciyar sa Mikewa ya yi tare da ficewa da sauri,  kasancewan babban asibiti ne yasa ya je wajen counter ya tambayi waye doctor in charge din case din Zuly nan aka yi directing din sa... Shuru ya yi yana kallon yanda bakin doctor ke motsi, murmushin takaici ya sake tare da mikewa cikin harshen larabci  ya ce"gabadaya maganan da kake fad'a shirme ne saboda matata bata tab'a yin ciki ba balle har azo ga maganar zubarwa! " Mikewa ya yi yaje wajen wani computer da ke cikin consulting room din tare da kunnawa ya ce"Excuse me!  Hala dai bata fad'a maka ba saboda binciken mu ya nuna cewan har sau uku matar ka tana yin ciki kuma suna kaiwa 4th months daidai ta ke zubarwa and the most baffling thing among it shine wannan karan ba ta sha ba amma kasancewan ta sa ba yasa maganin sticking a mahaifar ta gashi kuma jikin ta ba kowani magani ya ke karb'a ba, you ought to understand everything saboda kai ma doctor ne dukda ya ke ba a wannan fannin ka yi specializing ba amma nasan ka gane! " Gabadaya tinda doctor ya soma bayani komai nasa ya tsaya chak! Ji yake kaman ya d'ora hannu a kai ya dinga rusa ihu ko zai ji saukin abin da ya keji a zuciyar sa "But... " "No thank you! "Ya fad'a tare da ficewa ba tareda ya jira jin abinda doctorn zai sake fad'a ba... Ko cikin asibitin bai koma ba ya wuce gida saboda yanda zuciyar sa ke mai suya, so kawai yake ya je ya sha maganin sa inba haka ba zuciyar sa zai iya fashe wa kuma baya son ya mutu yanzu har sai ya hukunta Zuly akan kashe rai da take yi... A chan asibiti kuwa tin suna sa rai ga dawowan Mourad har suka cire rai, ba karamin damuwa Zuly ta yi ba saboda tasan by now ya san komai Ammi ce tasa aka kawo mata wayarta sannan ta kira su Fakhih ta fad'a musu halin da ake ciki, cikin tashin hankali suka iso asibiti, Qudsiya da Fakhiha kam kuka suka dinga yi barin ma da suka ga yanda Zuly ta dawo lokaci guda sosai ta basu tausayi Fakhih ma san da ya yi kwalla ita kuma Maram jikin ta ya yi sanyin sosai she also couldn't hold back her tears barinma  da ta ga yanda suke ji da cikin, kowa ka tab'a "babies din mu suna hanya..., Allah sarki ashe ba nasu bane tinda har  sun  koma... " "Ku dubo mun pumpkin dina? Ku ce mai inason magana da shi! DanAllah ku kira mun shi!  I really need to talk him! " Ta fad'a cikin kuka sosai Rungume ta Fakhiha ta yi itama tana sake fashewa da kuka"kai bana son shashanci fa!" Ammi ta fad'a cikin zafin rai saboda even she is not herself so ta ke yar mutane ta samu lafiya saboda this crying they are crying(hhhh A.U can relate)  bazai haifar da d'a mai ido ba "Ke ja dubo Mourad a gida! "Ammi ta fad'a a hankali saboda ta san yan chan gida yana rigzar kuka Mikewa ya yi ya fita inda Ammi ta miyar da dukkan hankalin ta kan Zuly, hannun ta  ta rik'o ta ce "Haba ZulynMourad din ta! Ki daina kuka kinji ko ke baki yarda da kaddara bane? Haka fa Allah ya kaddara!  Please ki daina kuka kin dai ji yace zai miki wani cikin? Kar ki damu wani cikin inshaAllah za ki sake haifan wani ukun kinji? " ta fad'a tana share hawayen ta girgiza kai Zuly ta fara yi tare da shagwabe fuskar ta ta ce "Oho! Ba uku zan haifa ba! " Murmushin yak'e Ammi ta sake ta ce"Hudu ki keso kenan? " Girgiza kai ta sake yi ta ce"hudu kuma Ammi? Ni uku sau biyar zan haifa a lokaci daya! " Zaro idanuwa Ammi ta yi su kuma sauran basu san yaushe suka fashe da dariya ba "kaiii... Wannan zalama har ina? "Qudsiyah ta tambaya tana share hawayen fuskar ta "Erh mana guda 15 zan haifo muku lokaci daya ko baku so ne? "Ta tambaye su tana jan hancin ta "Nikam ban k'i ki haufo mana 50 a lokaci daya ba wallahi waya ga ZulynMourad an tashi a aiki! "Ta fad'a cikin zolaya Kaman zata fashe da kuka ta ce"Kin gan su ko Ammi" "Sorry kinji? Yanzu bari na had'a mana abinci sai muci? "Ammi ta fad'a tana kokarin mikewa "Nikam Ammi da kin bar abincin nan wallahi! "Ta fad'a a hankali hawaye na sake taruwa a idanuwan ta, babu yanda ba'a yi da ita a kan ta ci abinci ba amma tak'i daga karshe ma fashe musu ta yi da kuka babu yanda suka iya haka suka hakura... A gida kuwa Ammi na koma wa ya shige d'akin Ammi, toilet ya shiga ya je ya dauko towel da ruwa, haka ya dinga goge jinin da ya bushe yana matsawa da hannun sa har san da ya ga wajen ya fita tass kafin ya bari kuma yana goge wa yana hawaye Bai tashi fashe wa da kuka ba sanda ya gama shanye maganin sa, hoton Zuly ya d'auko yana kallo yana kuma kara volume din kukan sa! Da ba dan sound proof bane kofan da babu wanda bazai ji kukan sa ba acikin gidan Lokaci daya kammanin sa ya sauya, ya wani rame kaman ba shi ba, idanuwan sa da labban sa sun yi shegen ja, daga karshe ma karfin maganin ya Lula dashi duniyar bacci.... Wani irin tausayin su ne yake tsinkawa Fakhih zuciya, shafa fuskar yayan sa ya yi yana tuna lokacin da ya kira domin sanar da su kyakyawan labari lokacin da Zuly ta yi ciki, tunawa ya yi da d'akin da yayansa ya yi furnishing da kansa saboda babies din su wanda ko maman babies din ba ta san ni yana tuna lokacin da Mourad ya ce "Dude wallahi ina cikin farin ciki!  Can't believe nan da wasu watanni zan zamo uba! Zan zamo dadyn babies, wallahi ji na ke kaman na jawo sauran watannin da suka rage! " "Kai yaya wannan zumudin fa? " "Allah dai ya kaimu kuma insha Allah zan karb'i leave a asibiti in ya saura mata one month ta haihu! " "Ai ko baka nan mu zamu je da ita! " "Hmmm bazaka gane bane kasan condition din mine so na ke ta sauk'e nauyin da ke kanta kuma wani sashi na yana cike da fargaba saboda basan ya haihuwan zai zo ma ta ba kasan she's not too well shiyasa na ke son a yi komai a gabana! "Ya fad'a a hankali...... mikewa Fakhih ya yi tare da kashe mai Ac sannan ya fice daga d'akin!... Fitowar ta kenan daga wanka wanda ya yi daidai da farkawar sa daga bacci, a hankali ta Karaso wajen sa jikin ta d'aure da towel Zama ya yi tare da had'e ransa tamau kaman bai tab'a dariya ba, murmushin yak'e  ta d'aura a kan fuskar ta saboda a halin yanzu shine abin da zata iya yi "Idan jinin ya d'auke you will get me pregnant again ko?"ta tambaye sa tana kokarin d'aura hannun ta a kafadarsa "Don't you dare touch me da wannan hannun na ki! "Ya fad'a babu alaman wasa a muryan sa, turo baki ta yi kaman yanda ta saba sannan ta karasa haurawa kan gadon Ganin tana son runguman sa ya sa shi hakad'a ta da karfi wanda da ba dan tana kan gado ba to da ta ji ciwo Arazane ta ke kallon sa sai so take ta yi magana amma ta kasa, cikin rawar murya ta ce"miye na yi maka?  in na maka laifi a rashin sani toh Sorry I love y... " Bai bari ta karasa ba ya daka ma ta tsawa wanda yasa ta sakin fitsarin da bata shirya saboda kid'ima "Keep your sorry! Why! Why!! Ban tab'a tunanin haka daga gare ki ba! I thought duk duniyan nan babu wanda ya kai ni sa'an mata! Har nake cewa dama haka Allah ya hallici kowace mace ina Adduan Allah ya bawa kowani mazan kirki irin ki saboda yanda kike to me you're so innocent, so loving, so perfect you're.. You're... Ashe kallon kitse na ke mawa rago ashe da haka duka mata suke da _maza sun fad'i_.... Am highly disappointed in you! " Cikin kuka ta ke girgiza kan ta sanda taga ya kai aya kafin ta ce"don't judge me haka! Just hear me out I can expla.... " "Shhhh.. Keep quiet... Ya fad'a yana sa hannun sa a baki, cikin kunan rai ya ce... Explain my foot.. Explanation na ki zai dawo da yaran da kika yi wasting din su ne? Answer me"ya karasa da karfi "Let forget about  the past we can still make another baby! "Ta fad'a cikin kuka Wani irin bugu ya kai wa gadon tare da nuna ta da yatsa ya ce"make baby! Ai babu ni babu kara wasting time dina a kan ki! Wato in miki wani cikin ki kara zubarwa? " Cikin kuka ta ce"Wallahi ba zubarwa na yi ba!  Haka Allah ya kaddara! Already Allah ya riga da ya ce zan samu miscarriage so let move on" Wani hawayen da suka zubo mai ya share tare da cewa"get lost " "Babu inda zani, let talk about it please "ta fad'a in a pleading tune "Babu abinda zanji go! Get lost I say! "Ya fad'a cikin ihu sosai, ganin zai mike ya sata riko kugunsa tana cewa "Babu inda zani you must hear me out! " "Kin ci sa'a bana dukan mace da yau sai na miki wanda ko moruwa ba zaki sake yi ba! Ki sake ni ko Kuma yau dinnan na dawo beast din ki! "Ya fad'a babu alaman wasa a muryan sa Wato in ran Zuly yayi dubu to ya b'aci, sakin sa ta yi cikin fushi tace "Alright ina cewa kayi na tafi? Fine zan tafi Kuma bazan sake dawowa ba, ana ma maka magana kana nuna kai mai zuciya! To ai ba kai kadai kake da zuciyan ba nima nan Ina da shi! Kama samu Ana ma lallaba ka!"ta fad'a cikin b'acin rai chan ta sausauta muryan ta ce "Haba pumpkin! Bai kama ta muyi haka da kai ba! We can talk about this please kayi hakuri kar kasa shaitan yaci galaba a kaina! " "Shaitan!  Kika ce? Kinmanta har kisa kinyi! " "Shhh kadaina!  Nace maka ma daina ko so ka ke zuciya ta ta buga ne? "Ta tambaya cikin d'acin rai wasu hawaye masu zafi na silalo ma ta "I don't care!  Ki tafi kawai bana son ganin ki!  Ko mai kama dake bana son ganI ki  tafi kafin ranki ya fi nawa b'aci!"ya fad'a tare da shigewa toilet Durkusawa ta yi tare da fashewa da kuka mai tsuma rai, azuciye ta mik'e katon khimar din ta ta zura akan towel din jikin ta tare da d'aukan bag din ta, wajen study table din d'akin ta nufa, wani abu ta rubuta a paper Tana ficewa shikuma na fitowa daga ban d'aki, kaya yasa tare da tada sallah abin sa..... Washe gari..... Babu in da ba'a nemi Zuly ba acikin gidan nan amma ko alamar ta babu, Ammi duk ta gama tsurewa gashi number ta baya shiga Mourad kaman baisan abin da ake yi ba saboda jinyan zuciyan sa da ya keyi gashi ya garkame kofa babu halin a fad'a mai abin da ya ke faruwa bah.... Abu kamar wasa har aka yi wata uku babu alaman Zuly Ammi da sauran mutanen gida har sun rame saboda tunani, kullum sai Ammi ta kira Umma ko zata ji labarin Zuly daga karshe ma Umman ce ta ce ya Zulfa saboda sun kwana biyu basu yi waya saboda gabadaya numbernta baya shiga! Ammi have to lie akan sunyi tafiya ne da Mourad saboda bata san ya Umma zata d'auki zancen ba barin ma da suka riga suka sanar da ita zubewar cikin Zuly Gashi Mourad ko alaman damuwan hakan babu tattare da shi amma chan kasan zuciyan sa damuwa ce cikin tipa shi bai ce ta tafi ba shi fa yana nufin Ta fita daga d'akin ne amma shine ta yi fushi ta tafi har da rubuta wa wai kar ya neme ta!  To ta fi ruwa gudu karma ta dawo din Ganin abun nashi ba na masu hankali bane yasa Ammi bud'e  masa ido akan dole sai ya nemo yar mutane Kuma ya fad'a musu abin da ya faru a tsakanin su Cikin kunan rai ya fad'a musu komai bai karasa rufe baki a Ammi ta d'auke sa da gigitacciyar Mari wanda ya sa hi hango Zuly a gidan ta na USA(hhhh nace tukunna dai...) "Ashe baka da hankali ban sani bah! Babu bincike babu komai ma kama ma kori mana yarinyan kirkin nan! "Ammi ta fad'a cikin d'acin rai "Nasan such an innocent soul ba zata aikata irin wannan abun ba, amma yaya ina tunanin ma ya tafi? Yanda yarinyan ta ke da hakuri har kana tunanin an had'ata da auren wanda bata so shine zata cire cikin sa dake jikin ta! Kai baka yi tunanin maybe shi mijin ne mai zubar ma ta da cikin ba?  You're incredible bro"fakhiha ta fad'a tana hawaye Ji yayi gabadaya jinin da ruwan jikin sa sun daina aiki gabadaya! Shi fa tunanin hakan bai zo mai bah, Karin su ce kit har hawaye sun wanke mai fuska "Shashashan banza gwanda ka je ka dawo min da yarinyan mutane in ba so kake nayi fushi da kai ba.... Babu inda Mourad bai nemi Zuly ba amma ko kuran ta babu, gidan ta ma na chan US da yake tunanin zai sameta yen aiki suke ce  bata zo na! In ka kalli Mourad sai ya baka tausayi saboda yanda ya dawo, har pic din ta ya kai wa police an manna sa da ransom mai yawa wa wanda ya samu labarin ta.... Lokacin da ya koma Dubai ba karamin tausaya mai suka yi saboda yanda ya koma, gashi baya kwana biyu ba'asa masa drip ba saboda yanayin jikin sa... _Hey 👋 lovies💞! Show me  love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 123* Duk wanda yake da kusanci da su dole zai gane something is definitely wrong da wannan family din saboda kowa ya rage walwala duk sun rame har da Maram mai sabon cikin itama tana cikin damuwa don ma Ammi tana yawan kwantar musu da hankali Da karshe kam ma dukkansu cewa suka yi zasu koma 9ja don dubo ta, ba b'ata lokaci kuwa suka hau shiri harda Qudsiyah mutumiyar kirki..... ABUJA, NIGERIA... Lokacin da suka isa Abuja basu sauk'a a koina ba sai a gidan Zuly nan yen aiki suka ce ba ta zo ba nan hankalin su ya sake tashi, Wiwiwi ka kejin sautin kukan Mourad na tashi, kirjinsa Kuma na wani irin bugawa kama ba shi ba, hankalin su Ammi d'ada tashi ya yi Ba b'ata lokaci suka wuce dashi Asibiti sai anan suka sanar da su Baban Momina isowar su.... Bayani suka musu a kan abinda ya faru nan Lutfiyah ta hau doka salati, taso fad'a musu abin da ya faru amma kasancewan halin da Mourad ya ke ciki ya sa ta yi Shuru saboda bata son sake d'aga mai hankali.... Bayan an sallamo su a asibiti ne suka sanar wa Umman Zuly halin da ake ciki, kuka ta dinga yi sosai jin an ce watanni 6 kenan da b'acewar Zuly daga gida.... Wani tunani ne ya zowa Fakhih nan ya d'auki waya tare da kiran Iqbal ko Allah zai sa a dace amma shima cewa ya yi bai ga Zulyn ba! Abin Mourad kuwa sai gaba yake yi!  Abin ka da mai ciwon zuciya dama ai sai bawan Allah yafara aman jini, wani sa'in ma Idan abin ta ciyo sa baya iya numfashi da kansa dole sai an taimaka mai da Oxygen.... Zaune ta ke a kan kujera three sitter ita Kuma Yusayrah na zaune a kasa tana aikin danna mata kumburerren kafar ta saboda cikin da ke jikin ta Fitowar Hibba da kofi a hannu ne yasa Zuly kallon ta da kodedden idanuwan ta wanda a halin yanzu jajaye ne saboda yawan kukan da ta ke yi Cikin shakekiyar muryar ta ta ce"ina fatan baki samun sugar da yawa ba? " "Eh ban sa ba!" Hibba ta fad'a cikin ya tsine tana mik'a ma ta kopin hannun ta, sipping ta yi kad'an tare da ya mutsa fuskar ta tana cewa "Salamatu ki keji! Yanzu DanAllah baki yi tasting bane ko Kuma sabon salon muguntan ki ce haka? " Murmushi Yusayrah ta yi tana cigaba da abin da ta ke yi " toh ke kika ce karna sa sugar da yawa fa! " Hibba ta fad'a a hasale tana komawa kitchen, ajiyar zuciya Zuly ta sauke tare da lumshe idanuwanta, jan hancin da Yusayrah ta ji tana yi ne yasa ta d'ago kan ta tare da d'aura su a kan ta A hankali ta mik'e tare da zama a gefen ta ta ce"Haba lil(sabon sunan da take kiran ta da shi kenan) yanzu bazaki tausaya mana ba! Kin dai ji abinda doctor ya ce jiya!  DanAllah ki daina wallahi kina sa ni jin wani iri! " "He hurt my feelings! He said I should go! I should get lost! Bai ma ji tausayina ba he pushed me so hard! Allah bazan koma ba kuma ina haihuwa zan bar Nigerian nan gabadaya zan koma inda ba'a san ni ba ni da abin da na haifa! " "In suka tambaye ki Ina ubansu fah? "Su kaji Iqbal ya fad'a lokacin da ya shigo, Ba tare da tunanin komai ba ta ce "Zan ce ya mutu! " (Achan asibitin wani irin jan numfashi Mourad ya yi wanda ya tsorata dukkan su dake zaune a d'akin) Murmushi Iqbal ya yi ya ce"ni dai babu ruwana! Allah bawan Allahn nan na shan wahala wallahi jiya da na gansa san da nayi kwalla, ba ma shi ba duk yen gidan su in kika kalle su sai kin tausaya musu tsabaragen Yanda suka dawo" Jikin ta taji ya yi sanyi saboda she never thought about Ammi and the rest amma fa bata jin zata koma mishi saboda zuciyar ta ya riga da ya bushe! She felt so hurt! Wallahi in ta ce daga ita sai towel da khimar suka dawo Nigeria daga Dubai za'a ce karya ne, she felt so lonely, har jirgin su ya sauka bata daina hawaye ba Bawai yabon kai ba amma tasan bata da wuyar sha'ani, zata iya jure komai a kan wanda ta ke so, ko a lokacin Mourad ya ce ta kawo ranta she will surely give him Ita ko naman jikin ta zai dinga yankawa kullum yana ci bazai dame ta ba saboda tsananin son da take mishi, ko cikin ta ya ke zubarwa ba zata ce zata rabu da shi ba! Amma a kan abinda bai sani ba ya ce ta tafi, in ta tuna kalman _go, get lost_ dinnan sai ta ji gabadaya jin dadi ya kaurace ma ta Ko a mafarkin bata tab'a tunanin Mourad zai ce ta mata _go,  get lost_ba! Hawaye da suka silalo ma ta Iqbal ya goge yana girgiza mata kai"no lil bana son kukan nan! Na farko bawai isheshiyar lafiya gare ki gashi hawan jini which ba'a son a samu a jikin mai ciki!" Hibba da ke tsaye tin da zu tana kallon su ta ce "Ga edd din ta ya kusa cika gwanda in zaki kwantar da hankalin ki to kiyi hanzarin yi saboda time is running " Wata harara ta watsa ma ta saboda daman bawai suna shiri chan chan bane barin ma da tayi sanadiyar dawowan Yusayrah gidan mijin ta! Abinda ta yi bakaramin damun Hibba ya ke yi ba saboda a ganin ta Zuly daman ba sonta ta keyi  ba! To in da tana son ta ai ba zata tursasa mijin ta dawowa da auren shi daya kashe ba... Tab'e baki Zuly ta yi ta ce"Yaya ka jawa Hibba kunne saboda wallahi da ba don condition ba babu abin da zai kawo ni gidan nan don haka ta yi maza ta kama kanta! In ba haka ba itama ta san sauran! " "So sorry lil... Ke kuma ki kiyaye ta! "Ya fad'a yana murmushi, cikin fushi Hibba ta haura sama tana gunagunai, sanda ta haura sosai sannan Iqbal ma ya mike yana cewa "Let me freshen up! " Shafa katoton cikin ta tayi ta ce "Adawo lafiya! " "Na zo na had'a ma ruwan ne? "Yusayrah ta fad'a a hankali saboda yanzu bata iya sakewa da shi kaman da, wani mugun shakkan sa ta ke ji "Haba dai! Dame zaki ji? Da ni ko kuma da wannan b'ukekiyar gefen ki! "Ya fad'a yana sakin ma ta Murmushi Sunkuyar da kan ta tayi tana wasa da pillown dake kan cinyar ta"zamu iya fita strolling? " Ta tambaya"na isa na hana ku? Allah ya kiyaye hanya! "Iqbal ya fad'a tare da haurawa abin sa, d'akin Hibba ya nufa straight tare da bud'e kofa a kan kujera ya hango ta ta wani takure a waje daya kaman mai jin sanyi "Kizo ina son magana da ke!"ya fad'a tare da komawa d'akin sa, cikin turo baki ta sauk'o daga kan kujera, tare da mara mai baya "Miye kike d'aukan kan ki? Ko kin zata bana sanin yanda kike treating din ta a gidan nan?  Toh bari na fad'a miki abin da baki sani ba! Kin ga Zuly she's a life saver! Saboda nasan da ba dan ita da ta taimaka mun ba da yanzu na dawo tarihi! " "Toh ai Dana sanka a lokacin da zan yi saving life dinka I see nothing in that! " "What? Wait na tambaye ki? " Gyada kai ta yi tana turo baki"yanzu aka ce miki ban da lafiya kuma kidney na ke bukata ya za kiyi? " "Ai akwai kud'i ba sai mu siya ba! "Ta fad'a hankalin ta kwance, murmushin takaici ya yi ya ce "Kina nufin bazaki bani naki ba? " Gira daya ta d'aga ta ce"ai akwai so siya kawai zamu yi" "Why ba zaki bani na ki ba? " Girgiza kai ta yi ta ce"nikam gaskiya da wuya! Ba ma wuya ba nasan mama na ma ba zata barni ba so mubar wannan maganan! " "Ita kuma without thinking twice ta bani kidney din ta despite yanda na ke nuna mata tsatsan kyama da tsana! " Arazane ta ke kallon sa, gyada kai ya yi ya ce"tabbas ta bani kidney din ta! Duk da a lokacin ma ba wai ita din ma tana sona bane!  So kibi a hankali saboda a kanta zan iya sakin ki! " Zaro idanuwa ta yi nan da nan hawaye ya fara kokarin silalo ma ta saboda batun sakin da yayi ma ta "Zaki iya tafiya kuma ki tabbata kin bata hakuri nasan zata yafe miki! " yana gama fad'in ya shige toilet abin sa had'e da bank'o kofa! Zama tayi a gefen gadon tana kokarin calming din kanta san da taga ta nutsu sosai kafin ta ja enmatan kafafun ta ta fice daga d'akin... A asibiti sosai hankalin su ya dada tashi saboda condition din Mourad din Ammi da sauran sai kuka suke yi kaman ransu zai fita Shigowa ta yi da sauri har haki ta keyi alaman ba karamin sauri ta sha ba! "Naga Zuly! "Shine abin da ta fad'a tana sauke ajiyar zuciya, Mourad dake tari tsayawa ya yi chak haka sauran ma duk sun zuba ma ta idanuwa ko kiftawa babu saboda gudun kar ya zamto mafarki su keyi "Miye kika ce? "Ya tambaya cikin muryan marasa lafiya, hannu Lutfiyah tasa ta dafa kirjin ta ta ce "I saw Zuly yanzu a hanya ta na komawa gida! " "Miyesa baki taho da ita ba? "Fakhih ya tambaya cikin takaici Harara ta watsa mai ta ce"kai shashashan ina ne? Ai da na kuskura ta ganni nasan kafin muje d'auko ta zata gudu! " "Muje! "Mourad ya fad'a yana mikewa da sauri kaman bashi babu lafiya ba "No! Kwanta mu zamu je! "Ammi ta fad'a tana kokarin gyara mai kwanciya, Buge hannun ta ya yi da sauri, cikin rawar murya ya ce "Miye kika fad'i haka Ammi? Ance an ga Mine kina cewa na kwanta? Na tabbata tana ganin ku zata fece saboda daman nine bata son gani please muje tare kawai" Da sauri Qudsiya ta mik'o mai ruwa tana fad'in wanke bakin ka kar ta gan ka baki duk jini! " Murmushi ya sakar mata tare da karbin ruwan sannan ya wanke bakin sa kafin suka fice ba tare da izinin doctors din ba.... Mamaki ne ya kama Mourad ganin gidan Iqbal ta kawo su bayan Iqbal din da bakin sa ya ce shima bai ga Zuly ba da alaman karya yake mai kenan Shiga gidan suka yi da sallama inda suka sami Hibba zaune tana kallon Tv, amsawa ta yi tana tarban su da murmushi saboda samsam bata gane su bane saboda kod'ewan da suka yi "Bari na kira muku mai gidan! "Ta fad'a tare da haurawa abin ta "Oh Allah wai nikam lil yaushe zamu je kasuwa ne siyo kayan babies! Allah na matsu gashi ko irin su keke, bahon wanka da sauran su bamu siya b.... " Maganar ta ne ya makale lokacin da idanuwa ta ya sauk'a a kan su Ammi da suka zuba mata idanuwa suna kallon ta "Kar ki damu nayi order din komai nan da kwana uku zasu i... "Itama maganar ne ya makale mata lokacin da ta hango su zaune Mikewa suka yi gabadayan su suna kallon ta daga sama har kasa, zuciyoyin su fal yake da tambaya barin ma da suka ga tsohon ciki tattare da ita "Mine! "Ya kira ta tare da sauke ajiyar zuciya, wani irin tsaki taja saboda haushin sa daya turnuke ta lokaci guda duk da uban tarin tausayin sa da ya ke cike a cikin zuciyar ta Kasancewan ta yi nauyin yasa bata iya juyawa da sauri ba har yayi nasaran riko hannun ta, Wani ihu ta fasa wanda ya sa shi sakin ta da sauri "kar ka kuskura ka tab'a ni! I don't wanna see you!  Ka tafi! " Ta fad'a cikin kuka sosai, "Mine sorry I love you! " Ya fad'a da sauri tare da fara kokarin kneeling a kasa cikin sauri ta rik'e sa tana cewa "Babu abin da zaka ce  na chanza mind dina! You said go get lost! You said that to me!... Ciza labban ta tayi da karfi sannan ta ce... I hate you fo... Bai bari ta karasa ya had'e bakin su waje daya..... _hmmmm..._ _Hey 👋 lovies💞! Show me  love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 124* Ture sa ta yi sa karfi wanda yasashi yin luuu... Zai fad'i saboda rashin kwarin jikin da yake tattare da shi, zaro idanuwa Suka yi ganin center glass a bayansa wanda mutum na fad'uwa a kai Idan bai rasa ransa ba zai iya rasa spinal cord na shi Cikin tashin hankali Zuly ta kwala kara tare da runtse idanuwan ta tana dafe kasan cikin ta da taji ya murd'a ma ta saboda tashin hankali da take gani... Kafin ya kai ga kaiwa kasa Iqbal da ke tsaye shi da Hibba tindazu suna kallon abin da ya faru ya yi azaman tare sa Ajiyar zuciya suka sauk'e lokaci guda ganin bai kai kasa ba, Zuly kam da idanuwan ta ke runtse sai girgiza kai ta keyi tana ya mutsa fuska Idanuwa suka zuba ma ta har shi Mourad da idanuwan sa ya yi mugun ja saboda tashin hankali, ganin yanda ta keyi ne yasa tari sark'e shi Nan ya hau yi babu kakkautawa, hankalin su Ammi dadda tashi ya yi saboda tashin hankalin da ke gabansu, a hankali ta bud'e idanuwan ta ta sauke su a kansa daya yi durkushe a wajen kafarta yana ta zuba tari ga jini guda guda na fitowa "Ammi! "Zuly ta fad'a cikin zafin ciwo tana kokarin tsugunawa saboda bata jin zata iya cigaba da tsayuwar, cikin sauri Ammi ta Karaso tare da rik'e ta "Bayana zai balle! Zan kwanta! Wayyo Allah ki rik'e mun kar ya balle! "Ta fad'a cikin kuka tana damke hannun Ammi A hankali Ammi ta ce"Mu tafi asibiti nakuda ce ta zo ma ta!" "Edd din ta saura kwana goma fa! "Hibba ta fad'a tana kallon draman da ke faruwa a gidan nasu "Je ki d'auko bag din ta da sauri! "Iqbal ya fad'a ma ta cikin tsawa ganin zata b'ata musu lokaci, Mourad da tinda ya ji ance nakuda ya mik'e yana kokarin rik'e ta "Karka tab'a ni! "Ta fad'a cikin masifa kaman ba ita a kace nakuda ta keyi ba, d'auke hannun sa ya yi da sauri su kuma suka fice daita zuwa asibiti Ai suna isa doctor ya ce a rufe Mourad saboda condition na shi, aka shiga da Zuly labour room! _WASHE GARI_ Duk yanda sukayi  Zuly ta haihu kasawa ta yi sai kuka take musu kaman ranta zai fita ga karfin ta ya gama karewa saboda ko numfashi ma da kyar ta ke furzawa Gashi irin nakudan nan mai zuwa da dawowa ne (wanda zaka ga gadan gadan haihuwa ya zo amma daga baya sai ya lafa) Zaune suke dukkansu suna kallon ta, ta wani rame ta Kara bak'i kaman ba ita ba, idanuwan ta har sun fi da shiga ciki "Ashe gobe birthday dinmu da kuma wedding Anniversary dinmu! "Ta fad'a a hankali tana kallon Umman ta da ke zaune tana matsa mata kumburarrun kafar ta Murmushin yak'e Ammi ta yi tare da shafa gashin kanta da ya fito da gaban hula ta ce "happy anniversary and birthday in Advance! " "Yauwa Ammi na thank you! Dama kuma na yi ordering din cake harda kayan da zan sa! Amma kuma wannan cikin zaimun cikas! "Ta karasa tana turo baki "Sorry ko! " "Yauwa Ammi na"Fakhih ne ya shigo yana cewa "Doc yakusa isowa fa! " "Gwara ma yazo kawai saboda can't wait su fito duk da uban wahala da nake sha a kansu! "Ta fad'a tana shafa tulelen cikin ta cikin shauki Kalan tausayi ga dawo da fuskar sa ya ce"ZulynMourad DanAllah yaya ya shigo ya ganki? " "Ni bana son ganin sa! "Ta fad'a tana kokarin sauk'a daga saman gadon, takawa tafara yi tana kai wa tana komowa a cikn d'akin nan suka fahimci abin ne ya sake matso ta Addua Ammi tayi a cikin ruwa Zuly ta sha, nan da nan wani zufan ya sake rufe ta kafin ka ce me? Tin tana Addua tana sakin nishi mara karfi har ta fara kuka tana ihu Nan doctors suka sake rufuwa a kanta su Ammi kuma suka fita kowa na adduan Allah yasa ta haihu lafiya Har dare fa ana abu daya doctors sun gama gajiya gashi da zaran ance za'a ma ta operation take kara rikice musu akan ita bata so kuma da kanta zata haihu!... "What! This is a total bull shit, taya za'ayi a ce zaku barta ta haihu da kanta bayan kusan hakan bazai tab'a yiyuwa ba! For goodness sake yarinyan nan na da ciwon zuciya tana da hawan jini gashi she is only surviving da kidney daya amma sai kuce zaku biye ma ta da haihu da kanta! "Wani balarabe ya fad'a wa wasu doctors cikin turanci ga takaici ya gama cika shi "Ku kira mijin ta! "Ya fad'a musu yana duba file, kallon wata nurse dake rik'e da wasu file ya yi ya ce"ke kuma ki je kiyi preparing CS document! " "Yes Sir! "Ta fad'a cikin ladabi tare da ficewa... "A gaskiya bazan muku karya ba Bata zata iya haihuwa da kanta ba saboda condition din ta! Asalima women who tend to be living with one kidney kuma suna da matsala a mahaifan su  ba'a basu shawaran haihuwa, ba'a ma son a ce sun haihu the best thing for them shine suna noticing ciki ya shiga ya kama ta a ce su zubar saboda50/50chance su ke dashi ma'ana ko mu rasa abinda ke cikin ta ko kuma mu rasa ta! Am sorry to say that! _Hey 👋 lovies💞! Show me  love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_ *ZULFA* @MHIZZPHYDO A sweet and pitious Romantic love story (¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 125-END* Tashin hankali sosai ya nuna karara a kan fuskar dukkansu, Mourad kam rungume Ammi ya yi tare da sakin kuka sosai! "I knew all this would happen!"ya fad'a cikin kuka, sosai tausayin Mourad ya kama doctor bama shi kadai ba har da sauran mutanen wajen Mikewa doctorn ya yi daga in da ya ke zaune ya zaga wajen Mourad dake kuka kaman ba Namiji ba, handki ya mik'a mai tare da patting bayan sa ya ce "Ba kuka ya kama ta kayi ba doctor, ga wannan papers din kayi signing sai mu shiga da ita theater din a cire abinda ke cikin ta" Karb'an papern ya yi cikin rawar hannu tare da signing, Iqbal kam mamaki ne ya cika sa ganin yanda Mourad ya ke kuka kaman ba namiji ba. Ba b'ata lokaci doctors suka hau shiryawa za'a shiga theater, suna shiga sauran suka tsaya a wajen glass suna kallon su, Cikin zafin ciwo ta ke rola kan ta daga wannan side din zuwa wannan side din caraf idanuwan ta ya sark'e a na Mourad da ya rufe bakin sa da hannu yana kuka A hankali ta mika mai hannun ta alaman ya zo, wani irin farinciki ne ya ziyarci sa cikin sauri ya bar wajen tare nufan ta wajen kofan da zai sada shi cikin theater din Wata nurse ce ta tare shi wai ba zai shiga, ai nan ya bad'e jajayen idanuwan sa da toka yace baisan zencen ba "Ta ya za'a yi kice bazan shiga ba! Kinsan miye kike cewa kuwa! Wallahi sai na shiga" ya fad'a yana kokarin ture ta daga hanya, hayaniyan da Su Ammi suka ji yasa su tafiya wajen su da sauri, nan suka hau bata baki itakuma tayi kameme a hanya wai bazai shiga ba Doctor ne ya fito daga d'akin theater din"ashe ga kan nan!  Wallahi matar ka tak'i bada had'in kai fa!  Ta ce sai ka shigo gashi time is going kuma in ta kai 1:00am a cikin wannan yanayin bazan iya cewa ga abinda zai faru ba" Kallon agogo suka yi a lokaci daya suka ga 12:40am ne "Toh ka shiga mana! "Suka fad'a cikin had'in baki, "Shiga ka chanxa kayan ka kaima kasan yanda abin ya ke! "Doctor ya fad'a yana nuna mai d'akin chanxa kaya! ko b'ata lokaci bai yi ba sai gashi ya fito yana zuwa daidai inda nurse din ke tsaye ya bangaje ta wanda yasa takusa fad'uwa kasa... Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ya hango ta, a hankali ta bud'e rinannun idanuwan ta ta d'aura a kan sa! Murmushin karfin hali ta sake mishi ta mika mai hannun ta ganin ya ja ya tsaya Cikin rawar kafa ya karaso wajen ta tare da fad'awa a jikin ta yana sak'in kuka "Happy birthday pumpkin! "Ta fad'a kaman ba'a cikin ciwo ta ke ba A hankali ya ce"Happy birthday to you too and happy one year anniversary! " "Pumpkin! na baka wahala ko?" Ta tambaye sa tana shafa kansa da ke kan kirjin ta, d'agowa ya yi tare da girgiza ma ta kai "Abin da ka fad'a mun yamin ciwo sosai! Amma for making you suffer sorry I love you! " ta fad'a tana shafa fuskar sa "Let start! " Doctor ya fad'a, rik'e hannun ta Mourad ya yi yana Kallon fuskar ta daya koma wani iri Kaman zata yi kuka ta ce"Naso na haihu da kai na Pumpkin! Naso naji yanda mata keji yayin haihuwa ashe bazan iya haihuwa da kaina ba! " "It's okay haka Allah ya kaddara! "Ya fad'a yana Kallon cikin idanuwan ta! " "In na mutu ka yafe mu kaji? " Hannu ya d'ora a lips din ta alaman ta yi shuru, murmushi ta sake tana cewa"kar ka Kara mun abinda ka yi kaji! " Gyada kai ya sake yi, ganin ta fara fad'in shirme alaman alluran da aka ma ta yasoma aiki yasa shi fara tofa ma ta Addua kuma bai kalli inda ake aikin ba saboda bazai iya jura ba.... 1:30am Tsaf suka gama suka ciro yara hudu amma daya ba rai saboda ruwan da ya sha a cikin ta, gyara su aka yi sannan aka fitar da su inda sauran kuma suka hau dinke Zuly Mourad ya gama tara zufa ko ta kan yaran bai bi ba idanuwan sa na cikin na Zuly wacce bata san inda kanta yake ba sanda suka gama kafin a ka sake ma ta wani allura daban sannan aka fita da ita daga theater room din.... 10:00am... Kowa ka gani ya yi jugum kasancewan yaran ma ba'a kawo musu ba saboda an je duba lafiyan su, wanda ya koma ne ma aka basu a cikin Kwali Basu wani b'ata lokaci ba aka sallaci yaron tare da kai sa gidansa na gaskiya.... A hankali ta fara bud'e idanuwan ta ya mutsa fuska ta yi tare da sanya hannun ta akan cikin ta, murmushi ta sake tare da karasa bud'e idanuwan na ta "Alhmdllh ta farka! Fakhih kira mana doctor! "Ammi ta fad'a cikin murna "Narasa abin ciki na ko? "Ta tambaya cikin son danne kukan ta, girgiza kai suka hau yi, a hankali ta sauke ajiyar zuciya tana lumshe idanuwa tana mai jin farin ciki na ratsa ta "Zan zauna baya na yana ciwo! "Ta fad'a wa su Umma dake tsaye a gefen ta! "Kibari doctor ya zo kinji! "Qudsiyah ta fad'a tana shafa goshin ta da ga jik'e da zufa, gyada kai ta yi kafin ta ce "Ina Pumpkin dina? " "Gani nan!"ya fad'a cikin murna lokacin da ya shigo cikin ward din, murmushi ta sakar mai A hankali kaman mai tsoron magana ta ce"Miye muka samu naga babu Wanda yake magana a kai! " "One boy and two girls!" Zaro idanuwa tayi cikin murna, zata yi magana kenan ta ga yanda yanayin fuskar su ya ke "Kuna bani tsoro! Miye ya faru! "Ta tambaya gabanta na fad'uwa Zama ya yi akan plastic chair din gefen ta sannan ya rik'e hannun ta, a hankali ya ce"actually yara hudu kika Haifa amma daya ya koma" Runtsa idanuwan ta tayi tana jin ba dadi a ranta, cikin dauriya ta ce"Allah yasa mai ceto ne! " "Ameen! "Suka amsa in chorus A hankali ta ce"Ina sauran suke? " "Suna zuwa! "Doctor da shigowar sa kenan ya fad'a, ai kuwa sai ga nurses uku sun shigo kowannen su rik'e da baby Karban babies din suka yi kowa na fad'in tabarakallah Masha Allah saboda kyau musamman baby girls din wanda suka d'auko komai na Zuly kuma ana kyautata zaton hasken Mourad zasu d'auko shikuma baby boy din kaman sa Sak da Mourad amma bai d'auko hasken sa ba saboda wajen kunnen sa da suka hango(kun gane yawancin babies ana gane hasken su kokuma duhu su daga kunne ne!) Ita Zuly kam ma ba ta bi kan matan ba tafi focusing a kan Na mijin saboda tashi daya ta ji son yaron fiye da dukkan su acikin zuciyar ko dai saboda shi namiji ne ban sani bah(hhh) Shikuma Mourad akan wacce ta fi kama da Zuly ya ke, kowa ka gani murna yake, su Qudsiyah ana chan ana ta faman d'aukan selfie a Snapchat 👻 da yaran..... "Please pumpkin ka bari nayi naming din baby boy dinnan kai kuma kayi naming din baby girls din! "Ta fad'a in a pleading tune! "Anything for you mine! ".... Ranar Suna... Sosai kowa ya sha mamakin sunan da aka sawa yaran harda su masu saka sunan "MOURAD! ZULFA!! dakuma SABREEN(takwarar Ammi!), wow wannan sunan ya yi fa, amma Miye sa sweet bazai mun takwara ba? "Qudsiyah ta fad'a cikin kishi," to ba'a sa din ba!" "Allah ban tab'a had'uwa da masoya irin wannan ba, wallahi sun burgeni! "Hibba ta fad'a tana Kallon Yusayrah da ke sa souvenirs a cikin jakan da aka yi pressing din sunan babies din "Baki ga komai ba! Ai ina gaya miki in kika kalli gadon bayan Zuly ta wajen waist dinta sunan Mourad zaki ga anyi tattoo da shi! " Dariya suka sa gabadayansu sannan suka cigaba da aikin da suke yi. Hidima suna aka yi sosai kaman ba gobe kuma sun samu mutane da dama wanda suka hallarci taron.... "Wai nikam sister laifi na mawa Momina  ne Naga ko barka bata mun ba balle ta Zo suna?” "Aww ai bata da lafiya ne shiyasa ba ta Zo ba!”Lutfiya ta fad'a a hankali "Miye ke damun ta ?"ta tambaya cikin damuwa "Hmmm ai dady ne ya bud'a ma ta wuta akan saita fito da miji shiyasa fa!” "Shi ustaz din fa?" "Har yanzu babu labari saboda har yanzu matarsa!” "Ya za'ayi naga matan nasa!”Zuly ta tambaya cikin takaici "Zan sa Raeez ya taho dashi dakuma matarsa"Qudsiyah ta fad'a lokacin da ta shigo da kofin kunnun kanwa "Bravo Sis! Wallahi ke ta dabance!" Dariya kawai suka yi gabadayan su sannan suka cigaba da hirar su har sanda Mourad ya shigo kafin suka fice.... Sosai Zuly ta buga kan Matar Ustaz da nasihohi wanda yasa jikin ta yin sanyi Har gidan su Momina suka Je amma banda Zuly saboda Mourad ya ce babu inda zata je Suna ganin yanda mom ta dawo jikin kowannen su ya yi sanyi Da murmushin karfin Hali ta tarbe su inda mazan suka fita tare da barin su biyu Straight wajen baban Momina suka je suka mai gaisuwa sannan suka tambaya yaushe iyayensa zasu zo.... Kan kace Miye har an sa rana, farin ciki a wajen Momina kam ba'a magana, tashi daya ta warke ta murmure kaman ba ita ba.... Anyi auren Mom da Usataz da kuma Raees da Qudsiyah, ko wani bangare farin ciki ake, anyi taro sosai inda Zuly ce kirjin biki donma Mourad yana kawo cikas Bayan an kai amare da washe gari suka koma Dubai abinsu, Zuly harda kuka Wai bazata koma ba, Dakyar dai suka lallashe ta suka tafi _DUBAI_ "Mine baki fad'a mun batun cikin da suka zube ba! "Mourad da ke rik'e da Zulynsa saboda yanzu sunan Zuly ya tashi daga Zuly ya koma Mine itakuma tana Kiran namijin da Mou dina Ajiye Mou tayi a kan gadon sa bayan ta gama bashi nono sannan ta karb'i Zulyn Mourad a hannun Mourad Domin  shayar da ita A hankali ta ce"some words should better be left unsaid!" Murmushi kawai ya yi tukunna ya ce"Miye sa kika sawa mishi Mourad! " "Saboda Mourad wani suna ne mai matukar muhammanci a rayuwa ta, Ina mugun son mai sunan saboda for me he's the best thing that ever happened to me, I love him so much!  Toh why bazan mishi takwara ba? "Ta fad'a tana Kallon kwayar idanuwan Mourad Cikin shauk'in so ya ce"I love you more Mine! "... _10years later...._ Sosai abubuwa dayawa suka faru a rayuwan su, Mourad da Zuly dakuma small Ammi sun girma an saboda yanzu shekarar su goma goma Small Ammi a wajen Ammi ta ke da zama saboda Mourad ya riga da ya bata, Qudsiyah ma ta haifi yara biyu, Fakhih kam 4 su Iqbal kuma har yanzu Allah bai basu bah Zaune suke a park inda suke having date da ita da Mourad su kuma yaran na wasa a wajen da yara ke wasa, da gudu wata yarinya ta taho tare da fad'awa a jikin Mourad cikin larabci ta ke cewa "Wayyo Abuu! Kaga wata yarinya chan ta hana mu wasa! " "Ta hana ku wasa kuma? "Mourad ya tambaya cikin mamaki saboda yasan halin yaransa da tsokana, wani sa'in ma koran yara suke yi amma yau sun ce wata ta hana su wasa Mikewa yayi tare da d'aga Zuly yace"Mine let go and see wace yarinya ce ta hana Zulynah wasa" "Gaskiya nima zan so ganinta"Zuly ta fad'a tana kama hannun Mourad Wata yarinya wacce bazata wuce 5 yes ba suka gani a zaune tana rubuta abu a kasa alaman ita ma wasa ta keyi "Fine girl! "Zuly ta fad'a tana Kallon kyakyawan yarinyan,  ko iskan da ta kwaso Zuly yarinyan bata shaka ba balle tasan tana yi "Kodai kurma ne? "Mourad ya yi guessing yana Kallon ta, a hankali ta d'ago fararen idanuwan ta wanda yasa Zuly komawa baya Cike da tsoro ta kalle sa Kawar da idanuwan ta tayi tana cigaba da wasan ta, chan ta mike kaman wata mai aljanu, juyawa ta yi tana cewa "Mutum ya daina kwala mun Kira! " Kallon juna suka hau yi "ni ba mahaukaciya ba ce!" Yarinyar ta fad'a tana Kallon Zuly, zaro idanuwa Zuly ta yi ta ce "nashiga uku!  Pumpkin wallahi a cikin zuciyata na yi wannan maganan" Bata gama rufe baki ba wani mutum ya yazo yana cewa"oh Allah dama anan kike ai tin d'azu nake kiranki" Bata bashi amsa ba illa wucesa da tayi tana cewa"saduwan alkhairi! " "Kuyi hakuri fa! Haka ta ke"ya fad'a cikin larabci tare da mara mata baya! " "Mine! I love her and from now hence forth she's my Señorita !"Mou ya fad'a yana murmushi, zaro idanuwa tayi tana Kallon Mourad dake Kallon su "Kin dai ji yaron mi ya ce he loves her sai ku san nayi! Zulynah come let go lick ice cream! "Ya fad'a tare da d'aukan ta sannan suka yi gaba..... *_ALHMDLLH! MASHA ALLAH!! Anan na kawo Muku karshe Littafi na mai suna ZULFA Kuskuren dana yi a ciki Allah ya gafarta mun Allah yasa mun amfana da abubuwan da suke ciki! Littafin ZULFA kirkirerren Labari ne duk Wanda ya zo daidai da yanayin rayuwar sa yasan cewan akasi aka samu.  Actually it's not easy! But with God and you Fans everything seems Easy!_, _My wattpadians, My What'sappiance Thank you so much for your support, care and love I really I appreciate_ Littafi na na gaba.... *_SHUGABA!!!_* *Bismillahir Rahmanir Rahim* "Maganar gaskiya tin randa aka kawoki nan nafara sonki, duk dukan danake miki Allah yaga bada son raina bane, in kin yarda zaki bani kanki wlhy Zan fitar dake ayau" idanuwanta dake lumshe ta bude fesss sai akanshi, zuciyarta wani Irin suya yafara tinda ta shiga wannan wajen yanzu kwana biyar kenan amma ko uffan batace bah cikin tsananin bacin rai wanda ko kadan bazaka gane ranta a bace bane tace "Lallai Yaron nan ka cika mara kunya ...baki bude yake kallonta cikin mamaki soboda yasan dayayi auren wuri toh lahh shakka da ya ajiye sa'ar ta ji yayi tace... "Erh mana kai mara kunya neh wato nufin ka in aka ajiye uwarka zaka iya saduwa dait... Bata karasa bah ya wanketa da marin dayayi sanadiyar fitan kyallen daya rufe rabin fuskarta Atsorace yayi baya sanadiyar ganin abinda bazai iya misiltawa bah, "daman abinda yasa take rufe rabin fuskarta kenan?"yafada acikin ranshi jikinshi na wani Irin rawa...        ★★★★★★★★ "In baka sakeni bah Zan kasheta" tafada tana daukan baby daga keken wasanta "Sai miye in kin kasheta??ai yar kice! Waye da asara?" BabynZuly tafada cikin dacin rai Kallon fuskar yarinyar tayi gabanta yayi mugun faduwa soboda kamanta da tagani tareda baby, amma tsantsan taurin zuciya Irin nata yasa takai bakinta kusa da na baby tace "M²Ina gargadin ka akaron karshe M² in har na kirga uku baka sake ni bah kasheta zanyi babu ruwana dani na haifeta"         ★★★★★★★ Dariyan mugunta yayi yace"Daman kina duniya?" Fararen idanuwanta ta kura mishi tace"baka manta dani bah daman?" "Taya za'ayi namanta da wanda nadawo tasa nadawo dan ta'adda ?... Yanaga kin rufe rabin fuskar ki?" Yatambaya cikeda zolaya hade da yin dariyan k'eta Lumshe idanuwanta tayi sannan ta budesu wanda alokacin sunyi wani Irin fari na ban mamaki soboda bacin rai, yatsa daya ta nuna mishi cikin muryan bada umarni tace"karka yarda musake haduwa dakai soboda wani haduwanmu bazaiyi kyau bah ma'ana komai zai iya faruwa kuma karka manta ko anan nagadama zan iya kashe ka!!         ★★★★★★ Hannun su na rawa suka hau budewa, cikin tsananin firgici suke kallon kujeran datake zaune inda hannunta kawai suke gani tana shafa kan Zakinta wanda yake ta zaro harshe... Bayan sun gama budewa Arsh ya karba na mai Jan kaya wato Zad boy shima cikin firgici yake kallonta shi Sam arayuwarshi baitaba cin karo da mace irinta bah. Gabadaya babu digon tausayi acikin ranta in fact batasan miye tausayi bah... Juyawa yayi wajen su Zad boy inda banda kuka babu abinda sukeyi Ahankali yataka zuwa gabanta, idonta a lumshe yake kaman mai bacci amma azahirin gaskiya dukda tabasu baya babu abinda bata gani Cikin sanyin murya yace" SHUGABA danAllah adan sausautawa Zad boy hukuncin ya mai tsauri dayawa" Ganin ko bude ido batayi bah yasashi barin gaban ta cikin sanyin jiki Cikin dakewar murya yace"Danish!!, Ka kawo kayan aikin nan" Cikin tsananin firgici Zad boy yafara magana" danAllah karku cire min azzakarina ku yafe min bazan sake bah!!!" cikin kidima Amaya dake sharban kukan nata hukuncin take kallon kujeranta sai asannan tasan nata hukuncin farilla neh akan na Zad boy nan da nan taji ta karaya taji duk fansan datake nema ya bace gabadaya taji ta yafe musu Ganin sun nufoshi ana kokarin danne shi tace" ku dakata inace soboda sun min fyade kuka yanke mana wannan hukuncin to  Ni Amaya nayafe musu don haka kubarmu mutafi" Mikewan dasuka ga tayi neh yasa su Arsh sunkuyar da Kansu zuciyansu duk ba dadi amma babu wanda ya isa yakara furta ko da kalma daya yanzu Cakk numfashin su Zad boy yadauke dalilin ganin wanda basu taba zato bah....        ★★★★★★★ "Señorita wlhy ina mugun sonki kibani dama plsss"yafada cikin sanyin muryanshi wanda bashida maraba dana babanshi Kallonshi takeyi cikin takaicin abinda yake fada cikin muryanta mai kamada na iyayi dakuma bada umarni tace" baka da hankali wlhy!!!.... kallonta sukeyi gabadayansu cikin mamakin wace Irin mutum ce ita, Wani katon hoton dake manne ajikin garu takalla tace... Nifa *Ubanka nakeso bakai bah*...         ★★★★★★★ Shafa fuskarta yayi dakyar yace" ke ta daban ce acikin duniyar nan soboda bantaba ganin ko jin makamanciyan ki bah,kina da abubuwan ban mamaki da dama shiyasa nake sonki,na sadaukar dakomai nawa soboda ke and kinsan miye yafimin dadi?....sanin bazata yi magana bah yasashi cigaba da fadin... Soboda Zan mutu akan cinyar wacce na dade ina dakon sonta" Kallon shi takeyi cikin tsananin tashin hankali amma Sam bazaka ceh tana cikin tashin hankali bah , wani Irin tsoro takeji, tasan tasha kashe mutane da hannunta, tasan ta kashe mutane da dama kuma agabanta suke mutuwa sannan take sa abawa zakinta namansu ,bayan tsawon lokaci bata taba jin tsoron kar wani yamutu bah sai akanshi cikin muryanta mai dadi tace "Bazaka mutu Arsh"lumshe idanunshi yayi cikeda jin dadi soboda ko kadan bai zata zatayi magana bah gakuma yanda takira sunanshi sai yaji kaman duk duniya nan babu wanda ya iya kira sunanshi kaman ita kasancewan abinda bata saba ba cos in zata kirashi saidai tace _kai kokuma tayi gyaran murya_lallai yau ranan sa'an shine dukda yana gab da cikawa  ,abin mamakin hawaye yaga a fuskarta daidai sanda ya bude idanunshi ai bai farga bah yaga tafashe dakuka tareda rungumoshi zuwa kirjinta "Wlhy ko ma waye bazai ci bulus bah nayi alkawari saina kashe koma waye daya harbe mun kai"tafada cikin kukan data manta yanda akeyin shi juyar da idonta dasuka kara fari tayi dukda uban kukan datake yi  caraf idanuwanta suka sauka cikin na....    ★★★★★★★ "Kai daya nono daya koda biyu dakuma cinyan dama nake bukata!"wani jibgegen Kato yafada cikin katon muryan shi "Angama ranka shi dade... Amma na mace kake so kokuma namiji?" Wani dake rike da takarda da biro yatambaya cikin labadi "In son asamu neh inason na Farar mace wanda shekarunta bazai haura 20 bah!"... *KARKU BARI A BAKU LABARI SABODA WANNAN DA WANI SABON SALO ZAI ZO* _Hey 👋 lovies💞! Show me  love by following me on my Instagram *Mhizzphydo*_ I will really appreciate it if you do!. _*Vote,comment&share*_