[3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 An dauko wannan littafi daga shafin www.hausanovels.com001.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348138892814 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.hausanovels001.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348138892814 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT __ AISHA A BAGUDO Page 41-42 Jikinasa yaji a lokacin ya daina rawa sai babban dan yatsan kafarsa kadai ke motse . ya dubi takardar gabansa ya dinga kallonta tamkar ma ba takarda ba. yana jin hayaniyya akansa Amman baya gane abinda ake fada ba. ya dauki Biro ya daura akan pepper sai ya tsaya shi kwata kwata bai san yadda ake rubuta saki ba . Mama hafsa da ta fahimci haka tace sawa zakayi kai Abdullah ka saki matarka Aisha saki uku shikenan. ka huta da jaraba . Minal ce ta fado falon ta tana kallon inda yake zaune kmr gunki. Byn tagama jin duk abinda su mami ke cewa. ta tuna da maganar malamin dayake zuwa yana koyar dasu har gida a fannin addini yabata yi musu bayani game da babin aure da saki . yace Allah da kansa ya halicci saki Amman baya sonsa mafi kysunsa ne ayi saki daya . dan haka ranta dake mugun bace " ta isa gurinsa tace yaya ance ba kyau a saki macce saki uku . saki daya ma yaisa dan haka ka rubuta saki daya . Mami ta daka mata wata irin tsawa da frigita gabadayansu, dole ta bar falon . da yake itace magana ta karshe da minal tai masa dan haka ya rubuta saki daya ya turawa mami takardar kusa da kafarta. ya dafe goshinsa da kirjinsa lokacin daya ya fita haiyacinsa wani juwa yaki kansa nayi Amman yana nan a gurin bashi da niyar barin gurin . Mami ta dauki pepper ta duba ta Gani tace ko rabin saki kamata nagode balle odindin daya. Tace kana iya fita . ta Mike tsaye itama mama hafsa ta karba ta Gani tace an dai rubuta sakin . yanzu nan za'a kai mata mami tace yanzu kuwa tun dare bai mata ba aje akwana cikin duhu a gidan gyatumi tace eh . Aisha na nan kwance yadda Abdullah yabarta Amman kmr anyi mata duka haka tarinka ji ajikinta da zuciyarta tamkar yadda ta ji a dazu. ahankali taji karar mota bbu wanda ta bawa ranta sai Abdullanta ne . ta danyi murmushin ta sake kudindinewa. wai idan yashigo ya dauka tayi bacci ,. Amman a yadda ta jiyo ana bude kofar cikin gidan ana shigowa da hargowa tasan bashi bane. tayi sauri tashi ta zira rigar baccinta yayinda tarinka jiyo maganganu a falo ana hade kiran sunanta. Yasa ta juya tana duduba gefe da gefenta ta wawuri wani zani da tayi wanka dashi dazu ta daura ta sanyo hijabin sallah ta fito . Karo na farko kennan da mami ta taba ganinta . a lokacin mami kmr ma ba a cikin haiyacinta take ba. saboda tana son taga wacce mayyar yarinya ce ta kama mata ZUCIYAR Abdullah. kawai taga fitowar AISHA. ba haka taso ta ganita ba. Yar yarinya Yar cikinta sai da suka kalli juna ita da mama hafsa . akwai wani sirri dake jikin suruka da uwar miji wanda dukkansu sai da suka ji shi ajikinsu saboda shi dama namiji adan aka halicce shi daga jikin mahaifiyarsa byn wani lokacin sai ya koma jikin matarsa .. to wannan sinadarin ma yayi matukar tasiri azuciyar kowanne su dan daga mami har Aishar haka sukaji . Mama hafsa ma kanta saida ta Raina yarinyar tace ,"ho ni hafsa yanzu Abdullah kan wannan abar yake wani hauka da tashin kai . ko me zai ci ajikin wannan "oho". Mama hafsa Tace kinga ungo wannan kinji. mijinki ne ya sake ki. AISHA ta tsaya tana kallonta tana son manna mata hauka ta gane matar tun farko zuwan da suka yi gidansu. mama hafsa tace karba ki duba mana kin tsaya kina bina da idannu . idan kinga zaki iya tafiya yanzu to ga hanya nan a bude take idan kuma sai gobe ne ma duk daya. Dan za'a kulle musu gida mami dake zaune kasa magana tayi. AISHA tasa hannu ta karba takardar jikinta na rawa. bata bude ba kmr yadda matar ta umarceta dan tasan haka din ne . tunda ga mahaifiyar mijinta nan zaune . Tana tsaye ta rasa abin yi ta sake ce mata ciki zaki shiga ki dauki abinda zaki dauka . dan nasan kina fita zaki samu bus din zata kai ki wannan banzan lungun naku . Ta juya ta shige ciki koda ta shiga din idanunta dishi dish bata ga wani abin dauka ba . sai silifas din wanka tasako a kafarta ta fito. minal ce ta fado . kmr anjihota tace mata Aisha ki koma ki canza kaya , Aisha shr sai bin minal da idanu take minal tasake yin magana muke ki canza . AISHA ta dan dube ta tace nagode minal bari naje kawai ahaka.. Minal tace to Amman...sai kuma tayi hade saki hannunta ta shiga cikin dakin nata ta dauko hand bag dinta ta biyo ta dashi . wanda a wannan lokacin har ta nufi get , minal tace direban dayakawo su mami yabita . yakaita ka tabbatar ka kaita gida . zaiyi magana ta nunashi da dan yatsanta tana huci tace wlh idan baka kaita ba idan dady ya dawo a bakin aikinka. Tuni ya tsorota da maganarta dan yadda yakeji dadin aiki gidan idan ya rasa shi ai ji zai yi tamkar ya rasa ransa. minal kuwa sai kwafa take tamkar dai yadda dady yake idan ranshi ya baci . Dole tasa direba yabi bayan Aisha wanda har tayi nisa a tafiyar kafa . Minal ta koma ciki ta riske mami tana kuka dama ita kadai ta biyo su . ahankali tace mami meyasa kikayi haka byn kinsa kema kina da ya'ya mata , yanzu idan mu akawa haka wazakiji ....meyasa ma kike kinta byn ita din jininmu ce cikin sheshekar kuka ta juya ta bar falon mota tashiga ta tuka da kanta. da hannuta da bai gama kwarewa ba. dady ma ya hanata tuki Amman ba yadda taiya . Da taimakon Allah tazo gida . ita kuwa mama hafsa dadi goma da shirin kafin wannan gadddafin uban nasa ya dawo sai dai yatadda faiza a gidan haka ta rayawa aranta . Koda ya sauketa da taimakon Allah tashiga lungunsu . Amman tana shiga gidan ta yanke jiki ta fadi bbu wuta a garin lokacin. ga sanyi kowa na ciki daki . usman ne ya fara fitowa da kyandir yana haska jin alamun faduwa .ai kuwa yaga Aisha kwance shame shame. nan da nan ya jefar da kyandir din hannunsa yasa ihu . Allah yasa kafin kyandir din yakara kasan ya mutu . ya shiga kiran su inna kafin ma yayi wani yunkurin sai gasu gabadayansu banda aliyu har da mlm abu . inna ta kamata agigice yayinda gabanta ke dukan tara tara suka dagata. usman kuwa sai kuka yake yana kiran sunanta . a dakin inna aka kwantar daita . gabadayansu bbu wanda ya runtsa aranar. Gashi taki yiwa kowa magana. inna ce ta dauko rigarta ta sanya mata ganin yanayin ta jikinta ta bacci ce. bata boye komai na jikinta ba. sai da safe ne ma ya umar ya tsinci takardar sakin nata a zaure inda ta fadi . Tun zuwanta sai yanzu aka fara gane kan al'amarin Amman har yinin ranar bbu wanda tayiwa kwakwarar bayanin abinda ya faru. saki dai gashi nan a rubuce anyi shi. mlm abu yake tambayarta itama iyakar abinda ta iya cewa kennan . sakinta yayi bbu wani bayani data kara akan haka . duk tsawon lokaci bbu wani mai cikakken sukuni a gidan. mlm abu yace inda Allah ya rufa asiri shigar dare tayi bbu wanda yaganta da sun dada shiga uku ga masu zundensu sun siyar da yarsu . Ko magana bata iyayi dama can yaya . kafin dare kuwa sai zazzabi har da frigita. haka suka kwana a kanta cike da tashin hankali . mlm abu yana mata tofi a ruwa ana bata . da safe ma cutar karuwa tayi sosai har da su ciwon ciki wanda shi yafi matsa mata ma alokaci . Bbu wanda yasan da zuwanta sai isu isun su. sai ko da yamnar da inna ta turawa aunty Maryam cewar tazo Aisha na gida ba lafiya ,to a ranar ma ahaka suka kwana dan ciwo cikin har yafi daga masu hankali sosai duk dauriyarta in tana ciwo. Amman sai da inna tasan cikin ya damunta sosai. inna ta jika mata kanwa ta bata har ungurnu duk zafinta sai da tasha. Amman still ciwo sai gaba yake kafin asuba har suma ta dinga yi ya umar ma sai da zubda mata kwalla. kafin safiya ta farfado Amman duk tafita haiyacinta kallo daya zaka mata tabaka tausayi. kuma har a lokacin cikin bai daina ciwo ba. da safe mlm abu yake cewa inna kawai ina ganin zuwa gobe su tafi daita can ka'oje gara tayi zamanta can kyauye. gurinsu mlm . yana ganin ciwon nata akwai alhinin wannan mutuwar aure ciki . can mlm dahiru ya dinga mata rubutu dangana tana Sha. Inna tace haka za'a yi . ma tsira ma daga surutun mutane. Aunty Maryam ce ta katse su da sallama tashigo suna gaisawa da mlm abu tana tambayar me jikin . yaya yusif ya shigo shima da kunun gyada mai zafi a kwano ya siyowa AISHA . Dan yaji inna tace Sam taki cin komai. da kansa yashiga ya zauna a gefenta ya tsiyaya a Kofi yace ta tashi tasha . daga rufar inna take jiyo mlm abu yana yiwa aunty Maryam bayanin abinda ya faru . A rikice aunty Maryam din tashigo rumfar inna tana zabga salati ganin yadda Aisha takoma cikin kwana biyu . Ganin kashirban yasa aunty Maryam kuka. inna ke kara mata bayanin rashin lafiya. aunty tace ai inna ina ga asibiti kawai zamu tafi yanzu . duk wannan jike jiken ba zai yi ba . daman can zan tafi na biyo naga jikinta nata. idan yakamata mutafi asibiti sai mutafi .. Usman tasa ya nemo masu taxi da kyar AISHA ta iya daga kai ta kalli aunty Maryam tace ki barni kawai aunty zan warke a gida . tace dan Allah tafi can kina cikin daki ne zaki warke. baki fita an nemo miki magani ba . A irin kayan data bayar arabawa mutane lokacin aurenta akwai ragowa guda biyu . su aunty ta karba gun inna tasa mata. suka fita har da yaya yusif . da kyar ta iya kai kanta baki titi . Yayinda cikin nata ke dameta . Yana sake murdawa . ta rike cikin sosai tana cicije lip's dinta . Suna isa kai tsaye aunty Maryam tasa aka wuce daita gurin likita.. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 43-44 Suna isa kai tsaye aunty Maryam tasa aka wuce daita gurin likita . Doctor salim shine akan duty da haka da saurinta tace doctor taimaka kanwata ce bbu lfy mun rasa gane kan ciwon nata .wani irin ciwon ciki ne yake damunta . Ita kuwa Aisha a lokacin ji tarinkayi tamkar mutuwa ce tazo mata saboda balain ciwo dake ji ajikinta sai zufa take hade da tsinkewar zuciya . Tayi sharkaf a gado dr salim ya karaso kanta ya zuba mata idanunshi sosai tayi kmr batasan yana kallonta ba nan da nan yace a sauya mata daki . Yaba ta taimakon gaggawa , ya jima yana checking dinta sannan ya daura mata drip din magani . Allurar bacci aka mata sannan ya fito yana sake tambayar aunty Maryam game da ciwon tana masa bayani a karshe tace bari taje tayi reporting a bangaren su ta dawo. Dr salim ya dawo dakin ya zuba mata idanunshi sosai bacci take Amman daga Gani tana jin jiki ya dinga kallonta kmr wata halitta ce da bai taba ganin irinta ba . tamkar diyar wasu manya ko kusoshin gwanati a cikin Nigeria . Ya jima yana dube dubensa da aune aunensa Amman gabadaya kacokan hankalinsa ya daura akanta . Ragowar marasa lfy ma wani likitan ne ya karba . Hatta scanning shi yayi mata sannan ya dibi jininta ya auna.. Aunty Maryam ta dawo har kusan uku yana nan gurin Aisha sai da zai tafi sallah ne ya fito ransa a dan bace yana nannade hannu riga zai yi alwala yake cewa aunty Maryam . Kikace sister din kice yarinyar nan tace kanwata ce mana doctor me faru daita cikin fargaba ta amsa masa ya sake dubanta yace tana da aure ne ?. Aunty Maryam tace tana da mana amarya ce ma yace ina mijinta ? Aunty tayi Jim na wani lokaci sannan tace bayanan yayi tafiya me yafaru ne doctor ta fada jikinta na rawa . Ya kara bata fuska sannan ya kauda kai yace ciki ne daita bai kai wata daya ba .. Yacigaba akan samu wasu mata idan sun samu ciki sai suyi ta ciwon ciki . To itama ina ganin tana cikin wannan jarin Amman duk da haka ya nuna ta Sha wani abu ne wanda bai kamata ta Sha ba shine ya sake janyo abun yayi worse har cikin yake kokarin zubewa . Amman Allah yasa bai fita ba . Dr salim ya numfasa yace sai a kiyaye . Ya tsugunna zai fara alwala aunty tayi gaba da sauri zuwa dakin da aka kwantar da Aisha tana zubda hawayen tausayin.. Dr salim yayi shiru yakasa alwala yayi matukar bakin ciki jin matar aure ce duk tunaninsa bata da aure koda ya fara aunata ya gane tana da shigar ciki . Sai dai ya rantse ko cikin shegene daita yana sonta haka.. Bai taba ganin yarinyar da ta tayar masa da hankali lokacin guda ba sai ita . Komai nata irin wanda yake so ne , tunda ya zauna kusa daita kamshin jikinta yake shiga hancinsa da gangar jikinsa shi yasa har bai so fitowa ba . Yaso yakasance tare daita yayi ajiyar zuciya ya dafe kansa yace kai..Kai Kai har sau uku sannan yace Amman dole na bincika idan bbu yadda zanyi dole sai hakuri kowaye wannan mijin nata yamasa shigar sauri ya ja tsaki . Aunty Maryam ma har jikin gadon takarasa tana baccinta ta zauna a gafe ta ruko hannuta ,tana kallonta da irin balain kyan data kara ga ciki . Amman Abdullah ya saketa meyasa ? komai ba jikinta ya canza hatta gashin kanta yafi da tsawo ,fatarta tai balain gogewa daga Gani Abdullah ya jiyar daita dadi Sosai . Ta sake kallon fuskarta tace yanzu cikin Abdullah ne ajikin Aisha ?tana maganar tamkar wanda Aisha ke jinta sai kuma tasa tana goge hawayen dake xubo mata ... MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 49-50 Aunty Maryam ta turawa inna cewar likita ya kwantar dasu, saboda har zuwa la'asar Aisha bata farka ba. ga tunanin yaranta a gida . dan haka bbu wani jimawa sai ga inna da usman sun iso zuwansu yabawa aunty Maryam damar tafiya gida . Dr salim yatashi aiki Amma Sam ya kasa tafiya gida ya barta Kuma yana can office dinsa zaune . yayinda tunaninta ke fizgarsa zuwa gareta "dan haka cikin sanyi jiki ya Mike zuwa dakin da take . Kwance take har yanzu bacci take kusan awanni biyar zuwa shida kennan da kwantar daita . A sannan ne ya gaisa da su inna cikin girmamawa. yaji ajikinsa cewar duk yadda akayi jininta ce dan ga tsabar kamanin nan a bayyane hatta namji da suka gaisa yake fada a ransa . Ahankali yakara yiwa inna bayanin ciwon. inna jinjina kai ko kadan batayi kama da masu ciki ba shiyasa tayi ta banka mata abubuwa tana Sha . Dr salim yace Amma ina ganin tana farkawa komai zai zama daidai. inna tace Allah yasa . Yakasa sakewa dasu inna a gurin ,dan haka ya karasa kanta yana dudduba komai ,ruwan magani ma ya dade da karewa ya zubawa fuskarta ido gabansa ya dinga faduwa anya kuwa ba zai mutu ba idan yarinyar nan ta tafi batare da ta zama tasa ba ,. hannuta kawai ya taba wajen zare drip Amman wani abu yaji har tsakiyar kansa. da sauri yayiwa su inna sallama ya fita har ya bar harabar gurin yana shinshina hannushi daya taba nata . Ko minti goma bai yi da barin wajen ba tafara motsi usman yakaraso wajenta da sauri inna ma ta matso kanta. ahankali take bude idanunta har ta bude su duka. har tana kokarin tashi inna tayi saurin kama hannuta ta Mike zaune , wannan tashin hankali data dinga ji acikinta ya ragu sosai. komai ya daina sai sauran kawai dan burbudin mikin ciwo . da take ji ta dafe kanta tana dan kallon su inna , Inna tace kai ko . ahankali tace innarmu jiri nake ji ,tace ba dole ba yaushe rabon da ciki yaga abinci. likita yace kina tashi kici tace ni inna bana son abinci gara ruwan zafi ko kunu. usman ya tashi ya Miko aka zuba mata tasha sosai suna nan tare har mlm abu ya iso da umar suna tambayar jikin nata. Tayi sallar azahar da la'asar tana zaune tana jiran magriba ta karasa yi. jinta take tamkar yanzu idanunta ya bude a tun lokacin rabuwarsu da Abdullah taji ziciyarta na wani irin harbawa da sauri da sauri . ta runtse ido kawai dan ita kadai tasan halin da zuciyarta da gangar jikinta suke ciki a game da rabuwarta dashi Shi kansa mlm sai daya jinjina wannan sarkakken al'amarin wai Aisha ciki gareta ? Kuma har zuwa lokacin ita da kanta bata san da zance cikin ba ,. bayan tafiyar su mlm sai ga aunty Maryam da mijinta aunty takawo musu abinci. shima mijin aunty har ciki yashigo ya dubanta sannan suka wuce sai da inna ta matsa mata sosai sannan ta iya tsakutar abincin. taci kadan tayi sallar ishai ta koma kan gado ta kwanta saboda har lokacin bacci take ji kwananta nawa rabon data tayi , ga shi sunyi mata allurar bacci . Ko kadan batason zuciyarta ta tuno mata da Abdullah. saboda tashin hankali kawai zuciyarta zata shiga ,sunansa ko wani abubuwa da suka yi a dan rayuwar da sukayi tare da juna . Taki yarda ta tuna ko tayi tunani Saboda yanzu hankalinta zai tashi tarikice, yayinda hankalinta da na iyayenta ne kawai zai tashi . ta kudindine jikinta har kanta da bargo Amman sai ga Abdullah din har acikin bargonta yana shashafa mata jiki da kaiwa wuyanta sumba. domin a haka suke kwana ita dashi wai sai taji shi yana tayi mata rada a kunne yadda yasaba tasa hannuta duka biyu ta toshe kunnenta tana mai runtse idanunta gam. Amman still bata fasa jin hannushi a tsantsar jikinta yana sarrafata ba kmr yadda yake manne mata a duk lokacin da suke tare . Kawai taji wasu hawaye masu dumi nabin gefen fuskarta , ahankali take kukanta tana sake felling din tumin jikinsa yasan zai barta meyasa kullum yake mata hudubar da zata so shi , tabbas ita da kanta bata ja akan soyayyar Abdullah tasan zuwa yanzu son shi ne zai yi ajalinta .why why Abdullah why did you do this to me ? meyasa sai da ka koyamin yadda zan soka sannan kabarni "meyasa ka cutar da zuciyar da bata san komai sai tsabar kaunar ka da tunaninka.ta takure jikinta waje daya wlh ina sonka ina sonka dan Allah kadawo gareni zuciyarta bazata iya hakuri rashinki ba tana sake jin Yadda yake yamutsa a bed ahankali tacigaba da kukanta acikin bargo batare da inna ta fargaba . Dr salim ne ya shigo da kayan Niki Niki ya ajiye sanye cikin kananan kaya suka gaisa da inna har inna na mamakin siyayyar da yayo. Shi kanshi Dr salim ya gano hakan a fuskar inna. Dan haka nan da nan ya sauya dan karta dagoshi yace sister Maryam bata dawo ba kennan ? inna tace ta dawo dazu Amman yanzu ina ganin Kuma sai gobe . Dr salim yace ok to idan tazo ace gashi inji wannan likintan salim idris a bawa mara lfy inna tace madallah an gode za'a gaya mata. cikin rashin kulawa sosai ya dan kalli gadon da Aisha ke kwance yace har yanzu mara lafiyar bata tashi bane ? Inna ta dube shi cikin sakin fuska tace ta tashi tayi sallah har taci abinci bata dade da kwanciya ba. ta kirawo sunanta bata amsa ba tace ina jin bacci ya Kuma dauketa . Dr salim yace musamman saboda allurar bacci dake jikinta sannan yayiwa inna sallama cikin sanyi jiki ya fita . Duk tana jin su bata ta amsasu gudun Kar su Gane kuka takeyi shiyasa tayi kmr mai bacci . Dr salim idris da gangan yaki zuwa asibiti da wuri a washegari a dalilin shi yake son yacigaba da duba tafiyarta. ,dan haka ya kulle file dinta a office dinsa gudun kada ma a gano hakan ya hada tare da files din wasu marasa lafiyar hudu ya duk ya rufe a office. dan haka har aunty ta iso shi bai karaso ba da kyar tasa ta gyara jikinta ta sauya kayan aunty da tazo mata dasu masu launin pink wanda suka kara fito mata tsantsar da kyaunta tamkar ranar bikinta . fuskarta fayau babu make up Amman kallo daya zaka mata kaji tashiga ranka . ita da kanta aunty Maryam sai da ta tsaya kallonta to ko daman cikin ne yasa tayi wannan shegen kyau. a haka tana kallonta Dr salim yayi sallama gabadaya suka amsa masa Amman banda Aisha dake zaune tana da yatsunta aunty Maryam tafara dariya tana gaishe shi hade da godiyar kayan da ta tarar. shima murmushi yake yayi yana gaida inna ya waiga inda Aisha take gabansa yayi mugun faduwa a yadda ya ganta shigar da tayi ta bugar masa da kwalkwalwa ,meyye ke shirin faruwa dani ne tambayar daya fara watsawa kansa kennan . ya kasan ransa kuma yace gata Kuma sanye cikin colour's din dana fi kauna a rayuwarta. har yakai bakin gadon inda take bata dago ta kalleshi ba. shi Kuma kallo daya yayi mata ya Gane I don't care ce . yaji numfashinsa na kokarin sarkewa saboda dagowar datayi ta dan kalleshi yayi dan gyaran murya sannan yace sannu . Bata amsa ba , Amman ta dai daga masa kai sai ma yarasa me zai ce mata. kawai ya bude file dinta yarafa dubawa duk jikinsa yabashi har yanzu su aunty Maryam shi suke kallo aunty takaraso tace doctor ai naga jikin nata yayi kyau tun dazu wai ta matsu a tafi gida . Yabar abinda yake ya dan kalleta fuska a sake yace yaya kike jin jikin naki ta kalleshi da tsumammu idannuta da suka kara birkitawa dr salim brain. ahankali muryata a sanyaye tace ni na warke . Gabadaya ma kennan ya fada a ransa ,yadda ta fadan kmr zata saka mishi kuka yaji wani abu na masa yawo ajiki . ya saki numfashi ahankali yadda bbu wanda ya fahimci halin da yake ciki. ganin ba zai iya cigaba da kasancewa a gurin ba. yayi murmushi yace to kikara hakuri ki dai kara bari zuwa anjima sai a sallame ku ni zanje in duba patient ya fita . A office dinsa ma dafe kansa yayi yace wannan wacce irin maseefa ce take son afka masa na son matar aure. komai da yake tare daita hatta tsarinta shi yake nema a gurin macce da yake son mallaka. jiya fa ko wadataccen bacci kirki bai yi ba a saboda matar wani . ko kadan batayi kama da marasa kamun kai ba, dan haka zance ko cikin shege ne a jikinta ma bai taso ba . musamman dayaga bbu wani daga hankali da family dinta sukayi da batun cikin ,idan kuwa yakasance shegene kuwa da shi da kansa zai fahimta a tsakaninsu abu biyu ne cikin daya da lura dashi lokacin daya sanarwa sister Maryam zance cikin ta dinga maimaitawa? Amman Kuma zai iya kasancewa ko saboda cikin fari ne me yuwa ko tayi saurin samu ne . Shiyasa take dan mamaki ya sake numfasawa ya jingina bayansa jikin kujera yana jujjuyawa hade da rufe idanunshi ya dan langwabar da kai tamkar me jin yuwar daya rasa abinci ci kwana da kwanaki . Ni na warke" ya tuna yadda ta fada me yuwa Kuma Yar auta ce shi yasa take a haka kmr zatayi shagwaba. ya hada hannuwansa guda biyu ya harde a kirjinsa yana tunanin mafita da kyar dai ya samu dan wani abin kamawa da zai tunkari sister Maryam dashi sannan ya Mike ya sake fita Uhmmmm it's just the beginning oooooo MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Innalillahi wa inna ilaihi rajiun ina, Mika ta'aziyyata ga faiza Anfa marubuciyar danfashi Allah ya jikan mahaifinki ya Kuma mai rahma yasa ya huta ya Kuma kyautata namu , Allah ya raya abunda ya bari yabasu hakuri rashi Ameen . Page 45 -46 "Oh,oh ni hafsa ,Allah baki ga Yar yarinyar da Abdullah ya aura ba duka bata fi rahma ba ,inji cewar mama hafsa faiza tace Allah mama . Yo ina takai cikar rahma sai kayan nonuwa da shegen idanu suna narai narai sai kace wata macijiya . Faiza tace wayasani ma ko macijiyar ce, Tarikide ta manne masa kinsa fa suna yin haka . Mama hafsa Tace Ko daya, kinsa fa asalinsu fulanin dajin nan ne. mama hafsa ta rage sautin muryata tace to komai fa ya gamu tun shekaranjiya yarinyar tana gidansu . Faiza ta daka wani irin tsalle murna hade da rungume mama hafsa. Cikin rawar murya tace mama gaske kike ? kina nufin Abdullah ya saki banzar yarinyar nan . Zauna nan an gaya miki ni din ta wasa ce , ai tuni rauhanai sun gano sakin tun wajen duba gashi Kuma an yi shi,. Dan haka kishirya gobe gobe nan. ki tafi dan nafison ayi abin da gaggawa tun kafin kinibabben wancan uban nasa ya dawo . Haka kawai muda shan wahala wasu da jin dadi ai wannan ma bazai taba yuwa ba . ai tun da mami ta lasamun zuma a baki naji nakasa hakurin kirasa Abdullah . gara komai zai faru ya faru wlh. da dai kirashi dadi yasake kama faiza . Faiza ta tashi bbu kunya ta dinga tikar rawa tana juyi a gaban mama hafsa. tace jaira tunkuna dai kibari kishiga daular Abdullah sai ki cashe yadda ranki ke so . faiza tace ai wlh kodan kyansa kadai zan'iya aure shi , gashi namijin duniya tana magana tana girgiza jiki . Ke matsa can wawiya banza ana maganar masu nauyi kina magana wani kyau. ai idan bbu kudi ai ko shi kansa kyan baya wani tasiri ,. faiza tace ai wlh dan dare yayi ne da yanzu zan tafi tunda kince ( boka dan ina da Kare) yace wuyarta a raba su ,idan aka rabasu komai zai daidaita . Mama hafsa Tace haka yace Kuma bakisani ba har uwar ma a yadda ta nuna min sai yadda nace . , dan haka banason abin yawuce wata daya ke Kuma kina shiga sai ki san yadda zaki mallaki dukiyar kinsa gidajen wannan ubanku nasa a market na siyar . kinga sai amaida masa batare da ya ankare ba . sannan takara rage sauti sosai tace duk cikinku kece nake ganin zaki biyo ni, kinsa Allah banki ace wannan kanjamammen uban naku ya mutu ba nima in koma in aure uban Abdullah. tunda an yarda da halacci haka ,faiza tace kai mama babanmu Kuma tace shifa. to meyake tsinana muku ,shege mutun sai dan banzan son abin duniya tsiya. mai kan goruba kawai faiza ta saki wata uwar dariya har da rike ciki ,. mama hafsa tace ai wallahi bari kiga mugama da naki . ko yaya naga waje fadawa zanyi mutaru ayi ta damawa damu. faiza sake kecewa da wata dariyar tace kinga munkasa mun tsare kennan mun hana gaba mun hana baya komai yadawo hannunmu tabawa uwar hannu duka tafa .. . Mama hafsa Tace uhmmmm ana magana ma shiyasa nake sonki dan nasan duk abinda na tsara bakya kii.. sai dai kinsan Allah ina tsoron alhj ishaq har cikin Raina. faiza tace dady ko tace shifa ,kina ganin ko irin dan wasan nan na dagin mata bai so. bayan gaisawa ba yarda wani abu ya gilma. Amman nasan ta yadda zanyi ai duk wani taurinkai akwai maganinsa . Faiza ta Mike tace bari kiga mama naje nasoma shirina tun yanzu kinsa da zazafi ake buga karfe . mama hafsa tayi murmushi tabi diyartata da kallo tana rayawa a ranta ai ba zaki sha dadin ke kadai ba. har dani za'a. yadda nayi sintiri a gidajen bokaye da makabartu ne zan zauna sai kin mikomin ahankali ta Mike itama . Duniya gabadaya ta cukede ta tsayawa Abdullah waje daya ,. yarasa wacce irin rayuwa mahaifinsa take son yayi byn taraba shi da tsanyin idanunshi . Tun yana kuka da idonshi har yadawo yin kukan zuci .. Gabadaya wayoyinsa ma a kulle suke komai ya tsaya cak rabonsa da zuwa office tun ranar da dady yabar kasar. ya gwammaci yacigaba da zama a mataccensa har ran da za'a kaishi kabari da dai ya fida koina , kwanansa uku duk wata al'ada ta rayuwarsa ya barta inka dauke sallah . Ko magana bayason yi idan mami ta turo yazo haka zai zauna a gabanta bai fahimtar komai, ko fada take har tagama bai jin abinda tace ,. shi a lokacin ko mami yankashi zatayi bazai damu ba . Dr sagir ne yake buga kofar part din Abdullah da karfi gaske, yana kiran sunanshi Abdullah Abdullah jin muryarce yasa Abdullah ya zubawa kofar ido yana jin Yadda kirjin ke radadi da ciwo mara misaltuwa. jin an cigaba da bugun kofar ne yasa ya Mike da kyar ya bude yana budewa yayo gaba abinsa. Dr sagir yashigo yana furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun..ganin yanayin abokin nasa .. friend meyye haka kana da lfy kuwa five days kana cikin daki a kulle. ko ma'aikatanka , ka hana su , shigowa su gyara maka guri, Abdullah dubi yadda kadawo ya zauna agabansa yana nuna shi da yatsa . salis ma yace ko shi kaki yarda ka Gani why.. Abdullah yayi kwanciyarsa akan kujera bai ce komai ba domin zuciyarsa ke wani dokawa yasa hannunsa duka ya dafe kirjinsa dashi . cikin mamaki Dr sagir yake kara kallon koina sannan yace ina matar gidan take. ina Aisha nace, sunanta dayaji ne yasa ya dan ya kalleshi ,Dr sagir ya sake maimaitawa Abdullah tambayar , Abdullah ya dubishi yace na saketa da sauri Dr sagir yace what . Abdullah ya amsa da kansa alamun haka ne. why ar you talking rubbish Dr sagir ya fada a fusace ,. Abdullah ya dan yi murmushin takaici ya sake kollonshi , Dr sagir ya sake dafashi cikin sanyi murya yace my friend meyake damunka ne na nemi wayar ka bansamu ba ,na dauka ko baka kasar ne jiya naje office ance baka zuwa, . anjima zan wuce sokoto shine nabiyo nayi checking din ka . ance baka ganin kowa salis nasamu sannan nashigo friend meyasa Meka haka kasan abunda kafada min kuwa. Abdullah ya dan Mike zaune ya kalleshi ido jajur murya a raunane yace Dr sagir lafiya ta kalau . da gaske na rubu da mamata, mami ce ta zabi haka ,dan haka na saketa. Dr tunda na auri Aisha duk abinda zai sani farinciki shi take min to yanzu bata nan mun rabu me zai sani farinciki kuma ? kawai ya koma ya kwanta yana sakin numfashi sama sama tamkar mai cutar asma. ya rufe idanunshi gam yana tuno Aisharsa bai sake yin magana ba sai wasu zafafan hawaye dake gefen idanunshi can kuma jikinsa ya dauki kirma ya kamo lip's dinshi gabadaya ya tura abaki ya datse da hakoranshi wannan lokacin yazo masa da abubuwa munana masu wuyar mantawa ko awani hali Aisharsa take ..a kasan rashi yace killama tana can cikin jin dadinta tunda daman ba sonshi take ba shi kadai yake shan wahala akanta mamina maye yasa ...meyasa kikawa Abdullanki haka baki san bazan iya rayuwa ba muddin kika rabani da ruhina ,. Aisha zuciyata ita bugun zuciyata sosai jikinsa ke rawa yayinda idanunshi ke runtse ahankali fizgo numfashi yana sake dafe zuciyar..... MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 47-48 Dr sagir ya zuba masa ido watau har yanzu dai rikicin mami na nan kennan na rashin son auren Abdullah da Aisha. a ganinsa zuwa yanzu ya dace ace mami ta barwa Allah komai . ya jima, yana jinjina al'amarin sannan ya numfasa yace Abdullah a hanya nake yanzu. bbu wani hanzari da zan iya Amman karaba kanka da wannan kadaicin . ,kada ka mutu a cikin daki kai kadai. Ganin yadda jikin Abdullah har yanzu rawa yake kmr mazari yasa Dr sagir yin hanzarin Mikewa ya ja hannunsa zuwa bedroom ya kwantar dashi kan gado sannan ya dubo wayoyinsa duka ya kunnansu da duk wata na'urar dake dakin. sannan ya koma waje yayi kiran salis yace a shigo a gyra koina. ya koma kusa da Abdullah wanda yake kwance yana numfashi ahankali, yace da sati guda zanyi a sokoto Amman ya zama dole na rage kwanakin su koma hudu zuwa biyar saboda yadda na sameka Amman dan Allah ka tashi yanzu kayi duk abinda kasaba Aisha...sai kuma yayi shr yakasa magana ya dan dafe kai shi yarasa ma wani abu zaiyi akan lamarin ,ya girgiza kai yana duban agogonsa yace dole ne in dawo da wuri saboda kai Amman zan neme ka dana isa. Abdullah ya dan daga masa kai a hankali. Dr sagir ya fice saboda shi Sam baya son ma kallon yanayin da Abdullah ke ciki gashi Kuma abinda damuwar wai mami ce da alhakin haka . Ko minti goma Dr sagir bai yi da fita ba. daya daga cikin wayar sa ta fara kuka ta danyi kmr sau biyar sannan yakai hannu ya dauka dayake kusa dashi Dr sagir ya zube su. yana dubawa bakuwar number ya Gani ya kara a kunnesa Amman sai murya dady Abdullah yaji zuciyarsa ta sake tsinkewa tamkar ya fara mishi kuka, dady yace Abdullah where ar you gobe nake shirin yin abinda ya kai ne Denmark, Amman duk na nemi wayoyinka ba same ka ba , Da duk wanda yakamata na nema na nema Amman ance ba'aganka ba meke faruwa da kai ne ?. Muryasa ta sake rauni sosai yace dady ina gida a daki ,da sauri dady ya Kuma tambaya meyasa Meka kai ne ko Aisha ba lfy . Shr yayi dan wani abu dayaji a daidai makogaronsa yana shirin tokare mishi numfashi . sai da dady ya sake magana sannan yace dady Aisha bata gidana mami ta tilasani sai na rabu da ita, shiyasa nasaketa kuma da gaske mun rabu yau kwana biyar da rabuwarmu . da sauri dady ya katse shi yace Abdullah be a man ka nutsu sosai zan bugo byn minti goma. sai ka maida hankali kamin bayani yadda zan fahimta dady ya katse wayar . Yana nan zaune har minti goma suka cika dady yasake kira dady yace yanzu kana ina kana gidanku ko side dinka yace ina part dina yace mhn ina jinka . Ahankali Abdullah yawa dady bayanin komai tun daga ranar ya tafi har zuwa yanzu da yake zaune . dady ya numfasa yace to Abdullah shine kake neman ka susuta kanka saboda macce ? maganar ta dan shigi Abdullah har ya kara tada hankalinsa . dady yace yes macce gishiri ce ta rayuwa ,.kuma dukan wani jin dadi na rayuwar duniya ya kan haduwa da macce ,Amman macce wani fanni takan zama hadari ga rayuwar wasu. har yakansa wasu su gwammace yin rayuwarsu su kadai batare da macce ba . Abdullah Allah yabaka maccen da kake so. kuma ka aura to idan ya karbi abunsa fa . sai kace dan me ,. ma'ana idan Allah ne ya karbi ran AISHA shi kennan baza ka sake amfanuwa ba kennan. Abdullah yayi shr dady ya sake maimaita tambayar Amman still Abdullah bai ce komai ba dady yace ka auna da kanka ka Gani zan sake bugowa byn awa daya . Ahankali ya sauke wayar a sanyaye ya dan kalli agogo dake gefen gadon sannan ya mai da kasa ya zubawa Tay's din dakin ido yayi shr yana tunanin maganar dady. shine kake neman susuta kanka akan macce ,barin da ya tuna ma yadda Aisha bata wani son sa. kawai mikewa yayi ya shige bathroom ya kunna fonfo dake manne cikin sink sai daya cika sannan gabadaya ya tura kansa ciki yayi dan Jim sannan ya dago yana maida numfashi ahankali ya kurawa kansa ido ta cikin mirrow din gashin kansa daya jike duk ya kwanto goshinsa ruwa na dinga . idan Allah yakarbi ran Aisha shikenan baza ka sake amfanuwa ba kennan maganar data sake zuwa masa kennan. ya runtse idanunshi sosai yana sakin numfashi ahankali ya furta alhamdulilllahi tunda Allah yasa Aisha ba mutuwa tayi ba . ya sakarwa kansa shawa yayi wanka Amman har alokaci yana jin kadaicinta ajikinsa , ya fito yana goge jikinsa ya ya koma yayi rigingine da jikin gado ya zubawa celling dakin Ido ,duk son da yake mata idan wanda ya hallice tane ya dauketa bai isa yace komai ba,. ya rufe idanunshi gam ahaka har wayar dady ta sake shigowa ya Mike zaune yana amsa wayar dady yace ina sauraronka . Ahankali Abdullah yace kayi hakuri. dady yace kai za'a bawa hakuri dan kai aka batawa. Abdullah yayi shr dady ya sausauta murya ya kirawo sunansa yace Abdullah ba tun yau ba nake nuna maka mahimmanci idan wani damuwa ya sameka ka daina sa shi a ranka . ka dinga barwa Allah komai inda ba haka ba zaka sa kanka a wani hali. Abdullah tabbas nasan an bata maka tunda aka saka rabu da matarka an katse maka wani farinciki na rayuwa duniya. ni nasan da haka to Amman karike aranka bbu wani dadi dayake samuwa batare da an Sha wuya ba. kuma muddin kasan zaka samu wata rana dole zaka rasa . Zuciyata ta amince maka da yarinyar nan Aisha. dari bisa dari Kuma na amince ka zauna daita ko byn Raina , kuma ko ba komai wannan yarinyar diyata ce halak malak bazan so wani mugun abu yasame ku kai daita ba. domin kuwa nasan adaidai wannan yanayin maimuna na can cikin bakin ciki da tashin hankali fiyye da wanda ka tsinci kanka ciki .. dan haka Abdullah ina son ka daurewa zuciyarka na rashin matarka a kusa ka ajiye komai har sai na dawo. ko inda take kada ka dosa hakan zai iya sa zuciyarka sake karyewa ko wani ban yarda ka tura ba. har sai na dawo da kaina zan same iyayenta dan yanzu duk wanda za'a tura zasu ga an dauki auren wasan yara . Amman bbu komai nasan maminka ni tabatawa bakai ba . Saboda haka ka sawa ranka hakuri matukar Aisha rabonka ce. gaba zaku sake zama ,ka maida hankali kan abinda nabarka dashi a game da ma'aikatan Abdullah idan ba'ayi da gaske ba company yana iya durkushewa a dalilin wannan satar. Abdullah mutane nan so suke suga karshenmu Abdullah gashi bananan nasan zaka mayye gurbina har yafi idan ina nan. dan haka Abdullah idan baka ajiye al'amarin Aisha a gefe zuwa wani lokacin ba zamu kwana aciki fa. Abdullah ya jinjina kai ahankali yace inshallahu zan ajiye komai zai daidaita. dady yace Mashaallah zan sake nemanka . Ita kanta mami taga canji a ranar hatta kannensa yau sun dan sake dashi salis kuwa tamkar sallah haka yaji jin Abdullah yace zasu fita . Amman daddare sai da Aisha tazo, ta hanashi bacci da tunanin halin da take ciki bbu yadda zaiyi da kaunarta ta zama naman jikinsa . Wani tashin hankali da yazo masa nan da nan jikinsa ya dau rawa karfe biyu da mintina na dare ya lalubi wayarsa yasoma neman dady yaji duka wayoyin dady a kulle . tunanin da fadomasa arai akalla dady zai yi wurin wata uku zuwa hudu kafin ya dawo , Kuma sai ya dawo zai je masa Biko AISHA . to idan kafin lokacin suka aurar daita fa ?dan a wancan karon ma mlm abu cewa yayi zai aurar daita ga duk wanda yagadama. Allah ya kiyaye to har dare ranar haka ya kwana yana surutai ba wanda yaisa ya aurar masa mata. tashi ce shi kadai . Da safe wayar dady nashigowa korafin daya farayi masa kennan dady ya danyi shr yana jinjina al'amarin Abdullah game da yarinyar . sannan yayi dan murmushin yace to Abdullah a ganina duk maccen da,aka aura aka saka sai tayi idda kafin ta sake yin wani auren. ma'ana sai tayi jini uku kennan kaga a kalla zai dauketa wata uku zuwa hudu ina ganin itama Aisha ai haka ne malam Abdullah dole sai tayi idda kafin suyi mata aure dan haka a tunani sai tayi idda itama ko ba haka ba ne . Abdullah yadan sotsa keya kmr dady tamkar dady yana kallonsa yace haka ne . dady ya sake yin murmushi to kaga kuwa har na dawo .. Abdullah yadan janye wayar yayi . yana murmushi dan gabadaya yagama rudewa gashi har yasa dady ya fahimceshi ya fada aransa . Shima bangaren dady dariya yayitawa Abdullah . MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 51-52 Aunty Maryam na can bangaren aikinta ,inna ke sanarwa zance ciki da abinda ya kawo ciwon yayi tsanani , ta bar abunda take ta zubawa inna ido sosai , ahankali cikin mamaki tace innarmu cikin me Kuma har gabanta yana faduwa . Inna bata bi takan tambayar da Aisha tayi mata ba tacigaba dayi mata bayanin yadda ake samun lalura iri iri na laulayin idan macce ta samu ciki , tayi shr tana ji Amman ba abinda inna take fada take fahimta ba , tunanin ta yana can wani guri. tashiga uku Kar dai Abdullah ciki ya bankamata ,sannan ya sakota. tasan inna bata fadar abinda bata da tabbacin a kansa aunty ce tashigo tana surutai kai nima fa yau dole a daga min kafa nima mara lafiya ce dani . Aisha ta kalli aunty Maryam ,inna tasan maganar zata mata dan Allah ta kwashe kwanuka ta fita wankewa har aunty ta zauna Aisha nabinta da idanu ahankali murya adashe tace aunty wai ciki dani ? Aunty ta kalli yadda tayi maganar tace au ke tun jiya baki sani ba. cewa nake kinji ne shiya bangaya miki ba. to ciki ne dake bai kai wata daya ba . nace ke Kuma irin naki laulayin kennan ciwon ciki da zazzabi ". Kwalla ta cika a idanunta kafin kace me sai hawaye shar ...shar... aunt tace to mayye haka Kuma ke me son kananan yara. gashi Allah ya kawo miki shine zakiyi kuka Aisha kuwa da zaune tamkar an dasata , bata sake cewa komai sai cigaba da kukanta take ita kadai tasan abinda ta tuna . aunty ta matso kusa daita sosai tace A'a ai yanzu ba kuka zakiyi ba abinda ya faru yarigada ya faru,. ta lafiyarki zakiyi da dan dake cikinki tunda ....Dr salim ne yashigo ya katse su ganin Aisha na kuka yasa ya ja ya tsaya yana kallonta can Kuma ya matso kusa da su yace yaya jikin ne ? Aunty Maryam tayi dariya tana girgiza masa kai tace ko daya . wai dan an gaya mata ciki ne daita ,shine take kukan dadi . Dr salim ya kura mata Ido baya son har baya so daukewa daga kanta ,dama takasance matarsa aka Kuma sanar masa tana dauke da cikinsa da bai san irin gatan da zai nuna mata. ba har sai shagwaba ta isheta," har sai da aunty takira shi sannan ya dauke idanunshi daga gareta". da sauri ya kalli aunty yace ina tunanin irin su abinda dariya ne dasu. haka nake da wata kanwa itama ko bacci zatayi yara suka hanata duk girmanta sai kiga hawaye. aunty tasake kwashewa da dariya tace kusan duk jirgi daya ya kwasosu kmr wasu kawaye shima dariya yayi sannan yace excuse me sister inason na dan ganki na mintina kadan " aunty tace ba komai ta tashi tabishi sanda inna ta dawo itama. Dr salim yace mijin Aisha ya jima da tafiya ne ko kuwa daman tafiye tafiye yake aunty tace A'a ai... Daman ba tafiye tafiye yake ba ..sai Kuma tayi shr . Dr salim ya dan nakalci wani abu ,. yace sorry ina son nasani ne saboda irinsu da yanayin da take ciki yanzu tana bukatar kulawa ma'ana dole takasance tana da wani a kusa daita da zai dinga lura da ita sosai. musamman ita da cikin yazo mata a haka. duk lokacin dataji ciwon ciki tana iya shan duk wani abu datasan zataji ya daina. ya numfasa sannan yace to idan kuwa mijinta yana kusa shi zamu bawa matakan da zata kiyaye da irin abin dazata dinga Sha. har zuwa lokacin dazata daina jin ciwon cikin . Aunty Maryam tace ai da yake yanzu ma tana gida ne Amman ko ni ko inna duk wanda ka yiwa bayani ma za'a san abinda za'a dinga yi . dr salim ya furzar da iska hade kurawa aunty Maryam ido dan ba abunda yaso ji ba kennan Kuma maganisa a kawai alamomin tambaya sosai a tare da bayaninta ,Amman bai son ya fiyye shishigi da binkice akan komai. yana son yabi komai cikin tsari dan haka ya sake numfasawa yace shikenan . Har byn kwana biyu bata saki ranta ba kullum sai tayi kukanta . Itama haka kawai tarasa dalili yin kukanta . mlm abu yashigo inna ke sanar dashi gabadaya yau taki ma cin komai. tasa damuwa aranta shi kansa mlm abu lallabata yake wannan lokacin. ya dauko ledar yalon da yashigo dashi ya wanke ya ajiye mata. yace yaya zakiyi da kaddara Aisha duk yadda mutun yaso sai ki ga Allah ne kawai zai tsara masa yadda yaso. inda mlm abu ya godewa Allah ma . allah ya nufa cikin ta hanyar aure zaa same shi . gashi anyi auren ba a dade ba. Allah yakawo rabuwar an rabu da rabo atsakanin . Ahankali ya furta ba komai haka Allah yaso . yana jinjina kai . Usman ne ya matso kusa da inna ya zabga tagumi yana ji abinda mlm abu kecewa gabadaya tausayin yaruwarsa yake . gobe in Allah yakaimu sati guda kennan da sakin . Amman har yanzu bbu wani bayani daga garesu abinda mlm abu yace kennan yana tsare inna da idanu. inna tace muma kada a nemesu in dai basu suka nema ba. abar abun haka komai daren dadewa ai shi cikin zai nemi ubanshi . Dr salim ya kalli aunty Maryam da suke zaune a wani ward su biyu yace abinda yasa na sameki anan sister domin na fayyace miki bala'in dana afka ,hakika Maryam kanwar nan taki nake maseefar so kai tsaye. dan haka na kagu komai zai faru dani gara ma ya faru akan narasa . Aunty Maryam ta zazzaro ido "wa kennan kake nufi ?ya gimtse fuska yace wace kike daita. aunty ta sake kallonsa sosai, . tace wai Aisha kake nufi ?yace yes ita fa sister bbu yadda zanyi shiyasa na sanar dake ki taimakmin dan Allah. "aunty Maryam tashiga rudani da frigice dan haka ta soma girgiza kai tana cewa doctor kasan abinda kake fada kuwa . kai ya kada mata ,. Amman ai Nace maka Aisha matar aure ce . gama ciki nan ya nuna maka hujja. Dr salim ya dubeta dakyau yace sister Maryam tunda kanwarki ta Tako asibiti nan naganta nake addu'a r idan har ba alkharina bace Allah ya fidda min ita daga Raina . Amman wlh kullum kmr ziga zuciyata ake akan soyayyarta . addu'ar dana dage dayi ne da Kuma hujjojin dana samu sune suka sa na tunkare ki kai tsaye da maganar . Ban taba jin wani tashin hankalin daya sameni na farat daya ba kmr soyayyar yarinyar nan. tunda na ganta na rikice narasa gane kaina. kiyi hakuri sister Aisha tana gida a yanzu sun rabu da mijinta. aunty taja numfashi tace kai ko wani me balain bincike ne ya gano maka haka . Dr salim yace that's very good abinda nake son ji kennan . aunty Maryam bata gane nufin shi ba sosai dan haka ta sake cewa maganar gaskiya doctor a ina kaji wannan labarin?dan nasan maganar nan ko makota basu sani ba .. Dr salim yayi dariyar murna sosai har cikin ransa yaji dadi tarkonsa yace sister kennan ni bbu wanda ya gaya min hasalima ban san wanda zan tambaya wanda yasan Aisha ba sai ke. Nina na gano hakan da kaina . aunty tayi sororo tana kallon doctor . tace doctor bbu maganar wasa a nan fa . Shima yadan nutsu yace da gaske nake sister ina son kanwarki. Kuma aurenta zanyi. ta sake zaro Ido waje ina wannan maganar ba mai yuwa bace . A cikin lokacin daya ta canza fuska tace doctor ba fa son irin wadannan magangunun an gaya maka Aisha tana da aurenta duk ma wanda yace maka bata da aure ya gaya maka gaibu . Dr salim yace wallahi azim ke kika sanar dani yanzu . sannan nasan zatona ya zamo gaskiya .. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 53-54 Aunty Maryam ta dubeshi da kyau ta gano yadda ya nuna mata tsantsar wayo tun farko. taji haushin kanta na Subul da bakan datayi. nan da nan ta sake bata fuska tace eh da gaske ne, Aisha sun rabu da mijinta "Amman doctor ina tabbatar maka bazaka taba samunta ba. garama ma tun wuri kabawa zuciyarka hakuri ta hakura da abinda baza taba samu ba . tana shirin mikewa Dr salim ya dakatar daita murya a sanyaye yace yi hakuri sister Maryam. ni ban dauki abin da zafi haka ba ,kmr yadda kika dauka . nasan Aisha kanwarki ce Kuma abin ikon kice . na gane koma ya akayi akwai wani abu da kike gudu . shiyasa kika yi saurin fadar haka a kaina. Amman ki sani sister a yadda naje jina a yanzu dana rasa yarinyar nan na gwammace na rasa wannan ya Nuna farar rigar aikin dake jikinsa . ya numfasa sannan yace dan nasan duk me mace irin wannan Kuma yayi gangancin sakinta komai daren dadewa zai waiwaye ta . Auty ta kalleshi tace doctor duk kimarka da nake Gani ba zan hana na shaida maka cewa kana shirin sa kanka a uku muddin bakayi gaggawa cire son Aisha aranka ba . Mike ko gezau baiyi ba sai ma murmushin samun nasara dayayi . Ahankali yace afuwa dai sister Maryam ai ni nariga naga abinda yayi daidai da tsarin zuciyata dan karfin hali irin naki zaki tauyeni ina bazai yuwu ba wlh , a zafaffe tace to Allah yabada sa'a. da karfin shi ya amsa mata da Ameen dan har da gaske kike . ta wuce shi har gabanta na dan faduwa uhm ba za'a fara jin mutuwar sarki a bakinta .shima yajima zaune a wajen yana saka da warwara hade jin haushin aunty Maryam . Faiza tace dan Allah ni mama ki kyaleni na ci kaniyar wannan Yar iskar da bata gaji iskanci ba. sai dai ta ara ta yafa. kibarni nacasata na gurje bakin rashin mutunci shegiya Mar kirjin a gwagwa itama Sami kokarin rama zagin take Amman faiza dam ke bakin ta murde . mama hafsa dake kokarin shiga tsakanin faiza da aminiyarta Sami. Amman ina faiza taki sakinta sai jibgar Sami take kmr Allah ya aikota da kyar da sidin goshi mama hafsa tasamu ta rabu su . Faiza ta bude baki zata lailayo wani a shar din mama ta katseta ke Ke ke tana nuna da dan yatsa. ya isa haka nace sannan ta tura keyar Sami tana bata hakuri tanuna faiza ke dai akwai Yar jarabar yarinya ana yaki kina ga kura Tjeey din cin durin uwarki. duk yawon danayi a kigajen bokaye da yan tsubu kenan zai tashi a banza. ki wuce kebbi ga wanda ya fi Tjeey da komai ta koina can Amman kin tsaya kina asarar yawun bakin akan wannan mai sololon kan kmr na miciji. Da wuya awa marakin lema . faiza tace ai mama nasha gaya miki kece dai baki da fahinmta ina son Abdullah kodan kyaunsa Kuma wlh dole ne na aure shi tako wani hali na kanannade shi ta koina. na dai tsaya ne naga ta karyar iskancin Sami wai daga naje mata sallama na tar daita da Tjeey. dan na tsaya muna gaisawa dashi kawai tashiga bace bacen rai ni Kuma dana ga haka sai na dada shishige masa ni daman can yayi min. shima Kuma ya nuna yanayi dani shikenan take ta balain shine yanzu tabiyoni har gida dayake jakace . ba dole nazage dantse na nuna mata karyar iskancin takeyi ba . Mama hafsa ta rike baki tana jujjuya kai . a ranta tace dole ma ayi tafiyar nan kebbi tare da ita zai fi ma'ana. Sannan cikin yin kasa da murya tace nasan halinki da rawar jiki sauran kije kina zubda aji agunsa . nasan duk yadda wannan banzan yaron yake bai kama kafar masu wankin Abdullah ba balle matsayi . dan haka kibarwa Sami shi suje can sukarata idan mulke shi zatayi da mai kullum wannan ba ruwanki bane. ke dai ki duba cigaban ya zo miki . yanzu kije ki hada inaki inaki anjima nan zamu tafi har ni sai naga zaman naku ya daidaita sannan zan dawo. dama naso kifara yin gaba ne. saboda ni ma nan akwai abunda nasa ayi min saboda Abdullah din ya dinga rawar kafa akanki. daya dinga yiwa waccen Yar matsiyatan masu tasan nono ,gara yadinga miki . Sai yanzu hankali faiza ya dawo kan maganar mama hafsa tace wlh kuwa mama . Dan yana daya daga cikin abinda nake tunani kennan akan auren Abdullah . nifa ko kallona yayi nan duniya ji yake kmr ya kashe ni. Ko cikin farinciki ko nishadi yake danazo gurin yanzu nan zaiyi kicin kicin yarinka cin magani . mama hafsa tace kinga abinda yakama ki nutsu kiyi . kisamu yadda zaki kwatowa kanki martaba a gunshi . shine kika zauna kina fada da wannan cima kwance. faiza ta kwashe da dariya tana Miko mama hannu wai sukashe . Ai kuwa mama taba suka kashe suna tuntsira dariya . Faiza tace nida nake da burin indan na aure shi na samu na sake dashi sosai. to yana haka yaya za'ayi abu abubuwa su kasance . Mama hafsa Tace ina.. wane shi dan ubansa dan baki san kullaliyar dana sake kullowa bane kai arziki ma idan ba a gurinka yake ba aikin banza ne. Ko kana sa wutsiyar ido ka hango shi a wani guri ya zame maka balain ka kasa tsugunne da duwawunka duba ki ganni har Yar rama nayi saboda ganin auren naku ya yuwu.. faiza ta katse mama da cewa ni yanzu nafi so ayi abinda Abdullah zai dinga lashe ni tamkar dawisu saboda so shine kan gaba. dan wannan jikin nasa idan ya kasance yana son mutun nasan zai sakaka ka more kuruciyyarka ka manta da kowa . Mama ta zaro Idanu waje ka manta kowa fa najikince har dani ciki . Faiza ta dan Susa kai ganin saba saiti . wayancewa tayi tace haba mama ai banda ai kece kan gaba in bake ai duniya zata min warbar kuno mama ta sauke ajiyar zuciya hade cewa abinda nake so naki kennan. to kinga dama yau za'a gama abinda nasa ayi to kinga ko zuwa da yamma ne sai mutafi. sai dai kuma idan duhu ne yayi . sai mu bari sai gobe idan Allah ya kai mu . ai baza mu tsaya kallon ruwa ba yanzu masha Kaye a gurin kwado suka sake kashewa faiza har jijiga jiki take zabar murna ... Please kuyi manage da wannan kai ke ciwo😭😭😭 MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 55 Bai san iya adadin cup din coffee da yaje sha a kullum kafin yabaro office. Hotonta yana nan a bude a system dinshi ,shi ke tayashi hira da debe masa kewarta a duk sanda soyayyarta ta bijiroma masa , sannan yake samun ya gudanar aiyukansa . Dady da kansa yace yadinga yin haka domin ya zama jarumi a office ko idan yana kallonta zai iya aiwatar da komai cikin natsuwa "batare da ansamu wata matsala ba . Kiran dady ne yashigo wayarsa ya daga yana kallon hotota yasa hannu yana shafa beauty face dinta . bangaren dady kuwa cewa yayi mhm Abdullah tell me tun safe zuwa yanzu sau nawa ka tuna Aisha? Abdullah ya dan ciji karshen Biro da ke hannunsa yana tunanin. yayi dan yi murmushin takaici yace sau uku ne ma kawai. shima sai yanzu dana bude system da rufewa nayi saboda ina son kammalawa da wani aiki ne . Dady yace da kyau yarona kaga daga goma Sha ya fara raguwa gashi ya dawo sau uku . Abdullah ya sake yin murmushin kadan dan shi kadai yasan halin da zuciyarsa ke ciki game da rashin matarsa ya dau cewa dady haka ne kawai ahankali ya sauke ajiyar zuciya sannan yacire white glass din dake manne da idaonsa. ya jingina bayansa da kujera yana jujjuyawa ahankali manner da wayar a kunnesa yace dady akwai hanyar dana gano wacce tafi waccen saukin fahimtar komai ina ganin itace zata kawo karshen komai da muke bukata . dady yace da kyau ina jinka Abdullah yace sai zuwa anjima idan na koma gida zan maka bayanin komai . Da sauri dady yace shikenan sai ka koma din"Abdullah yace yauwa sannan yakashe wayar . Yana juyowa ya sake ya zuba mata idanunshi yace kin gani ko Aisha komai na rayuwata ya canza, narasa farinciki da sukuni tun sanda kika tafi kika barni . bana son a bani dariya saboda bana son nayi ,dariyar ki kawai nake so a tare dani . gashi dady yace kada naje gareki ni Abdullah ya zan yi da rayuwata komai ya taru ya cakudemin waje daya. rashin ki kadai ya isa ya tarwatsani . shi kadai yake maganar shi tamkar wani zararre . kawai idanunshi ya gane masa tana yi masa dariya ta cikin system dinsa. ai ko yashiga danne danne a jiki yana sake neman ragowar hotunanta wai shi lallai sai yaga wushiryarta data yi masa dariya yanzu. har sanda salis yashigo da coffee ya ajiye masa bai san wani duniya yake ba . Sai can hankalinsa ya dawo jikinsa . Gashi lokacin tashinsa ya kusa Amman baya kaunar abinda zai saya doshi gidan. sai yarinka jin gabansa na wani irin faduwa" tun kwana biyu da faiza da mama hafsa suka sauka a gidan, yaji gabadaya baya son kusantar gida dan haka gurin Dr sagir kawai yace a wuce dashi dan shi kadai yake tayashi hirar Aisharsa in ba cin dady ya hana aje da tuni Dr sagir ya je masa gunta . to zaune agun Dr sagir ne mami ta neme shi a waya" dan tasan lokacin tashinsa yayi daga office tashin hankali da mami ta sake jefashi da yaje kiran nata yafi wanda yake ciki a halin yanzu . dan magana ce akan faiza ita dai lallai ita take son ya aura Kuma tana son ayi komai kafin dawowar dady . Tana son faiza ta zama matarsa ta hakika . mama hafsa dake kusa da mami ta kara tabbatar da hakan suke bukata ayi auren da wurwuri . Abdullah ya zubawa maminsa ido shi kansa ya amince tun ba yanzu maminsa na matukar kaunarsa fiye da komai . a tun sanda batun aurensa ya bulo ta sauya masa kar dai mami ta tsane shi ne ayanzu yaji gabansa yayi wani irin faduwa da sauri ya kauda wannan a ransa saboda dady ma ya hana shi ganin laifin mami yace yin haka bbu kyau . Yarigada yasan halin dadinsa dan haka sai daya gama yi masa dukkan bayanin tsarin daya shirya game da masu son salwantar musu da dukiyar . dady yayi shr yana jinjina kai yayi Ammanna da shirin Abdullah din. da yaba masa Sosai da irin dabararsa a karshe har yayi masa godiya dasa masa albarka. Bangaren Abdullah kuwa ba wannan ne a zuciyarsa ba . dan haka yana gama jin dady shima ya dora akan sanar da dadinsa halin da'ake ciki na game da maganar auren faiza da ake ciki . dady yayi dif ... Na wani lokaci wanda har Abdullah din yasake kiran sunanansa. dady yace inatare da kai Abdullah ina jinka yadda Dady yaji aransa. haka shi ma Abdullah din yaji. dady yakira sunan Abdullah din rai a bace. yace ka gane ko Abdullah duk abinda mahaifiyarka zata nema daga gareka kayi kokarin kaga kayi mata yadda take so . kasan bbu abinda yafi uwa a nan duniya . Allah (s w t) dan kansa sai da ya ambaci uwa uwa uwa har sau uku kafin ya ambaci uba sau daya. Abdullah ya girgiza kai game da dan rufe idanunshi dady yace to kaga duk abinda zata ce kayi kai dai ka mata biyayya . domin muma mun gama da iyayenmu lafiya. jikin Abdullah yayi mugun tsanyi akan yadda Dady yace haka zaiyi Amman ana shi tunanin me yuwa a sanadin haka ya rasa Aisharsa na har abada. saboda yasan muddin ya aure wannan faiza mutuwa zaiyi . Tamkar dady yaji shi ya Kuma cewa kada Kuma kayi zaton aurenka da wannan yarinyar zai sa baza ka sake auren Aisha ba . A'a kai namiji ne Shari tabaka damar auren mata fiyye da daya . dan haka ka sawa ranka ko kayi wannan aure . in Allah yaso Aisha zata dawo gareka kaji . Abdullah ya amsa da to. dady ya sake yin kasa da murya yace Abdullah na rokeka ka sausautawa zuciyarka damuwa nan kafin na dawo . idan wani abu yasameka ban san yadda zanyi ba . Bansa kalar halin dazan shiga. sannan dady ya ajiye wayar ya jima zaube bai iya motsa jikinsa ba saboda bacin rai da yake ciki. iyakar fushi yayi da mami sai a yanzu ya gano dalilin raba Abdullah da matarsa datayi. ita ko tsoron alhakin yaron bata yi. ko musu baya iya yi mata "tun bai kai haka ba Amman yau an wayi gari saboda wasu can masu kama kaman dagin ta raba danta da abinda ya kwalafawa rai . ta batar masa da duk wata walwalarsa yake fada a ransa. ba Abdullah din kadai ba hatta shi kansa abin kullum dashi yake kwana a ranshi . gashi koda acikin hira taki yi masa zance idan sunyi waya . shima Kuma ya dau alkawari ba zai fara sanar mata yasan da maganar ba. Har ya kwashi mintina talatin da rabuwa da dady a waya. Amman bai san cikakken tunanin da yake yi ba. abubuwa uku sun taro sun cakude masa cikin kwakwaluwarsa. Kuma duka atare suke tafiya ko wanne yana bukatar ayi solving dinsa. Aisharsa auren faiza matsalar ma'aikata. ya rike kansa da karfi dan kada ya tarwatse. da kyar ya iya tuna dady yace ya dinga ya waita addu'a idan irin haka takasance dashi . addu'ar yayi tayi har ya kara da sallah raka'a biyu a haka ya samu sausauci a zuciyarsa . ko abincin daren ranar bai ci ba. domin shi kansa abinci ma ba kalar raayinsa bane . dan a Yan kwanakin mami gabadaya ta fita batun tattalinsa da abinda zai ci rawar jikinta akan faiza da mama hafsa kawai yakare . Ko a washegari daya shiga gaisheta kafin fitar sa office . karara mami ta nuna masa ita fa yanzu so take ya dauki duk abinda mama hafsa take bukata da mahimmanci tamkar ibadarsa data zame mata dole. ya kalli mami kmr ya zubda kwalla dan takaici abinda tace. Amman sai yace bbu komai duk yadda kike so haka za'ayi . a hakan ya baro part dinta daidai zai fita falon ne suka kusan cin karo da faiza da sauri ya tunkudeta tun kafin takai ga jikinsa. tayi taga taga zata fadi sannan ta rike bango ganin zai bar wajen ne yasa tayi saurin Sha gabansa ta tare shi wai tana son magana dashi kallon da yayi mata . sai da taji shi har cikin hantarta . nan tabi shi da ido har suka fice shi da salis . Abdullah ya zagayowa mutanen su ta bayan gida ya kamo su ta inda baza suyi tsammaninsa ba. mutun shida dama ake zargi sai gashi an kuma samu n mutun biyu a kasa. takwas kennan abin mamaki sosai ragowar biyun din duk abokan dady ne na kud kud wanda yake ji dasu . ragowar Kuma manya ma'aikatan company ne . Bai tsaya ji komai ba yasa aka kame su aka kullesu har da abokan dady . Kuma fur yaki yarda da duk wani ban hakurin da'ake bashi . da'aka dame sa da magana ma yasa aka buga kara kotu . To can ne ma ya kori ma'aikatan na har abada.. Sannan yabi didigi kowacce kadara dake garesu anan cikin company . a karshe dama yasan ba komai ne zai dawo ba. Amman cikin dari an samu kusan kashi tamanin da wani abu . Teema ce tayi nouking kofar part din Abdullah ya bude . tashigo da jug a hannuta ta same waje ta zauna sannan ta tsiyaya masa fresh miki ta bashi ya karba. ita kanta teema yaga duk ta canza masa komai cikin tsanyi jiki take yinsa . sai daya shanye . sannan tace bros dama naxo ince maka ni zan rika kawo maka abinci da zaka ci. da kaina zan dinga girka maka ina kawo maka saboda a gaskiya ban yarda da zaman su mama hafsa da faiza acikin gidan ba . dan akwai wasu abubuwa da nake ganewa idanuna . gashi Sam mami mai da hankali balle ta taka musu birki. Abdullah bai ce komai ba sai dai ya amsa mata da kai. itama tana gama fadar haka ta Mike har ta kusan kaiwa kofa sai Kuma ta juyo tace bros duk wanda zai kawo maka wani abinci byn ni ka barshi kawai . ta juya shi daman baya iya cin duk abinci da,ake kawo masa . saboda ba irin test din da yake so bane. kwata kwata sai dai masu gyaran wajen su fita dashi . Ya kalli agogo tara ta dade da wucewa yayi murmushin gefen baki Aisha tasan lokacin da yake bukatar fresh milk a dan zaman da suka yi tare. bata taba bata lokacin bare ta manta. a yanzu kuwa tunda maminsa ke shareshi wata rana salis ke siyo masa a waje ya Sha ya ci takeway ya kwanta . Yayi shiru yana tuna yau kusan kwana talatin da shida da tafiyar dady iya kwanakin rabuwarsu da matarsa kennan . ya Mike jiki a sanyaye ya shige ciki ya kwanta akan royal bed dinshi. ji yayi gabadaya kwanakin ma kmr bayin su akeyi ba . ya fada aransa a kalla yanzu za'a kuma ninka kwanakin sau biyu kafin yaji wani bayani daga gareta. gashi su mami tamkar zasu sa ya gudu daga garin haka yake ji kansa. Akan maganar auren faiza shi kam yace dasu suyi komai ba sai an nemeshi ba. tunda da auren suke so ayi . Amman shi kansa yasan yanzu ba wani auren da zai dauke shi da daraja byn na Aisha sanda ya aure ta bata son shi ,shi kansa ya san da haka . bata damu dashi kuma ba bata son wani abu nasa ba, Amman dan zaman da sukayi suka tare shiga ran juna ko bacci bata iyayi sai dashi. nan take jikinsa ya sauya yarikece ita kawai yake kishirwa a halin yanzu, . Gabadaya idanunshi sun gama canza kala sunyi jawur . ya jawo pillow ya kankame ajikinsa yana shafa ahankali Amman bai daina jinta a sansar jikinsa ba . barin da ya tuna yadda ta ringa rikita shi adaren da zasu rabu , Ko tasan zasu rabu ne yasa ta rinka masa abubuwa masu cracking brain . ya Mike tsam ya shige bathroom . ya sakarwa kansa ruwa ya dade tsaye ruwa na zuba kansa . sannan ya fito Amman yana sake kwanciya sake jin ta biyosa ta manne akirjinsa ,. Jikinsa ya dauki rawa ya runtse idanunshi ya kankame jikinsa waje daya yana surutai iri iri . adaren dai yayi wanka ya kai sau goma . dan ya samu saukin sha'awarta har aka fara kiraye kirayen sallah bai runtsa ba haka yakaraci haukansa shi kadai a adakin. har sanda aka kira assalatu ya kara tabbatarwa kansa lallai so bala'in ne . bai gane hakan ba a tun farko sai a yanzu Basu da lecture yau Amman tun jiya da babanta ya sanar daita zance Aisha take tunanin can zata wuni. dan haka tayi shirinta tamkar wacce zata je makaranta ta fice Abba ya gaya mata zance ne domin ko su mamanta bai bari sun sani ba . Tana shiga gidan daita ta fara cin karo . ta fito daga bandaki da buta . suka sawa juna dariya Aisha har da dan kwallarta na murna .. Sakina taja hannuta zasu shiga rufar inna . Aisha tace shiga inna tana ciki ku gaisa tukun . ni ina nan tana fitowa suka shige tsohon dakinta dake kusa da na inna wanda byn barinta gidan ya zama na usman. Amman a yanzu ma duk da kayansa yana ciki anan din take kwana . Sakina ta dubeta da kyau cikin sanyi jiki tace sister ya jikin naki Abba yace baki da lfy . Aisha ta dan langwabar da kai tace to da sauki kennan sister . daga can suka dan yi shiru sakina tace a she sister kun rabu da Abdullah kuma ? duk son da yake miki Aisha tayi shr bata kalleta ba ta sake cewa me ya faru ne har haka da zafi har ya kai gayin saki . Aisha ta kalleta tayi murmushi takaici tace haka Allah yaso zaman ne iya haka. sakina tace haka ne Amma ba haka aka so ba. abin ma har da abin alajabi wai sister ciki gareki ? .. Aisha ta sake yin murmushi itama sakina dariya tayi . tace koda yake ke ai kin haye kin cigaban arayuwarki . tunda da wani zai samu irin taki . ai da yayi tsalle da kukan murna "Aisha ta dan dago ta kalleta tana mamakinta . eh mana sister dubi yadda kika zama ke kinganki kuwa . kinga kyau da kika kara . sai dai Yar rama . itama ina ga ta rashin lfy ce. na farko kennan kin auri miji mai kyau gashi zaki haihuwa da shi dan Abdullah ko daga nesa mutun ya hange shi . dole ya tabbatar da kyaunsa . kinga kuwa ina tabbatar miki danki ko "ya" zasu yo kama dashi . Aisha ta kalleta sosai ita fa haka take kullum a na cikin magana daita yanzu nan zata subuce wani gurin tamkar Yar fari . haka ta fada a ranta ahankali tace sister ke abinda Dame ki kennan ni ban Dame ki ba ko sister? Haka ranar da za'a tafi dani ma guduwa kikayi kika barni sai yau na sake ganinki . gashi yanzu kinzo, komai ma ciwo yake min Amman kina maganar wani abu na daban can . sakina tayi saurin rike hannuta dukka tace sorry sister ayi min afuwa . MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 56-57 Da farko Kamar bazatayi laulayi ba, Amman kwanaki kadan laulayi yazo ya sata a gaba ko ruwa tasha baya zama acikinta. gashi duk nisan abu idan ta kafa ranta shi zata dole taci dan idan bata ci ba sai taji duk cutar duniya kanta ta dawo ,. kuma har dare bazata iya cin komai ba idan ba shi din ta samu ba wani lokaci har kuka take yi . Gashi duk kinta da tunanin Abdullah sai da maraicinsa ya taba ta. duk ta rame ta dashe tayi fari fat. idan ta fara kakarin amai kuwa tamkar hanjinta zai fito. magana ma wani lokacin da kyar take iya yin sa . da kafar ta ma tafiya take dan yawancin duk unguwar an san da a yanzu tana gidan maganganu kuma iri iri bbu wanda baya tar dasu. Ita sai daga bayan nan taji bayan tafiyar su da Abdullah. dadinsa ya dauki nauyin hidimar makarantarsu yaya yusif da duk abinda zasu bukata. akwai mutun na musamman da aka daura akan haka . a yanzu haka akarkashin I M sidi magaji yaya Ali ya tafi NDA Kaduna ,. sai gidanjenta wanda aka mallaka mata cikin sadakinta wanda tun bata dade da dawowa gida ba, da mlm abu yamata maganarsu . Amman tace ita wlh gabadaya tabar musu Amman suna nan a rufe har yanzu ba abinda akayi dasu . takardun ma suna gun alhaji aminu . motoci kuwa ko yau suke so za'a kawo musu daga company dan haka duk wannan a idanun mutane suke har yau surutai ake a gari ballanantana da yanzu aka ga tana gida . Aunty Maryam tazo da yammacin wata lahadi suna gaisawa da inna daga kitchen inna ta fito sai da ta samu gurin zama sannan take mata bayanin . yawan zuwan da Doctor nan yake yi. inna yayi shr tana sauraronta hade da kallonta aunty Maryam. cikin tuhunna inna tace nifa abin har tsoro yake bani kullum ne sai yazo wai yazo dubiya ai ina jin kalla yazo gidan nan ya kai kusan sau talatin. Mlm ma da kansa abin ya dame shi . Aunty Maryam ta dan langwabar da kai tace to inna yaya zanyi. na rasa yadda zanyiwa doctor "can ma idan kinga yadda yake yi min sai kiyi mamaki "tun bana bi ta kansa har na hakura. shi inna wai ita yake so da aure har cikin dake jikinta . inna tayi murmushi kawai dan ita har yanzu ranta Abdullah take so da diyarta ,aunty tace baki ga abinda abun ya zame masa kmr wani ibada yazo kullum ya tambayi lfyr ta a gurina kafin ya fara aiki. ,har na rasa yadda zanyi da nacinsa . inna tace haba nasan za ai haka abin yayi yawa fa da idan zaizo fa ke baki ga abinda yake tahowa dashi ba . daga baya da muka fara fahimtar haka aka daina karba, aunty Maryam tace wlh ni kaina basan ya za a bullo abin ba ,. gashi da bin diddigi maseefa ni fa kawai zuwa ya yi yace min wai kuna gaishe ni . ban san ya'akayi yasan gidan nan ba .. Inna tace a to rayuwa kuma iri iri kowa da irin tasa Amman shi yana daukar abu tamkar yanzu ne ,. dan wani lokacin idan yazo ma bai ga kowa a kofar gida ba . sai yafi awa bai tafi ba aunty Maryam tace ai shi bai ki da cikin a daura musu aure ba ko ayau ,inna ta rike baki. Aisha na daga daki tana jiyo su ita dama ta dade da gane hakan . tun a ranar zuwansa na farko da inna ta matsa ta je tsoro wai yazo ganin jikinta. yana mata yan tambayoyi akan jikin Amman ta fahimci sarai me yake nufi . ta Kare masa kallo tsab ,bai da laifi sai dai Abdullah dinta ya fishi komai nisa ba kusa ba ,shi Abdullah ma dazakaga jikinsa tamkar na bby sabon haihuwa sabo tsabar kyau gashi gentle man . Amman shi wannan sai tsari da iya magana kmr wani lauya. haka ta karaci kallonsa ta bar shi nan tsaye . daga ranar ko magunguna ya aiko tasha na masu ciki bata sha sai dai tayi wasi dasu dan ita basu take so ba tafin so ta jita karkashin Abdullah dinta ta lumshe idanu sakamakon yadda tarinka jinsa yana yawo ajinin jikinta . Aunty Maryam ce ta shigo ta katse mata tunani . ta zuba mata ido tace kai Aisha haka kika kara zama dubi idanki fa . Ta riko hannuta tana dubuwa . tace har kin fi da dashewa fa duba kmr mara jini a jiki. inna takaraso da kunun tsamiya data dama mata tace nima dai kallon haka nake mata aunty tace wlh ma haka ne inna ai sai muce tare kawai an jima in yaso da safe muje asibiti a dubata. cikin muryar kuka tace ni aunty ki barni kawai ba inda zan je wani dube dube . Aunty Maryam tace ji ikon Allah kina cuta kina cewa a barki . kinsan ma ko ba haka ba yana da kyau ki dinga zuwa asibiti saboda abinda ke jikinki . Aisha ta bata rai tayi sosai tace nifa bazani ko ina ba a barni. har aunty Maryam tayi fushi daita. Washegari ne su gwaggo laure da matar mlm dahiru ne suka zo dubata yadda matar mlm dahiru taga jikin gabadaya cewa tayi zata wuce daita can ka'oje saboda yinin ranar cur ciwon ciki ya dawo sabo ko iya tashi batayi. ga bala'in yinkurin amai tamkar dan zai fito ta baki . dan ita gwaggo laure dan tausayi har kuka tayiwa Aisha. ranar da zasu Wuce da safe takin cin komai ga yunwa tana ji kmr tayi hauka komai wari yake mata in dai a gidan aka dafa shi . a sa'a sai ga aunty ta turo mata da dafaffen wake da kawai da ganye shi ta dan samu taci tana murmushi tace aunty ta huce kennan . inna matar mlm dahiru kuwa da taga taci sosai sai kawai ta juye mata sauran acikin Leda suka wuce. Amman kafin su kai ka'oje duk sai da bata ina motar da amai saboda warin man mota da yake cika mata ciki . a motar har wasu na jin haushin yadda take bata musu guri. yayinda wasu kuma ke tausaya mata . MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 58-59 Tunda suka rabu da Abdullah duk daren Allah sai tayi kuka rashinsa musamman inda tazo kwanciya . gara ma da rana idan tana tare da mutane bata cika tuna shi sosai ba. ita da kanta bata sanda soyayyar Abdullah tayiwa zuciyarta mummunar illa ba sai a wannan lokacin . barin ma irin rayuwar da take ciki ayanzu. yasa tafi tuno shi sosai akan da musamman yanzu daga ita sai inna matar mlm dahiru . mlm dahiru yawanci shi ke siyo mata duk abinda take son ci, in da har yafi can gidansu a kebbi kennan. Duk abinda take bukatar za'a tafi nemo mata shi. kuma ba laifi takan dan cin abinci inna . da kansa mlm dahiru ya matsa a kaita asibiti da kyar dai Aisha ta yarda suka je .domin daman acan kebbi bata son taga Dr salim shiyasa taki bin aunty suje . har aka mata fadan rashin zuwa asibiti inda akarshe suka rubuta mata magunguna sosai dazata dinga Sha. Da yammacin ranar tana zaune mlm dahiru yashigo taga ankama dan marakin anfita dashi aka siyar. wai ashe magani za'a a siyo mata da kudin . Karo na farko data bude handbag dinta da minal ta bita dashi tun ranar da Abdullah ya saketa ,. ta zazzago abinda ke ciki har da check din da Abdullah ya taba bata lokacin suna Germany na miliyoyi kudi . ta zuba musu kudin jiki ido ya isa ya kawo maganin karshen duk wani bbu . Amman ita basu take so ba kuma basa birgeta tafison sanya Abdullah kwayar idanunta . yafi komai mahimmanci a gareta. ta tuna rayuwar da suka yi dama haka kawai lokacin sai tarinka jin zaman su ba me dorewa bane. saboda ta koina abin bai zo daya", kawai taji hawaye ya shiga bin fuskarta . Tana kukanta Inna ta leko tace mata zata shiga makwafta tayo musu barka" dayake bbu wuta a dakin sai Yar fitilar kwai " yasa inna bata fahimci abinda take yi ba. tana fita kuwa ta sake barkewa da wani sabon kukan tasa hannu ta shafo cikin nata tace ko yaya Abdullah zai ji idan yaji zata haifa masa da ko "ya ? . ,Ta tuna wani kokarin can da suke American ya taba ce mata Aisha idan kika haifa min Yar bby mace zanyi ta ttalinta sosai zan koya mata gayu " ita kuma tana kwance akan cinyarsa tana dariya . yace Allah musamman idan nasamu tayo kama dake ..Kai ai sai wanda nagadama zan bawa tayi, ta sake yin dariya tace to idan namiji aka haifa fa ? kake wannan abun yace kinsan ance duka gadon haihuwa yawanci daga na namiji ne. to kinga ni Kuma duk gidanmu matane ni kadai ne namiji . dan haka killa nima da mata zan fara. sai kiga wata rana nima ana min layi a gida wallahi sai na duba nutsatten siriki . Tasa dariya tace uban "ya" kennan yace yes haka ne . yana dariya itama tana yi . To sai dariya ta kubce mata tamkar a lokacin suke maganar tana kukan tana dariya. har tadan kware kadan ai ko nan da nan ta fara Tari ta fito waje da sauri tana yunkurin amai . ai kuwa sai data amayar da duk abin ta ci tana haci ta kwanta anan kasa gashi inna bata nan . tana kwance kusa da Aman sai data huta sannan ta mike da kyar ta dan kora ruwa sannan ta rarrafa ta koma daki ta kwanta . aranta tace kowa yazo yaga jikinta ko dazu ma daga zariya dangin babanta sunzo . Amman Abdullah yaki zuwa yaganta shikenan Abdullah da gaske ya daina sonta. a da ko dan begewa tayi sai yaji kmr ajikinsa yaji . idan rashin lafiya take" yi yake tamkar wanda zaiyi karamin hauka. tun bata damu dashi ba har yazo yakoya mata yadda zata so shi . gashi da shiga rai ko yaya kake tare dashi sai yasan yadda ya faranta maka. Amman lokacin daya gashi yanzu ya mata ciki ya barta da damuwarta ita kadai wanda ahalin yanzu tafi bukatarsa fiyye da komai. ita Tama sanya shi a idanunta koda bazai cigaba da sonta ba . tayi kuka sosai . abin tausayi ita da kanta bazata iya tuna sanda tayi kuka irin haka ba. tayi fushi da Abdullah da bakinta tace in Allah yaso ko waye Abdullah tabar shi . ahankali take cewa Abdullah na barka na barka dama kai kasa na soka yanzu kuma tunda baka sona ka barni. nima na barka in Allah yaso har abada bazan kuma barin sonka yay min illa ba. har inna ta dawo ta leka ciki tayi kiranta Amman shiru batayi magana ba . inna ta dauka ko ta dade dayin bacci ne shiyasa ta kyaleta. ita ko har lokacin hawayen rabuwa da son Abdullah take da tunaninsa . Tun ranar kuwa yadda tayi alkwarin haka ce takasance dan ko sunansa bata sake tunawa ba. abinda ta kaddara ranta daman can ai bata san shi ba . daga baya ta san shi yanzu kuma tunda ya wuce shi kennan . duk abinda ya danganceshi ta barshi. inna tana lura daita" yanzu nan zaku sha hirar cikin nata Amman da zarar ka bullo da zance uban cikin zatayi cikin cikin da rai tabar zance. koma tayi kwanciyarta ta kudundune har kanta . Haka kawai kuma taji Allah ya daura mata maseefar kaunar abinda ke cikin nata. taji tana son duk abinda zata haifa din. dan haka lokuta da dama idan tana zance cikin inna har fada take mata . wai su anan basa yin haka acikin fari . dariya kawai zata dingayi inna a ranta kuma tace ita wannan innar daukar kowa take yan zamanin su . Dr salim ya riske su biyu bai yi tunani ko ba ita kadai bace. ya dubi aunty Maryam idansa jawur. sai faman huci yake yace sister yanzu akan ina son yarinyar nan. yasa kuka dauke min ita kuka bar garin kwata kwata daita. aunty ta dinga kallonsa wani irin tamkar me shirin dukankata . Cikin zafi itama tace kaga dakata doctor abin fa bai zama na daga harshe ba. Aisha dai ba yarinya bace" ba kuma igiyar kowa akanta "dan haka tana da right din da duk inda taga zai fiyye mata dadi dole taje . Dr salim ya dubeta yana dan murmushi idansa har neman fidda kwalla suke dan tsabar bakinciki. cikin Yar kwausashiyar murya yace sister Maryam kina daya daga cikin masu neman salwantarmin da rayuwa kennan . tunda har kina goyon bayan barin Aisha garin nan. saboda an san ko ban ganta ba idan naje kofar gidan na tsaya ina jin duminta a jikina tunda nasan tana cikin gidan. shine dan bakin ciki kika sa hannu akabar garin daita saboda ki kuntatamin ko . wata kawar aunty Maryam da suke zaune tare "tace haba doctor duk me yakawo wannan ko menene ma yana da kyau abi" abun cikin sauki mana. ya dube kawar aunty Maryam ya watsa mata wani mugun kallo wanda yasa tayi tsit da bakinta . Yace ai dukkanku dakikai ne shiyasa baza ku gane kan abun ba. Amman muddin ina da karfina da lafiyata da hankalina bazan yarda na kasa magance abinda zai cutar da rayuwata ba '. ya ja tsarki mai tsawo sanann ya juya kan aunty yace nakan kyale abubuwa da dama su wuce ni koda zasu dame ni bazan nema ba, saboda ban cika son na samu matsala a rayuwata ba. nakan share koma menene bana bari yakai zuciyata. dan bana son ya dameni Amman tunda naga Aisha sau daya na tabbatarwa kaina tawa ce . ni kadai wani ne kawai yarigani yamin shigar sauri . a yanzu kuma ya barmin ita tadawo gareni sannan kuma sai na bari wani yasake min shigar sauri. ke kinsa impossible Aisha ta shafi komai na rayuwata . dan haka zan iya damun kowa na tashi hankalin kowa akanta . ciki kuma har da wanda bai sona daita . kmr ke ba ya nuna aunty Maryam da yatsansa. dan haka sai ki kiyaye ni wlh bai tsaya jiran wani abu ba yayi gaba abinsa. Aunty Maryam ta zuba masa ido . Wanda idanta har rawa rawa yake saboda takaici da ganin ikon Allah na Dr salim. Sai da taga wucewa tace to ba sai kayi duk abinda zakayi ba. ka tashi hankalin duka duniya ma, kagani kai ma idan bata hade da kai ba. banza kawai . kawarta ce ta dafa kafadarta . tace kai haba ya isa haka mana wai duk mai me ya kawo haka ne? Aunty Maryam ta numfasa tashiga yi mata bayani tace kinji wani ikon Allah kuma. shine bai sani ba dan ko a lisafin Aisha bai ciki. Da zai zo ya damu mutane iface iface. Ta sake mai da hankalinta sosai kan kawarta tace dan tana yawon tunanin tsohon mijinta ne shiyasa aka tafi daita ka'oje. shine zai zo ya dinga wa mutane bala'i ko an taba so da karfin dole ne" oho" tace ai tunda aka dawo dashi asibiti nan" nake masa kallon irin yan kaidan nan . ga girman kan maseefa da fadin rai . Shiyasa rananan fa har ina mamaki da yazo har inda muke zaune "daku aka gaisa" ya wuce ashe ke da biyu yasa yayi haka. Aunty tace biyun ma. Idan mai yuwu wa ne ba . ai ni wallahi har cikin Raina nafi kaunar Aisha takoma gidan Abdullah. dan idan akayi auren da irin wayan nan. Akwai matsala dan wannan irinsu duk randa zafin zuciyarsu ya tashi har ita Aisha zai yiwa duk son da zai mata . Ita kam Aisha tana can ka'oje tana fama da laulayin karamin cikinta ita ko sunansa ma . bata sani ba ballanantana ko me sunan shi taji ta dan tunoshi. ta rame ta koma kmr baita ba shiya dan cikin nata ya fito a wata uku zai yashiga na hudu. sannan tafara samun saukin laulayi "da yawan amai duk ya ragu kuma tana iya cin abinci duk da tasamu . sai dai har yanzu akwai kwadayi iri iri musamman na yaji . A washegari ranar ne su usman sukaje ka'oje dubata" shida aliyu da yazo hutu daga Kaduna suka tarar inna tayi mata kwadon zogale tana ci usman yana tare daita yayinda aliyu kuma ya tafi zariya kala kala gunsu iya. sai inna dake can tana dora abinci rana usman ya dinga kallonta bbu laifi tayi kyau Gani sosai kmr ba sati uku da suka wuce tazo ba. yana kallonta shi da inna haka ya sata a gaba tamkar ya dawo da cutar jikinsa haka yake ji . ya zubawa abinda take ci ido yace wai ko yajin bakya ji zafin sa . sai karawa kike yi idan yajin yayi yawa bazaki gane dadin abu ba. Ta dan kalleshi kadan tace kaine dai baka san dadin ba. ai duka wani dadin duniya anan yakare. usman yayi dariya sosai har inna ta karaso tana tambayarsa ita ma tashiga dariya tace kaga duk randa wannan baturen zai zo ganin dansa sai yayo min buhun barkono . Aisha ta bata fuska inna tayi shigewarta daki tana kara cigaba da dariya. usman ya tashi ya dibo mata ruwa a randa yazo ajiye mata kusa da kwano "usman ya dubeta sosai ahankali yashiga gaya mata irin borin haukan da Dr salim ya dinga yi musu saboda ta tahowarta . saboda balain naci daya dinga yi musu a waje yana aike har sai da yaya Ali yace wa baba wlh idan bai tafi ba kuma bai daina zuwa ba . zaiyi masa duka ko yasa ayi masa usman ya dan yi dariya yace kinsan kuma zai aikata bare yanzu da yake soja .. Usman yayi dan shiru ko zata ce wani abu Amman Shir batayi magana ba. sannan ya dan sake yin murmushi kadan yace Amman wlh yaya Aisha ni nafi sonki da yaya Abdullah dan kunfi dacewa da juna . haka koda mukayi zance da innnarmu tace tafi sonki da Abdullah koba komai danta ne . kuma tasan bashi da wani laifi akan rabuwarku . dan tasan sharrin maminsa. wai wata killa tsanar da tamata ne. ta shafeki in gaya miki innarmu har da kuka tayi a jiya daza Muzo . Sai alokaci Aisha ta dago da sauri ta kalleshi har ta katseshi shima yana kallonta duk abinda daya zata ko itama daman tafinson haka ne. sai dai ,tana gama kallonsa yaji tace innarmu mantawa tayi tace zata dakamin yajin tafarnuwa kuzomin dashi . Usman yasanta sarai kadan daga cikin halinta kawai yayi murmushi yace me yiwa ko sai zata zo . Idan ka kalli rayuwarta a ka'oje baza ka taba tsammanin ta taba zuwa ko da airport ba . bare taga jirgin da zai fita daita waje . Yadda ta karbi rayuwar kauye itace zata sanyaka ka fadi haka abinda ta kaddara daman rayuwa tana iya canzawa na wani lokacin" abinka ga mai ciki , kuma tana samun abinda take so nan da nan ta murje kyau. kyaunta ya fara dawowa har ma yaso yafi na da .... MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Inna lillahi wainna ilaihi rajiun😭😭😭😭😭😭😭 Ina Mika ta'aziyyar gaisuwata ga yar'uwa faiza anfa marubuciyar danfashi ,akaro na biyu Allah ya jikan gwaggonki yamata rahma yasa ta huta, ya raya abinda tabari . Ku kuma Allah yabaku hakurin rashi . Allah yasa idan tamu tazo ,yasa mu cika da kyau da imani Ameen 🙏🏼🙏🏼 Allah sarki faiza 😭😭😭😭😭😭😭 Page 60 Faiza tace kai mama mutane nan fa sun wuce duk yadda muke zato fa. ta koina abin arziki a jike yake . ba ga mami ba ba ga uban ba hatta shi kansa Abdullah din mai tsansar abun duniya ne . Mama hafsa Tace ke sai yanzu kika san haka kennan . ai shiyasa na tsarawa uwar duk yadda zasu bada sadakin kmr dai yadda suka bada na waccan Yar masu tatsan nono gidaje shida da motoci kinga ai an nininka kennan . Faiza tace kai mama kina wuta ina binki da fetir wlh ta Mika uwar hannu suka kashe. sannan tace ke in banda bana so abin ya wuce wannan lokacin ai da watar kasar za'a kaimu mu zabo kayan gado kinsan su masu fita ne . Sun fi sanin inda za'a samu na garari . Faiza tace dakata mama bangane maganar ki ba .. ai a hakan ma dole ne kayan kitchen lefe da sauran kayan duk a waje za'a siyo su. ai ba wani batun dan za'a yi biki wani a kurarren lokacin. tunda dai ba'ariga an soma raba AV ba. me zai faru abinda ance shi dady sai yayi kusan wata hudu kafin ya dawo. ko ana sauran sati ne ya dawo aka daura ai dai an daura. kuma komai kwakwa da nacin sa dole ya hakura . Mama hafsa Tace haka ne fa . kinibabbe banza kawai , ai ni nafi son kisamu kmr wata daya da aure Abdullah akanki kafin yadawo. sannan nasan mun dan fara tatsan abinda muka tatsa kafin yazo ya hanamu rawar gaban hantsi. akwai abubuwa na musamman dana zan tsumaki dasu. saboda Abdullah din dan haka ana daurawa ,zaki lillike masa ajikinsa sai yadda kikayi dashi . idan ya dandana zumarki kuwa. zai mannemiki har sai kindinga korarsa. Faiza ta saki shewa dan murna hade girgiza nonuwa irin dai yadda manyan yan iska keyi . tace A'a haba dai mama bawani korarsa da zanyi ai sai dai na kwashi da....... can Kuma tayi shiru jikin faiza yayi mugun tsanyi tuno halin Abdullah datayi. mama hafsa Tace karki taba damuwa naga kin wani canza kisha sha'aniki diyata . idai Abdullah ne muna nan zaki zo har nan kibani labari komai. kema ai yanzu kinzama babbar yarinya . Faiza ta mike tana dariya har zata fita kuma ta dawo tace uhm mama kigayawa mami fa ni nafi son mu zauna acikin gidan nan a part din Abdullah bazan zauna a wani guri ba Mama hafsa ta kalleta a bazance tace meyasa ke tsamiyace . ga gida can ke kadai bbu wani dan sa idon da zai dami rayuwarki da takuran yan'uwan miji. komai kuma yayi a gidan sai abinda kike so zaki canza . Faiza ta dan sake rage murya sosai tace uhmmmm ke Abdullah din nan fa da kike Gani bai da kyau fa . ni na fi son ko meza'ayi Gani ga uwarsa . mai sashi yayi mai hana shi ya hanu . yanzu kina ganin duk abinda aka sha wahalar yi a kansa idan ranar da aka kaini ma yaki zuwa fa gidan fa! . kinga tun anan ma wani abun zai karye idan kuma anan ne fa. nasan karyashi tasha karya dole mu kwana tare . Mama hafsa Tace kuma fa haka ne . faiza tace ke dai kice mata ana zamu zauna kawai naga part din nasa ma wata aljannar duniya ce . Mama tace to ni ina zan wani san hakan tunda bashiga na taba yi ba. Kinga haka ma za'a yi bari kiga na koma gunta . Kwana takwas kennan dayin maganar a maimakon ranakun bikin faiza . mama hafsa da faiza da kanwar faiza rahma suka Lula waje hado kayan amarya mami ta bude musu account dinta sosai suyi yadda suke so . Abdullah Yayi shr kansa a sunkuye byn ya gama jin abinda mami ta fada cewar ya rubuta takardun gidaje gudu shida da motoci hawa guda shida a matsayin sadakin faiza. kansa har ciwo ya farayi saboda girman al'amarin Amman ko dagowa bai yi ba yace shikenan mami za'a yi yadda kike so. Fita zai yi Amman ya kasa dole ya dawo part dinsa ya kwanta. yayi shr kullum abin ma gaba yake yi bbu wani sauki acikin al'amarin. sai randa Allah ya kawo . Kwanaki sun shude da yawa komai ya gyaru a ma'aikata. Amman banda bangaren rayuwarsa tunda ya rabu da Aisha bai kuma ganin wani mai kamanin ta ba sai a hoto. Wani lokacin har wani dan shawagi yake yi da daddare akan hanyoyin gidansu . ko gidan aunty Maryam Amman cikin ikon Allah kmr anyi ruwa an dauke ko a yan'uwanta bai taba cin karo da kowa ba . sau daya ne ma ya taba hango umar akan machine traffic ya tsayar dasu. kuma ba a hannun dayake bane kafin yayi wani yunkuri tuni sun wuce. yayi ta hange hange bai ko ga alamunsu ba. Amman ranar ko ba komai ya dan ji dadi har yayi tayiwa masu gadi da ma'akata kyautar kudi balle salis da a rana ya warke . Duk yadda mami tace haka yayi . komai kmr yadda tace haka yayi . Da yayi niyyar sanar da dady sai ya ga kmr idan ya fada tamkar ya kai karar mami ne . dan haka kawai ya kyale tunda dai abun ba gagara zaiyi ba . haka ya bude account ya fidda kudi masu dunbin yawa . kuma yadda ya siya komai na sadakin faiza haka ya kwashi makudan kudin ya zuba a account din Aisha. wanda ya bude mata hatta pin din ATM da card suna hannuta. yabata tun ana gobe zasu rabu bai dai yi mata bayani bane. haka Kuma daman yawanci yana tura mata kudade a cikin salary dinsa. dan shi tunaninsa tana can tana bukata dasu . Ya tuna wata aunty dinsa a Egypt sanda suka je ta kalleshi . cikin yarensu tace Abdullah matarka na da kyau kuma tana da shiga rai . ko zaman mitina biyar kuka yi daita kyaunta da yanayinta mai tsayawa mutun arai ne . Ya dafe kanshi da duka hannuwansa yana jin kmr ya saka kuka ballanantana shi da ya zauna tare daita ya kusanceta yasan dadinta. sannan wai Dr sagir zai ce wai ya rage tunaninta saboda ya rame da yawa ai bbu ranar daina tunaninta sai ranar da aka dawo masa da abarsa . Satin su faiza biyu mama hafsa azalzala mata akan su dawo. saboda shirye shiryen biki. Mama hafsa tayi tayi daita . Amman ina ita kuma faiza ta kafe ita lallai sai tagama abinda ya kawota . dan haka dole tasa mama ta barta . ta fara yin gaba a saboda ta dan yan shirye shirye cikin gidan kuma a fara rabon AV faiza Kuma tayi alkwarin dawowa zuwa wani sati to ba yadda mama hafsa ta iya haka ta yarda . a acewarta dai dama ce tasamu shi yasa ita faizar zata tsaya din . Kai tsaye tsaye ta sokoto mama hafsa ta sauka ta fara raba goro sannan taje Kano kwananta daya ta dawo. tasa mami ta aika da duk wasu kayan aure can sokoto haka kuwa akayi hatta makota sai da mama tasa akayi musu fenti . saboda yan daurin auren idan an zo aga layin da gaske . takama iri iri take diyarta zata aure mai kudin wuce sa'a. tace wanda duk taga dama shi za ta taka. ta kwana lfy saboda naira ta zauna alokaci kuma da gaske ta zauna din Faiza ta dawo kasar Amman sai da sukayi sati biyar da kwanaki ai kuwa tasha tsinuwa da zagi iri iri agun mama hafsa. dan ko goro ma da aka rarrabawa mutane . Sai da aka tambayar faiza . Ita ko aka dinga cewar amarya ana can kasar waje yo siyayya aure. Faiza ta kara sati uku akan yadda sukayi da mama hafsa saboda tana son a gyara mata jiki. dan haka hatta inji daye fata da gyaran jiki sai da tashiga. kuma kai tsaye gidan mami ta zarce da suka dawo batayo sokoto ba. a saboda bata son mama hafsa ta dibar mata wasu kaya data siyo. ko tace a bawa ragowar kanneta. Gidan mami gabadaya ya rikice a lokacin . takai ta kawo ko kwana Abdullah baya yi a gidan saboda mami ta karbi Key part dinsa. wai nan faiza zata zauna daman kuma akwai extra rooms wanda dady yasa aka Gina tun aurensa na farko . duk sukayi parking din wasu kaya gefe aka shiga shiryawa faiza dakinta .. dan haka shi kansa Abdullah ya tattara abubuwansa masu mahimmanci ya kulle bed room dinsa. ya koma kwana a wani part din. Dan bai iya zuwa gidansu na aurensa da Aisha . saboda shigarsa yafi komai tuna masa da ita. da komai nata dan hatta kayan data sa a ranar da zasu rabu suna a gefe gado cikin basket ya gansu. ranar da yaje gidan kwaso wasu mahimman files hatta kayan da tayowa yan'uwanta tsaraba suna cikin akwatina duk suna nan yadda suke. ranar daya shiga kasa fitowa lfy yayi dan har zazzabi yaji a jikinsa kafin ya baro gidan . Iyakar rikicewa kuwa gidan alhj ishaq yayi. dan hatta masu gadin gidan sun fahimci haka kowa surutun yake. ita dai mami sai abinda aka tsara shi takeyi . Shi kuwa uban gayya duk abinda mami tace shi zai yi to haka yakeyi. minal kuwa duk fushi take da kowa a gidan atun rabuwar Aisha da dan'uwanta . hatta mami bata kulata sosai sai ya zama dole sai ta yini a part dinsu bata sauko ba sai idan mami ta aika tazo idan tazo ma bbu wani sakin fuska dan ko gaida mm hafsa batayi . Teema kuwa da ita tafi kowa sanin halin mami ita ke jin jiki sosai dan ganin yadda mami ta koma yanzu yasa kullum sai tayi kuka a daki . tana lura daita da duk yanayin da take ciki yanzu babban abinda yafi frigitata mami sai tayi fiyye da kwana uku batayi sallah ba . wannan abu shi yafi komai tada mata hankali dan haka kullum sai tayi ta yiwa mami addu'a Allah ya dawo daita daidai . Dan haka ya zama hatta ma'aikatan gida idan kaga an dan taru to kus kus din abinda ke faruwa a gidan sukeyi Akasa bikin faiza sati biyu masu zuwa haka Abdullah ya shedawa dady ta waya . dady yace bbu komai shi dai yayi ta addu'a Allah yasa hakan yazama alkhari . Kwana biyar ya rage daurin auren Abdullah ya shiga part din mami ya danka mata files din gidajen da motoci kmr yadda tace masa ta karba ta Gani. sannan ta mikawa mama hafsa domin a ranar ta doka samako tun safe a gidan. a dalilin faiza taje sokoto jiya ayayinda Mama hafsa bata nan yasa ta kwaso akwatinan lefe ta kawo part dinta Abdullah inda zata zauna ta kulle. tun ajiya mama hafsa ke bala'i bbu abinda Faiza ta bari ko irin dan mai da zasu rabawa mutane. bare dan abunda ake cirewa na uwa. mirsisi faiza tayi tace komai na kasar waje ne ba irin na rabo bane zata siya na rabon a bawa mutane . To mm hafsa ta nike file din gidaje shida cif da motoci shida sai ta kuma ta canza shawara, dan wani tunani ne yazo mata hakan yana nufin Abdullah baza shi daurin auren ba kennan. gashi tayi niyar ana gama daurin auren zata sa'a kirawoshi idan ya shigo . da akwai wani turare da boka yabata yace ta turarawa Abdullah daya shaki hayakin take zai ji komai ya canza masa hatta uwar da ta haifi shi bai kuma ganin darajata kmr ita .. shiyasa Ita kadai tasan da wannan dan ko faizar bata bari tasani ba. dan haka sai tasa mami ta sake kiransa a waya ya shigo ta Mika masa files din cewa ya ajiye a gunsa ranar daurin auren ya taho dasu. bbu yadda zai yi dole tasa ya karba dan shima har cikin zuciyarsa bai yi niyyar zuwa daurin auren ba . shi yasa yayi hakan yadda yayi mama hafsa Ta kara gane dabarar ta tayi daidai . dan abunda ta zarga haka ne. bashi da niyar zuwa da kuwa ya cuceta yasata asara mai tarin yawa . dan bazan yaro mai dan karan daurin kai wannan har ya zarce uban nasa ta fadi haka akasan ranta . MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Nagode da yadda kuke matukar sona da kaunar novel din nan ,Kuma kuna Raina domin kuwa KAUNACE SILA komai dan kuna cikin kololuwar zuciyar Bagudo. kuna ina 🗣🗣🗣🗣🗣yan ZUCIYAR MASOYI FANS ku matso kusa this page belongs to you ol na bakushi free of charge kuyi duk yadda kuke so dashi. na kune, haka ma Bagudo takuce har abada ana mugun tare irin sosai din nan 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝 Page 61-62 Abdullah yayi shr ya jima zaune a bedroom dinsa ya gane mama hafsa duk yadda yaso ya kauce mata sai ta kure shi. ta wani koma kmr itace ta haife shi . ya rasa yadda zaiyi da rayuwarsa Amman nasan yadda zan bullo musu ya fada aransa. ga dukkanin alamun rashin Aisha yana nema ya zama gaske . shi Kuma ya rike alkwarin byn Aisha bbu wata ya maccen da yake ganin zai kuma kusanta . dan haka ya gano wata tafiya a gabansa a tun safe . ya samu sako ajikin system dinsa cewar company da suke son budewa a South Korea wanda har suka kirasu interview kwanakin baya Denmark. suna bukatar wani wakili daya wanda zai je ya zauna a can har tsawon watanni bakwai zuwa tara ko shekara har sai komai akammala . Dan haka bbu wani bata lokacin ko jin wani abu kawai Abdullah ya wakilta kansa . dan haka ya tura sunansa da komai nasa akan shi zai yi tafiyar . byn dawowar dady kennan" a yadda yake ganin al'amarin sai wani ikon Allah yasake rayuwa da Aisha. jikinsa har ya fara hakura da rashin ta. dan haka ko anyi aurensa da faiza bazai bari su san da zancen tafiyar ba sai dai su shafa Suji shr . kuma muddin yashi tafiya . Ko duk duniya zata hade ba zai tafi shi kadai ba . kafarsa kafar Aisharsa sawa zaiyi a sato masa ita kawai . Ba zai yarda yayi wani rayuwar aure da wata byn Aisha ba . dan haka yana tafiya zai manta da wani auren faiza dake kansa. in tagaji da jira tasan yadda zatayi da kanta . in baya ga iyaye ma da idan yayi gaba. ya tafi kennan sai dai idan yaso lekowa. Tunanisa ya dawo kan kujerar sa ta office idan yayi tafiyar nan . tunaninsa wanda zai riketa da amana yayi shr yasan dady zai iya hadawa har nasa kujerar. Amman yasan ayyuka zasu yi masa yawa sosai Dr sagir yake dubawa a yanzu shima yana da aikinsa. Amman yana da kyau yayi wa Dr sagir wani abu mai mahimmanci a rayuwa. saboda Allah shi ya hada shi Aisha Amman ta dalilinsa . Faiza ta kankane komai nata da duk wani abu da akayi oder sa ta juye shi a part din Abdullah . kayan gado dana kitchen iyakar tsaruwa komai part din ya tsaru yadda ake so matuka gaske. cikin abinda yabawa mutane mamaki gabadaya ta tare a part din tun ba a daura auren ba. tun dawowarta daga kasar waje sau biyu ta taka sokoto. shima direba ne yakaita kuma a ranar ta juyo hatta kawanyenta na can daidaiku ta gayyata . dan haka duk bikin da'ake a sokoto bbu amarya suke gudanar da komai. amarya tana can gidan mijin nata. dan Abdullah yabar part dinsa acan take kwana mutane kuwa suka samu abin fadi sai surutu ake .. Wata yayar baban faiza ce tace kai jama'a ai sai a zage mu koma ana kan zaginmu . ace amarya ana biki a gidan ubanta ita kuma tana ca. har takai kanta tana can gidan iyayen miji ai ba zai yiwu ba wlh. dan haka sauran kwana biyu a daura auren tun asuba suka baro sokoto zuwa kebbi tace dole su tafi da faiza a kalla dai ta bari ko daura auren ne ayi tana can. idan yaso ta biyo yan daurin auren. da kyar da sudin goshi dai aka lallaba faiza ta biyosu duk da tayi ta bata musu lokacin "tana zumbire zumbire don da basu sameta ba a gidan taji labari zuwansu. bazata dawo ba ,sai dai suka raci zaman su . , su koma byn ta hada komai nata ta kulle part din Abdullah ta bawa teema ajiyar keys din saboda kada ta tafi dasu can a faki idanunta a dauka a dawo a taba mata wani abu . sai byn sallah azahar sannan suka bar kebbi daga ita sai kaya kala biyar Tun. Karfe uku ,na ranar har biyar Abdullah yana tare da Dr sagir . Dr sagir ya kalleshi yace haba friend har yanzu baka saduda ba kennan jibi ne za'a daura yakamata ace ka dan ajiye wani abu . tunda dai shi aure yarigada ya zama dole kawai ka saki jikinka , a dan yi wani abu kada ma ka sake ka fito da damuwarka a gane . ,tunda duk aure sunansa aure . Abdullah ya kalleshi ya girgiza kai yace wani aure sunan sa ne kawai aure Amman ba aure bane , yanzu zaka hadashi da auren Aisha koda nake cikin damuwa a lokacin . Amman wlh Allah Allah nake a mallakamin ita na ganta a kusa dani. wannan kuwa baka ji yadda nake jin zuciyata ba kmr zata buga haka nake ji. sannan kace na daina damuwa ina... Doctor nayi asara fa sosai dana rasa Aisha ,. ina sonta ina sonta sosai ina kaunarta har bansan yadda zan gaya maka ba . ina jinta a cikin naman jikina , . doctor ban san haka so yake ba sai yanzu kullum na tuna yaya zataji lokacin da aka bata takardar sakina .. sai naji wani daci ya tsayamin a makogaro. Sai danayi kwana uku bana jin test din komai Idan naci. why why da zan dauki aurenta dana wata daidai ai kai ma kasan fada kawai kayi. Dr Aisha yarinya ce bata san komai ba na rayuwar duniya ,baya ga zama gaban innarta . ,sai da Allah ya hadamu ni koyawa Aisha koma ciki harda yadda zata soni . baka ga yadda nayi rayuwa daita ba komai a nutse take yinsa . Ta yaya zan iya manta ta haka . Abdullah ya runtse idanunshi sosai. hakan ne yasa Dr sagir yaji kwalla ta yakawo a idonsa . nan da nan ya wayance dan kada Abdullah ya Ganshi. Shi kuwa Abdullah samma bai ma lura dashi ba. yace Amman yaya zanyi doctor dole ne ma na hakura daita . gobe ko jibi iyanzu an daura aure na da wata ko daga baya Aisha ta dawo min cewa za'a yi duk abinda nayi daita dole ne nayi da faiza . ni Kuma wlh bazan taba iya rayuwar aure da wata ba bayan Aisha . sai dai wani ikon Allah shine naga da haka gara nasawa Raina hakuri shi zai fi min sauki. tunda safe yau dana tashi jikina yake bani komai ya kusan zuwa Karshe . na sawa Raina ba zan iya yi komai da wata macce ba . to Aisha ma na hakura zanyi rayuwata a haka bbu ita ballanantana wannan . kawai ba komai ba ko..... Wayarsa ce ta katse shi tana kida . Sai da tayi kara sau biyu yana ji . sai daga baya Abdullah yasa hannu ya dauka ya kara a kunne. daga can daya bangaren dady na saukowa daga matattakalar jirgi yace Abdullah kana ina ne? Jin muryar dady tasa Abdullah ya dan natsu yace ina nan gida . dady yace to ai mun iso yanzu ko kai ko wani a samu mai zuwa dauko ni yanzu . Bye bye faiza👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻 MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 63-64 Da sauri Abdullah ya mike zumbur jikinsa har rawa yake yana kiran dady.... dady kuwa tuni ya kashe wayar da gudu Abdullah ya fito Dr sagir ma ya biyo shi yana tambayar sa abinda ke faruwa. A airport ma haka yarinka yi gudu gudu sauri sauri suna yin arba da dadinsa kuwa ya kankame shi sosai . tun sanda wannan tashin hankali ya faru sai yanzu Abdullah yaji hawaye sannan Dr sagir ya karaso shima da murnarsa ya risina yana gaisar da dady . da kyar dady ya bambare Abdullah daga jikinsa saboda hawayen da yake bayason mutane su Gani. Dady yayi mugun kaduwa da irin ramar da yaga Abdullah yayi . koma yace ya lalace ,yayi duhu tamkar majinyaci shekara guda . Abdullah bai iya jan su ba sai Dr sagir ne yayi tukin shi da suna baya . Bbu wanda yasan da dawowar dady a yau hatta shi kansa Abdullah bai sani ba sai da dadin ya nemishi a waya . dan haka tun daga bakin get masu gadi gidan kowa ya fara yashiga taitayinsa . duk da ita kanta mamin bata cikin cikakken haiyacinta Amman sai da dawowar dady ya dan tsorata . bbu wani abu daya nuna na cewar yasan abinda ake ciki to sannan ne yake tambayar Abdullah ya nuna masa shi baya shiga part din kwata kwata . ya dubi mami da ta shigo yana son karin haske cikin dakewa zuciya mami tayi masa bayanin halin da ake ciki har da bayanin a yau faiza ta tafi sokoto Amman jibi idan aka daura aure zata dawo. ga mamakin dukkansu har ita har Abdullah din dady bai ce komai ba illa yace ai yayi kyau zumunci zaki hada . Ya dubi Abdullah kai yanzu ina kake kwana kennan Abdullah yace a gidan baki dady ya sake maimaitawa Abdullah ya amsa haka ne . mami tace ai key din part dinsa sunan hannu teema faiza ta bata ajiya dazata wuce abin ya sake bashi mamaki . Dady yayi shr yana kallon mami ita kuwa ko gezau batayi ba . sai ma ta tashi tayi ficewarta ,dady bai yi mata magana ba Abdullaha ma ya mike ,zai fita dady yace ya koma ya zauna sannan dady yanemi wayar side din su teema ya kirawo bayan yan mintina kadan sai gata ta sake shigowa a tun dazu da suka zo yi masa sannu da zuwa. bai ce mata komai ba. Baya ga tambayar ta key part din Abdullah da akace yana gunta . taje ta dauko ta dawo nan falon dady Abdullah yasa hannu zai karba Amman dady yace A'a . ta Miko masa ya karba yace shikenan teema gud nig . tana fita ya dawo da kallonsa kan Abdullah yace yashiga nan part dinsa ai akwai dakuna ya zabi duk wanda yayi masa ya kwanta a ciki. Abdullah bai gane yadda Dady yake nufi ba iya tunaninsa shi dady zai bawa key part din nasa ya tafi can ya kwanta. Amman sai yaga zura su cikin aljihun gaban doguwar rigar dake jikinsa. Abdullah ya mike jiki a sanyaye yabi dakunan dake bangaren hagu da part din dady yake kwana ya shige ciki. Har gari ya waye dady bai runtsa ba . ita kanta mamin bata sake neman sa ba a daren tunda tabar part din nasa . da safe abubuwa suka cigaba da daurewa dady kai a game da mami . ita dai kawai hidimar biki take gobe daurin auren. har Abdullah yazo ya gaishe shi ya sake ficewa gidan baki bai ce masa komai ba baya ga amsa gaisuwar da yayi. Dama can ya kan dan zazzaga ma'aikatan gida lokacin zuwa lokacin to yau ma haka ce takasance tin karfe goma ya fito daga part dinsa . gabadaya environment din gidan yayi clear. tun asuban fari dan haka daga nan gidan baki ya wuce . Har yammaci ranar bai shigo gidan ba mami kuma bata nemeshi ba shi . kansa Abdullah bai ji wani abu daga dad din nasa ba. dan haka shima office yayi wucewarsa yayi zamansa dan yadda yaga fuskar dady yau ko magana baya son yayi. shi ma acan ya yini duk da anan hutu gobe daurin auren manager koda Dr sagir yazo nenanshi shima sai can ya sameshi . Amman shi Abdullah ya kosa koma me zai faru gara ya faru dan ya riga yasan halin dadinsa. idan yayi irin wannan shr to idan bom din yashi fashewa kowa sai ya shafa. duk da yace ya hakura da Aisha zai iya yi rayuwar Sa haka ko ba macce. Amman itama yakagu yaji abinda dady zaice a game daita. duk da yaci alkawari n dady . bai nemeta ba har gashi dadin yadawo kusan kwanaki dari da yan kwanaki kennan da rabuwarsu Amman har yau yana zaman jiran dady yaji abinda zai ce a kanta . Da yammacin baki suka karaso daga abuja mawaftansu na can abuja wanda mami ta wakilta su zasu je a matsayin waliyan Abdullah. hannu biyu biyu dady ya sauke su . a gidan baki ganin su duk yadada tada hankali Abdullah shi dai yasan muddin ya auri faiza to yayi alkawari yabar Aisha kennan . itama faiza baizaiyi rayuwa daita ba dan haka kasa zama yayi acikinsu dole yabar gurin duk da dady yana lura da halin daya shiga. Aranar ma dady cewa Abdullah yayi ya kwana a inda ya kwana jiya. Abdullah ya nemi su danyi magana har yana koro masa maganar mutane daya kora a company Amman dady ya daga masa hannu yace yaje ya kwanta . zai neme shi akan hakan cikin sanyi jiki Abdullah yatashi ya barshi . Amman a ranar shima kasa runtsawa yayi shi kadai yasan irin yadda ya dinga ji a jikinsa Washegari garin ranar jumma'a kennan da yakama daurin auren Abdullah da faiza. tun da safe da Abdullah ya shigo falon dady . kallo daya dady yayi masa ya gane halin dayake ciki Amman har a lokacin bai ce dashi komai ba. duk da yasan halin dady Amman har yashiga mamakinsa a ransa" Abdullah yayi dan Jim ....yana Jira ko dady zaice masa wani abu sai dai bai ji komai ba. sai da zai tashi ya fita ne dady yace yabashi duka wayoyinsa Abdullah ya dago yana kallonsa da kansa yanuna masa alamun haka yake nufi. Abdullah ya kwaso su duka ya mikawa masa sannan ya fita karfe takwas shima dady ya kulle koina na part dinsa ya fita gidan baki can ya iske Abdullah .. Abdullah ya kwaso abinda za'a bada amatsayin sadakin faiza ya mikawa dady . ,dady ya jima yana jujjuyasu yana mamaki sabon halin da mami ta daukarwa kanta . Abdullah ya nuna masa yadda mami tace ayi kennan. dady ya girgiza kai kawai Abdullah ya fito zai shiga part din dady Amman yaga koina a kulle gashi part dinsa dady ya karbe key. makullan gidansu da Aisha suma suna part dinsa na nan. gashi dan gidan bakin dayake zuwa yana dan hutawa shima su dady suna ciki da baki . yarasa ma ina zashi yayi tunanin tunda yarasa Aisharsa a yanzu duk abinda ya rasa sai yaji tamkar bbu wani damuwa a yanzu ko cewa akayi ya dinga kwana byn masallaci zai iya . Tunanin yayi ya wuce office ya kwanta ya kulle kansa kawai. dan haka ya sanarwa dady inda ya tafi koda za'a nemeshi . tunda yaji mami tace tana son lallai idan an sauko za'a daura aure. can ya yini daga shi sai salis sai ko tsirrarun ma'aikata. har byn sallah la'asar sannan yayi tunanin ko dady ya masa guzirin ne shi ya zauna inyaso su sa tafi sokoto daurin auren . Mami kuwa tun safen ranar ta kasa zaune ta kasa tsaye ba Abdullah ba dadinsa duk wayoyin Abdullah data nema duka a kashe suke. ta aika gidan baki yafi sau goma bbu baki bbu Abdullah bare dady. itama har yamma takasa sanin tudun dafawa dan ko har dady tanema a waya bata sameshi ba. ga part dinsa koina a kulle. sai kusan magariba sannan shima Abdullah ya baro company yasamu sallah a masallaci cikin gidan a sahu na karshe. dan haka shine ya fara fitowa ,yayi gaba kadan musa driver ya karaso da sauri yana gaya masa dady yace ya jirashi to shima dadin din yake son Gani dan bbu waya ne a hannunsa . da tun dazu ya nemeshi tare suka koma har part din dady suka ci abinci dady ya fara shirin yiwa Abdullah bayanin kennan . sai ga mami tamkar anjihota tana tambayar ya batun daurin aure?dady ya zuba mata ido kmr me shirin shiga iska sannan yace tasamu waje ta zauna . da kyar ta zauna din shi kuwa Abdullah kansa a sunkuye yake yana zaune kan karfet . Dady ya dubi mami da kyau yace maganar daurin auren na dageta daga yau. kuma na sallami kowa kmr yadda kika amincewa Abdullah to haka itama yarinyar da iyayenta sai naji daga garesu na farko kennan tunda shi kika soma nema . abu na biyu kuma nagode nagode da wulakanta min diyar yar'uwata da kikayi . abunda ni bazan taba yi miki ba kennan har duniya ta nade a tunanina yarinyar ko b daga jinin take ba yakamata mata ki mutuntata A saboda tana auren danki . Amman duk na gode . abu na karshe kuma da zan sanar miki yarinyar da kikayi kokarin raba Abdullah daita. to ina yi miki albishir itace zata fara kawo miki jika a gidan nan . Gabadayansu suka soma kallon dady ,dady yana murmushi sosai ya kalli Abdullah yace Aisha na dauke da ciki tun lokacin da kuka rabu . haka tazu iyayenta suka bani tabbacin "sanda tabar hannuka ciki dake tare daita bai kai wata ba zuwa yanzu abinda da ake hasashe cikin ya shiga wata hudu . Sauran kadan Abdullah ya narke a zaune a gurin saboda yadda yarinji a jikinsa. hawaye ya fara zubo masa yana kallon dady da mami duk a lokacin daya. fuskarsa ta nanu kmr ba daidai yaji abinda yace ba. sai Kuma ya dinga murmushi yana zubda hawaye . duka abubuwa masu mahimmanci a lokacin guda . dady ya kalleshi yana masa murmushi shima dan tsabar abin farinciki da yajiyo ne yasa shi manta bakincikin abinda mami tayi masa . Kuma ya fita a zuciyarsa . Mami kuwa ta hade fuska tamau dan ita maganar takaici ta kara mata . ta cewa dady ni ga abinda nake son ji takamaimai Amman ka fara min wata magana can . Abdullah ya juyo yana kallon bakin mami tace shikenan hujjarka ta hanawa a daura aure a yau. kana son mama hafsa tace banyi mata ba daidai ba kennan . dady ya kalli Abdullah yace shikenan Abdullah zakana iya tafiya abunka . sai na nemeka Abdullah ya mike dady ya kwaso wayoyinsa ya bashi . har kusan tara na daren ranar mami na tare da dady tamkar wacce ranta zai fita daga jikinta tana fadan akan hana daurin auren dady yayi . ita ba ma kowa take ji ba cikin al'amarin sai mama hafsa . abinda ya kara girgiza dady kennan . yadda take maganar cikin tsanyewar zuciya tana kuma fada masa duk abinda yazo bakinta kmr ba mijin ta ba . yasan ta sosai tsahon shekaru da suka kwasa tare . Amman bai santa da hakan ba. ransa idan yayi dubu to duk yayi kaca kaca ya baci ya dubi mami sosai yace aure tsakanin Abdullah da yarinyar nan na haramta shi . sai dai bayn raina mace daya na amince masa itace yarinyar da kika sa shi ya rabu daita sai dai kuma idan daga baya shi yayi ra'ayi dan kansa . idan har da wani abu da zai faru to ni ishaq ina jiransa . gashi nan ubangiji yana shirin nuna miki ikonsa a jikin yarinya . Amman kin zauna kina hakilon banza. dan haka duk abinda zai faru ya faru Allah yasa yankaki hafsa zatayi akan rashin yin auren to Bismillah. Maganar ta Sosa ran mami matuka fiyye da tunanin mai karatu. dan haka itama ta rinka fadar magana iya yadda zata huce. ta kara da cewa randa duk mama hafsa ta tako gidan nan dole ayi wacce za'a yi . Kuma wlh dole dole ayi yadda take so a karshen ta cewa dady kuma bazata taba amincewa da wasu can su lakawa Abdullah cikin banza ba. byn ya rabu da yarinya sama da wata uku a dawo ace wai ciki gareta me yasa tun lokacin basu fadi hakan ba sai a yanzu . mami tana huci ta kada kai ta bar part din dady ya zubawa kofar data fita ido "ko kwakwaran motse kasawa yayi. saboda dacin da yake ji na bacin rai a wuyansa idansa yayi jawur tamkar zasu fito. me yake shirin faruwa ne dashi da rayuwar gidan nasa . yana nan zaune har tsawon mintina talatin bai bar gurin ba teema ce tashigo ta kofar da mami ta fita.. tana yi tana kallon bayanta . kallon ta dady yayi . Ya jima sannan ya dan hadiye miyo mai dacin daya tsaya masa a makoshi. yace yaya dai teema . Teema takaraso kusa dashi ta zauna. yana kallonta Tace dady mami ce sai kwalla ta fara cika mata ido yace ya isa meyafaru da mamin ? teema Tace dady kwata kwata mami ba ita bace ba yanzu . kowama baya gabanta a yanzu . dady mami bata da ra'ayin kanta a yanzu ta sake fashewa da wani kukan. Dady ya rufe idonsa sai da ya barta ta danyi kukan sannan ya dakatar daita . teema ta dan goge hawaye . ta dan sharbe majina tace abin tsoro ma dady mami fa yanzu ko ibadarta bata gabanta sai tayi kwana biyu ko uku batayi ba. Innalillahi wa inna ilaihi rajiun abinda dady yake fada a ransa kennan yana cikin tashin hankali abinda mami ta gama yi masa a dazu . sai ga teema tazo da wani "duk akan mami ya zubawa teema ido kawai ya kasa magana "yasan teema da natsuwa ya Kuma san yadda suke da mami. koma meye zata iya fahimta. tace na kula da haka sosai yanzu ibada ba a gabanta take ba . ita dai a yanzu duk yadda zatayi ta farantawa wannan mama hafsa shitakeyi . Teema ta dan kalli kofar data shigo ta rage murya sosai. sannan ta kara matsowa kusa da dady tace ni dady ko wani hali mami take ciki ina ganin akwai sa hannu wannan mama hafsa din. tana da alhakin a ciki saboda ranan nan naji tana cewa mami wai iyayen aunty Aisha sun mata asiri ita da brother Abdullah . dan haka ta kawo wani abu tabata tace shi zata dinga garwashi tana turara jikinta dashi kullum . Brother Abdullah kuwa ta bayar da wani abu baki a Leda wai a dinga masa abinci dashi . wai duk asirin daaka musu zai karye. kuma ta dinga jadadda mata sosai tayi kada tayi kuskure yin haka . mami ta dinga yi wani lokacin ita mama hafsa da kanta ke karba tayi mata . Dady ya zubawa teema ido sanda ta dago tana kallonsa yace Allah dai yasa teema ba labewa tayi ba ta ji abinda iyayenta sukeyi ba . atsorace ta kalleshi idonta cike da Hawaye tace wlh dady ba labe nayi musu ba . ita mama hafsa din ce idan tana yin wani abun sai kaga kmr bata Gani. duk abinda zatayi wani lokacin muna gurin zatayi . Amman wannan da naji din ma ina bedroom din mami ne "a kwance ta shigo ta Sami mami ta dauka ko ina bacci ne . take gaya mata ahankali. rannan kuma ina wanka ta hawo da sauri take cewa faiza wai ta zubawa brother Abdullah din maganin kuwa gashi can za'a tafi kai masa abinci "tasan ance kada maganin ya wuce jiya zuwa yau da rana. ban ji abinda faizar tace mata ba. Sai dai naji sun canza magana . dady yace na dauka labe kika tsaya yi musu yace dan bbu kyau musamman ma idan iyaye ne. tace A'A wlh yace to shikenan kuyi hakuri duk zan san abin yi in Allah yaso . komai zai gyaru kinji . Ta amsa ta tashi tana fita . dady ya rike gefen hakarkarinsa ya Kuma dafe kirjinsa. ya mike da kyar ya shiga bedroom dinsa ya zauna a gefen gado ya jawo durowa yana dudduba magungunansa . ya sha wani bai iya kai hannushi ya dauko ba dan haka ya hakura ya kwanta dan ya dan huta ya dafe kirjinsa sosai da yake bugawa . Abdullah kuwa yana fitowa daga part din dady salis ya tareshi "ga Dr sagir yazo yana nemansa "da hanzari ya karasa inda yake gabadaya ya rike hannuwan Dr sagir yana dariya. Wow Abdullah yi dariya cike da farinciki yau ranarka ce 😃😃😃😃😃😃😃😃😃😃😃😃😃 MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 65 Gabadaya ya rike hannuwan Dr sagir yana dariya. yace doctor na taba gaya maka nayi mafarkin ni da Aisha muna tsakiyar macizai sun kewayemu" har wani me kyalli a cikinsu ya howa kaina ya sauka ya koma jikin Aisha daga nan na farka. sau uku ana gaya min wadannan macizan dana Gani ya'ya ne.. gashi nafara jin kamshin cikin sananin farinciki yace doctor doctor doctor Aisha ciki gareta tunda muka rabu ban sani ba. Dr sagir ya kalleshi da kyau yace friend waya gaya maka hakan? yace dady bai je min daurin auren faiza ba. sai yaje min bikon Aisha ya tarar ashe tana dauke da cikina . Gabadaya shima Dr sagir hannuwansa ya jawo suka rungume juna suna murna. Abdullah yace doctor kaima kana farinciki ko? Dr sagir ya kasa magana sai dai yarinka girgiza masa kai . sai da suka saki juna sannan Dr sagir ya sake miko hannu yace congrat... Abdullah yace thank you doctor muje nayi sallar isha'i ka rakani gurinta yanzu zanje "bazan bari na kwana ban ganta ba Dr sagir ya sake kallon. Sai Abdullah ya idar da sallah ne Dr sagir yace friend ka bari zuwa gobe mana ,sai aje da manya Abdullah yace in mutu kennan. Dr sagir yasa dariya yace baza ka mutu ba baban bby . Abdullah ya mike ai maganar manya takare nima yanzu babba ne tunda zan zama uba. Suka yi dariya ,Abdullah na kokarin fitowa Dr sagir yace are you serious friend zuwa zakayi . ko ka manta sakin Aisha kayi Abdullah ya dago da sauri ya kalleshi Dr sagir ya amsa masa da haka ne ,"sannan ya Kuma cewa tsawon watanni kun rabu ka barta da ciki baka nemeta ba sannan yanzu kaje mata karfe tara na dare nasan abune mawuyaci ta kalleka. idan da manya aciki sai a hadu a sulhunta. a sake sabon aure jikin Abdullah ya danyi sanyi Dr sagir yace wlh gara ka kwana yau kana addu'a Allah yasa ba tayi fushi da kai mai tsanani ba . ,kaga gobe sai ka lallaba kuje da dady ma zaifi. Har Dr sagir ya bar shi zuciyarsa natayi masa wasi wasi 'sau Tari idan wani abu na farinciki zai same shi sai garin ya daure masa" daga baya ya tsinke masa da alkhari. tsawon watanni da yayi cikin ukubar rashinta har zuwa yau din . daya zamanto inda zaije ya huta ma ya rasa a karshe gashi ya juye masa alkhari "zai zama uba nan da dan wani lokacin . dan haka yasan koyaje da kyar in zai ji ko yaga wani abu na bacin zuciya . dan haka ya murza sitiyarin motar sa shi kadai dan salis yariga yatashi daga aiki. Amman har yashiga lungun gidansu shi kadai a kafa "ya tuna da wani ido zai kalli mlm abu" sai yau yake zuwa garesu cak yaja ya tsaya ya kasa karasawa . gara zuwa da dadinsa zai fi har ya juya yaji yakasa tafiya ,nan yasamu jikin bango ya rabe" yana hango kofar gidan . yana tuna akwai kadararsa a ciki "yana nan tsaye har yayyenta guda biyu suka zo suka shige gidan . sannan ya hakura ya tafi duk da bai ganta ba Amman zuciyarsa ta masa dadi . Yau ko ba komai zaiyi kwanan farinciki . bayan yayi sallolin da ba zai iya kayyadewa ba . Karfe shida wayar dady ta sameshi yana jiransa Abdullah yaisa cikin bedroom dinsa ya sameshi har zuwa lokacin yana kan abun sallar sa . ,cikin farinciki kmr yadda yaga dady ya karasa ya gaisheshi "dady ya karasa jan carbi sannan ya amsa "ya nuna masa nan kusa dashi da hannushi. Abdullah ya matso ya zauna inda ya nuna masa cikin fara'a dady yace Abdullah Amman kayiwa Allah godeya da zai azurtaka da zuria ko Abdullah ya girgiza kai yana murmushi shima dadin dariya yayi . yace a to dan nima tun jiya nake godiya ga Allah zai kara mu zuria a cikin gidana . Abdullah baice komai ba illa murmushi daya sake. dady ya numfasa yace abinda yasa na nemeka tun yanzu nasan zakayi mamaki akan wannan Batun kuma ne yuwa zakaji wani bakon abu. wanda ba mamaki bazai maka dadi ba . kada ka taba sanya damuwa ko shakku a game da abinda ke jikin yarinyar nan Aisha . ni dai na amince tabbas cikin dake jikinta na cikin gidan ne. tun rabuwarku akwai wanda nayi waya na dora akan lamarin, to har likitan daya dubata na kwana uku da rabuwarku sai daya yayi min. bayanin adadin kwanakin cikin dake tare daita a jiya. dan haka komai maminka zata ce maka ka saurareta ne kawai ka amsa mata . Amman kar ka bari maganar ta tayi tasiri agunka . Abdullah ya daga kai dady yace Allah yayi muku albarka Amin Abdullah yakasa tashi daga gurin, dady ya fahimci yana son wani abu ne" yace uhm ina jinka da kyar Abdullah yace dady ita Aisha fa . Dady ya kalleshi ya sake murmushi yace wannan Kuma ai ya rage tsakaninku ni tunda ma naji zance cikin "ban kara dora komai akai ba . saboda har yanzu Aisha tana nan matsayin matarka . tunda saki daya ne akayi dan haka ko a yanzu kace ka mayar da ita ta mayu. tunda batayi Idda ba to auren ya mayu" Abdullah ya dinga yi masa kallon da gaske ?dady yacigaba abu daya ne nasan za'a samu yan tangarda wajen komarwata ko daga gun iyayenta ko ita kanta yarinyar . wannan ne abinda nake son komawa na samesu sai dai tsakanin yau da gobe ina gida bana son fita koina ,saboda akwai abinda zan Jira Amman ko a yau na samu yadda nake so zan iya zuwa na sake nemansu naji yadda za'a yi dan gaskiya dai a musu ba daidai ba . Abdullah ya dan yi murmushi jin dadi yace thank you my dad sannan ya tashi ya fita . Dady ya bishi da kallo shima yana murmushi fitowar Abdullah kuwa ya fadi ya mayar da Aisha yafi sau dari a fili da cikin zuciyarsa. Bayan kmr awa uku dady ya sake Nemo mami koda ta shigo fuskar nan a hade tamkar hadari ,shi kuwa anasa ya sake fuska sosai tamkar bbu wani abu a kasa . byn gaisuwar datayi da kyar yace akan maganar da mukayi jiya ne duk na fahimci abinda kike so nima kuma dana yi tunani sai naga dacewar hakan "a tsakanin yaran dan ko ba komai hanya ce ta karfafa zumunci . Mami da dago da sauri ta kalleshi da kyau tasan abu ne mawuyaci idan ya hau ya sauko da wuri. Dan dady ya sake bata haske sosai yace kinga ita hafsa tun ba yau ba take sonki "dan ta so hada diyarta da danki wannan ai ba aibu ne abu ne mai kyau "ina ganin Karin so ne ya kawo haka.. Mami ta saki fuska tace abinda nake son ka fahimta "kennan yanzu jiya da ba'a je daurin auren nan ba" nasan duk laifina hafsa zata Gani . ko meye ma nasan a kaina zai Kare . dady ya kura mata idanunshi ya tabbatar da abinda yake zarge akan mamin "sannan ya dauke idanunshi yace duk ba wani abu da zai faru ,yanzu dai nasan me yiwuwa, su daga can zasu so jin abinda ya dakatar da zuwa daurin auren. to kawai sai ace shirye shiryen bikin ne aka canza kinga akwai bukatar kayayyakin al'ada na auren . duk naga anayi kuma suma zasu" bukaci wani abu ko ba haka ba" yana dan duban inda mami ke zaune . Mami tace ai komai fa anriga an gama shi ahankali cikin dabara duka dady ya bincike abinda yake son ji daga gareta "kuma cikin sauki kai duk mami ke masa bayanin komai har da abinda bai tambayeta ba. dan har irin dukiyar da ta sakar musu da fitar dasu faiza sukayi hado lefe da kayan gado duk sai da yaji a karshe ta bayyana masa komai" na part din Abdullah dady har tsorata ya farayi da lamarin "yana can an kusan kashe masa gida kuma duk abinda mamin take a yanzu ya dada tabbatarwa kansa ba'a cikin haiyacinta take ba . Dama kuma duk shekarun da take dashi da ya'yan data yi . idan ta masa wanin abun kallo daya zaka mata kasan diyar fari ce Kuma Yar auta Yar gata . Dady ya jinjina girman al'amarin sosai a karshe shima ya nuna mata yadda duk suke so ita da mama hafsa shima haka zaiyi musu" ko da anzo daga can ma hakuri zai basu me yiwuwa ya bisu a daura auren a ranar . Mami tasan meye kulawa a rayuwarta "ya amince da wannan tunda ga kansa har zuwa kan ya'yansa tana basu kulawa yadda ya kamata tana rawar jiki akansa sosai musamman idan yayi tafiya ya dawo. Amman wannan karon yaga canji me yawan gaske atare daita tunda ya dawo baifi sau biyu tashigo part dinsa ba shima murtuke ,da fuska da rikici iri iri suke rabuwa . sai a yanzu yaga fara'a ta sosai saboda abinda ya fada zaiwa mama hafsa har hira ta barke tsakanin su ya gaya mata abubuwa da makwaftan su na abuja suka zo dashi . ya kwaso ya Mika mata ta karba tana Gani ya zuba mata ido jiya ko baccin kirki bai samu yayi ba. yana ta addu'ar Allah ya fahimtar dashi abinda yake akwai har istahara yayi duka a daren jiya . sai gashi Allah ya sanyaya masa zuciya yanzu gashin cikin dabarar da yayi mata game da zance biki yasan komai . kuma yasan inshallahu komai ya wuce . A yadda dady yazata kuma yake sauraro. .hakan ce takasance dan karfe 1 daidai yakarbi wayar daga wajen masu gadin gidan "yana ajiye wa shima yayi tasa wayar Jim kadan sannan ya fito" da kansa" zuwa wajen get din gidan. yadda yazata din kuwa haka ya Gani mama hafsa ce ita da faiza sai kanwar faizar rahma ganinsa yasa su da kansu suka tsorata a bazatan da yayi musu. dan tun zuwansu da masu gadi suka tsaidasu basu sanar musu dady ya dawo ba . dan mama hafsa har huci take tana numfarfashi hade da zagin masu gadin . dama kuma tazowa mami da zafinta . mintina kadan suka wuce bbu mai iya magana acikin su ,ba abin su gudu ba su fallasa kansu ko cikakken minti goma ba'a yi ba "sai ga motar police biyu cikin fararen kaya "dady yayi musu nuni da mama hafsa ai ko kmr Jira suke suka ciro I'd card dinsu suka nuna mata . Hade da nuna musu su shiga mota a frigice mama hafsa take kallon abinda Ya ke shirin faruwa ita faiza so tayi ta gudu suka cafko ta sai cikin motor suna cewa bawani abu za'a musu ba illa yan tambayoyi . dady yace aje dasu sai yazo nemansu. motar taja bbu wani wanda yasan abinda ke faruwa a waje . dan ko masu gadin tun kafin yan sandan su zo dady yace su shiga ciki mami ma na can cikin gida batasan wainar da'ake toya ba. bare Abdullah da gabadaya baya unguwar ma haka aka tafi dasu dukkansu su uku rahma kuwa kuka kawai take tana kiran wayo Allah .. (wannan shine akoba adaba 'olon ma'jerin') inji yarbawa . Tayi shr a daki mamaki abin take ,ta dade rabon data kawo shi a ranta tun byn rabuwarsu . data dinga tunanin shi tana kuka a karshe ta hakura dashi "tunda bbu alamun shi. komai nasa tabarshi sai a jiya da daddare data kwanta tayi mafarki dashi . ta ganshi yana kuka kuma sosai har tazo kusa dashi ya kama hannuta yana cigaba da kukan sai itama taji tana neman tayashi . adaidai lokacin da kukanta zai bayyana ta farka tun daren takasa komawa bacci . dan bata gane kan mafarkin ba . tasaba ada muddin ta kwana da tunanin Abdullah to tabbas ne ranar sai tayi mafarkin shi. Amman sai gashi ko mai sunansa bata tuno ba sai gashi tayi mafarkinsa ,. to byn saukowar masallaci jumma'a ne kadan sai ga babanta da saurinsa yashigo. yana kwasar tabarmi da abubuwan sallah yana gayawa innarmu wai yayanta ne yazo . tana kallon yadda innarta ke murna da dariya farinciki hade da daga hannuta sama tana addu'a . to har zuwa byn la'asar Aisha bata motsa ba tana daki a kwance har sanda taji babanta sun shigo tare da dadyn Abdullah sun gaisa da inna sosai . yayinda mlm abu yadan basu waje su gana . Kwanaki biyu kennan da mlm abu yaje dubota da yaya yusif ta biyosu dan taga innarta . idan ta kwana biyu zata koma dan tafi kaunar zaman can . Tana nan har lokacin da taji uhun ya'yan aunty Maryam da hargowarsu sun shigo tare da aunty sai lokacin ta dan mike ta fito tayi alwala . Aunty Maryam na can tsakar gida tare da inna da ta iddar da sallar la'asar . tariga ta gama yanke shawara aranta dan haka tace ni aunty tare zamu tafi gidanki na dan yi kwana biyu sai na dawo na wuce ka'oje aunty Maryam ta dan kalleta kadan tace ai ni haka nake so da zaki yarda ma da muyi zamanmu tare idan su inna zasu ganki ba sai sunyi tafiya mai nisa ba . Ta dan yatsina fuska tana kai aunty ke me fita kullum gara dai na koma can yanzu haka nasan inna nacan na kewata . Aunty ta jinjina kai batace komai ba . To a daren ma da ta kwanta sai da ta sake mafarki dashi ita har tsoro abin ya fara bata ita dai a yadda take ji ko me za'a yi sai dai ayi Amman tagama auren Abdullah ,. cikin sa ne idan ta haife mishi zata bashi abinsa nan taji wata irin faduwar gaba itama tana son danta fa bazata iya bawa Abdullah ba sai dai kawai yayi hakuri ya bar mata ko su yan gidansu dokin ta haifar musu karamin yaro suke . da safen ranar Sam Abdullah yakasa hakuri dole yaje ya samu Dr sagir din daya rakashi yace shi ko me babanta da yan'uwanta zasu ce zai rufe ido ya sauraresu ya Kuma basu hakuri shi dai kawai su sadashi da iyalinsa . To yadda yazata abun ma ba haka yagani ba. yayi sa'a ya samu mlm abu a kofar gida a adaidai lokacin da yake shirin fita ya tafi zariya kala kala duk dai akan maganar .tasu. byn gaisuwa sai dan bayanin daya musu akan zuwansa zariya kala kala sai bayanin ita kanta Aishar . Abdullah yana durkushe kmr wani mai tsansar tsoron ko dago kai baiyi a karshe mlm abu yasanar dasu Aishar ma tana gidan aunty Maryam . Tunda dai duk abinda Allah ya kaddaro bawa dole yayi hakuri dashi duk uban da akace an saki diyarsa a wannan halin dole zai so ace takoma dakin mijinta ta haihu dan haka duk yadda Abdullah yazata sai yaga ba haka ya Gani ba . bbu wani batanci daga babanta har ma sauran yan'uwanta daya shigo gaisar da inna a zuciyarsa yace lallai jini daya ba wasa bane. a karshe sukayi godiya sosai suka mike Abdullah yaji dadi Sosai abu daya "daya dan dameshi kmr yadda dady ma yayi masa kofafi akai har yau suna nan a mazauninsu daya san su. basu da niyyar tashi saboda haka ne akasawa Aisha gidaje a cikin sadakinta tunda an san ita dai bbu abinda zatayi dashi . Mijin aunty suka fara samu a waje yana shirin shiga gidan da fara'a sosai ya tare su . ya shigar dasu sit room dinsa dake ta hanyar waje. byn gaishe gaishe dan shiru ya biyo baya na wani lokacin Amman mijin aunty Maryam dayake yasan halin da'ake ciki ya gane nufin su dan haka. Yayi dan Jim sannan yace koda yake bari a turo ita Maryam din ya tashi yashiga . Abdullah ya rike hannu karamin yaron aunty Maryam yana tambayar sunansa Amman wayance yake tambayarsa Aisha aunty ta shigo hade da sallama ta dinga murmushi ganinsu dan ita tun jiya take murna saboda tasan wannan dan rigimar Dr salim bai san Aisha tazo kebbi ba gashin zuwan nata yazo . mata da alkhari tsohon mijinta mai kaunarta ya dawo gareta . dama kuma tasan abu ne mawuyaci Abdullah din bai dawo ba . Aunty ta zage sosai ta nuna musu bbu wani abu komai ya wuce Allah ya kiyaye gaba tunda dama wata rana dole a sake haduwa tunda me hadawa ya hada. matsalar dai a gurin Aisha take ta nuna musu tun jiya dataji dadinsa yazo shine ma ta gudo gurinta. to anan tsakanin su su uku suka shirya duk yadda za'a yi aunty Maryam takara da cewa ai ko yanzu da zata ji kunzo to bar gidan kennan. Abdullah yayi murmushi kadan yasan za'a yi haka Aisha bazata son ganinsa ba ya fada a ransa.. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 66-67 Aunty Maryam da Dr sagir ne. suka tsara duk yadda za'a yi tafiyar " musamman da kowa yaji inda dan'uwansa ke aiki akwai wanda yasani a gun . washegari da yamma sai da suka sake zuwa gidan Amman ko kadan bata bari Aisha tagane ba. dan aunty Maryam ta kagu taga Aisha ta koma gidan Abdullah ko dan saboda wancan jarababben salim din yadda idan yata shi balbalinsa ya kone shi kadai . Da daddare tana dakin aunty kwance Aisha tana kan gado sun gama wasa da diyar aunty Maryam har tayi bacci a jikinta. aunty tace ni ko Aisha ina ganin yanzu yadace ki fara zuwa awo asibiti tunda kinga watan cikinki yanzu yashiga wata na hudu kennan. Aisha tayi shr bata ce komai ba. Aunty tace Amman yadda kika gani fa. wai saboda lafiyar abinda ke jikinki ne dan akwai magunguna na musamman da'ake son mai ciki ta dinga amfani dasu" domin ta haifi yaronka cikin koshin lafiya . da yake cikin na ranta dan haka ta tsaya sosai tana saurara auntyn. Amman in kin fi son sai kin kusan haihuwa ne shikenan aunty Maryam ta fada batare da ta takura mata ba . Aisha ta dan mike ta jingina da jikin gadon" ahankali tace ni aunty kawai sai a ganni na tafi wani asibiti kowa ya dinga" kallon ina da ciki. aunty tasa dariya tace to ke meyasa kikayi abinda yasa kika samu cikin? Aisha ta turo baki tana cewa haba aunty haba aunty da kanki . Aunty Maryam ta sake fashewa dariya sai da tayi mai isarta sosai "sannan tace ai bangaren daza kije asibitin ko wacce ta kalleki itama abinda yakawota kennan . Amman yanzu kina komawa ka'oje bbu wani zance zuwa asibiti akai akai. Aisha Tace ai can din ma akwai asibiti sai ba sai naje ba . aunty Maryam tace ki ajeye komai kizo na kaiki asibiti malam ki kwantar da hankalinki bama asibitin mu ,zan kaiki ba nasan saboda Dr salim baki son zuwa . wani zan kaiki duk da akwai wadan da nasani acan za'a yi miki komai ko ba nan. Aisha ta girgiza kai alamun ta amince . aunty tace to kishiriya gobe in Allah ya kaimu sai muje a yankar miki card daga nan zasu gaya miki randa zaki dawo ahankali tace shikenan. aunty kuwa har godewa Allah tayi da taga ta fada tarkon farko . Tun shigarsu asibiti Aisha ta gane tabbas sun taba zuwa asibitin ita da sister dinta dubiya . Wata nurse ce ta karbesu hannu bibbiyu da fara'ata sosai" inda ta dada birge Aisha taji dadi Sosai har cikin ranta kuma ta rike sunanta sister din kafin su baro asibitin. komai akayi mata shi cikin sauki ba yadda ta zata ba . A dan lokacin ma har taji tana sha'awar irin aikinta sister din. Tama awo duk a lokaci sannan tace dole zata dawo jibi da akwai gwaje gwaje da za'a yi mata . To hakan kuwa komai akan idonsu Dr sagir da uban tafiya Abdullah ya faru . ta gabansu "su aunty Maryam suka wuce "tun shigowarsu Abdullah ya kura mata idanunshi ta canza sosai ta kara kyau matuka fiye da lokacin da Suke tare. ko Kuma a lokacin dan yana ganinta ne koda yaushe ne . yanzu kuma ya dan jima bai ganta ba sanda suka zo daf da inda suke da sauri Abdullah ya juya bayan wani ginin. ya dafe kirjinsa ya rufe idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke wani irin dokawa da sauri da sauri. ita kanta Aishar data zo daidai gurin da Abdullah yake a boye sai da taji jikinta yayi alamun wani abu dan itama hakance takasance daita . Amman bayanta kawai ta dan juya sannan sukayi gaba itada Aunty Maryam shi kuwa Dr sagir bayansa kawai ya juya musu . Ganin irin karbar da akayi musu yasa har suka baro gurin fuskarta a sake take Sosai . Har aunty Maryam tarinka tsokanarta tace A'a kaga masu cikin fari ana murna dan ance zaki haifi da Kato . Aisha tasa dariya tace kai aunty" har suka sake wuce wa su Abdullah na gun ya zubawa bayanta ido shigewar da tayi tana murmushi kawai Abdullah yaji gabadaya hankalinsa tashi . garama yabita koma me zai faru gara ya faru wato ita rashinsa bai dameta ba ta sake abunta tana walwala har ya fito zai rufa musu baya da sauri Dr sagir ya fizgo hannushi yaja shi ciki sosai yace haba friend ka natsu mana. zafa ka bata mana shiri idan ta ganka me yuwa baza kuma yarda ta dawo ba . Abdullah ya tsaya kawai yana kallon Dr sagir hade da sakin naunauyen hadiyar zuciya sanda salis yakaraso da sauri ya tsaya yana duban Abdullah hade jin wani irin tausayinsa . Agurguje ranar laraba aunty ta rakota " sai da ta bari ta tafi wajen awo sannan ta juya ta tafi gurin aikinta saboda aikin safe gareta. duk wani gwaje gwaje da akewa mai ciki sai da aka wa Aisha. sannan sis din tace ta dawo jibi da yamma ta karbi sakamakon da kuma ragowar magunguna a saboda jibi aiki yamma ne daita. Aisha tayi godiya sosai tana shirin sallama daita aka turo kiran sister din tayi shr zaune a gurin tana tunane tunanen dan sister din tace tadaka ne da tuni ta tafi . sister din ce ta sake shigowa tace kiyi hakuri fa na barki ke kadai Aisha ta mike tana ce mata ita zata tafi Amman sis din taki dole suka fito tare daidai lokacin shi kuma Abdullah yashigo asibiti shi da salis a bakar Jeep ya hangi zasu shiga mota itada sister kwata kwata yau aikin office ya hanashi ya dan fito gashi har zata tafi da sauri ya nemi Dr sagir a waya ya sanar dashi ta gama za'a kaita gida Dr sagir yace yayi hakuri shi dai kawai yakaraso office dinsa. Ranar jumma'a kuwa bata shigo asibiti ba sai byn uku saboda cunkoson abin hawa . ta gaban Abdullah ta wuce yana zaune cikin mota ya sauke glass din motar ita kadai ce tazo shigarta ta yau ta dada tayar masa da hankali tamkar tasan abinda zai kasance a yau. sai da ya tabbatar takarasa gurin sister sannan shi kuma ya juya motarsa ya fita zuwa gidansu wajen babanta tana isa wajen ta tambaye wata dan Allah sister zahra fa? . Wacce ta tambaya ta hada da wani ya nuna mata wani office tashiga ta tarar daita tana ganinta "ta fara dariya tace yanzu nake zancenki a Raina" ina tunanin zuwanki saboda nima bana son na wuce 4 anan " Aisha takarasa wajenta fuskarta dauke da murmushi suka gaisa sister zahra tasoma dan janta da hira kadan kadan kan zance haihuwa . sannan tace ina son dan kammala wani aiki ne sai mu tafi tare na biya gidan doctor na baki sauran magungunanki da result din ma yana can daga nan na sauke ki a gida . . Aisha tace ba komai illa ta kalli agogon lokacin sallah ma tayi ta fada a ranta . sannan ta dan kalli sister zahra tace mata ko zan iya yin sallah. sister tace har lokacin yayi nima banyi ba ko kibari muna zuwa can mukayi sallah sai mu fito dan yanzu toilet din ma sai an zagaya can baya Aisha ta amsa . Tana nan har takarasa aikin suka fito tare . A gidan Dr sagir suna shiga matarsa ce ta taresu a falo gidan. sister zahra ce ke tambayar ko doctor yana ciki ta amsa mata da yafita Amman duk inda yake yanzu yana kan hanya tunda yasan da zuwanku tunda har ya sanar min . Sister tanemi da suna son suyi sallah. ita sister din ce ta fara shiga tayi sannan da ta fito Aisha ta shiga ta lura da irin kallon da matar ke mata har jikinta ya dinga bata to ko ta taba saninta ne ? A daki tayi sallah dan sister zahra ta rigada tafito tana karasowa falo Dr sagir yayi mata magana suka fito waje har Abdullah Dr sagir yayi mata godiya sosai yace zata iya tafiya abunta tayi shr Amman sai satar kallon Abdullah take ta dai . ta amsa kawai har zatayi magana sai kuma ta fasa tayi murmushi tayi gaba. tare suka dawo falon da Abdullah Dr sagir ya kalleshi yace Abdullah me yanmmata kennan kai farin jinin naka akansu yakare ne Abdullah ya kalli Dr sagir yace dan malam ban son iskanci kabarni da rikicen dake gabana Dr sagir yayi murmushi yace a to ni ina ruwa ita fa wannan sister din kai take so . Abdullah yadan zungure shi yace hankali da bayanka dai Dr sagir yadan waiga kadan daidai lokacin da Aisha ke shigo falon ya juyo yace wuuuuuu... Ana kukan targade .... Abdullah yace kawai kana neman karasani. sukayi dariya a tare . tsoro frigice ne taji sun kamata alokaci guda sosai tasoma rikicewa har gabanta ya dinga faduwa saboda ganin su datayi tsaye suna dariya . Ahankali tace gaskiya sun shammace ta dayawa . duk a dabarbarce take Amman tayi yunkurin dakewa ta dan zauna a kujerar da tun zuwansu anan ta zauna tana dan dube dube. su dukkansu ,zama sukayi Abdullah ya zauna kujerar dake kallon nata ya zuba mata ido "kyan da ta kara ya wuce yadda ya dinga kiyastawa ,. komai ya canza a tare da ita har Yar kiba tayi me yiwuwa ko dan albarkar cikinsu ne yasa takara kyau . Aisha kuwa tarasa a wani hali take ciki abinda ya kara tsorata sai yanzu ta lura da hoton dake jikin bango da kyau Dr sagir ne da matarsa sai dansu dan kimanin shekara biyu alokaci ma yana gidan kakaninsa . Aisha ta dauke kanta karda dai rai na mata wayo za'a yi ta fada a ranta . Dr sagir ne ya fara magana bayan matarsa ta ajiye musu abinci da lemon" yace madam kinyi shiru friend fa ke yazo ya bawa hakuri kuma ayi sulhu da juna . Sai alokaci ta dan kalleshi Amman Sam taki amincewa idannuta ya hadu da na Abdullah tace da gaske ne dai abinda ta, zata. ta sake kallonsu a yadda suke bbu yadda za'a yi ta iya tsallakesu ta shige batare da Abdullah yayi wani abu ba. ita ko da matar Dr sagir za'a barta tasan baza ta koina ba. kawai kallon Dr sagir take yana ta magana a ranta tace idan ba zasu barta ta tafi ba kuwa sai dai tayi ta zama anan Abdullah kuwa ko daga hannunsa baya iyayi. duk wani halin da tashiga a yanzu yariga ya gane shi. yana ji tamkar ya karasa ya tausasa mata halin da tashiga da kansa. Dr sagir ya lura dashi sai ya dan share sannan ya mike yace yana zuwa . Yana fita Abdullah yatashi ya koma daf da ita" inda take ya zauna har sai da ta dan kalleshi jikinsa a dan sanyaye ya kirawo sunanta bata amsa ba. yarigada ya saba da hakan Amman yasan tana ji yace Aisha lokuta da dama abubuwa suna samun mutun iri iri ya zamo yawanci duk inda ya juya bbu dadi har ya dinga tsammanin ko shi kadai ne ba'a so ... Amman duk wannan ana gwadawa ne a gareka a ga yadda zaka dauki al'amarin kafin daga baya alkhari yasameka. ka dinga ganin kmr kai ake so. yayi shr yana dubanta kanta a sunkuye yace Aisha a da ina tunanin rabuwar da tashiga tsakaninmu mun shiga wani tashin hankali ne na rayuwa. na rabuwar kusanci da mukayi Amman tun yanzu na gane cewa ni kadai na shiga halin tashin hankali Amman ni din ma ga shi Allah ya wanke min da alkharinsa da ban taba samu ba sai a tare dake . Kiyi hakuri dan Allah Aisha komai ya wuce shi kansa danmu sai yafi alfahari idan ya bude ido ya ganmu tare dashi sai yafi yin farinciki . har alokaci bata dago kanta ba hawayen takaici ne duk ya dameta a idanunta . kawai Abdullah zai sake dawowa ya yaudareta tana zaman zamanta lafiya ahankali yasake kiran sunanta ta dago suka hada Ido ganin da yayi zatayi kuka yasa ya dada rikicewa ya kara matsota sosai kmr zai cire mata abinda ke damunta . Matar Dr ta fito tana ganinsu haka da sauri ta juya ta koma . su duka biyun suka bita da kallo har aka kira sallah magariba har sannan bata ce komai ba Abdullah kadai ke maganarsa ita taji ta hakura da abinda a kamata ya wuce har a cikin zuciyarta . Amman ita kam bata kara yarda Abdullah ya Kuma yaudararta ta kuma komawa aurensa. anan gidan sukayi sallar magrib har isha'i matar Dr sagir tayi saving dinsu abinci Amman shi Abdullah kasa ci yayi ganin har yanzu Aisha taki sakin ranta bare ita da tun lemun data dan kurba a tun dazu da suka zo da sister zahra. har Dr sagir yana magana yace gaskiya Aisha abun naki zai zama da Kwara fa saboda bake kadai kike cin abinci ba idan baki ci ba na jikinki ba zai samu ba Abdullah ya kalli Dr sagir sannan ya juya kanta ya zuba mata ido yakoma kalar tausayi Dr sagir ya sake fita falon ya kara zama su biyu Abdullah yace Aisha tashi mu tafi na kai ki gidan inna. Shr bata amsa ba sai daya sake dan matsota sosai yace kinga fa dare ya fara zamu takurasu . Sai alokaci ta kalleshi itama tayi tunani haka tun farko ba dan zata takurasu ba ita ko akan kujera zata iya kwana. tunda dai tasan Abdullah ba zai barta ta fita ta je gida ba .. da kansa ya nuna mata yes haka ne. yace kinga damu zauna muna shiga hakkin wani gara mu tafi maganar ta dan shigeta dan haka ahankali ta mike. ganin ta mike ne ahankali ya dan sauke numfashi sannan shima yamike yana kiran Dr sagir tare suka fito da matarsa da kyar Aisha ta kakaro murmushi karfin hali tayi mata sallama sannan tayi gaba abinta Abdullah kuwa suka jiro tare da Dr sagir hannunsu rike da juna suna magana da sauri Abdullah yakarasa ya bude mata kofar mota ta dan jima tsaye kmr mai tunanin kada tashiga. ganin dukkan idanunsu akanta yake yasa tashiga suka sake yin musabaha da Abdullah sannan da sauri ya zagaya yashiga dayan hannun ya tayar da motar Dr sagir ya sunkuya yana mata sallama Amman tayi banza dashi dan tasan duk dashi aka hada kai wajen rai namata wayo . Ganin inda Abdullah ya tsayar da mota ne yatashi hankalinta ainihin gidansu na aure ne idan ba gezo idanunta kemata ba ai kuwa tana tabbatar da haka ta saka mishi kuka wato wani wayon ya sake mata ahankali tace ni gidanmu zaka kaini gurin innarmu haka kace . Abdullah ya gyara parking ya juyo yana kallonta ganin ya tsayar da motar yasa tacigaba da kukanta . Ahankali yace Aisha har yanzu baki hakura ba ?tace ni gida zaka kai ni sai da yayi wani tunani sannan ya rage murya yace kinga Aisha tunda kika baro gida na koma na gaya musu cewar zan biya na sauke ki dan haka duk su baba sun san yanzu kin gidana Aisha ta zaro masa ido tana yimasa kallon tsoro ya sake cewa kin san aurenmu ya maidu tunda nace na maidake yanzu matsayin matata kike . Ai kuwa ta sake sakar masa wani sabon kukan tace ni bazani gidanka ba. ni gidanmu zani yayi shiru sannan yace to shikenan kiyi hakuri kiyi shiru . Ta dan tsagaita kukanta yace kinga yanzu duk su inna su san muna tare tun karfe uku yanzu byn dare ya fara su ganmu mun koma musu . me yuwa sun fara bacci baki ganin zasu dauka ko wani abun ne dan haka kiyi hakuri zan kai ki wani gida can ma gidan yan'uwane . ki kwana inyaso Gabe sai naje na daukeki na kai ki gidan yafi muje musu da wannan daren. tayi shr tana jinsa ya Kuma cewa kiyi hakuri muje can din duk gida ne a gurinmu shirun tayi ta sakeyi shirun da tayi ya fahimci ta amince . Dan haka ya juya kan motar . Masu gadin gidan suka bude musu get kafin ya karasa filin inda motoci suke yayi parking sannan ya dan kalleta yace ina zuwa ya fita can gurin masu gadi yana kiran yahuza ya karaso da hanzari daga inda yake dana tunda ya hango shi din ne yataso . Abdullah yace yaje ya bude part dinsa . ,key din ya amsa da sauri ya tura cikin aljihunsa ya tafi ,. Abdullah na nan na jiransa har yahuza ya dawo ya Mika masa key ya karba yasa a aljihun wandonsa na baya. Iya tunaninta yasa ne ayi musu iso kafin su shiga cikin gidan. daga inda take tana hangensa yana magana da yahuza. Amman bata iya jin abinda yake fada a saboda tana daf da inda injin yake faman aiki . , Abdullah ya karaso ya bude mata kofar motar yana yi mata magana da kyar ta fito. shi kuma ya hade fuska kmr da gaske tamkar bashi ne ke lallabata ba ,tana fitowa ta dan tsaya tana kallon tsarin gidan ahankali tace ina kuma ya kawota? ita dai ta taba hange gidan gwana ta waje Amman bata taba shiga ciki ba. dan haka tasan tun daga waje gidan ya tsaru iyakar tsaruwa fitilu ne suka haska koina kana Gani yadda wajen ya dau haske ,da duk kannin alamu ba gidan mutun daya bane saboda bangare bangaren da ta Gani . ita tsoro ne ma ya kamata har gabanta yana dan faduwa . shiyasa ta tsaya tana kalle kalle dan ta gane yadda gidan yake ,ita bata san inda Abdullah ya kawota ba. dan haka ta dinga binsa ahankali ahankali har suka shiga part dinsa wani irin kamshi ne ya doki hancinta. ba kamshin turare bane kawai naturaly ta saba jinsa a jikin da Abdullah , Abdullah ya waiwayo bayan ya rufe kofar bai tsaya wata wata ba ya kamo hannuta har ciki. Bedroom dinsa tana binsa a tsorace ,suna shiga ya janyota jikinsa... MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 68-69 Abdullah ya waiwayo byn ya rufe kofar bai tsaya wata wata ba ya kamo hannuta har ciki bedroom dinsa tana binsa a tsorace "suna shiga ya janyota jikinsa ya matseta a kirjinsa har tasa kara "yaki sakinta ahankali ya tura hannusa kasanta yana shafo cikinta sai alokaci ya dan ji tudunsa . tun dazu dasu ke gidan Dr sagir yake ta kallonta Amman bai ga cikin ba hakan ne yasa tasa iya karfin ta" ta fizge jikinta daga gareshi. ta watsa masa harara sai kuma ta fara kuka ,yayi murmushi ya jata ya zaunar daita a gefen gadon. yace ina meyye haka hade da shafo saman kirjinta da sauri ta buge masa hannu tana turo masa dan karamin bakinta ta turo masa bazato taji bakinsa kan lip's dinta ya hade yasoma tsatsa kmr zai cire mata lip's ,sai da ya tsosa san ranshi sannan ya barta yana sauke ajiyar zuciya"ahankali yake tafiya da baya da baya har yabar dakin . Yana fita tacigaba da dan kukanta wanda dagani duk na shagwabar ne . tana kallon dakin ahankali har idanunta ya sauka kan hoton data Gani a gefen gadon yasa ta dan fara gane kan abun . hotonta ne wanda batama san ko wani iri bane " Amman dai ta san tabbas itace . Abdullah ne yashigo da snacks a plate " ya koma ya kwaso kayan tea da flask , sannan ya duba store din shi . ya ballo swan water da sauran lemuka guda uku saboda yaji Dr sagir yace ba'a son masu ciki su dinga shan tsanyi. shiyasa bai debo a fridge ba ,ya kwaso yazo gabanta ya zube yana kokarin hada mata tea ta kalleshi tace Abdullah ina ne nan ka kawo ni?. Yadda ta fadi maganar a natse" cikin mamaki yasa ya bar abinda yake ya kalleta. sai kuma yayi murmushi yace gidanmu na kawo nan part dina ne ni dake ta zaro ido tana girgiza masa kai tace dan Allah kayi hakuri ka maidani gidanmu ni tsoro nake ji ta sake barkewa da wani sabon kukan "yayi murmushi Yace me akayi kuma kike kuka nan fa gidanmu ne , mu kadai ne fa a gidan sai ma'aikata su mami basa nan sun tafi abuja bikin wasu neighbors dinmu shima dady dazu ya tafi daurin aure . ta karkace kai tana kallonsa idanunta cike da Hawaye ya sake yin murmushi ya tura mata tea daya gama hada mata . yace Aisha kici abinci Dr yace muna zuwa a nemam miki abinci kici tayi shr tana binsa da Idanu. yadda tayi shr yaji har cikin ransa tayi mugun bashi tausayi . ya mike ahankali yana murmushi yace ki sha tea bari nayi wanka rabona da wanka tun awanni tara har nasoma jin ba dadi ajikina. bata kalleshi ba ballanantana ta amsa wanda shima yasan basamu zaiyi ba murmushi kawai yayi ya shige bathroom . Tayi shr " wannan wacce irin rayuwa ce sukeyi ita da Abdullah kmr za'a yi kmr baza ayi ba "bata so bata so Abdullah ya sake dawo mata yasa ta a damuwa ta koina ta duba Abdullah ya wuce yadda take zato Abdullah na rayuwa anan Amman yake damuwa daita "da ta fito daga wannan lungun . Bataso a kuma yin irin ta jiya gara duk yadda za'a yi ta lallabashi ya maida ita gidansu , idan ya maida ita kuwa da ikon Allah ta bar hannushi kennan sai dai ya nemi wata Aishar "duk ta gama tsara yadda zatayi idan ya maidata a ranta . dan ita a yanzun duk da yace iyayensa basa gidan Amman ita gabadaya a tsorocr take dan alal hakikanin gaskiya tana mugun tsoron mahaifinsa kmr me . gashi yau zata kwana a cikin gidan da take . Bai dade ba ya fito kugunsa daure da white towel gashin kirjinsa na kwance suke luf luf luf dasu ga dan karami towel a hannunsa yana goge kansa zuwa tsantsar jikinsa . Kallo daya tayi, masa ta dauke kanta daga gareshi dan bazata jure kallonsa haka . "yazo har kusa daita yace "oh" my God this girl won kill me oooo Aisha har yanzu baki ci komai ba ya kalli agogo shadaya saura yace kalla Aisha a kalla kin yi awa takwas baki sawa cikin komai ba. kina jin kuma abinda Dr ya fada . Tayi banza dashi sai idanunta data zuba masa yayi dan murmushi iya bakinsa sannan ya zauna gefen gadon kusa daita ya ruko tafin hannuta yace please Aisha kiyi hakuri da komai kici abinci nan karki min haka kinji ta watsa masa harara hade da zame hannunta daga nasa . tace ni na koshi ya dubeta dakyau yace Aisha yaro cikinki bashi da laifin komai ki tausaya wa bbyn mu dan Allah. ni nayi miki laifi " to yaya zaki hukunta wanda bai san komai ba " idan kinci shima sai ya samu. Suna nan zaune a haka har shabiyu ta kusa Amman bata da niyar cin komai. Ran Abdullah yasoma baci yaji wani abu ya tsaya masa a wuya yana kallonta yana jin zuciyarsa na masa wani irin suya" tabbas Aisha bata sonshi tunda gashi bata son dansa. ganinsa muddin bata ci abincin nan ba . wani abu zai iya faruwa da yaron cikinta . to abu ne idan akace maka na fari ne anfi rudewa akansa . sai ya dinga ganin dan bata damu da shi bane shiyasa take son yarasa cikin ,. shi kuma a halin yanzu ganinsa yake ba wata kadara da ya mallaka da ta kai cikin jikin Aisha Ya dan kalleta a nutse take kuma fuskarsa ta canza . ahankali yake magana Aisha na rokeki kada kiyayyata ta shafi dana shi bbu ruwansa bashi ya miki laifi ba. In kin tashi yin hukunci ni nan zaki hukunta ya nuna kansa da yatsansa yana sake daure fuska. maganar tazo mata a bazata kuma wani irin da sauri ta dago kanta ta kalleshi shima ita yake kallo sun dan jima suna kallon juna da kyar tasamu ta iya janye idanunta ta sunkuyar da kanta. batayi magana ba still ahankali Abdullah ya zamo daga kan gado ya zube kasa gabanta . tana dagowa afrigice ta gashi a durkushe da kofin tea a hannunsa yana miko mata . taji kmr an zuba mata wani abu ne a jikinta ne. ita wacce da kmr Abdullah zai durkusa mata da sauri tasa hannu ta karbi kofin hannusa ta kai bakinta . ta fara sha a lokacin guda kwalla ta cika mata idanu. ya mike ya zauna yana miko mata snacks tana karba cikin sanyi jiki har yayi mamakin abinda taci" bbu wanda yayi magana acikinsu har ta gama ya kwashe kayan ya fita falo. ya zauna kan kujera yayi shiru yana jin dacin abinda Aisha tamasa ya jima a gurin" sannan yaji abinda ke wuyansa ya wuce. Yarasa me zai mata aduniya in akwai abinda yafi so da muradin kasancewa tare itace . iya kokarinsa yana yi "akanta ya runtse idanunshi ya dade Zaune a falo bai shigo bedroom din ba . tana so tayi wanka saboda kayan jikinta sun dameta "Amman takasa tashi" anan kan gado ta kwanta tana jin ba dadi aranta" shr shr bata ji motsen shigowarsa ba sai har bacci yayi gaba daita. da safe karfe takwas sai gashi har yayi wanka ya shirya cikin kananan kaya sai kamshi yake zubawa " ya hawo har kan gadon da take. Ahankali ta mike zaune tana kallon yanayinsa . ya zuba mata ido tana so ta gaishe shi Amman tsoro yasa "ta kasa magana "Ko har yanzu yana fushi daita? ya gane nufin ta dan haka ya lalubo tafin hannuta ya matse cikin nasa" yayi murmushi kadan yace gud morning my dear "yaya bby jiya laifi abbansa ya shafe shi ko ? Ta dago kai tana kallonsa yace humm ya dan langwabar da kansa yana murmushi" itama kawai sai tsinci kanta da mayar masa tayi murmushi hade da sunkuyar da kanta. ita duk tunanin abinda tayi masa jiya ya hanata sukuni "sai gashi shi har ya manta ahankali yakira sunanta yace Aisha a jiya nayi tunanin tunda dai har da gaske baki sona baki son zama dani.... .dan haka take taji gabanta yayi wani irin faduwa jikinta ya dauki rawa " har yana jin yadda jikinta ke shaking" Amman share yacigaba da magana yace har gashi ya janyo a jiya mun dan samu matsala dake shine na yanke yi miki abinda zai kwantar miki da hankali zan mayar da ke gurinsu inna har sai kin hakura da laifin da na yi miki" acan zakiyi komai da kike so , kuma shi kansa bbymu sai yafi samun natsuwa " ahankali ta sauke numfashi tana runtse idanunta "dan ba . abinda tayi zato bane. can hankalinki a kwance yake to yanzu kuma da safen nan munyi waya da dady yace kiyi hakuri "zai dawo yau zaizo da kansa ya baki hakuri. kada ki tafi ta dago tsumammu idannuta ta zuba masa a tsorace take kallonsa tana girgiza masa kai cikin frigice da nadama take kallonsa kmr zata sa masa kuka "cikin tsanyi murya tace haba Ab..dul..lah me yasa kake min irin haka ni " sai kuma tayi shr ganin yadda ya tsareta da manya idanunshi still hannunsu na cikin juna" yana mammatsa mata yatsunta "ahankali tace ya zaka gayawa dady zai yi magana" ta fara girgiza masa kai" ta fara hawaye tace Abdullah yanzu dan dan wannan abinda ya faru shine zaka gaya masa ya sake riko hannuta Sosai yace ke kike kallon haka Amman tafiyarki ba karamin abu bane wajena. bbu yadda zanyi ne shiyasa kawai nayi tunanin na mayar dake din "saboda abin ne " ke neman yafi karfina yazanyi da Raina laifina na neman ya jamin maseefar " da zata shafi dana . Tacigaba da kuka cikin rawar murya tace ni .. Abdullah idan za munyi duk abinda za muyi ,muyi mugama "Amman mu daina sa dady a ciki kawai yana zamansa zamu sako shi" ransa yazo yana baci . ni dan Allah kayi hakuri kace masa na hakura . ya sake dubanta sosai ta bashi sha'awa takara kima sosai a idonsa wannan ya nuna cewa tana girmama mahaifinsa "yaji dadi har cikin ransa" ya langwabar da murya yace to shikenan kiyi shiru ki daina kukan tunda kince kin hakura "tayi shiru kmr Jira take yace oya goge hawayen banson ganin su" da sauri tashiga goge fuskarta da bayan hannuta" yasa hannu shima yana kara goge mata" sannan ta kalleshi tace kace yau dady zai dawo , mu kuma fa ? Yace mu ma muna nan part dinmu " ki kwantar da hankalinki kowa part dinsa daban fa, ahankali ya dogota ya mikar daita tsaye" ya kamo hannuta suka shige har ainihin dakinta da dady yasa aka kara saboda ita ,wanda faiza ta lafta kaya ciki" suka shiga ya zaunar daita kan gado yace kinga dakinki ta dinga kallo tana mamaki irin yadda aka tsara dakin hatta kayan shafe duka gasu nan zube akan mirrow "dady yace ya mallaka wa mata komai na dakin tunda da kudinsa aka siya "sai kayan lefen yasa a kwashe yace a zube su a wani guri "zuwa wani lokacin duk zai rabar dasu ( hummmm nace idan da masu so sumin magana oooo😜😜lolz ) Ta juyo tana kallonsa ya dan daga kafadarsa yace idan bai miki ba sai a canza" takasa magana ya mike yana cewa dady zai dawo yau idan bai dawo yau ba "may be sai gobe su dawo tare dasu mami" gabanta ya shiga faduwa ta kira sunansa ya dawo ya tsugunna gabanta yana kallonta cikin murya mai kusa da kuka tace gara mu koma can gidan "ya dubeta sosai yana dan nazarinta ya gano abinda take tsoro yace any way duk inda kike so" na amince in dai muna tare. kishirya yanzu muyi breakfast sai mu koma can gidan, yasa hannu ya dago habarta yana kallon kwayar idanunta yace gabadaya kwayar idanunki cike suke da tsoro Allah yasa kar wannan tsoro ya taba lafiyar bbyna . Ya koma lip's dinta ya dan tsotsa yana lumlumshe ido yaushe rabon daya ji taushin su "ahankali ya juya ya barta" tana kallon ikon Allah bata tashi a gurin ba sai gashi ya sake shigowa rungume da wasu kaya da jaka ya zube kayan akan bed tsarabar ki na tun tafiyata Denmark kafin muyi aure" na siyo miki sanda na dawo kuma ban samu ganinki ba "sai byn aurenmu ta zuba masa idanunta tana kallonsa sai yanzu ta lura da irin ramar da yayi ya kula da irin kallonsa datake ya dan kashe mata idonsa daya da sauri ta dauke idonta yayi murmushi yace ina jiranki sannan ya fita . Har suka shiga falon wancan gidan nasu na ainihin aurensu tana lura da yadda yake binta da mayen kallo duk ta tsargu ta damu. Abdullah yakamo hannuta ya janyota jikinsa atsakiyar falo suka zube kan kujera yana sha cikinta yace kinyi kyau sosai Aisha komai kikasa sai ya dace da jikinki ". ta zame jikinta ta zauna sosai akan kujera ya dawo ya tsugunna gabanta ya kara zuba mata ido sosai har sai da ta kalleshi "ta dan haharesa kadan yace Aisha ina son zuwa wani guri ta yamutsa fuska ya lura da hakan bazan dade ba " fitar da zanyi ta kamani dole ne shiyasa Amman dan Allah ki kular min da kanki komai akwai na bukata tun jiya akayi clear din komai . To Abdullah bai dawo gida ba sai byn magriba duk ranta dagule a bace yasameta ko magana ta kasa yi "saboda barinta yayi ita kadai "har yasa tarinka tunanin da sake sake abubuwa da dama a kansa "har tana ganin wautarta na saurin amincewa da zama dashi "saboda ruwa kawai zai sake mayar daita . A kallon fuskarta da yayi ya gane ya karasa da sauri dan kar ya sake karawa kansa laifi. dan haka yashiga lallabata hade da rararshinta yadda zata huce Amman taki sauraronsa har lokacin bacci yayi. Yana falo yana kallonta har ta fito daga wanka cikin kayanta da tabarsu anan" ciki ta zabo night gown lemon Green mai shegen kyau ta saka sabuwce "a ledarta ta bare"ta tana tsaye tana gyara gashin kanta yadda zata ji dadin kwanciya "Abdullah ya shigo yadda ya ganta haka yayi mugun kaduwa hankalinsa ya tashi matukar" rigar bbu abinda ta boye na jikinta in ka debe White pant dinta dayake Gani Amman hatta kirjinta da nipply dinta bubu abinda bai bayyana ba "shi duk kyau da yaga ta kara bai kara tabbatarwa kansa ba sai yanzu "komai nata ya canza ta kara cika hatta kirjinta sun cika sunyi suntuma suntuma dasu gasu tsaye cak suna tsokanoshi . ganin ya tsaya yana kallonta yasa ta zauna tacigaba da hada ragowar kayan fuskarta daure bbu walwala ita kanta bata san yadda rigar tayi mata ajiki ba shiyasa ma tayi zamanta bata wani damu ba. kafarsa yaji kmr bazata dauke shi ba" gashi kuma yanayin fuskarta kmr tana gargadinsa da zuwa gareta . dan haka ya ja baya baya ahankali ya koma kan kujera a falo ya takure jikinsa shi kadai yasan abinda yake ji a tsantsar jikinsa nan ya kwanta a takure bai iya dawo mata ba. saboda ya gane gaf take da karasa rushe masa byn ya sha bakar wuyar wajen lallabata . Da safe ya sameta har daki byn sunyi breakfast ya zauna kusa daita har cinyoyinsa na gogar nata wani irin shock taji ajikinta jummmmmmm ahankali yace madam naga har yanzu kmr ba'a huce da Abdullah ba. Ya kama kunnesa da hannushi duka yana bata hakuri Yace kiyi hakuri Abdullah baya jin magana Amman amishi afuwa ba zai kara ba . still tana zauneshr bata ce komai ba Amman fuskarta ba kmr jiya ba ya sake marairaice murya please now yace jiya naje gurinsu baba ne akan maganar tashinsu daga wannan gidan wanda tun shekaranjiya dama na rigada nayi masa maganar zanje jiya da mota" domin a kwashe su zuwa sabon gida . Ta dago dara daran idanunta tana kallonsa da mamakinta yace Aisha ni a tunanina mun rigada mun zama daya Amman karki ga yadda nayi dasu baba sannan ya yarda ya amince wai mutane zasu zagesu. kuma shi yarigada ya saba da unguwar koda muka zo gidan ma baba cewa yayi shi bai san da zance wani gida ba byn wanda kikace kin basu na sadakin ki . nace wannan kyautarkice daban wannan kuwa tawa ce shima da kyar ya yarda su inna sai kusan magariba salis ya koma ya taho dasu ,shiyasa kikaga na dade Amman komai an siya an sa duk a gidan" sai wasu kujeru da za'a zuba a dakunan su yusif sune yau salis zai koma yakarasa sawa. Ta dinga kallonsa abin yana tsumata. me Abdullah ke nufi ya canza wa iyayenta gida Amman tun jiya ya barta tana fushi dashi kan yayi tafiyarsa ya barta. ta dinga girgiza kai tana kallonsa idanunta ya soma cikowa da Hawaye Tama kasa magana yace dan Allah kiyi hakuri kar kiyi kuka nan , dan yin kuka bai wuya a gurinki. Batasan sanda ta fada jikinsa ba ta rungumeshi shima matseta yayi tsam tsam ajikinsa yana busa mata iskar bakinshi sannu ahankali ya dago fuskarta yana goge mata hawayen dake silalowa ganin yadda yake mata yasa ta kara sakin kukan ya sake manneta da kirjinsa yana rararshinta ahankali take yin kukanta yasa hannushi yana shafa gashin kanta yana mammatsa mata jiki bata kula ba har sanda taji ya fara zame rigar jikinta sannan ta janye jikinta ta mike ya kamo hannuta yace please kiyi hakuri ki taimakawa min Abdullah bashida inda zai je yasamu ya fadi haka da kyar muryasa a sarke gabadaya yanayinsa ya sauya .. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 71-72 Watannisu biyu kennan a Denmark har a lokacin Abdullah yana cikin tsantsar farinciki dan kullum sunayi waya dady kuma yana nuna masa mami tana samun sauki sosai akan da . To har kusan awa daya suna maganar ta a halin yanzu mami ba sallah ba har azumi tana yi koda yaushe. dady yace Abdullah ka kara addu'a komai yazo karshe inshallahu koma ya Kare za'ace .. . Abdullah dake kwance kasa kan kafet inda Aisha ke zaune turus da ciki tana tacin soyayyiyar plantain. yayi murmushi a filli ya kalleta yace Aisha shi fa dady duk ya damu da zance haihuwar nan cewa yayi shi dabadan zan jima anan ba da can zan baroki . Aisha kuwa murmushi tayi dan duk abinda zai sako dady ko mami ciki sai dai tayi murmushi ta sunkuyar da kanta . hakan yasa itama ta tuna da innarta . Lokacin da sukaje musu sallama haka tace Abdullah ya kallonta kunyar dadinsa take ji sai da ya kalli cikin gabanta sannan ya ahankali ya mike zaune yace kai madam ina ga lallai idan baki haifa min Yar bby mai kiba ba to zaki haifa min super man a gidan nan . ta kalli plate din tayi dariya tasan abinda ta cinye yakewa shima ya dinga yi mata dariya saboda ta birgeshi. yana matukar son ya dinga ganin dariyarta domin wushiryarta da dasashinta mai duhu suna karamata kyau . suna dariya yace dakata naji motsen bby na "ya dan yaye rigar jikinta ya kara kunnenshi a jikin cikinta ya dan yi Jim .. sannan ya dago yana kallonta "yace ke Aisha cikin ma ya kara girma tayi murmushi tana Ture hannushi ta rufe cikinta cikin yana shan budewa" a gurinsa yace da gaske fa ' yayi girma kuma nan gaba sauran kusan wata biyu ki haihu" ko daman haka cikin yake . Batace komai ba ya dan hade fuska yace dole ne fa muje asibiti gobe ko zuwa Monday har scanning za'a yi miki. Aisha kin ki zuwa asibiti tunda muka zo rabonki da asibiti tun na Dr sagir yana kallonta itama shi take kallo can ya tuna da abinda ta taba ce masa yasa dariya sosai . yace koda yake kince baki kara zuwa asibiti kada a kara miki wani rufa ido "itama dariya ta dinga tana harararsa ya dinga dariya shima daya tuna yadda sukayi mata wayo" yace wlh shiyasa nake son Dr sagir yana matukar kaunanata sosai . ya sake daga rigarta ya sumbaci cikin sannan ya mike bari nayi wanka Amman inshallahu gobe muna asibiti dan naga wannan cikin yanzu in ki ka zauna sai a kirga dari kafin ki Mike tsaye. yacigaba dayi mata dariya har ya bar wajen tana kallon inda ya bari tace Allah yasa ta haifi Yar bby da zata yo dimple din Abdullah yana kara masa kyau sosai idan yana dariya. Bai fi minti biyar da shiga wanka ba tana nan zaune inda ya barta cikin wayoyinsa dake zube kan kujera daya ta hau kida a hankali ta shafa saman kan kujera ta dauko me yin karar. takara a kunne tace hello daga dayan bangaren mami tace hello wacce ? jin murya mami yasa gabanta yayi wani irin mugun faduwa. kwata kwata bata san ita bace da bata daga wayar ba. Aisha tayi shr mami tace maman Abdullah ke magana wacce ke ina Abdullah din? idan har ta kashe wayar zai zama kmr tayi raini wayo ne ga mahaifiyar Abdullah "a ganinta . dan haka ta dage iya karfinta tace ni.....ni..ce. .tace kece wa inji mami ? numfashi Aisha kmr zai dauke har wani sama sama numfashinta yake saboda tsabar tsoro da take ji a yadda taji tana tambayar ta tace ai...sha... daga can bangaren mami ta maimaita sunan tace daman dake ya tafi . abinda Aisha taji alokacin hatta abinda ke cikinta sai da ya motsa dif taji an kashe wayar hade jan tsaki mai tsawo. taji jikinta ya dau zafi da maganar karshe da mami tayi "ahankali ta ajiye wayar har yanzu kirjinta yana bugawa da sauri "cikinta na juyi tamkar ana yamutsa bbyn ciki. Ahankali ta mike da kyar ta shiga dayan dakin dake nan falo ta kwanta tana jan numfashi sama sama abinka game tsohon ciki . koda Abdullah ya fito wanka yana goge kansa da karamin towel bai ganta ba ahankali ya tsaya yana kalle kalle daga can ya kwala mata kira ya nufi inda ya jiyo ta dan amsa masa da kyar. yana tura kofar ya ganta kwance tayi lamo akan gado . ya sauke numfashi ya karasa ya zauna kusa daita sannan ya lalubo tafin hannuta yace ya kika zo nan kika kwanta da kyar tace nan yafi min kusa. kuma bacci nake ji ya kwaikayi yadda tayi magana yana shafota. ta rufe idanunta batace komai ba yace ko nazo muyi baccin tare. ta girgiza kai so nake na dan huta yayi murmushi yace ba kya son nazo na dameki na gane ai ya sake yin murmushi ya mike idan kin tashi ina falo ya sumbaci lip's dinta yayi waje . Fitarsa tayi tamkar wacce aka kara mata wani abu akan yadda take ji' har kusan awa guda tana nan kwance ciwo take ji a kasan mararta sosai kmr zata mutu "can ta mike da sauri ta shige toilet din dake manne a cikin "dakin tana shiga ta duba ba sai taga jini ke biyo kafarta ba. gabanta ya sake wani irin faduwa akan na da yaushe rabon da taga hakan tun suna American sau biyu Abdullah yana shigowa tana ban daki data ji ciwon ya fara damunta kawai sai tasa kuka" tana nan ciki bathroom taki fitowa har Abdullah ya hau buga kofar da karfi sannan ta rarrafa ta bude yana ganinta haka ya shiga tambayar ta a rikice ta nuna masa kafarta ya kalla ganin jini da yayi ya kara tayar masa da hankali . a gigice ya kamota yana kara dubawa yace kinga ni ko Aisha kinga ni ko shiyasa nace muje asibiti duk yabi ya agigice gashi nan kina shirin jamin asara saboda bakya sona Amman ba komai " da sauri ya gyara mata jiki shima jikinsa na rawa ya sa kaya ya fita daita . Allah sarki ciwo kmr jira yake akai inda magani yake "cikin lokacin kadan Aisha ta fara fita haiyacinta.. gashi babban abinda ya hana ma a rufu sosai akanta "saboda basu da kati ma kwata kwata wanda ta taba zuwa ma a Nigeria duk har shi ya hadawa dady da takardun . cikin ikon Allah har wayewar garin asuba Aisha bbu wani sauki sai na ubangiji . Allah ya taimaka saboda matsayin aikin daya kawo Abdullah din aka basu card din ganin likita Aisha na kwance da kyar take magana Abdullah dake kusa daita hannushi makale da nata ya sake matsowa daf daita "ahankali take sake magana "da kyar ya gane abinda take fada' Amman yaki kulata. Dan tun safiyar ranar ta dame shi da maganar ita dai a maidaita gida taga iyayenta" kada ta mutu ko Kuma ya kawo mata su ta gansu" kar ta tafi bata gansu ba" maganar tana neman takarasa kasheshi . dan sau biyu da suka yi waya da dady yagaya masa halin da ake ciki da abinda take cewa sai gashi dady ya sake bugowa . yace gara yasa akawo mata iyayenta dan idan bata gansu ba wani abu ya faru daita daga baya sai yaji ba dadi . To har dare lahadi magana ma sai ta gagari Aisha" sai idanuwa datake wulwullawa. Abdullah ma ya kasa tsaye ya kasa zaune ballanantana magana . sai dai kallon kallo ciwon a duka jikinsu su biyu yake "abinda doctor ya gaya masa da suka isa office cewar Aisha ta Sami wata razana ce ko wani abin tsoro da ya frigitata. ko ta dauki wani abu mai nauyi wanda hakan yasa shi kansa abinda ke cikin ya juye zaune.. shi ke tokare mata numfashi Amman suna kokarin ganin ya koma yadda yake . Da yammacin ranar abun ya bawa Abdullah tsoro sosai jikinsa ya dinga rawa ganin Aisha numfashi ma sai da aka sa mata oxygen saboda kan yaron ya sake yowa saman kirjinta" yana yiwa dady waya Amman shima kirjinsa ya rike gam. dole ya amince dady ya sakowa Aisha iyayenta a jirgi ta gansu "yayi addu'a har bai san irin wacce yake kamawa ba Allah shi ya bashi Aisha kuma yana tare dashi . idan ya dauketa ba yadda zaiyi wanda a lokacin ko shi kansa Aisha bata ganewa . doctor yace dole a cire abinda ke cikin tunda ta riga ta galabaita. ko "dan " ya koma yadda yake ma bazata iya haihuwa da kanta ba . Tunda Abdullah yaji iya nan bai kuma gane abinda doctor yake cewa ba, ya dai zubawa bakinsa ido yaga yana ta motsi har sanda yata bashi yace be a patient .. please. Abdullah ya dan girgiza masa kai sannan da kyar yace to doctor ai cikin bai isa haihuwa ba. doctor yace eh dama koda ya rayu sai dai yazo a bakwaini da kyar dasa bakin babban ogansu Abdullah sannan yasa hannu akan za'a yi aikin. dan gabadaya yagama fita haiyacinsa sai zare idanu yake Amman bakinsa bai bar ambaton sunan Allah ba . Yana kallo aka shiga daita dakin yin operation ko a samu ko a rasa . One hour batayi ba aka fitar mata da identical twince din ta masu matukar kama da juna . komai nasu iri daya hatta mahaifa guda daya ce shiyasa ba fahimci biyu ne a cikin ba . Sun sha wahala kmr mamansu dan daya ya zaune kan daya sai a sannan Abdullah ya dan samu kwarin jiki yana tambayar uwar dan shi ta matarsa yake yasan ko ya rasa bby "muddin suna tare zata sake haifo masa wasu. idan kuma ya rasata wa zai kama. doctor yace ana sa ran farfadowarta itama .. dan har lokacin batasan inda rayuwarta take ba .. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 *ZUCIYAR* *MASOYI* 💖💖💖 💗💗💗💗💗 *AISHA* *A* *BAGUDO* Page. 70 A take tashin hankalin wancan lokacin shi ya dawo mata a yanzu. ya juyo daita suna kallon juna yadda ta ganshi taji bazata iya tafiya ta barshi, jikinsa a matse yake sosai, idanunshi gabadaya sun canza kala sun gama kankancewa da kyar yake iya budesu. ta rufe idanunta ahankali ta koma ta zauna . Abdullah ya janyota gabadaya ta fado jikinsa cikin zafi zafi yasoma romancing din da jikinta bakinsa yake kokarin kaiwa cikin kunenta ta kamewa tasoma mutsu mutsun kwace kunneta dan tasan abinda yake shirin yi.. matseta yayi sosai ya zura harshensa ciki kunneta yana tsotsa cikin iyawa da kwarewa take taji tsigar jikinta gabadaya sun mike yrrrrrrrrrrrrr . jikinta ya dauki rawa ahankali yake mata rada acikin kunneta. kin amince min Aisha wlh a matse nake dake please karkice A'a .. ya kai harshensa yana lasar wuyanta zuwa saman kirjinta kmr tsohon maye. kasa yayo da bakinsa ya daura kan Brest dinta yasoma tsatsa nipply dinta sosai yana lasar kan nipply ta gigice tasoma uhmmmm..uhmm...uhm yayi saurin hade bakinsu waje daya yamai da hannushi ya kife nan nipply dinta yana murzawa ahankali yayi kasa da hannushi ,yana marata zuwa kasanta yana shafo pant Aisha tarinka sauke ajiyar zuciya ta sakarwa Abdullah jiki shi kuma sai juyata yake son ransa gefe yayi da pant dinta ya zura finger dinshi cikin kasanta yasoma fingering ta yana kiran sunanta ahankali Ai..sha uhmm.. Ai..sha uhmm are you enjoyed uhmmmm kawai kake ji sai da yayi fingering dinta sosai sannan ya zare hannunshi. Dukka hannuta tasa ta janyo sa dan bata kaunar abinda zai shiga tsakaninsu kallonta yayi gabadaya itama ta gama sauka kan network ahankali ya dauki hanyarsa yasoma aiki . to ba kuma jin duriyar manager Abdullah ba . har byn karfe uku na yammacin ranar .ko sallah ma sai hadawa akayi a lokacin guda. Aisha kuwa iya galabaita tayi karshe ta dinga amai sai canza daki sukayi "Abdullah da kansa ya gyara inda ya baci da aman . sai data shirya suka ci abinci sannan Aisha ta koma ta kwanta Abdullah ya gyara mata abin rufa sannan ya fito falo. daga shi sai gajeren wando "ya kwashe wayoyinsa a inda ya barsu tun dazu. kusan 40 missed call ya Gani ya zauna ya dafe kai yana dubawa ciki har da kiran dady" ya mike da sauri yana duba agogon dake manne da bangon falon ya manta sam yau su dady ,zasu dawo daga abuja. ya shige cikin sauri ya duba Aisha a kwance take idanunta a rufe yafi son ya barta ta huta" shiyasa bai ta sheta ba ya hawo har kan gadon kusa daita ya shafa gashinta ya zuba mata ido. abubuwa biyu datayi masa a dan wannan lokacin ,yasa yaji shikam duk ma abinda za'a yi sai dai ayi Amman ba zai kuma iya rabuwa daita ba. kaunarta ta cika kirjinsa har makogaronsa yake ji ya sake dafe kai gashi yana son zuwa gurinsu dady "ahankali ya zame abin rufarta yasa hannu yaye rigarta ya sumbaci cikinta sannan ya kara rufeta da sauri ya ziro kafafunsa "ya sa kaya ya fita tana jinsa duk abinda yayi mata" yana fita tayi murmushi tadinga jin wani abu a zuciyarta sosai a game da shi ta tashi zaune Abdullah yana kaunarta sosai takara amincewa da haka. Abdullah ya damu da abinda ke cikinta fiyye daita kanta nufin Abdullah yana son danta dazata haifa masa . haka take rayawa a ranta . Dr salim yana zaune a office dinsa shi kadai sai faman kwafa yake yana zuba tsaki hade da girgiza kai. idanunshi sun rikide sunyi jawur dasu . wani abokin aikinsa ibb ne "ya turo kofar ya shigo shima ya nemi kujera kusa dashi ya zauna. ya dafa kafadarsa yace na Sami sister Maryam din da gaske doctor sai dai hakuri . yarinyar nan ta koma gidan mijinta na baya Dr salim ya dan runtse ido yana jin dacin maganar tamkar wanda baya son ji . kwalla ta cika masa ido abinda har ya dan razana ibb saboda abinda bai taba tunanin zai Gani a idonsa bane". gashi yau ya Gani . ya dan dake yace sai hakuri kana ji ma ashe matar manya ce yarinyar matar manager company I M sidi magaji ce. Kuma ance company din na ubansa ne . kuma cousin ne shida yarinyar . Sai alokaci Dr salim ya dan dago ya kalleshi ibb yacigaba company dai da ka taba gaya min kataba shiga har kace da zasu baka aiki da takardunka "zakabar aikin gwanati . Dr ya katse shi ya janyo wata jarida zuwa gabansa" ibb ya dauka yana Gani yasa wata muguwar dariya yace ai nima ina da irin wannan. ko ba wacce akayi hira dashi manager akan yadda ya kama aminan ubansa" har mutun biyar dumu dumu da haintar mahaifiyarsa. ai ni yayi maseefar birgeni wlh kaga gaba za'a kikayaye" ko dan saboda shi. yacigaba da bude shafukan jaridar yace naga anyi hira dashi a TV kasan wani abu ? Amman uban nasa yayi belin aminan nasa Amman kuma ya amince da korar da manager yayi musu daga company. Dr salim cikin zafin rai yace haba ibb wannan ai wulakancin ne . mutumin daya kwace min macce "kake ta kwanzantawa haka wallahi azim yarinyar nan dani tafi dacew . dan da nine na aureta da farko bazan taba sakinta ba har duniya tanade kuma komai zata min. ibb yayi murmushi yace banda dai komai yanzu idan iyayenka take zagi kullum fa zaka zauna daita . Dr salim ya rufe ido yace yarinyar ba irin wannan jerin bace . daga ganin face dinta zaka ganeta . ni daman nasan akwai wani abu a tare da yarinyar jikinta bai nuna a wannan gidan nasu kadai tayi rayuwa ba anyway ibb dole na nemi transfer na bar garin nan bazan iya zama a cikinsa ba. ibb yace saboda kawai karasa yarinyar nan ai in nine kai lallabawa zanyi company na nemi aiki ai yanzu ne zaka samu musamman ma idan manager da kansa yaji ka taba duba mishi madam . daga nan sai ya nemi gurin me dan tsoka ya jefaka kaga kai ma ka dan dago . kuma nasan za'a dinga daukar da mahimmanci kasan su irin wayannan Hulda dasu ma kawai hutu ne . Dr salim ya girgiza masa kai yace haba Allah ya kiyaye. Ibb zuciya bata da kashi kullum idan ina ganin mutumin nan 'Kuma nasan shi yake aurenta komai ma zai iya faruwa a yadda nake jin zuciyata akan yarinyar nan. gara kawai na bar garin gabadaya bazan sake dawowa garin kebbi ba sai dai ko wani abu ya kawo ni dole . ya sake runtse idanunshi nasan na rigada na rasa yarinyar nan" rashi kuma na har abada . ya dafe kanshi da duka hannuwansa biyu yana tunanin duk wannan Yar iskar Maryam din ce ta kwafsa masa. shi da tuni yasan yadda za'a yi koda cikin ne ya aureta " da yanzu an wuce wajen . Dady ya kalli Abdullah yana girgiza kai yace bari Abdullah shekaran nan ta zo min da abubuwa marasa dadi . Wanda suka girgiza min zuciyarta . a shekaran aminaina da muke tare dasu sosai sune ka kama da alhakin haintata dumu dumu . tsawon shekaru a haka Mike dasu sai a shekaran nan na gane wanda dalilin haka ya janyo rabuwarmu ta har abada Abdullah ya daga kai yana kallon yanayin dady dan abun yayi matukar taba shi . Abdullah yace na san da haka dady hakuri zakayi. dady ya kara girgiza kai Abdullah ya runtse idanunshi dady yace Abdullah duka acikin shekarar nan wai ni ishaq a kai iyalina gurin boka ya siye immaninsu . dan kawai saboda abun duniya akaso tarwatsamin gida gabadaya dady ya rike kai idonsa yayi jawur . Abdullah ya dinga kallon dady cikin mamaki dady ya dago shima Eh Abdullah abin nan da kake jin labarinsa acan wasu duniyar shine ya faru a gidan nan hafsar sokoto ita da kanta ta kai mamika" gurin boka shine komai yadinga dagulewa "Abdullah ya zubawa dady ido sosai mamaki karara a fuskarsa. da kyar ya iya cewa dady ita mama hafsa ce tace haka dady yayi murmushi takaici ya'yanta ne suka fada ciki har da wacce da ake son ka aura . Amman ita sai daga baya ta amince ta fida duka abinda kunne ma ba zai iya ji ba saboda kazanta . Duk zance batansu da kake ji . suna hannun yansanda ni nasa a tsare min su sai zuwa lokacin da naji na amince da natsuwar komai . saboda abin nata yazama har da rainin wayo a ciki "Abdullah ya sake runtse ido. yace oh shit yana girgiza kai dady ya dan sake murmushi yace maminka daga wata kasa na daukota har zuwa nan inda muke zaune . bata da wani anan sai ku bbu wani nata da , zatace zata kyautatawa ya ji dadi . domin zuri'arsu" ba irin masu neman taimako bane sai dai kawai kayi musu dan farantawa Amman tunda na wayi gari naga ta amincewa wannan hafsar a matsayin yaruwata. nima naji na amince kuma ina musu iyakacin karfina "ko bada sanin maminka ba . Amman idan kaga cikin dajin da hafsa ta kai mamika sai kaji tsoro sau biyu ana zuwa daita da police "Amman bata gane wajen . ance akwai aikin sihiri ciki "shiyasa takasa ganewa addu'a kawai za'a cigaba dayi . Dady ya kalli Abdullah da yayi tagumi kmr an masa mutuwa yace Abdullah kayi wa "maminka addu'a kaji . Abdullah ya daga kai dady yace daman nayi mamakin randa ka min bayanin sakin da tasa kayiwa yarinyar nan . duk da nasa bata son yarinyar Amman nasan tana shakkar abinda,zai sa naji ba dadi. byn tafiyar ku Germany fa mun zauna daita sosai akan haka a karshe ta nuna min ta hakura da komai "har na matsa mata tasa muku albarka kuma nasanta nasan halinta idan tace tayi hakuri akan abu to da gaske take "shiyasa da'aka tashin yin abun aka biyo ta hannuta daman kuma ita tun filazal akwai rashin son abun a ranta shine komai ya dada kwabewa Allah dai ya shirya mana . Cikin sanyi jiki Abdullah yace Ameen dady yace sai maganar tafiyarka Denmark komai ya kammala Abdullah ya dago suka hada Ido da dady ,. dady yace aiki zaiyi yawa sosai byn tafiyar ka musamman game da zance da na gamaka yanzu "hankalina gabadaya ya tafi ne kan neman natsuwar maminka . saboda akalla itace mai rike da gida Abdullah yace haka ne " dady yace bbu komai inshallahu komai zai warware. Cikin sanyi jiki Abdullah yace Allah yasa. dady yace Ameen shiyasa maganar wancan result din yarinyar nan Aisha da Dr sagir ya baka na Adana su har zuwa lokacin da zata dawo daidai. sai maganar interview da za'a sabbabin ma'aikata" ina son ka fara da alhj aminu waliyin Aisha ranar Monday dan nafi son kayi masa da kanka "inyaso sauran koda baka samu damar yi musu ba" har tashinka yazo shikenan . Daga part din dady na mami ya wuce ya dade a gurinta yana kallon yanayin rayuwar maminsa" shi da kansa ya zabarwa kansa tafiyar nan Amman gashi tazo masa a lokacin da bai so . Baya son ya tafi yabar maminsa cikin wannan halin ya fison ya tsaya kusa da dady ayi komai a idonsa. sai dare sannan ya iya barin part dinta . Koda dawo gida yayi duk abinda ya zama na al'adarsa ya zauna shr "Ita kanta Aisha ta fuskanci akwai matsala a tattare dashi dan har suka zo kwanciya. duk sai taji ta damu ta kasa hakuri dan haka ta dame shi da tambaya ahankali ya juyo ya zuba mata rikitattun idanunshi masu kashe mata jiki tarinka jin wani irin ajikinta" still bai dauke idanunshi daga gareta ba yacigaba da kallonta. gabadaya ba abinda ya shafi bangarenta bane dan haka ba yadda za'a yi ya sanar mata" kawai ya janyota ya hadata da kirjinsa yana shafa kasan cikinta zuwa mararta yana jiyo tudunsa a jikinsa. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 73-74 Abdullah ya dauki ya'yansa ya gane dukansu"maza ne "ya musu addu'a sosai doctor yace saboda yanayin jikinsu dole a sasu a kwalba musamman saboda halin da mahaifiyarsu take ciki a halin yanzu" Amman banda haka da dumin jikinta kadai zai kara musu kwari. Har kusan la'asar Aisha bata farfado ba har ta Wuce kaidar yadda ake tsammanin alokaci. koda babanta ya sauka ya isketa tamkar matacciya. sai dai addu'a kawai ya dinga mata . A can ma dady murna ba gida kadai ya tsaya ba har ma'aikata anji manager Abdullah ya samu karuwar tagwaye. musamman dady yasa aka dinga sauke alqur'ani mai girma a gidan ,akan Allah ya farko da mahaifiyar yaran . Dady shi ke kara karfafawa Abdullah zuciya ta waya ba kowa Allah yake bawa baiwa irin wacce yayi masa ba. shi dai yayi ta addu'a" haka Abdullah ya rinka yi ga murna ya'ya yasamu ga tashin hankali rashin farkowar uwarsu" har zuwa washegari ranar 'wanda shi kansa ruwan dake aiki a jikinsa ya kusan kafewa, saboda tarin zullumi da fargaba. mlm abu ma shi ke dan tausarsa wani lokaci . Gashi duka bbys din nasa suna kwalba bare ya rungume abunsa yaragewa kansa tension koyasamu wani abin yacigaba da aiki ajikinsa. ga Aisha duk na,urori sun kewayeta itama bbu halin yaje kusa daita ya dan ji duminta jikinta. komai ya tsaya cak a tare dashi sai dai ko numfashi. can ma innarta duk abinda take Aisha na ranta . Gabadaya hankalinta a tashe yake kuma ya tattara ne akan halin da diyarta take ciki. dan su ko zance haihuwar basu ji ba har zuwa wannan lokacin. usman kuwa kasa zama gidan yayi ya shiga dakinsa ya kwashi sabbabin takalmansa da siyo kwanan nan ya kai ya siyar" kudin ya sai kosai da waina yayi sadaka dasu" akan Allah yasa ya Kuma ganin ya'yarsa a rayuwarsa . "zuwan da,akayi aka tafi da baba abu shi yafi komai tada musu hankali dan inna cewa tayi mlm abu kawai ya tafi kawai bazata iya zuwa ba . sai a ranar laraba" kwana uku kennan da haihuwar ,da sanyi asuba Abdullah yashigo asibitin tunda ba'a kwana musamman da yake bangaren haihuwa ne duk da yake dakin ita kadai ce" yana shigowa jiki a sanyaye ya zauna kan kujerar dake kusa da gadonta ya zuba mata idanunshi shi kadai yasan yadda yake jinsa a halin yanzu" tsawo lokacin yana zaune yana kallonta ya runtse idanunshi tsantsar kaunarta ce da tausayinta suka hade masa alokaci daya .yasa hannu ya zaro hanky daga bayan aljihun wandonsa ya goge hawayen daya zubo masa ,ahankali ya zaro hannuta dake hade da injin din jikin na'ura ya hada da nasa ya kifa kansa a jikin gadon yana murza hannun sannu sannu " Allah kadai yasan daidai Amman likitoci cewa suke zata farfado, yake fada a ransa. Sai ya dan ji kmr ta motsa hannu daya rike dashi ,yayi shr yana son ya sake ji" can yaji kmr atishawa agigice ya dago kai da sauri a sanda take sake yi wani" a agigice Abdullah ya saki hannu da sauri. har yayi kanta sai kuma wani tunani yazo masa. ya hau daddanna abin kiran doctor da duka hannuwansa biyu . yana karawa da bakinsa sanda mlm abu shima yashigo tana cigaba da yin atishawa mlm abu ya rinka alhamdulilllahi alhamdulilllahi . likitoci uku ne suka zo a lokacin guda suka shiga aikinsu akanta ,sanyi AC aka rage sannan suka cigaba da dubata tsawon lokacin . sannan suka fito suna yi musu murnar . Abdullah ya karaso kanta da sauri idanunta a rufe suke har zuwa lokacin. ya dan juyo yana tambayar likitan daya saura yana hada kayayyakin aikinsu . Cikin sanyi murya still Abdullah yace doctor bata bude idanunta ba fa ? Doctor yace masa ai yanzu barci take" da can ba bacci takeyi ba . Abdullah ya juyo yana kallonta yana godewa sake godewa Allah . Ranar alkhamis dady ya taho a daidai saukarsa duk tarin yawan baccinta ya dan saketa Abdullah na nan manne kusa daita ya dinga sakar mata murmushi. karo na farko da tadinga kokarin tashi zaune a rude har zai kirawo doctor sai yaga bata lokacin ne" yatada ita da kansa ya jingineta da jikin gado. ya zuba mata ido yana yi mata sannu . batace komai ba shi kawai take kallo" ya jawo tafin hannuta yana kiran sunanta tayi kmr zata amsa sai yaga tana kallon cikinta" yace Aisha kin haihu kin haifa mana twince duka maza ta kalleshi kawai kmr ba daidai taji ba. ya matse hannuta Sosai cikin nasa yace it's truth Aisha we have two infants . Kawai ta dinga murmushi shima haka ita har da kwalla" shima sai yaji hawayen farinciki na zubo masa har zuwa wani lokacin" sannan ya goge" itama ya goge mata dan ragowar hawayen "ya kai bakinsa ya sumbaci goshinta ya yo kasa da bakinsa kan nata yana kis din lip's dinta" su dady suka turo kofar da mlm abu a haka suka ganshi da sauri ya janye jikinsa"kunyar duniya ta hanashi sakat ya ma kasa magana da kyar ya mike yana sotsa keyarsa ya fice. yana fita kuwa yasa kunyar ta Karu akanta ita kadai har zazzabi ta fara ji alokaci ,saboda nauyin su dady da taji ta rufe idanunta sosai ta kasa budewa . Sai ranar lahadi mlm abu da dady suka taho tare kafin tahowarsu , Aisha ta dan samu damar sakewa da babanta kuma taji dadi haka Sosai. shima Abdullah haka sukayi da dady a can gurin da aka Adana jarirai dady yarinka kallonsu ashe zuria maza dayake taso ashe ajikin Abdullah zai sake samun su . yace Amman hasan din a dinga kiransa da affan Husain kuma Adnan aka fiddo masa su ya dinga kallonsu kafin su tafi abin alajabi kamartasu har ta baci da Abdullah mutumin da cirosu shi ya shida musu ko wanene na farko 'shima da wani abu dan dis kmr tabo a jikin bby. dady ya sakar musu dukiya sosai a kula da lafiyar Aisha . ga gyaran gidansu da suke ciki da aka kara gyarawa . dady ya sake karawa ma'aikatan wajen kudi musamman dan kula da yaran sannan suka baro Denmark ana gobe suna Abdullah ya dinga kallon Aisha yana yi mata dariya" gashin kanta ya birgeshi yadda ta gyara shi "ya tuna mishi sanda tana gadon asibiti duk a hargetse "yace wato shi kansa yasan wahala tayi kyau kwarai da gaske bazaka taba cewar ita ta dauki cikin yanbiyu ba Amman har lokacin tana cikin sati na hudu. suna yin baki yan dubiya da barka daga Nigeria domin dady ticket ya yanka ga duk mai wanda ke son zuwa Dr sagir yazo aunty Maryam da mijinta yayyen Aisha da usman sai yawancin ma'aikatan daga company sun Sami zuwa. Aisha ta dan kalleshi yana kwance kusa dai ya'yansa ya zuba musu idanu ya kira sunanta Aisha ya akeyi farat daya naga kina gane su Adnan Tayi dan murmushin ta motsa kusa dasu tace kaga ta nuna masa dan zaren data samu tayiwa kowa sheda akafarsa" affan ja Adnan green kuma saboda suna cikin showel ne, yasa zaren baya fitowa . yayi dariya sosai yace kema kennan fa Amman kinga kinyi dabara nima in tashi shidasu zan dan zamo showel din sai nayi saurin fadar sunansu . Tana kallonsa a gurin bbys din sai idan yagaji yake bawa mai kula dasu ko idan suna son mamansu . Ya dan dago ido kadan yaga shi take kallo suna hada Ido tayi saurin dauke idanunta daga kansa "ya danyi murmushi yacigaba da abinda yake har sai daya gama ya kara rufe bbys din da kyau . sannan ya dan soma gangaro gefenta inda take "itama kmr ta gane nufinsa" ta mike tsaye zata fita sai ji tayi ya fizgota ta zube saman fadadde kirjinsa gabadaya ya rungumeta ya matseta tsam tsam ajikinsa a tare suka sauke ajiyar zuciya ya kai bakinsa sautin kunneta ahankali yace me kike so ki fada yanzu? Tayi shr yace akwai magana a bakin nan naki fa . ta narke masa ajiki yace dama ni na gaji da wannan horon da,akeyi min . Ta kalleshi a tsorace me Kuma yake nufi da haka ta fada a ranta . har yau akwai sauran azabar datasha bata gama barin jikinta ba.. ya dinga lumlumshe mata idanunsa ,yana shafo wasu part na jikinta , tayi narainarai da idanu zata sa masa kuka. yayi saurin hade bakinsu waje daya yasoma tsotsar lip's dinta da bakinta yana kallon kwayar idanunta har sai da yaji ya dan ragewa kansa ,zafi" sannan ya zare harshensa yace sorry bby da wasa nake miki fa, nasan har yanzu da saura sai kin kara warkewa sosai tukun zamu daura daga inda muka kwana koba haka ba ,? Hade da kashe mata idonsa daya, ta sake narke fuska tana kukan shagwaba . Ya ahankali yake busa mata iskar bakinshi a fuskarta zuwa saman kirjinta duk yabi yasoma kashe mata jiki . ahankali yace naga kina kallona dazu kmr zakiyi magana me kike son kice ?ta dan maida kwallarta" ta dago ta sake kallonsa, sannan ta sunkuyar da kanta kasa cikin sanyi murya wanda da kyar tace mami kuwa tasan tare muka zo nan ? Yayi shr ya kai Hannusa yana zagaye saman kirjinta dashi still baiyi magana" sosai ya rungumota ajikinsa ahankali Ya zura hannushi ya zaro Brest dinta daya yana shafawa idanunshi akanta jikinta yacigaba da mutuwa sannu sannu yake murza kan nipply dinta yana kallon yadda take sakin ajiye zuciya duk ajiyar zuciya da take sai dukiyar fulaninta sun yiwa sama dukkansu bbu mai kuzarin yin magana dashi daakawa tambayar da ita mai tambayar sai narkewa juna suke suna lumlumshe idanu ahankali ya soma yin kasa da Hannusa. Itama cikin sanyi ta daura hannuta kan nasa dan dakarta dashi daga inda yake kokarin zuwa hade da girgiza masa kai ya tsaya tsuru yana binta kallonta, idanunshi har sun fara juyewa ahankali ya dauke hannusa duka daga jikinta yana sakin nurfarfashi itama ya mike tare daita ya zaunar daita da kyau suna facin juna MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 75-76 Ya tsareta da manya idanunshi yana nazarinta yakasa gane dalilin dayasa ta masa tambayar , ta sunkuyar da kanta kasa dan ganin yadda yake kallonta dan har wani tsoro tsoro taji yana shigarta , ahankali ya sauke numfashi hade lumshe idanunshi murya a dashe yace Eh da dai bata san tare muka taho ba" saboda lokacin da muka zo din bata dan jin dadin jikintata ne" Amman yanzu ai tasani tun da gashi taji zuwansu affan. ya dago habarta ya hada goshinta da nasa yace bata zo taga jikinki ba ko ? Kiyi hakuri nasan zata zo ne su teema kuma exam sukeyi suna gamawa zasu zo tayi shr bata ce komai ba . Yana kallon kwayar idanunta dake sake hargitsa masa tunani. ahankali ya sake cewa kiyi hakuri fa. ta girgiza kai ni ba haka nake nufi ba "yace ko ma me kike nufi dai nabaki hakuri kizo muyi baccinmu . kinga yara har sunyi ya kai bakinsa ya tsotse lip's dinta " sannan ya mikar daita tsaye hade da mannata da gefen jikinshi yana sake duban yanayin ta . Lokacin da su teema suka zo Denmark alokaci Adnan bashi da wata ishashiyar lafiya" gashi duk abinda daya yayi to sai shima dayan yayi" ko kuka ne ko fitsari da kashi dan haka affan din ma ba wata cikakkiyar lafiya ce dashi ba . koda yaushe suna asibiti karo na farko kennan da teema ta taba ganin Aisha . cikin lokacin kadan suka shaku da juna sosai abunka da jinin daya. duk da teena ta girmi mata Amman tana bata girmanta na matar yayanta su. affan kuwa yi suke kmr zasu hadiye su musamman minal idan tana renansu sai abun ya birgeka. hakan kuwa nayiwa Abdullah dadi kafin tahowarsu har hotuna sukayi da yaran dan ma rashin lafiyar da sukeyi yasa suka dan rage wani abu . satin su uku suka baro Denmark alokaci su affan sun kusa wata biyu. tafiyarsu teema yasa komai ya sake cakudewa Aisha domin jikin Adnan ya sake yin tsanani haka shima affan din yana rashin lafiyar sai dai bai sosai ba. dady ma ya zo byn tafiyar su teema ya duba su. Abdullah kwance akan doguwar kujerar dake falo idanunshi a runtse kmr mai bacci yace a ransa kowa yazo yaga abinda ya haifa ya duba jikin Aisharsa' Amman banda mami , fushin mami ba a kansa da Aisha kadai ya tsaya ba" gashi har yaran da basu san komai ba ya shafa. ya sake runtse idanunshi sosai yana jin wani irin a ransa. Rashin lafiyar Adnan tasa har Aisha ta fara fitar da rai dasu " dan sau Tari idan taji shr sai ta dinga taba kirjinsu taji ko suna numfashi . Duk da akwai masu kula dasu sosai Amman ita da Abdullah basa barin yaran a gurin ma'aikata ko bacci bata barinsu suyi ga yawan kuka kuma Adnan ne yake farawa sai affan ya kama shima' a tsakanin wannan lokacin Aisha ta rame sosai ga rashin lafiyar yaran da rikicinsu ga rigimar uban gayya Abdullah " dan tunda yaga ta samu sauki ya hanata sakat" wani lokacin tayi ta kuka a daki ko idan su affan sunayi kuka itama sai zauna gabansu tana taya su , gashi lokacin Abdullah bawani zaman gidan yakeyi ba yana gurin aikinsa. Haka ta dinga rayuwa wani lokacin har gara su affan din ma akan babansu" dan su da zaran sun Sami bacci shikenan . shi kuwa idan tana rokonsac ya kyaleta sai yace dan bata son shi ne shiyasa bata damu da hakan ba "shiyasa kawai taga gara ita ta hakura masa yayi duk yadda yake so daita , ta tuna zamansu a boarding ta taba jin wasu kawayeta suna labarin wai daman shi balaraben mutun akwai shi da son yawan jima'i ,duk da shi Abdullah ruwa biyu ne Amman bai bar komai daya danganci hakan. kuma ta amince da haka sai da su affan suka samu cikakken wata biyar da haihuwa sannan Adnan ya fara samun sauki shi kuwa dama affan ta Adnan ce ta shafeshi tuni ya warwaare. Sannan taji an fara , zance komawarsu gida nan da wata uku nan gaba. ta kagu taje taga su innarta sosai har yanzu inna bata san su affan ba take fada a ranta watansu biyar suka zama tamkar basu ba dan har an fara zaunar dasu a kekuna sai gashi Adnan ma ya riga affan iya zama wai har yana kamo abu yace zai mike. ita kanta Aisha a wannan lokacin ta dan samu sauki abubuwa saboda Abdullah idan ya shiririce a tare dasu affan sai su kwashe lokacin mai yawa suna tare "wani lokacin sai dai tazo ta tarar affan ya kwanta a kan hannusa Adnan kuma a saman cikinsa "duk sunyi bacci sai dai ta dan gyarasu itama ta samu inda zata kwanta anan kusa dasu. Ahankali take gane tsansar kamannin su da ubansu hatta dimple din kumatunsu musamman affan da idan ana masa wasa yana dariya sak Abdullah " na Adnan ne bai fito ba Sosai. mai yiwuwa dan shi bai cika yin dariya sosai bane . Watanni su bakwai lokacin kuma su Abdullah watan su tara kennan a Denmark aka fara musu shirin komawa gida' Aisha tana cikin murna da doki dan bata taba dadewa haka a rayuwarta batare da taga danginta ba. kawai Abdullah yazo yace ma Ankara sati uku akan tafiyarsu gida saboda za'a kayatar da bikin company daya zo dominsa, kuma shi ake son zai yanka igiya sai party da za'a shiryawa su affan. saboda shine dama tun farko yaki ganin basu da isheshin lafiya. Aisha tayi kmr ta basa masa ihu dan takaici ta kasa magana . to yadda ta raina abun har tana korafi . sai dai abun yabata mamaki matuka dan an shirya abin sosai ya kuma kayatar har ya birgeta . anyi bikin bude company, Abdullah ya yanke igiyar shiga byn ya karbi kyaututtuka akalla masu mahimmanci dan nuna kwazon aiki" adviser da sauransu har da tsaftar kayan hada aiki" shi kansa abin yazo masa a bazata" inda a jawabinsu har suna neman ya dawo garin da zama ya rike company. Aisha najin haka sai hankalinta ya tashi addu'a kawai take kar Allah yasa ya amince da haka ta fada a ranta . Kwana biyu tsakani aka shirya parting su affan. alokaci Sun shiga watanni su na takwas kennan Adnan yana tafiya har da dan gudunsa affan kuwa bai iya ba sosai sai idan yaga dan'uwan yana tafiya shima sai ya rinka kokarin Mikewa yana farawa daya biyu zai fadi yana kuka shi kuma Adnan yana ganin haka duk abinda yake zai bari shima ya taho ya kama shi yana kuka . a haka suke birge mutane da shiga rai ranar da'aka shirya musu party su na haihuwa kusan kowa yayi hotuna dasu, yaran sunyi kyau sosai da sosai kowa yana Sonya dauke su idan ka kalli Aisha kmr karbosu tayi "dan ba alamun ko daya da nuna ko ta taba haihuwa bare ace ita ta haife dukansu. har hoton family sunyi ita da yaran da babansu an bawa yaran kyaututtuka har Aisha ta dinga tsorata da abun ,sutura gasu can a gida Amman wanda suka samu a gurin har yafi na gida. dan akwai kayan da zasu kai akalla shekaru sha biyu kafin su soma sawa. kuma komai iri daya wasu kuma kudi a envelop dollars da sunayen yaran ajiki.. a ranar da kuka suka baro wajen da yaran dan duk sun gaji da yawan daukarsu da'ake tayi . Dan Adnan har jan rigarsa yake wai shi sai ya cire" alamun yana son wanka kennan . ta abuja suka sauka a gidansu wanda kayansu orready kai tsaye gida sukayo . Washegari suka dauki hanyar kebbi "koda suka sauka agidansu na aure ma'aikata suka tarar kmr ana rayuwa a gidan ko awa basu yi ba. ya fita tare da salis bai jima da tafiya ba sai ga ma'aikata guda biyu daga cikin na mami ya turo mata saboda kula da yaran . Washegari kuwa yace ta shirya zasu tafi gidan akaiwa mami su affan ta gansu" dady ma tun jiya yake maganar yaran duk jikinta yayi tsanyi ,a sanyaye ta gama hada komai da zasuyi amfani dashi ita ba abun tace bazata ba "yace wai dan bata son shi ne "yaran nata tsalle tsanllensu komai sunki yarda ayi musu "sai ita da kanta ko Abdullah hatta wanka da shiryasu "shiyasa duk suka bata lokacin sai kusan karfe daya na rana suka shiga gidan Abdullah har ya bude mota yaga bata da alamun fitowa ya dan kalleta ya lura tunda ya gaya mata zance zuwansu wajen mami jikinta yayi tsanyi bai ji wata kunyar ma'aikata da suka yo kansu ba ,ya jawota jikinsa yace kiyi hakuri fa ta kalleshi Tayi kalar tausayi ya daga mata kai kiyi hakuri da komai nasan ,duk ni ja komai dana makale lallai sai ke " ina sonki tamkar Raina "yadda bazan iya rabuwa dake ba hakka bazan taba canza uwa ba, sannan ya saketa yayi gaba da yaran dan har sun fara kuka ganin za'a tabasu . Koda suka shiga bbu kowa dan duk su teema basanan, sai mami ce kawai a falon "sai mai aikinta tana gyare gyare suka shigo . Aisha kuwa gabadaya jikinta rawa yake dan har wata zufar wahala take tsatsafo mata , Abdullah duk ya gane yanayin da tashiga Amman share yayi kmr bai Gani ba" har gaban mami ya karasa affan yana kafadar hannunsa Adnan kuma yana rike da hannusa yana dariya ya sauke affan ya fara gaisheta Aisha dake labe a bayan Abdullah itama ta dan matso jiki a tsanyaye tana gaishe ta.... MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Wow masoyan arziki , yan biyu masu tsananin shiga rai ,hakika kun shiga Ran bagudo ba karya .kuna ina 🗣🗣🗣🗣🗣 blessing twince ,hasana danlarabawa & huseena danlarabawa ku matso kusa wannan shafin naku ne ku kadai, kuyi duk yadda kuke so dashi, ina matukar sonku har cikin nan ❤ , ina kyawun yi daku irin sosai din nan, ana kyawun tare 🤝🤝🤝🤝nima ina addu'a r Allah yabani blessing twince guda bibbiyu sau goma... 😃😃😃 Page 77-78 Aisha dake labe a bayan Abdullah itama ta dan matso jiki a sanyaye tana gaishe ta... mami ta amsa tana kallonsu a bazatan da suka yi mata ,da turanci Abdullah yake gayawa su affan su gaishe da mami Amma kememe suka ki matsa daga jikin Abdullah"ko jikinsa basu bari ba suka sake mannewa babansu . mami ta zubawa sarautar Allah ido ga Abdullah lokacin yana yaro har guda biyu a gabanta abin ma tsoro yashiga bata . Abdullah ya fahimci yanayin da maminsa tashiga dan haka ya sunkuyar da kansa kasa yayinda yaran suka sake mannewa jikinsa. tsawon lokacin mami tana zaune takasa magana ,ahankali murya cike santsar ladabi da biyayya Abdullah ya dago yace kiyi hakuri mami ' jiya dare yayi bamu ba Muzo dasu ba yau kuma tun safe ake shirinsu ". Mami ta girgiza kai kawai tayi shr "Abdullah yashiga waige waige yace su teema sunje school ne" aHankali mami ta amsa" ya dube su affan cikin harshen turanci yace kuje gurin mami kusha tea " Amman kememe suka ki sakinta sai da kyar yasamu ya bambaresu ya fita ai kuwa suna ganin haka suka koma byn mamansu . Aisha kuwa ko motse bata iyayi sosai ,saboda barinta da Abdullah yayi da mami . shima kuma tun fitarsa yake tunanin yanayin dazata shiga, Amman ba yadda zaiyi gara komai yazo karshe . Mami takasa dauke idanunta akan yaran ,ta kasa magana wani abun kunya duk goce gocen cikin Aisha da take. sai gashi ta haifo irin abinda ta haifa sak ita har guda biyu ma" data tashi haifar nata , gashi su kansu yaran basu santa ba, gudunta ma suke, taji bazata iya zaman falon ba ga Aisha a gurin" ta Mike cikin sanyi ta shige ciki ,tamkar ta zubda hawaye take ji,. Aisha na nan takure a zaune "gashi su affan sunki yarda da kowa" ita a zatonta ko mami wani fushin tayi , shine duk ta kara tsorata ,tana nan zaune su minal suka shigo da ihu suka karaso kanta itama sai a lokacin dan taji dadi "da wayo da calculate suka samu suka dauki yaran , dukkansu kamar su cinye yaran suke ji . Aisha ta kallesu byn sun hau da ita samansu "Tace teema kunbar mami ita kadai teema Tace ina jin bacci take yi" Amman bari na koma na Gani "ta dauki Adnan da karfin tsiya suka sauka . To yinin ranar mami tasa aka canza abinci ,saboda su ,da kyar yaran suka yarda suka zauna kusa daita sai da aka baza kayan wasa da calculate iri iri a gabanta "sannan suka zauna ta zuba musu ido tana kallonsu hannuta ta daura saman kan su affan tana shafawa tana dauke numfashi, wani abu daya kara girgizata yadda taga kmr pampers din jikinsu ,ce ta damesu tasa teema ta cirewa adnan anan bathroom din mami " ta ajiyeshi ta tafi ta gyara affan. mami ta lura da dan tabon dake cinyar Adnan dan duhu gurin yayi kadan wanda hausawanmu suke cewa rowa to yadda yake a jikin yaron haka yake ajikinta "shima a bangaren dama kmr nata. wannan tashin hankali har ina ga Aya ta koina tana zuwa mata" har kara dubawa take .anan aka sake shirya su da abincinsu" duk akawa mami kaca kaca da daki" sannan teema ta hau sama kai affan dan yana son mamansa. Byn fitarta mami ta kamo adnan ta dinga kallonsa tana hawaye taci kukanta sosai ita kadai ba wanda yasani . tunani kawai take mama hafsa ta kusan kasheta a da , take fada a ranta. ita batama san kowaye daga cikin yaran ba a gabanta tunda yaran duk kamaninsu ta baci ta jawo shi jikinta sosai ta rungume ganin datayi yana gyangyadi saboda a can Ma affan din bacci ya fara . Dady kuwa dayaga yaran rudewa yayi ,yana dariya ya cewa Abdullah kada fa dawowarsu nan canjin abinci ,yasa sukiyin kiba da girma" irin haka. Abdullah kuwa dariya yayi yana sunkuyar da kai kasa dady sai sake jinjinawa yake "yana Allah kennan me yin yadda ya so" to yanzu wanene babban acikin su ? Abdullah ya kallesu ya kirawo sunan affan dan sun rigada sun san sunansu . dan haka shi din ne yayi saurin waigowa "sannan ya nuna wa dady shi' dan shima da haka yake ganesu "musamman mami ta canza musu ma'aikata raliyya kadai ta amincewa ta dinga kula da yaran . Da daddare byn sun dawo gida Aisha sanye take cikin hadaddun kayan bacci mai transparent, wanda shi da bbu duk daya kuma hakan na cikin training din Abdullah " ta zaune nan kusa da shi har cinyoyinsu na gogar juna ,wani shock suka ji alokaci daya 'Hankalinta a tashe take kallon kwayar idanun Abdullah Tace nifa ban fahimci nufin ka ba?. kwananmu hudu da dawowa Amman banje gida naga su innarmu ba" kuma bbu wanda yaji dawowar mu. ni kasa a kaini idan kai baka da lokacin mana. Abdullah ya kalleta sosai ya gane fushi tayi ya jawota jikinsa hade kai hannu ya shafo saman dukiyar fulaninta sannan ya kamo tafin hannunta cikin nasa yana murzawa sannu sannu. Cikin sanyi murya yace ayya kiyi hakuri yaya zance bani da lokacin su madam ni din wa ? kawai dai ina tunanin yadda zan bullo miki ne , kince ke kwana zakiyi acan' idan kinje ,. ni Kuma ina zanje kuma dawa zan kwana , bayan nasan har su adnan tafiya zakiyi dasu . Kinsa narigada na saba kwana da dumin jikinki . Ta kalleshi da mamaki sannan ta hararesa cike da shagwaba, ta turo masa dan karamin bakinta " shine bazani guda ba ? Ya kamo lip's dinta ya tsotsa sosai sannan ya dafa kafadunta dukka da hanwansa ya zuba mata manya idanunshi . da kyar ta iya bude bakinta Tace Kusan shekara kennan bangansu ba kuma baka damu da hakan ba Amman ai kwananmu daya da zuwa mukaje gidanku " shine ni zaka hanani gidanmu . . Kawai ta Mike ta juya ta fara kuka da hanzarinsa ya fizgota jikinsa ya rungumeta tsam tsam yana cewa no ...no.. no Aisha is nut lay that " karkimin mummunar fahimta "tasoma mutsumutsun kwace jikinta daga gareshi "yayi saurin sake jawota gareshi ya hade jikinsu yana rarrashita . yace ok please kiyi hakuri gobe inshaallahu zan kai ku , in yaso da yamma naje na daukoku har na tsawon sati guda idan kin amince' da haka Amman nasan muddin nayi sake na barki kika tafi gida kwana tabbas zaki iya mantawa dani gabadaya . dan randa mukaje musu sallama sai da na kusa kuka sannan na samu kika fito. batace komai ba sai lafewa datayi ajikinsa shima kuwa "ya sake manneta da jikinsa yana goga mata gashin kirjinsa hade shafo kowani sashi na jikinta. bakinsa, ya kai cikin kunneta wanda bai tsaya haka ba " sai daya zura harshensa ciki ya tsotsa sannan "ahankali yace kiyi hakuri nima na damu da hakan dan ko shekaranjiya har na kama hanya zanje naga su baba" sai naga bbu dadi su ganni ni kadai dole haka tasa na juyo ita dai gaskiya bazata amince da wannan tsarinasa ba " yace kinyi shiru baki ce komai ba "duk wannan maganar da yake yana yi ne yana romancing dinta kafin kace me tuni ya mantar daita damuwar rashin zuwanta gida' kan lokacin " ya birkito daita hade da mata runfa da fadadden kirjinsa yana salar wuyanta zuwa saman dukiyar fulaninta aHankali yake zare mata kayan baccin dake jikinta yayi wurgi dashi gefe wanda shi kadai ne sanye a jikinta ko pant bbu shima Abdullah ne baya son idan zasuyi bacci ta ringa sawa cewarsa pant din na takuramasa. hannushi duka ya daura kan nonuwanta yana shafawa yana lumlumshe mata idanunsa tasa hannu tashafo kirjinsa tana matukar kaunar gashin kirjinsa " ahankali yakai bakinsa kan nipply dinta yana dan lasar gefen nipply dinta da harshensa yayinda hannunsa guda still ke kan dukiyar fulaninta "yana aikin murzawa son ransa " ahankali yacigaba da sarrafata hade da mammatsa kan nipply dinta" dayan nipply din kuma yana wasa da harshensa a kai hade da zagaye kan nipply dinta" ta dan bude idanunta dake lumshe ta zuba masa tsumammu idannuta tana kallon yadda kwayar idanunshi suka canza kala cikin second din da bai wuce 3 ba . hannunta dukka ta sake kai wa tana shafo gashin kirjinsa har zuwa kan nipply dinsa tana yi masa kmr yadda yake mata" a take manager Abdullah ya gigice ,ya tsumu yasoma fita hankalinsa" take ya hade kirjinsu waje daya" yana goga mata gashin kirjinsa a saman nonuwanta . ya rungumeta kam kam yana romancing dinta cikin zafi zafi kmr wacce za'a kwacewa masa ita , kiss ya kai mata takoina yana sake gigitata a kullum haka yake tsuma Aisha da tsummiyar soyayyar sa Abdullah dake birkita mata lisafi yasa ta dinga jin duk duniya bbu wacce tayi sa'ar miji kmr ta , dan Abdullah badai iya soyayya ba da tsantsar nuna kulawa ga mace ita dai tayi sa'ar miji . ahankali tasoma romancing kmr yadda yake koya mata hade da kaiwa kowani fart kiss duk inda taaci karo dashi a jikinsa . ahankali yake cigaba da murza albarkatun kirjinta ita kuma tana sake sakar masa jikinta sosai " Ya sake hade jikinsu waje daya yana sauke numfashinta da sauri da sauri ta hakan yayo kasa da hannusa yana shafo kasanta yaji wajen ya jike jagab "ahankali ya zira finger dinshi cikin yasoma wasa da lebaatun wajen "yana karkada hannushi a wajen " kafin daga baya ya zura fingers dinsa ciki "ahankali yake fingering dinta cikin iyawa da kwarewa yadda zaji dadi sosai " Aisha ta tsumu iya tsumuwa sai tsiyaya take turomasa kasanta bbu abinda take son ji da muradi a lokacin kmr ya saita kan joystick dinsa ciki kasanta wani irin memmekewa take tana shafo bayansa ahankali ya kai bakinsa cikin kunneta hade kiran sunanta Ai..sha.. Tace uhm na cire finger dina tace uhmmmm mmmm yace I should continue Tace uhnm" hade jan numfashi" kawai taji ya sake luma fingers dinsa ciki ,sai yayi kmr zai zare sai ya kuma turawa haka ya dinyi mata ita kuma kar ta cije shi dan dadi " ganin tana shirin yin realize ne yayi saurin zura joystick dinsa cikin yasoma aiki baiji bai Gani sai sambatu yake zubawa " ita kuma ta kamkameshi "tana tura masa kasanta da kyau "dan yasamu yaci da sosai " shima kamkameta yayi hannushi duka yasa ya dago bayanta yana sake aiki xuru mata joystick dinsa" sai gumi yakeyi . wani irin karfi yake gwada mata wanda inda sabo ta saba " ahankali ya sake kiran sunanta Ai.s..ha . inyi a ciki " inyi a ciki : inyi a ciki , . duk da bata cikin haiyacinta Amman ta gane abinda yake nufi ahankali Tace uhmmmm alamun karya zuba mata spam dinsa " da karfi yace ina ba zaiyuwa ba wlh " yarinya sai kin cika mun gida da bbys ya hade bakinsu yana tsotsa yana cigaba hakarta yana sake dago kasanta ya na zura mata joystick dinsa yana hada gumi' wani irin karfi ne yazo musu a lokaci daya suka kamkame junansu suna fidda numfashi " a tare sukayi realize. Abdullah ya sake kwakumeta sosai yana sakin numfashi kuma still bai daga kanta " yana sake cigaba da aikin zura mata jijiyarsa sai da ya gamsu iya gumsuwa " dan su biyu yayi realize a ciki" sannan ya dan sausauta mata shima ba dan yagaji bane "dan shi kaida ne sau biyu yake realize a lokacin guda "ya mirgina kan gadon tare da ita yayinda ita kuma ke kwance a saman kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya" ya kai hannu ya gyara mata gashin kanta da suka gama bajewa , ta lumshe masa tsumammu idannuta hade da dan dukan saman kirjinsa ta turo masa baki sannan Tace so kake ka gajiyar dani dayawa ko ,dan kar in samu karfin zuwa gidanmu ko? ya kashe mata idonsa daya alamun haka ne. Tace Allah bazan yarda ba ko bazan iya tafiya , ni dai a kai ni naga innata ya dan gyara daga kwanciya da yayi "ya jingina bayansa da jikin gado still yana rungume daita "ya dan shafo dukiyar fulaninta sannan yace da kafafunki zaki sai dai baza ki kwana ba dan kinsa bazan iya daukar har tsawon kwana hudu batare da nayi se....tasa tafin hannuta rufe masa baki sun jima suna kallon kwayar idanun juna sannan ahankali ya zare hannuta ya dan duko ya sumbaci wuyanta " wai meyasa kake son yawan yin sex ne ? Ta jeho masa tambayar batare da tasani ba " yace oho ni nima ban sani ba Amman nafi alakanta haka da yawan tarin soyayyarki. ina sonki dole kuma naso yin sex dake akoda yaushe " yawan soyayyarki yawan sex dinki " ta narke masa fuska tana murza nipply dinsa ya dan kalleta yana lumshe idanun , murya kasa kasa yace kina bukatar wani sex din ne tayi sauri cire hannuta tana girgiza masa kai hade da Mike tsaye tana zare idanu . yayi murmushi gafen baki yace matsoraciya kawai" kin cika tsaro maseefa ya daura hannusa kan joystick dinsa yana shafawa ahankali dan Allah meyye abin tsoro anan "ta turo masa baki ai kai bazaka sani ba " ya miko mata hannushi zo ki sanar dani" ina son sani Tace uhm naki wayon ai nasan halinka ok bariki Gani akwai sauran halina da baki sani ba " ai tana ganin alamun mikewa zaiyi " da sauri ta shige bathroom har da gudunta" shima ahankali yabi bayanta yana murmushi. tare sukayo wanka wanda ko wanjen yin wanka ma sai dayata romancing dinta , a haka suka fita tare suna manne da juna . Ko wajen kwanciya ma Abdullah kin yarda yayi tasanyawa jikinta komai . saboda yana jin alamun rashin koshi ajikinsa. dan haka bargo kawai ya ja musu " sannan ya jawota ya manneta da jikinsa ya xura hannushi duka ya zagaye dukiyar fulaninta dasu . A daren dai sai da Abdullah ya kuma yin sex da Aisha wanda duk kinta sai daya maidaita ruwa haka ta hakura. har kuka tayi masa Amman yace shi Sam bai koshi bane . tayi hakuri. sau daya kawai zaiyi Amman ina yana somawa yaji bazai iya barinta ba. sai kusan asalatu ya sausauta mata ya barta yaje yin wanka,koda ya dawo tashin yayi taje tayi wanka , ta buge masa hannu tana kuka Tace ya kyaleta dan ita kam bacci take ji . sai daya matsa mata sosai sannan ta Mike tana layi . Abdullah yayi saurin kamota har bathroom ya kaita ya tsaya sai datayi wanka sannan ya riko hannuta suka fito. shi bai koma bacci ba ikama ya tayar yasoma jero lafilfili har sanda aka soma kiraye kirayen sallah asuba . Tawon kwanakin uku suna zuwa gidansu ,su affan sun sake sosai da iyayenta dan su umar ko san fita basayi saboda yaran ballanantana usman dayake jin tamkar ya bisu. tayi musu alkhairi ,wanda su kansu sun san sun haifa alokaci . usman ya gama makaranta yace akwai business din da zasuyi shi da wani abokinsa haka ta fitar da dollar's Tace gashi ta bashi kyauta yaje yasoma . Wani abun Allah ko kadan su affan basu yiwa inna kiwar da suka yiwa mami ba.a bin yarinka bata mamaki ,har bacci sukayi ajikin inna . Inna ta rinka jin dama subar mata yaran . Aisha ta samu kebewa da babanta akan ita dai tana bukatar a Gina mata masallaci da kudinta na account dinta . kawai saboda bayin Allah dan zuwa lokacin bazata iya kayade abinda Abdullah ya tara mata a ciki ba. ,mlm abu yayi tasa mata albarka kwana nan su hudu suna zuwa a na biyar fur manager Abdullah yaki . dole ta hakura . sunje gidan aunty Maryam itama sun mata yini ta dinga kallon yaran Tace ke Aisha yanzu yaran da muka bari a kwalba ne haka . Aisha tayi murmushi Tace haka ake cewa Amman sunyi cuta fa kmr baza suyi ba. aunty Maryam ta jinjina kai Tace ana banzayen kwarori. ba a so ba a so gashi nan anyi kyakkyawan haihuwa da kwarori. an sake haifo wasu kwarorin Aisha tasa dariya tana tuna farkon ganinta da Abdullah haka Tace mata (irin banzayen kwarorin nan ne masu yaudarar mutane ). tace kai aunty ba kya mantuwa wlh Tace kai aunty ko gaskiya. ni kuwa ya labarin MMN Abdullah ne " Aisha ta sauke numfashi Amman dai yanzu ta saduda ko? Inji aunty Aisha Tace to wa zai sani gashi nan dai ban gama gane kan abunnata ba har yanzu. ai ni ko meye ma zatayi ni dai taayi hakuri ta barmin Abdullah . Dan ni Allah bazan iya ,zama da wani ba sai shi . Aunty Tace iye ! lallai dadi yayi dadi zama da Kwara akwai dadi kennan har da wani marairaicewa ake yi tasa dariya har taji kunyar aunty Maryam. anan suka yini a ranar. aunty ta dage sai sun kwana Aisha Tace kiyi hakuri aunty idan baso kike ya hanamu zuwa ka'oje ba . Abdullah da kansa ya kai su ka'oje shi kansa Abdullah yaji dadin zuwansu ya musu kyauta mai yawa ta ban mamaki " sannan suka kama hanyar gida. Abdullah yace . Basu kara zuwa koina da kyar ta lallabashi ya kaita gidansu sister . sakina tamkar zata mutu dan murna ta dinga rawar jiki da yaran da uwarsu "mamanta kuwa sarautar Allah ta zubawa idanu ko magana ta kasa yi . Har sai da alhaji aminu yashigo shima da murnarsa dama yana tare da Abdullah a falon bakinsa, ya dauki affan yana kinga wata irin baiwa , ya kalli Aisha yace ai kamata yayi ki dinga bambanta musu kaya dan ki dinga saurin ganesu "tayi murmushi kawai sannan ne maman sakina tayi magana , Abdullah na jiransu dan haka basu wani dade ba trolley guda Aisha ta kawowa sakina sai gwalagwalai cikin wanda tasamo a Cairo . wanda ta kawowa sakina akalla zasu kai kudin kujerar hajji . mamanta da aunty amarya kuwa duk kudi ta basu kmr yadda Abdullah ya aiko musu daga waje MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 79-80 Misalin karfe takwas na dare" byn Aisha ta fito daga wanka . zaune take gaban dresses mirrow sanye cikin wasu hadadun kayan baccin masu maseefar kyau da daukar hankali duk wanda ya kalla , wanda basu wuce iya cinyoyinta ba , ahankali take mulke kowani part na jikinta da bodylotion , sannan ta dauko turaruka kala kala masu dadin kamshi ta shafe jikinta dashi ahankal ta Mike tana kallon kanta ta cikin mirrow ta lumshe tsumammu idanunta ta dan saki murmushi saboda ganin yadda rigar tabayyana komai rigar tayi transparent sosai . sannu ahankali take takunta hade da rausaya ta nufi falo inda Abdullah yake . kwance yake yana kallon CNN Amman tun jiyo kamshinta ya tattara hankalinsa gabadaya da ganinsa zuwa ga hanyar fitowarta. ganinta haka yasa ya lumshe idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke dokawa . ya zuba mata fitinannu idanunshi yana hango komai na jikinta very clear . kmr yadda yake so gani bbu komai ajikinta sai Yar yololuwur rigar bacci wanda hatta kan nipply dinta yana hangowa azahirance . ahankali yake sakin numfashi ya dan laso lip's dinshi da harshen da sauri ya Mike ya tarota suka zube kan kujera suna sauke numfashi tare. yace Aisha kina son haukatani da salon naki Tace Allah ko ta gyara kyanciyarta ajikinsa hade shafo joystick dinsa da cinyarta" wanda orready ya yagama Mike sambal har ya kunnu kansa ta gefen boxe dinsa. da sauri Abdullah ya saki wani irin hadiye zuciya ya rukunkume Aisha ajikinsa yana shinshin wuyanta. itama ta narje ta shige jikinsa "ahankali tace Abdullah bacci ya sausauta rungume da yayi mata yace bacci kike ji dear ta girgiza masa kai , ya Kai bakinsa ya tsotse lip's dinta sannan ya dan dagota yana Kare mata kallo gabadayanta yanzu ta canza , Sam bazaka kace itace ba "ta damu shi sosai akan da " kallon da yake mata" idanunshi ke sauka kan dukiyar fulaninta yana ganin nipply dinta suna sake tsokanoshi ai bai san sanda yaKai musu cafka ba yasoma romancing dinta cikin zafi zafi . itama no West time , ta soma mayar masa ,Sosai suka fita haiyacinsu akan kujera suke murza juna bakinta cikin kunnenshi Tace Abdullah muje daki da kyar ya iya cewa uhmmmm yana kokarin zare rigar bacci ai anan suka susuce suna jiyar da kansu dadi Sosai yake lugwugwuta mata dukiyar fulaninta yana sakin ajiye zuciya shi kansa yarasa meyasa bata isarsa yasa hannu yayi kasa boxe " da kafafunsa yakarasa zamewa sannan ya dau hanyar dayafi sabo daita yadda yake sarrafa tarinka jin tamkar kar ya dai na dan gaskiya na kan kujerar na shigar da kyau sai narke idanu take tana lumshe su . Yau kmr kullum Abdullah ya dawo office , ya shigo falon "Yar saman cort dinsa a hannunsa' salis yashigo da abubuwan wasan yara ya ajiye a falon ya koma ya kwaso wasu da kayan ciye ciye "yana dan waige waige bai ji motsen yaran ba " Aisha na fitowa daga ciki ya gaisheta da sauri ya juya ya fice" ganin yadda oga yayi da fuska , Abdullah ya dan waiga fuska a daure , yaga ya fita da sauri ya matso kusa daita ya jawota jikinsa sosai " cikin kasa kasa da murya yace ke tun ina office kike ta fizgoni, baki ga yau da wuri na dawo ba . Tayi dan murmushin Tace gashi ni Kuma bbu hali ba "ya daura bakinsa akan nata yasoma tsatsar lip's dinta" da kyar ya saki ,yace sai na cinye bakin dayake fadar haka ,". . Ta dinga harararsa tana dariya ya tsaya tsai kmr mai tunanin wani abu sannan yace ke ina mutanen gidan ne ? Ta kalli yadda yayi magana yabata dariya matuka " Tace wata kawata tazo Tace tana son su shine ni Kuma nabata su . Yayi kicin kicin da rai yace ke natsu sosai kisanardani" suna ina dan banason irin wannan wasan fa. ina kika kai min su" gida basu affan ba Adnan ai ba gida bane . tacigaba da yi masa dariya sai da yace serious ina kika kai mana yara ? Sannan Tace mami ta aiko tun safe an tafi dasu sai lokacin ya sauke ajiyar zuciya ,sannan ya kuma jawota jikinsa sosai ya hada goshinta da nasa yana busa mata iskar bakinshi a fuskarta,. ahankali yace ina ganin mami za'a barwa su . ,mu tafi ummara sai ma kiyayesu tunda naga bawani shan nono suke sosai ba, kinga sai ni na canje su ko me kika ce , yana karshe mata idanunsa daya, ta Ture shi tayi gaba ya bita da saurinsa zuwa ciki har yana yarda rigar hannunsa suna shiga dakin ya fizgota jikinsa suka zube kan gado" yace bangane nufinki ba fa tayi shr yacigaba da tambayar kawai taji bazata iya gaya masa abinda ke ranta ba. dan haka ta hade bakinsu waje daya tasoma romancing tana cire masa kayan jikinsa shima take ya manta da wani labarin mami suka shiga farantawa junansu . To Byn dawowarsu daga ummara ma Abdullah yace mata shi dai da amincewarta zai barwa mami su affan su cigaba da zama gurinta ,ya barmata su gabadaya . ta zuba masa tsumammu ido kawai tana kallonsa sai data kalleshi sosai" sannan ta koma ta rufe idanunta ya matso kusa daita sosai kmr zai shige jikinta. Ta sake runtse idanunta tarinka jin wani iri ajikinta yace Aisha duk yadda kika san mami da ,yanzu ba haka bane "mami na son su Adnan sosai har ban san ya zan iya kwatanta miki ba . ta damu da yaran sosai a zuciyarta kuma Tace matar da tayi sanadin shigarsu wani hali" wanda kadan yarage su bakunci lahira shine zaice tana son su . , yace har dady yana cewa Allah ne yakawo mata ishara akan haka yanzu ranar danaje wai kan nayi wa Adnan tsawa saboda an bashi abu ya jefar ,baki ga yadda ta bata rai ba ina lura daita. sannan kuma kinga yaran suma sun shaku daita sosai. . Ta mishi banza, ya sake manneta ajikinsa hade da lalubo tafin hannuta cikin nasa yana murzawa ahankali ahankali yace please Aisha kice min wani abu mana . kinbarni ni kadai ina ta magana. Still har yanzu shr batayi magana ba" ya dora kansa saman a kirjinta yace ke kuma abinda yasa mami taki sakewa dake wallahi nauyin abinda yafaru takeyi . ni na gane hakan ya dago habarta yana kallon kwayar idanunta yace haba Aisha kitayani ganin nayiwa mamina abinda zata huce dani gabadaya. nasan yadda take son yaran nan taji an barmata su gabadaya zataji dadi Sosai. ya kamo lip's dinta yana tsatsa yana kallon cikin idanunta ta lumshe ido tana jin sakon sa a kowani part na jikinta. ya zare bakinsa daga nata yace bazan iya bawa mami yaran nan ba, muddin baki amince da hakan ba . ya tsareta da idanunshi yana jiran abinda zata ce . ahankali Tace shikenan Allah ya rayasu ya rungumeta tsam tsam ajikinsa yana sakin numfashi yace haka nake son naji kince ,Allah yaraya mana su Ameen . Tun dawowarsu ummara ta gane tana da shigar ciki" Amman bata tabbatar da haka ba, sai da taga lokacin yin period dinta yayi bata gansa ba. Tukun ta amince . Kwance suke akan gado bayanta manne da kirjinsa shi kuma hannuwansa duka kan Brest dinta yana wasa dasu Aisha ta juyo gabadaya suna facing juna ta kalleshi Tace dadyn affan ciki ne fa dani ,. Yace ciki ? Ta amsa da kanta,. sukayi shr dukkansu nawani lokacin suna tunanin wahalar data ci a haihuwar su affan suka tuno ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana shafa sumar kanta yace to kinga bbu komai in Allah yaso wannan zai zo miki da sauki wancan ma ina ganin har da rashin zuwa asibiti akai akai . tayi shr ta lafe ajikinsa duk da ita ba haka taso ba. saboda duka dukansu affan basu wuce wata shabiyar ba' jikin girma ne kawai dasu sai a dinga musu kallon kmr sunfi haka . Ganin tashiga damuwa ne . yasa Abdullah ya susuce mata, yasoma sukurkuta mata jiki da nuna mata tsantsar yadda yake matukar kaunata . itama take ta biye masa suka Lula duniyar sama . Mutun shida Abdullah yabiyawa maka ta bangarenta babanta innarta mlm dahiru da matarsa inna laure sai ko yusif da umar ita kuma ta biyawa usman dan alokaci Aliya na Kaduna sannan Abdullah ya biyawa Dr sagir da matarsa da mahaifiyarsa dake can sokoto . Wannan cikin na Aisha sai daya wuce wata tara ma a lokacin Abdullah baina ya tafi wani meeting abuja. yace sai dai sun tafi tare dan lallai bane yasamu dawowa aranar . me yiwuwa meeting ya kai su har dare, Amman dady ya hana yace sai dai ya dawo daita nan gida part dinsa su rinka kwana da teema. saboda su mami da minal dasu affan sun tafi Egypt . Haihuwa kmr jiran tafiyar Abdullah take teema tayiwa dady waya ga aunty Aisha ba lafiya nan da nan sai gashi ya fito yasa aka tafi daita asibiti . wankaron haihuwar tamkar sadaka haka tazo mata akan wancan. dan shida na safe ta haihu kuma a ranar aka sallameta suka tafi gidansu Abdullah shima sai haihuwar yaji yayi matukar yin farin ciki Wannan karon anyi taron suna sosai ranar suna yaro ya karbi sunan Muhammad sunan mahaifin su inna. kmr tun farkon da dady ya daukeshi yayi masa addu'a yana kallonsa yace wannan babana ne saboda kallon daya masa yaga kmr yana kamanni da shi din, suka dinga kiransa da khalifa shi kansa Abdullah sai dayawa Aisha wata irin kyauta ta musamman saboda murnar haihuwar khalifa . Zaune yake a office byn sun gama waya da madam a lokacin sunyi arbain din khalifa da kadan . Abdullah ya dan jingina bayansa ,ya rufe idanunshi ya rasa iya adadin son dayakewa matarsa ,tana da kyau tana da natsuwa ga hankali bata da son hayaniya" ga saukin kai gashi batason duk wani abu da zai kawo mata hayaniya, ko fada mintina sukayi idan aka duba daga gareshi ne. uwa uba gata da wani irin sirri na daban, dashi kadai yake jinsa ajikinta wanda yayi imani bakuwace halitar macce Allah yake yiwa baiwar irinta ba . soyayyarta ta dabance agareshi ,shiyasa lokuta da dama sai yarasa abinda zai mata wanda zai sata taji dadi a ranta. a ganinsa har yanzu bai mata komai ba. yana zaune yayi off na dan mintina akan table dinsa yayi zurfi a duniyar tunanin Aisharsa 'ya lumshe idanunshi yana sake tuno kyawun sururrata" da dumin jikinta, yana jin yadda komai ke neman hargitse masa . yayinda yasoma jin yanayin jikinsa gabadaya ya sauya , . ahankali ya kamo lip's dinsa na kasa yana tsutsa yana lumshe idanu , hade dasa dukka hannushi ya dafe saman wandonsa, jin yadda jijiyarsa ke kokarin Mikewa . yana nan zaune har lokacin tashi yayi. mikewa tsaye yayi ya yashige bathroom din dake cikin office din . sai daya watsawa kansa ruwa sannan yaji jikinsa ya dan yi masa dama dama . yana zuwa gida kuwa tun daga falo yasoma zare mata kayan jikinta yana hadawa da romancing dinta " ita abun ma tsoro yaso yabata. ganinsa a birkice ahankali tashe . har suka shiga daki wanda gabadaya sun gama cirewa juna kayan jikinsu . sosai yake yi mata wasu abubuwan masu narka da zuciyar Aisha . Wanda ke sa Aisha sakar masa gangar jikinta . da mance duniyar da take. Sosai take bashi kulawa a duk lokacin daya zo mata " batakin bashi hakinsa, ko yanzu bawai tashiryawa hakan bane Amman haka ya dulmiyar daita cikin duniya sama . sosai suke jiyar da kansu dadi mara misaltuwa. sai da komai ya lafa yasamu yadda yake so daga gareta sannan ya dawo cikin natsuwar sa daman can haka yake idan idanunshi suka rufe . dariya sosai tasoma masa tana kwakwayon yadda ya rinka sambatu. ya kalleta sosai yace ke kuma fa yakike yin naki tayi murmushi tace A'a ni bana yin komai yace ok shi kuma sheeeeeeeerr..... uhmmmm uhmmmm din fa ko duk ni nakeyi . suka sa dariya gabadayansu ya shige bathroom yana sake yin murmushi . Yana kwance akan kafet yayi matashi da cinyarta khalifa yana saman cikinsa yana bacci ita kuma hannuta na cikin sumar kanshi tana yamutsawa "ya lumshe idanunsa " ahankali yace yau fa ko wani aikin kirki ban samu nayi a office ba . Tace meyakawo haka ya sauke numfashi zuwanki office din kika dan kawo sabanin rashin yin aikin nawa . Aisha ta kalleshi Tace wani irin zuwana office yaushe nazo ? Yace Allah kinzo ta kalleshi tana zaro ido cikin tsoro har tabashi dariya ita magana ma tsorata take Tace ni ...ni..ina naje yau Allah ni banje koina ba ya sake yin dariya yace tunanin ki kullum sai ya bini office "duk zaman da mukai a gida bai miki har sai kin bini . gashi ba halin ki dinga bina dana tafi dake dan ragewa kaina sauki . fuskarsa a dan hade yace wallahi sonki kmr karamin ake kullun . yaki raguwa duba fa ki Gani yanzu yayanmu uku ... tayi shr tana kallonsa shima ita yake kallon suka zubawa juna ido. ta amincewa da hakan sosai . sai da khalifa ya dan motsa sannan suka dauke idanunsu ya dago khalifa ita kuma tacigaba da shafa kan Abdullah yana jinta a jikinsa bai ce komai ba" har sanda ya Mike da khalifa a hannunsa itama ya kamo hannuta suka shige ciki. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 81-82 Suna shiga dakin sannu ahankali ya Kwantar da khalifa dake kan kafadarsa gudun Kar ya tashi " sannan yashige bathroom dan ya dan rage mararsa" . byn ya fito ne yaganta tsaye gaban mirrow tana kokarin fesawa jikinta da turare. Yayinda take sanye cikin kayan bacci gabadaya agajiye take yau Amman tasan Abdullah bazai daga mata kafa ba. yasa hannu ya jawota jikinsa sosai ya rungumeta tsam hade da kwace kwalbar turaren ya ajiye akan dress mirrow din". sannan ya kai bakinsa saitin kunneta yace kibar turaren kawai kamshin jikinki kadai zai wadatar dani, ta lumshe masa tsumammu idannuta hade da kamo lip's dinshi ta tsotsa sosai mkr yadda taga yana mata ., ya sake manneta mata sosai har kugunsu na gungan juna. Jikinsa har kirma yake kmr mazari ,tarinka jiyo yadda joystick dinsa ke harbawa sannu sannu hannushi duka yasa ya cire rigar baccin dake manne da jikinta. sannan ya maida hannu ya zagaye kugunta dashi ya daura kansa kan kafadarta ya juyo daita suna kallon juna ta mirrow .ya kashe mata idonsa daya . ahankali ya kai hannusa daya saman kirjinta yana yawo dashi , yace kalli jikinki ummu affan kmr bake kika haifi ya'ya uku ba, ta sake lumshe masa ido. yacigaba da mata tafiyar tsutsa a saman kirjinta yana lasar wuyanta yace ummu affan kiyi shr . ya dan dago, ya kalleta ta cikin mirrow din yaga sai lumlumshe idanu take,yayi murmushi gefen baki ya sake kai hannusa saman kirjinta yana shafa dukiyar fulaninta zuwa mararta yace ummu affan ina bukatar ya'ya da yawa a tare dake ,ta kalleshi itama ta cikin mirrow ta dan yi murmushi. idanu suka zubawa juna suna kallon kansu tsawo lokaci . wanda gabadaya ba wani kayan kirki bane ajikinsu ita daga ita sai pant da bra shi kuma short niker ne kadai ajikinsa shima iya cinyarsa, sosai suke jin yadda suke fizgar junansu. yana cigaba da romancing din sansar jikinta still suna tsaye gaban mirrow. ahankali yake yin kasa kasa da hannusa idanunshi cikin nata yana kallon yanayin ta yayi kasa kadan da pant dinta, yana shafo kasan mararta zuwa kasanta " a tare suke sauke numfashi " yayinda kauna junansu ke sake yalwa a gangar jikinsu. fingers dinsa ke yawo a kasanta yana wasa da kasanta sosai. yayinda hannunsa daya ke sarrafa Brest dinta duka . Cikin sanyi ya zira fingers dinsa cikin kasanta yasoma fingering dinta hade da makale ta ajikinsa tsayuwace ta gagareta gabadaya tayi kasa luuuuuuuu ....... shima ya bita yana cigaba da fingering dinta zaune suke yana cigaba sarrafa yadda ransa keso . Ita kuma narke masa hannuta kwakwume dashi sai da yaga sun kai limit sosai. sannan ya Mike tare daita ya dauke cak sai kan bed dinsu ,suka lula duniya sama sosai yake sarrafa gangar jikinta da dukiyar fulaninta da duk inda hannusa yaci karo dashi. sai da suka gamsar da junansu sosai . dan Abdullah ba baya ba.kuma Gwani ne wajen nuna mata tsantsar soyayya da kulawa a shimfida. itama kuma sosai take dumamasa shimfidarsa da kyau yadda zai gamsu da ita bakajin komai a tsakaninsu sai fitar numfashinsu ya rungumeta tsam ajikinsa byn kura ta lafa yana bata hot kis ta koina ...... Khalifa shima yayo kamar yan,uwansa sak sai dai bai kai hasken su ba, . shiyasa yake kara shiga ran dady a saboda yace haka kalar fatar me sunansa take lakar minal kennan itama tana son khalifa sosai "a saboda shi take yawan zuwa gidan. tana kiransa da abban dady" a haka har suka zama kawaye sosai da ummun su affan. a bakinta take jin labarin su faiza da yadda akai a karshe ,tace yanzu haka mami tasamu labarin faiza tayi aure byn watanni . ba ciki mijin ya damu sosai ya kasa hakuri lallai sai sunje asibiti . da suka je aka dubata sai aka tarar ta tasha maganin zubar da ciki sosai a waje ,wanda ya wuce kaida har yasa mahaifarta ta lalace dan haka yayi mata duka tsiya ya koreta da takardarta sakinta uku hade da yi mata Allah ya isa . minal tace da yanzu bros Abdullah aka cuta sai dai shi daman can baya bi ta kansu . Har tabar gidan Aisha na jinjina abin a ranta ita Abdullah dinma ya fita farinjini "gashi kuma da wata irin halayya dan kansa ba zai baka labarin abu ba, sai dai wani dalili ya kawo haka, . shima zata iya cewa bai fi sau daya ba, sau Tari ya kan je gidansu yayi musu abubuwa da dama har zariya kala kala yana zuwa idan yaje ka'oje Amman sai randa Allah ya kaita gida a gaya mata .. Abdullah ya shiga falon dady ya tarar dasu affan sun daddafe kafadar dady ,dan shi Adnan har kan wuya, dady nata musu dariya" Abdullah ya samu gefe ya zauna yana dan yi musu tsawa dady na hanashi yace ya kyalesu ,wai gwada karfi akeyi atsakanin shi da su. Abdullah yayi murmushi yana kallon dady yasan ba zai ma wani saurari abinda yazo dashi ba sosai" dan haka ya taso ya barsu yana dariya . Su teema sunje ummara dasu affan dan ita yawanci su suke hanata fita" dan koda yaushe suna makale daita" can suka hadu da mansir shima karatu yake a university of madina kuma sun rike shi a can zai koyar "nan ya nacewa teema har Nigeria ya biyota . Abdullah ya samu dan huta na sati biyu dan haka yace a gidansu na Germany ,zasu yi shi . sun so aro su Adnan su tafi dasu dan sau daya aka taba zuwa dasu tun bayan dawowar su. Amman sai suka tarar zasu tafi Egypt da mami dole suka barsu. sun yi huta sosai yadda zuciyar Abdullah ke son dan zagewa yayi yana murza soyayyarsa da matarsa abin son sa. ita kuma duk wata kulawarta tattara ne akansa . Kuma koda yaushe suna manne da juna kmr cungum suna jiyar da kansu dadi mara misaltuwa , . domin sun samu mai kula da khalifa har hutun yakare suka baro Germany. hutu kuwa yayi albarka dan farat daya Aisha ta gane ciki gareta. hankalinta har yafi wancan karon tashi domin duka khalifa watansa tara a lokacin duk ta kasa sukuni a ranar gashi Abdullah yayo mata waya ba zai samu dawowa da wuri ba . zai wuce can gidansu saboda ance iyayen yaron dake son teema sun zo zai biya su gaisa . Dare yayi dan har khalifa yayi bacci itama har ta dan soma ,sai gashi a rude kusan a wanni dayawa rabonsu da jin dumin juna . wanka kawai yayi ya karaso gareta yaga duk jikinta a sanyaye "ya jawota jikinsa ya rungumeta sosai yana bata hot kiss. bakinsa Ya kai cikin kunneta ya zura harshensa ciki yana tsotsa . Wannan ya koma goga mata gashin fuskarsa ajikinta hade da shinshina ta yana shakar kashin jikinta. gabadaya jikinta a mace yake murus bata da wani kuzari . tambayar abinda ke damunta yayi tayi shr taki cewa komai . , sai daya matsa mata sosai sannan ta gaya masa kuma ta sanar dashi bukatarta ita kawai so take a zubar da cikin tunda bai yi wani girma ba. Take jikinsa ya dau kirma "Kawai jikinsa ya zare daga nata ya koma ya kwanta rigingine ya rufe idanunshi yana sakin nurfarfashi. yana jinta har ta gama yi masa magiya abinda take so. ta kwanta shi kuwa a ranar bai yi wani ishashen bacci ba. har da safe yana mata wani irin kallo macuciya. itama ta gane yadda yake kallonta tamkar wacce tayi masa wata cutar haka yake mata kallon .. sai da zai fita ne . yace bansan abin namu har yakai ga kiyayayar haka ba,. da har ake neman salwantarmin da abinda ya fita daga jikina . Ta kalleshi a tsorace me yake so yace ,tace daddin affan dan kawai nace a zubar da ci........ Ai bata kai garasawa ya buge mata baki . Ya kuma kallonta a fusace yace dole kice haka mana tunda daman ba so na kike ba, gashi nan kina bakin ciki da abinda nayi sanadin digashi ajikinki" . idanunta ya fara kawo kwalla ya kau da fuskarsa dan baya so yaga hakan . yace koma me zaki ,kina iya yin yadda kike so nasan abinda kike nufi da hakan . sannan yasa kai ya fice . Tai shr bata taba ganin irin haka sosai atare dashi ba. "dan haka taci kukanta sosai a karshe taji gabadaya gidan yayi mata zafi ,dan haka ta bar masa note tasan idan ya dawo da yamma zai Gani . ta shirya khalifa suka tafi gurinsu minal ko tayi dan hira taji dadi tasa direver ya tukasu . Ya bugo wayar cikin gidan yafi sau ashirin ba'a dauka ba "dan haka hankali a tashe ya baro office yana zuwa yashigo ya tarar da takarda sun tafi gurinsu minal yaje can da daddare ya dauko su . Ahankali Ya kamo lip's dinshi na kasa yana cizawa ya runtse idanunsa laifinta ya sake ka ruwa "gashi tasa direver ya kai su alhalin tasan koina zasu je yafi son shi ya tuka su da kansa ". ,bai wai dan wani abu ba shi dai kawai yafi ganewa hakan " . kai tsaye gidan nasu ya nufa ya samu tana saman su teema mami tana ciki dan haka ya shiga ya dan ga mami kadan har take mamakin ganinsa a lokacin office" ya nuna mata bbu komai. ya fito falo yayi waya saman su teema ita ce ta dauka daga baya sai gata ta sauko ta sameshi a falon mami "ta matso kadan kusa dashi ta zauna idanunta gabadaya sun canza kala saboda kuka. ya kalleta sosai fuska a hade har taji ziciyarta na wani irin harbawa". yace kinzo kigayawa mami abinda yake faruwa ne ko ? Ta kalleshi a tsorace saboda yadda yayi maganar ta haka ya gane bata fada din ba ". yace idan har kika kuskura kika gaya mata zaki karawa kanki wani abin ne na daban kawai , ya tashi ya Mike yayi gaba abinsa . . Taji kmr ta jawosa jikinta ta rungume taba shi hakuri . ita bazata iya da rigimarsa ba .. Affan ya biyoshi ya dauke shi yayi gaba dashi "Aisha ta zubawa bayansa ido har sanda ta daina ganinsa sannan ta sauke idanunta taji hawaye na zubo mata. tana jin motse shigowa nan da nan ta hau goge hawayen. . mami takaraso falo . Yadda mami ta ganta ta kara shan jinin jikinta tasan akwai abinda yake faruwa a tsakaninsu. daman tunda ta ganta sannan taga Abdullah din yazo yanzu tasan akwai wani abu . batace mata komai ba sai da ta bari har zuwa dare sanda yazo tafiya dasu sannan take tambayar sa Tasa aka kirawo Aisha samanta, tana zaune kanta a sukunye. Ahankali muryasa a sanyaye yace wai kin ganta nan mami saboda tana da ciki shine duk tabi ta tashi hankalinta tasa damuwa a ranta . Mami ta kalleta da kyau tana fara'a sosai. tayi Yar dariya farinciki tace to menene na damuwa ?. ta sake yin dariya tace na san dai matsalar ba zai wuce khalifa ba . "ni idan an dada kwana biyu a kawo min shi "tunda yana tafiyarsa yana cin abincinsa " ita ko Aisha gabadaya nauyi da kunya mami sun hanata dagowa.. mami ta kira sunanta ta kasa dagowa tace ki saki ranki kinji . Aisha ta girgiza kai gabanta na faduwa. tace shi kije abunki. ta Mike tamkar kazar kwai ya fashewa a ciki ,. Tana fita mami ta sake yin murmushi tana kallonsa tace kai ai masu karamin ciki lallabasu akeyi wani cikin haka yake idan yana karami sai yatasa mace bacin rai, komai aka dan mata sai tasa kuka . Abdullah yayi murmushi kawai ina ganin yau ku kwana anan part dinka gobe ma idan zaka fita kabarsu dan naga tana sakewa a cikinsu teema . ya amsa kawai ya tashi ya fita mami ta bishi da ido tana murmushi uhmmmm wai Abdullanta ne ke shirin haihu ta hudu ,ta girgiza kai kawai yaran yanzu kennan. Gidansu ya koma ya kwaso abubuwansu masu mahimmanci ya dawo nan part dinsa har karfe goma bata zo ba yayi waya teema tace masa ta kwanta yace ta taso ta . Tashigo rungume da khalifa da teema ta rakota dashi . kallo daya yayi mata ya gane ta fara bacci . ya sake bata rai sosai wato ma ta manta dashi taje ta kwanta abunta . byn tasan shi ba zai iya bacci ba sai daita .. yazo ya zauna kawai akan gadon da take zaune " ya tsareta da idanunshi tsawo lokacin yana kallonta kafin daga baya ya kira sunanta kai tsaye Aisha ....ba ummu affan ba " me zan miki ki soni ne? Ta dago tsumammu idannuta tana kallonsa dasu shima ita yake kallo duba kigani ummu affan wai cikina kike son zubarwa ? Ta sake kalloshi ,ahankali tace ni bada wata manufa na fada hakan ba. ya kamo hannuta har bed room dinsa ya fiddo makullin wata karamar loka ta karfe . ya bude sannan ya fito da wasu takardu da file file daga ciki ya dinga zubawa a gabanta "yace duba ki Gani na mallaki abinda koni kaina basan adadinsu ba. a dalilin yaran nan su affan dady ya mallaka mana abubuwa masu tarin yawan gaske . Ko share dinsa na company da muka bude a Denmark gabadaya ya barwa khalifa . a yanzu kuma muna shiriye shiriyen bude wani company a England wanda kuma ana saran ni zan zama manager company. Muryasa raunane yace to Aisha idan ban tara ya'ya ba a yanzu me zanyi da duka wannan dukiyar ?wani abin ma ba zai lissafu ba . Amman duka ya'yanmu uku dake har kin fara gajiya dani "anyway nasan dama tun can nine bakya so shine ya kawo haka ". Amman babu komai ta sake kalleshi idanunta cike da kwalla ta rasa ya zatawa Abdullah ,. yasan sarai tana mutuwar son shi"yanzu Amman motsi kadan yace bata sonsa "kawai ta kallesa tace dan Allah kayi hakuri ni ba abinda nake nufi ba kennan". ni tausayin khalifa nake ji bai yi wani girma ba shiyasa na fadi haka Kawai yaji tausayinta ya mamaye zuciyarsa sosai ita Sam bata iya fada ba ya kawar da fuskarsa . ta sake cewa kayi hakuri dan Allah ban san hakan zai bata maka rai ba , . da ban fada ba Amman kayi hakuri . Kawai ta Mike taza koma wajen khalifa. da sauri ya rikota jin ya ta bata yasa takarasa rushewa" tashiga kuka Sosai. ita yaya za tayi da rayuwata ga khalifa bai yi wani wayo sosai ba,. ga ciki ga Abdullah shi kansa" . gashi tun jiya da yau Abdullah yana fushi daita sai fada yake mata daga Yar magana . ya juyo daita suna facing juna sannan ya rungumeta tsam tsam ajikinsa yadda take kukan ya dinga shiga jikinsa ,. ahankali yace kiyi hakuri banason Kukan . da kyar ya rararsheta tayi shr" . sannan ya sausauta mata rungumar yana kallonta yace kiyi hakuri nasan kema tun dazu ranki a bace yake" . kuma nasan daman saboda khalifa yasa kika fadi haka". to Amman ya zanyi maganar taki ce ba dadi a rai ". kuma na miki haka ne saboda wata rana kada kije ki zubar min da ciki bansani ba . Aisha ta hadiye wani abu da taji a tsaya mata a wuyanta tun safe ya sake rungumota sosai ajinsa . yana hura mata iskar bakinshi kiyi hakuri ,kin hakura tayi shr taki magana yayi murmushi ya sake matso daita jikinsa sosai. har suna jiyo bugun zuciyoyinsu ya hada goshinsa da nata yace kika sani ma ko Yar bby zaki haifa mana me kama dake . ta dan yi murmushi shima murmushi yayi Allah kinga sai ki haifa mana mai sunan mami dan naga mami murna take da cikin nan sosai. sai ki ta koya mata yanga irin naki . kawai tasa dariya shima dariyar ya dinga yi yace yauwa ko ke fa da kin wani bata fuska zaki tada hankalin kasa . Ta tureshi tana dariya tayi gaba ya bita ya dauke cak suka tafi dakinta ya direta kan bed yana mata cukulkuli tana dariya kabari ... Kabari dan Allah . Ab.dul..lah..yana cigaba. daga nan wasa ya canza salo yasoma cire mata kaya yana wurgi dasu sannan ya cire nasa yasoma aika mata da sakwanni masu birkita mata kwanya . itama yanzu gwanace sosai ta kware a wannan part din . Tasa hannu ta kamo joystick dinsa tana lailayawa sannu sannu . Dayan hannuta na kan nipply dinsa sosai take mammatsa kan joystick dinsa sai numfashi manager Abdullah ke furzarwa yana murza kan nipply dinta gabadaya sun fita haiyacinsu , ko kadan bata da rowa duk fadan da zasuyi bata taba hanashi jikinta. shiyasa zuciyarsa ke kara mutuwa akanta. a washegari ma sai daya makara zuwa office . MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 83-84 Yadda mami ta lura da yanayin Aisha . kawai tacewa Abdullah su kara kwana biyu idan ta kara warwarewa sa koma gidansu dan kmr kar maganar cikin ya bulo" sai tasoma laulayi gadan gadan . dan haka part dinsa suka dawo duk yadda take jin jikinta ba kwari Amman Abdullah baya daga mata kafa . duk nacin laulayin da manager Abdullah yasoma aikawa da sakwannisa" yake kama gabansa sai kura ta lafa yake dawowa . a dan wannan zaman da suka yi ne "mami ta kara fahimtar halin Aisha da kyau . ahankali taji kaunar yarinyar nashigarta kaunar Abdullah ita ta gogawa ya'yansa su affan . to gashi itama tana neman ta jone dasu mami . ahalin yanzu tana jin kunya hada idanu da innarsu Aisha kwarai da gaske har batasan yaya zatayi ta hada idanu da maimuna ba . arziki daga Allah ne kuma arzikin haihuwa shine arziki gashi yarinyar tazo da arziki a jikinta. dan ga wani ma tana tare dashi ya'yanta masu kyau da lafiya. yarinyar har tana neman tafita da arzikin ya'ya mami take fada a ranta gashi ga dukkan alamun bata da wata fitina a tare daita ta lumshe idanunta tana yi musu addu'a a ranta . Ita kanta Aisha ta gane wannan cikin dan gatan mami ne. dan tana ji dashi sosai . a kanta sai a shirya abinci yafi kala bakwai a yinin rana guda sai wanda take so zata ci motsi kadan mami ta tambaye ta koda wani abu . hakan kuwa yana yiwa Abdullah dadi Sosai har yasa ya dinga yi musu addu'a Allah yabasu mai sunan mami sai tayi ta masa dariya. Aisha ta fara kullewa aranta macce zata haifa . Sai da teema ta gama service dinta sannan aka soma shirya shiryen bikinsu . sun dace da juna matuka ita da Mansir dinta . ga dukkan alamun kuma shima yana ji daita . Cikin ummu affan na da wata biyar . aka sha bikin teema tun lokacin bikin teema ke rokon zata tafi dasu affan madina . saboda shi kansa Mansir din ya amince dan farkon ganinsa daita tare su ya gansu ta rigada ta shaku da yaran . mami ce tace ta taimaketa ta barmata yaran dan minal kadai ta rage itama wata rana dole ta tafi dakinta sai su Adnan din kawai. dole ta hakura da hakan a can madina suka zauna inda iyayen mansir suke ,shi kuma yana koyarwa a university dake kasar . Aisha ta kalli inna tace innarmu dubi har sister ta gama karatunta Amman ni dadinsu affan nayi nayi yaki wai me zanyi da karatu? a kalla dai inna mutun yasan matakin illiminsa Amman kememe yaki ko zance baya so yaji anyi . ga maseefar kulle tsiya a gurin dadin affan. innarmu ni har rasa yadda zanyi dashi nake baya bari akai mu unguwa . sai yace lallai sai dai shi da kansa . To kuwa idan ina san zani wani guri to dole na fada tun kafin wata ya kama" idan Allah ya taimakeni idan ya kama kafin ya kai karshe in dai ina rokonsa zai kai ni. wai baya samun lokaci ne . Inna tayi murmushi sosai tace to menene ai haka shine miji? Kuma haka wani namijin yake. bayason yawan fita Amman idan kika yi hakuri sai kiga wata rana ya wuce karatu ma tunda baya so ki hakura . Tace ni inna fa ba wani guri da nake yawan zuwa Amman sai kiga da na masa zance fita zai bata rai .yace shi bayason yawo . inna tace wasu mazan kuma kishi yake damunsu sai kiga daga haka ya zama kulle. Aisha tayi shr ta tabbatar da akwai kishin ma dan hatta wayar hannu Abdullah yaki amincewa ta rike . saboda azababben kishinsa usman yashigo ya zauna kusa daita yadda taga yayi shr yace menene ta kalleshi kawai tace bbu komai . To haihuwa tazo matav da wahala wannan karon saboda girman jinjirin Amman duk wahalar data sha . bata kai tasu affan ba da kyar ta haihu da kanta a yadda ta kwalafa rai akan haihuwar mace har sanda suka je gurin teema a madina. sai da ta siyo tsarabar kayan Yar bby mace. to tana ganin namiji ne ta kudure a ranta zata roki Abdullah yasa mata sunan babanta . sai gashi Abdullah yace tunda ba a samu mai sunan mami ba. mami ta roki a saka mata sunan mahaifinta tayi shr batace masa komai ba.har sai daya manna mata kiss a lip's dinta sannan tace Allah ya raya taufik yayi murmushi dan yasan ba haka taso ba Amman ya zai yi umarnin mami ne . . Gabanin zata raka Abdullah interview England ne . akasa ranar bikin sakina taso kwarai Abdullah ya barta a gida ayi bikin daita Amman yaki yace sai dai ta hakura su tafi tare . Ganin har ranta ya baci ne yasa ya kara ninka mata abinda zata bawa sakina gudunmuwa akan yadda yabata da. dole ta hakura. sanda ta iske sakina din a gida, a ganin da tayi wa sakina yatada mata hankali sosai. sakina ke cewa sister bana son auren nan bana so ni gara kawai a kyaleni. Aisha tace to meyasa sister ?ko dai faruk din ne bakya so .tace har dashi ma . Aisha tayi murmushi tace zaki so shi ne bari dai kuyi aure . ba haka akayi nawa ba da dadinsu affan ba. Amman a yanzu ji nake ko mutuwa tazo gara ta daukemu tare. sakina ta kalle sosai tace Allah ko sister . tace wlh kinga idan mun mutu tare ba wata kewar juna da zamuyi . shi bazai sake aure ba ni ma haka. Dan ni a shirmena ko mutuwa nayi ina tunanin wacce zata aurar min miji . sakina tayi murmushi ta jinjina kai . tace sister ke sanda kika auri Abdullah zuciyarki babu komai . Kumaba kowa a cikinta ni kuwa fa.? Tayi shr kwalla tana neman zubo mata. Aisha tace ke kuma akwai wanda kike so kennan ? Sakina ta girgiza matac kai kawai. tace sister to meyasa bazaki neme shi kuyi aure ba. kika tsaya kawai kina bakanta zuciyarki a banza. sakina tace sister ba zai aureni ba shi ya ma dade da yin nasa auren. har da ya'ya. Aisha ta bata rai tace kuma shine ke dan baki da zuciya kika nace da son sa ?. Tace ba haka bane kinsan sharrin so . ina ta addu'a dai . Aisha ta dan kwabe baki tace to Allah ya kyauta Amman kuwa waye wannan . tace sunansa Muhammad. Aisha ta numfasa tace suna mai girma Allah dai ya rabaki da shi ki rike wanda yake sonki . sakina tace nima haka nake fata. sunjima a ranar suna zantawa har sanda Abdullah yazo ya jima a waje sannan ta fito abinda ta kai mata kuwa maman sakina har da kuka tana godiya tana sama mata albarka. Shekarun su affan kusan goma . a lokacin suna da kanne uku . khalifa taufik sai mai sunan mlm abu sadik. duka basuyi shekara a England ba Abdullah yasamu manager a company dake England . Wata safiyar jumma'a mami tashiga gurin dady kmr yadda ta kanyi Amman sai taga dady ba motsi bata duba ba. ta dauka ko bacci ya koma duk da bai saba yin hakan ba. Amman ina...tuni ta hau salati itama ta fadi a sume gurin har aka share makokinsa mami bata wani dawo haiyacinta ba. mutuwar ta girgiza ta. ta girgiza Abdullah sosai dan har kwanciya yayi a gadon asibiti. mami kuma banda karfin addu'a da ta zauce dan har surutai ta soma a saboda ita tafi kowa zama dashi kuma ta dade tare dashi . sai dai kaji tana cewa mijinta bai mutu ba bacci yake suka binneshi saboda ya samu baiwa a nutsensa ta tarar dashi tamkar mai bacci . haka ma innarsu Aisha tayi kuka kmr ba gobe sai fadi take Shikenan dan'uwanta ya tafi ya barta ita kadai . a wannan lokacin ne komai ya daidaita atsakanin ita da mami . domin yanzu mami ta gane duniya ba a bakin komai bace. daman ita bata dauki abin da zafi ba . duk makircin da sharin ma hafsa. Allah sarki komai ya dawo kan Abdullah. shine babba shi mami ke kallo taji dadi a ranta sai ko su affan da suke shirin tafiya secondary school a lokacin. dole Abdullah ya dawo da mami London inda daman can dady yafi sha'awa su zauna. su kuma suna England komai nasu na Nigeria yusif da umar da Dr sagir ne a kai . Abdullah yasa aka fitarwa da kannensa hakkinsu kowacce aka bata nata. zuwan su London minal tayi aure ta auri ahmed wanda matarsa ta farko ta rasu . Abdullah yayi arziki sosai alokaci ya'yansa biyar duka maza duk da su affan suna gurin mami . Affan da Adnan sun girma tamkar sun fi shekarunsu . Ga kanninsu sai sake bayyana yake. kamar har ta baci da ubansu tamkar wasu kannensa idan sun tsaya. idan kuwa su biyu suke tare baza ka taba bambance affan ko Adnan a ciki ba. sai dai halaiya ce kawai data bambantasu. mami tace bata taba ganin ko jin tagwaye irinsu ba basa jituwa ko guri daya yazo yanzu dayan zai bar wajen. Amman duk wannan abinda suke ko bacci daya yayi anan kana matsawa gaba zaka ga dayan ma yayi a can. idan cikin nishadi daya yake to wlh duk inda dayan yake kana zuwa zaka ga shima dayan yana dariya ko dai wani abu ya sashi hakan . Haka ma idan bacin rai ne. wani abinda tace yana bata tsoro duk wannan abun baka isa ka taka daya ka kwana lfy a gurin daya ba . ,duk inda hargitse ya hada musamman Adnan tunda yafi affan zuciya sai kaga affan a hargetse ya shigo yana tambayar mami ina Adnan ya tafi yayi ta damunta kennan. koda kuwa sun yini basu yi magana dashi ba . har sai yaji inda ya tafi ya binciko shi. ,suna kashe wutar kuma sai kowa ya kama gabansa . hakan yana matukar tsorata mami Abdullah ma yasha lura da hakan Aisha tace dama tun suna yara basa wasa tare . Amman duk inda daya yaji kukan daya shima sai yayi ko kuma ya rarrafo ya taho gurinsa a haka mami ta dinga kallon ikon Allah . Kuma duk abun su suna shakar Abdullah yanzu nan ya shigo zasu natsu sosai har sai ya fita . haka ma mamansu sun san ita ta haifesu suna zuwa England su ganta da kannensu Amman ita tarigada ta gane hakan suna sonta sosai da kannensu suna sakewa daita suyi hira idan sunje musamman affan dan yafi Adnan sakin fuska anan london suke karatu da Abdullah yaso ya kai su new York ne Amman mami ta hana . a lokacin teema na da ya'yanta biyu. itama faiza tayi sabon aure Amman sai da aka daure mata mahaifa sannan ta samu cikin nata ya zauna . Mami ta turo daga London Aisha taje a lokacin dadin affan yaje Hong Kong tare da wasu ma'aikata. dan haka ita da yara suna England mami take sanar mata an samu labarin ahmed mijin minal fa baya haihuwa wacce matar ma data rasu ma tsawon shekaru suna tare ko bari bata tabayi ba . kuma ance daga gareshi ne dan haka dole idan Abdullah ya dawo sai dai a raba auren. a ranar minal na gidan sai faman bacin rai take da maganar mami har kuka tayi daga kallon idanunta . mami kuwa sai dada jaddada mata hakan takeyi . Shikenan ace mutun bazai ga kwansa ba a duniya Aisha tayi shr daga can tace ni ina ganin mami abin bai na raba aure ba tunda dukkansu suna son juna aure da haihuwa duka nufin ne na Allah idan Allah yayi nufin ta samu sai kiga ya kawo dalili. Koda shi din ko rabuwar sai a rabu batare da jin zafin wani ba Amman muddin yanzu aka ce haka za'a yi musu wani cikinsu zai iya kulle abin yaji zafi a ransa azo kuma daga baya ba'a samu yadda ake so ba . Mami tayi shr tana sauraronta daga baya ta jinjina kai tace Shikenan Aisha tace addu'a kawai za'a dinga yi musu mami tace Shikenan haka za'ayi. Minal kuwa da taci kukanta tagaji jin yadda Aisha sukayi da mami da murnarta ta rungume Aisha tana godiya. Abdullah yashigo falon mami a dalilin wayar da tasa aka yi masa bata da lfy . byn dawowar daga Hong Kong ya tarar hawan jininta ne ya tashi dan ma da taimakon doctor a kusa mai kula da lafiyar ta . mami ta Mike zaune tasa aka kirawo mata affan da Adnan tacewa Abdullah gasu nan jiya ko abinci bbu wanda yaci acikinsu . saboda rigima akan abinda bai kai yakawo ba ,. wai har Adnan yana dauko wuka a kitchen zai cakawa affan. Muryar Mami a raunane tace tun jiya bani da lafiya akan haka wai Adnan har yana son ya illata dan'uwansa . Amman idan wani ne yayi masa da bai barshi yasha ruwa ba . Abdullah ya zuba musu idanu yana kallonsu , kowane acikinsu ya kasa kwakkwarar motsi , saboda basu taba tsammani abin zai je kunnensa ba . ya jima yana kallonsu sannan ahankali yace takardar zama a kasar nan tashin hankali ne samunta sai da aka batar da makudan kudi . byn an sha wahala aka sameta . gashi zama a cikinta yazama tashin hankali tunda har wani yana son kashe dan'uwansa a cikinta . kuma ku kashe min mahaifiyar da ita kadai ta rage min . To Amman nasan abinda kike nufi dani . dukka n wanda bacin ransa yayi dalilin da wani abu ya faru da mahaifiyata ko kuma wani abu yasameta. to wallahi wallahi wallahi shima yasan ya janyowa kansa tashin hankali dan banzan yarda ba . Maganar ta girgiza su sosai Abdullah idanunsa yayi jawur yake magana a karshe suka dinga kuka suna bawa dadinsu hakuri . yaki kallonsu ,har sai da mami tasa baki sannan ya sauko ya dan hakura . Amman alokaci ya rantse suna gama jss zasu tafi boarding a new York basu zauna su dinga sata bacin rai ba. gara suje can, inda idan sukayi rashin ji za'a dukesu . da har mami na hanawa ya roketa tayi hakuri yace ga khalifa dake primary 5 . A lokacin shima anan london yake school .Amman shi duk week end ake kashi sai ya dawo gurinta da zama gabadaya. yace suma idan sun tafi acan akwai gidan wanda zasu dinga zuwa week end . gida ne dai sai anyi hutu ,sai kuma idan anje ganinsu. ya nuna mata kada ta taba damuwa da hakan. . To itama kanta ummu affan sai da abin ya girgizata . da taji dan haka sanda suka zo sake bawa dadinsu hakuri. Itama sai da ta bata musu rai sosai . tunda daga lokacin aka dan samu sauki wani abu. MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 87-88 Abdullah yasoma romancing dinta taci kuka duk ya yage mata kayan jikinta yayi jefa dasu gefe. sai daya rabata da komai na jikinta . ahankali yake juyata yadda ransa keso . gabadaya ya tsumu jikinsa ya dauki rawa . yasa harshensa yana salar wuyanta zuwa kirjinta komai ganinsa yake tamkar sabo" a dan kwana hudun nan da yayi batare da yaji dumin jikinta ba. hannuwansa duka dake rawa ya daura kan dukiyar fulaninta yasoma murzasu yana lumshe idanu. daidai nan kukanta yasoma yin kasa kasa hade da sauke naunauyen ajiyar zuciya mai tsawo . yacigaba da murzasu yana goga mata gashin kirjinsa . sai daya gama rikitata tsab .yasan hanyoyin dayasan tafi saurin hawa network . domin kuwa gabadaya yasan takan logonta da yadda zai gusar mata da tunaninta da mayataccen soyayyarsa . iyakar kamuwa tayi shi alokaci ita kanta sake narkewa tayi ajikinsa Amman bata taba koina na jikinsa ba dan kunya . ahankali manager Abdullah ya dauki hanyarsa dayafi sabo daita. Byn komai ya lafa ya rungumeta tsam tsam ajikinsa yana kallonta bakinsa yakai cikin kunneta ya kira sunanta yace yanzu ummu affan da gaske zaki iya barina ki tafi ? Batayi magana ba. yace ban taba tsammani ba wallahi " cikin sanyi murya tace cewa kayi zaka iya rabuwa dani koni wacce ajikinka. ba gwamma na tafi ba tun kafin kakoreni .... yace to kiyi hakuri Amman ni a tunanina in dai ana zaune tare wata rana dole a bata. ke kuma baki san haka ba sai ki dauki matakin tafiya Byn kinsan komai zai iya faruwa dani idan kin tafi. na horu matuka dana mareki kiyi hakuri kinji tayi shr batace komai ba. yace Allah ne ke raya bawansa ako yaushe. Amman bana jin zanyi rayuwata sak cikin jin dadi da walwala batare da ke ba, saboda wallahi Aisha zuciyata ke kadai ta saba so ,so irin na ya mace da namiji" har takai ga aure. kuma har a yanzu da mukayi ya'ya bbu wani abu daya canza a kanki da yadda nake jinki a zuciyata. soyayyarki dada karuwa take sosai har ina tsorata wani lokacin idan naga ke bbu wani abu dake karuwa a zuciyarki. shiyasa nake lallabaki domin kuwa nasan duk abinda ya faru ni kadai zan kwana aciki. tunda gashi har kina tunanin zaki iya barina ki tafi yana kallonta tamkar mai shirin fashewa da kuka. ya sake rungumeta ajikinsa yana gogamata gashin kirjinsa a bayanta. na tsorata matuka da haka. Aisha dan Allah kada ki sake yunkurin barina kinji kiyi hakuri mu rike yaranmu . ta amsa da kanta yace zaki zauna dani har karshen rayuwarmu. ta daga masa kai yace yauwa uwar ya'yana Allah ya zaunar damu tare har abada. a zuciyarta tace Amin Kinji mami tace ko ba ni su affan masu yiwa su inna ne . Ni kuma ya wajaba akaina dana kyautata musu karki manta ko bake a tsakani inna uwace a gareni . dan haka kiyi hakuri a bawa baba gidanmu nasan abinda kike tunani Amman kiyi hakuri. Jin sheshekar kukanta ne yasa ya juyo daita suna kallon juna ya tsareta da manyan idanunshi yana sake jin shaukin kaunarta na fizgarsa . ga joystick dinsa na sake mikewa alamun bai koshi ba. Hannunsa duka yasa ya tallabo fuskarta dashi yasa harshensa yana salar hawayen dake silalowa akan fuskarta. hakan da yayi ya sake tsuma zuciyarta kwarai da gaske. tarinkajin wani irin maganadisun soyayyarsa na fizgarta. tabbas tasan Abdullah yana matsanancin sonta. , haka ita kanta batasan sanda kaunarsa tayi zurfi ta mamaye zuciyarta ba. shi dai nashi kawai yasani. ita tana kokarin boye nata ne kawai . yayinda shi kuma yake kokarin bayyana mata kunjinsa da tarin soyayyarta. sai daya tabbatar da hawayen sun tsaya wannan ya kamo lip's dinta yana tsosa yana kallon kwayar idanunta . lumshe idanunta tayi tana jin wani sanyi nabin gangar jikinta har zuwa kasanta . ahankali ya zare bakinsa ya sake cewa kiyi hakuri abawa su baba tace Shikenan mun gode Allah yasaka da alkhari. yayi murmushi ya narke mata ajiki yana shafo saman kirjinta meye na godiyar . Byn ni da baba yabani ke ban yi masa wata godiya ba har yau. dan ban ma san me ake cewa ba . ta Ture shi ganin ya fara canza salo wasan sa . ya dinga mata dariya yace raguwa kawai. tace uhmmmm naji tace dadin affan gaskiya fa ina son ganin su inna. rabona dasu an kusan shekara fa. yayi murmushi ya sake jawota jikinsa sosai yace kice da biyu dama aka nemi guduwa abarni. Allah yasa ba qarata za'a kai inna ba . tace serious wlh har nasa rai zan gansu yace to Shikenan ki Bari ina daukar hutu sai muje. yana cigaba da shashfa duk inda hannusa yaci karo dashi ajikinta . ahankali ya narke mata yana lumlumshe mata idanu ahankali ya kai bakinsa saitin kunneta zan... kara fa .. ta dan yi far da tsumammu idanunta tace dadin affan ta ya amsa mata da uhmmmm ... .abinci ne .yayi murmushi yace ai wannan yafi abinci test. ta sake cewa Meyasa baka gajiye dayin......yayi saurin hade bakinsu. ya koma harshenta yana shock yana lumlumshe mata idanu domin yasan me zata fadi. sanna yace bazan taba iya gajiya dake ba saboda soyayyar da nake miki tafi taki yawa ,. kuma zan cigaba da sarrafaki har sai randa na wayi gari banida karfin mazakunta ajikina. kema abinda yasa baki damu dani ba akwai rashin so ciki . baki taba nuna min kina da bukata ta shimfida ba,kullun sai ni alhalin nasan kema kina so . ta bata fuska" wani irin so kake so kuma Byn duk wanda nake ma. ni kaina bansa adadin tarin soyayyarka atare dani ba. ta kai hannu kan chest dinsa tana bin nipply dinsa da yatsata. ya lumshe idanunsa yana sakin numfashi ahankali ahankali jin maganarta ta karshe "ga hannuta dake yawo kan nipply dinsa ya sake jifar manager cikin wani yanayi na daban . ya kwanta plat akan bed ita kuma tana cigaba da laulaya kan nipply dinsa hannuta daya kan joystick dinsa tana shafawa ai jiyayi tamkar ya shide dan tsabar dadi. yatura hannushi cikin gashin kanta yana ya mutsawa . Sosai suka sake komawa ruwa tsumdum . jawota yayi hade da tattarota gabadaya samansa kirjinsa yasa baki ya cafko Brest dinta yana tsotsa yana murza dayan da hannunsa . gabadaya sun gama fita haiyacinsu ahankali ya sake zira mata sandar girma a kasanta . hannusa duka na rike da kunkurunta yana zira mata joystick dinsa fast fast . A daren kuma mami da yake sun barta da wuri har nafiloli tasamu tayi . addu'a tayi sosai Allah ya jikan dady da rahma daya dage akan auren Abdullah da Aisha suma tayi musu addu'a r Allah yayi musu albarka da ya'yanta duka. ta kara yiwa mahaifinta addu'a dan tun Abdullah bai kai shekara biyar ba . idan bata manta ba ya kai shi wani Gari can gaba da inda suke yasa aka nema masa maganin tsari dana farin jini da kwarjini . yadda ko makiyinsa ba zai iya cutardashi ba. ta dade bata zaune taki kwantawa tayi bacci. Uhmmmm tsohuwa tai kiyi kwana, Abdullanki na can yana shan shaaninsa 🙈 Cikinta Nada wata biyar suka je Nigeria amma bata taba ciki karami ba kamarsa. tamkar bata da komai haka taji mai yiwu kuma ko saboda Yar kibar datayi kadan ne ta boye cikin . da taufik da sadik kawai sukaje ,shi mlm abu ma tsorata yayi da abin yayi fur yaki. wai abin magana ne sai da Abdullah ya dinga magiya da kyar dasu mlm dahiru ya amince Byn yaga shaidar gidan mallakin Abdullah din ne tamkar ya zubda hawaye haka Allah yake idan bai baka ba me yiwu arzikin ajikin wani naka yake. ta kai mlm abu yanzu wanda ma suka fishi shekaru sai su dinga neman risina masa . ahalin yanzu cigaba yazo mlm abu takoina dan yasif ma yana samu sosai har yayi aure da ya'yansa biyu maza. sai umar shima da yarsa daya . sai major aliyu abubakar bahindi yana can abuja sai usman matukin jirgin sama. kuma duka cikin kulawar dady ne domin dai ya ware musu miliyoyi kudi kafin yabar duniya wanda basu cikin magada sai ummu affan dake karanta medicine . Allah sarki washegari da suka zo a gidan alhj aminu ta wuni saboda rasuwar sister ta girgizata matuka tayi kuka har sai kanta ya soma ciwo. Sunje gidan Dr sagir kusan hana su tahowa yayi sai da suka kara kwana biyu tamkar kada su baro Nigeria a yadda ake nuna musu kauna kowa sai tambayar su affan yake Abdullah yace suma za'a kowa . Zuwa lokacin kuwa Aisha hatta makaratun islamiyya tasa anyi fisabillah Abdullah ke kara shige mata gaba akan komai . Ana sauran kwana biyu su bar Nigeria . saboda ta abuja zasu tashi tasake zuwa tayiwa maman sakina gaisuwa anan maman sakina kece mata ai kuwa sakina tabada sako tace komai daren dadewa in tazo a bata . Aisha ta dinga mamaki tace sako kuma ? Mama tace uhmm aunty amarya tabawa. jikin Aisha a sanyaye taje gun aunty amarya ta karba Allah sarki maman sakina har da Hawayenta tace ina ma anan take ta dinga ganinta tana tuna mata sakina . har ta fito daga gidan mama na godiya da samata albarka Abdullah na mota da securities dinsa . Washegari suka bar Nigeria cike da kewar yan'uwa da abokan arziki amma ita Aisha jiki a sanyaye tabar kasar saboda mutuwar aminiyarta MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO GAISUWAR BANGIRMA GAREKU ,DABAN KUKE A ZUCIYAR BAGUDO IRIN SOSAI DIN NAN . ANA KWAYUN TARE 🤝🤝🤝🤝🤝🤝. AISHA ALI GARKUWA MY KHADEEY PINKY ANFA RABIATU SK MASHI UMMU BASHEER ZAINAB💤💤 ASMAU GALADIMA HAUWAU ABDULLAH SARKI MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE HASANA DANLARABAWA HUSEENA DANLARABAWA FAIZA BSBS SAUDATU BELLO AMBURSA. AMINA ABBAKAR GWANDU. HABIBA SALIHU BAGUDO HAUWAU MUSA MAI KAJI ADAWEEYYAH. ALLAH YA TSAREKU DA TSAWARSA A DUK INDA KUKE AMEEN. Page 89-90 End Koda suka sauka still jikinta a sanyaye yake Abdullah yarasa gane kanta kwata kwata . tmbyr duniya nan yayi mata Amman tace bakomai . Byn sunyi wanka da cin abinci ne Abdullah yaki barin ita kadai .ya janyota jikinsa suka dawo falo. zama yayi kan kafet ya jawota jikinsa ta kwanta kan cinyarsa . ya tura hannusa yana shafa sumar kanta ya dau remut ya canza Chennal . Yashiga bata labarai masu dadi na banda dariya, wanda zai sata cikin nishadi . haka ce kuwa takasance domin Abdullah yayi nasarar dawo mata da walwalarta . Narkewa tayi ajikinsa hade dasa hannu tana shafo joystick dinsa tana lumshe idanu inda sabo zuwa yanzu tasaba da jarabar kmr yadda ya koyar daita tayi wani juyi hannuta ya sake sauka kan chest joystick . yana jinta yayi shr ya tsareta da manyan idanunshi yana cigaba da wasa da gashin kanta. Dukowa yayi ya kamo lip's dinta ya tsotsa kadan sannan ya zaro Brest dinta ya daura bakinsa yana lasar kan nipply dinta sannu sannu . tsawon lokacin suna zaune a gurin . ahankali ya Mike tare daita ganin alamun bacci take ji . sukayi cikin bedroom dinsa.. kwantar daita yayi shima ya zagayo ya kwanta bayanta ahankali ya ja musu blanket ya rufesu dashi . ya zagaye kungunta da hannuwansa duka yana busa mata iskar bakinshi a wuyanta. Hannushi ya daura kan dukiyar fulaninta yana murza kan nipply dinta wanda har yau suke tsaye kyam tamkar bata taba shayarwa ba . yacigaba da murzasu . daidai tudun cikinta yaja ya tsaya yana shafo cikin idanunsa a lumshe yana matukar kaunarta da ya'yanta . ita din abin alfaharinsa ce. ya sake yin kasa da hannusa yana shafo kasanta ahankali ahankali har ya zira yatsansa cikin jikinta yana kada fingers dinsa cikin yana jin yadda take narkewa da sakeyin balance ajikinsa. har sanda ya zira yatsansa cikin kasanta yasoma fingering dinta ahankali ahankali gabadaya sun rikicewa junansu kowannesu na kokarin ganin ya faranta ran dan'uwansa uhmmmm asuba ta gari . Washegari Jikinta a sanyaye ta yage envelope din data karba a gun aunty amarya . ta zazzago hotunan Abdullah ne taga sun zubo. da wata takarda tasoma daukar hotunan tana dubawa daga Gani kasan ya dade batun na yanzu bane . tana kallo tana mamaki ta ware takarda gabadaya ta fara karantawa ga abinda tagani . Assalamu alaikum sister da fatan sakona zai iso gareki kina cikin koshin lafiya. da fari zan soma da baki hakuri akan abinda zan sanar dake . Kiyi hakuri sister Na rubata miki wannan wasikar ne alokaci da nake ganin rayuwata tazo karshe. ciwon da nakeji a tare dani da kyar zai barni na rayu.har mu sake haduwa da juna .sister kiyi hakuri na taba ce miki akwai soyayyar wani namiji daban a Raina Byn mijin dana aura. to sister ba kowa bane wannan mutun face mijinki Abdullah uban ya'yanki bbu yadda,zanyi da zuciyarta dana hanata son Abdullah, a tun farkon ganina dashi. Yayinda shi alokaci a makance yake akan kaunarki baya ganin kowa sai ke .. Nace miki wanda nake so sunan sa Muhammad ba karya na gaya miki sai dan sanin dana yi Abdullah ishaq Muhammad ne cikakken sunansa . sister Ba yadda zanyi da son mijinki dan yaci karfin jikina . har su mama suna ganin ko wani abu ne a kaina. ganin duk kannena anyi musu aure ni kuwa mazan ma korarsu nake yi .Amman ni kadai nasan abinda ke damuna nakan hargetse a duk lokacin dana ganshi shine dalilin dayasa ko ranar da za'a kaiki gidansa na gudu dan bazan iya bude idanuna na ganshi na baro ku tare ba shi . yasa washegari ma na tattara na bar garin gabadaya . dan nasan zaki nemeni. ba yadda zanyi Abdullah dake yafi yadacewa bani ba , . tsakanina dake son Allah mukewa juna shi yasa na hakura da sonsa a Raina har gashi ina bayyana miki a wasika ta dan me yiwa baza mu kuma ganawa ba kiyi hakuri kiyi hakuri zan tafi da kaunar mijinki a Raina wanda bbu wanda yasan da haka . na tsorata matuka da lafazinki akan mijinki ran nan da kika zo lokacin bikina. nasan kema kina sonsa sosai yanzu. ga hotunansa nan. dana karba agun abokinsa tun lokacin bikinku . faruk ya taba Gani sau daya har kumayi rikici Sosai dashi daga baya ya gane mijin kawata ne . nagode sosai sister da kaunar da muka nunawa juna . Taki a koda yaushe sakina aminu. Ita kanta takardar sai da ta jike saboda ruwan hawaye, kuka Sosai Aisha takeyi ta zube a gurin tace ki dawo sister dan Allah ki auri Abdullah na yardar miki dama tun muna school komai namu daya ne . ki dawo mu auri miji daya meyasa baki fada min ba sai da kika tafi . Tanan dukurshe rike da takardar taci kuka idanunta sukayi luhu luhu suka yi jawur dasu. Abdullah yashigo gurin a tsorace tunda ya shigo bai ji motsin taba ahankalinsa yake atashe. a firgice yakaraso inda take fuskarsa cike da tsoro da mamaki ya tsugunna gabanta. yana tmyrta ta Mika masa takardar tana kallon yanayinsa. yana gama karantawa ya runtse idanunsa sannan ya numfasa yace kiyi hakuri Allah yajikan sakina . Ta kalleshi fuskarta a tuhume dashi tace Abdullah kasan sister na sonka dama ? ya zuba mata rikitattun idanunshi sannan yace nima bansani ba. kuma lokacin da yawa bazan iya tunowa ba. ni bamma fahimta ba Amman kiyi hakuri kiyi mata addu'a Allah ya hadata da wanda yafini a aljanna. Ya riko tafin hannuta cikin nasa yana murzawa kada kisa damuwa a ranki kiyi ta mata addu'a nima zan dinga tayaki . batace komai ba banda hawaye dake silalowa akan fuskarta yasa hannuwansa duka ya tallabo fuskarta yasa harshensa yana salar hawayen dake silalowa akan fuskarta. ya danyi murmushi yana kallon kwayar idanunta . yace kinga wannan me sunan dady irin halin dadi sak yake saki tun yanzu na fahimci shine koda yaushe cikin walwala kike Amman muddin kika sa damuwa aranki yanzu nan zaki daina yasa hannu yana shafo cikinta yace tashi muje yau duk bamu gaisa da bbyna ba. yana kara kunnenshi a tsaitin cikin. Ta dan tureshi zata Mike ya dinga mata dariya yace hakuri zakiyi kowa da irinn tasa jarabawar. yanzu na dada sanin cewa ni Kuma sai ta Allah akan sonki. Amman ina godiya da yasa ke din kika zamo matata . Duk yadda taso ta manta da mutuwar sakina abun ya cutura ta dinga tuna rayuwarsu a boarding sai ta tuna yadda sakina ke yawan zuzuta kyan Abdullah ,ta tuna yadda take mutuwar sonsu affan da nuna musu kulawa sosai da sosai waton saboda sun yo kama da Abdullah kwabo da kwabo ne . Wannan haihuwar anyi abinda baa tabayi ba saboda bby mace ta haifa . party kala kala sai ga innarta har kasar da take aure Abdullah yasa aka dauko mata ita har da aunty Maryam. karo na farko da inna ta taba ganin inda diyarta take zaune ga ya'yanta abin sha'awa khalifa ne kawai bashi da hasken sauran yaran. Amman duk kamaninsu daya sai a lokacin Abdullah ya kara Gane tsantsar kamamani dadinsa da inna kamarsu daya da kuma matarsa bambancin kadan ne taso Abdullah yasa mata sunan sakina sai dai kafin tayi wani hanzari taga har yayi mata huduba da sunan mami wato (hajarul aswad) aka dinga kiranta da aswad a daren ranar inna har hawayen farinciki tayi . ganin inda diyarta take rayuwa . gashi mijinta yana kaunarta fiye da yadda take tsammani . aswad tayo uwarta sak sai dai ita tafi mamanta haske sosai Abdullah yana mutuwar son yarinyar tamkar bai taba haihuwa ba sai akanta. sai ya lalace a gurinta ya bata lokacin mai tsawo yana mata wasa Aisha na kallonsa tana kara jin kaunar mijinta . yana son ya'yan da ta haifa masa ta kara amincewa aswad a tsaye take a ransa . dan wata rana sai kaga ya zubawa yarinyar ido , idanunshi suyi jawur yayi shr yace kai ta son yarinya ba lallai bane kuma idan wani ya aura ya kular maka daita . ya rufe idanunshi ya daga kansa sama Aisha ta kalleshi har yabata tausayi . mami ce ta samu Abdullah akan minal tace ita dai idan an yaye aswad a barmata ita . tana son yarinyar sosai shi kansa Abdullah ya gane hakan. dan duk mai son ya'yansa shima akan zuciyarsa yake. ya dade yana jinjina abin a ransa shima . ita kadai ce garesa mace ko fushi yayi yana ganinta zai huci . ya kasa cewa mami komai mami ta gane hakan ta nuna masa minal din ce ta dade tana mata naci ta rokar mata yarinyar a gurinsa. da har taki sai kuma taji tausayinta. tana son yara gashi ita Allah bai bata ba ..ta nemi a raba auran har Abdullah shima cewa yayi A'a gashi shima mijin adalilin haka bakaga yadda yake ji da minal din ba. ko yaya ta motsa yana kusa daita yana lallabata kuma sai abinda take so gashi dukiyar shima kmr watso masa ake. dole Abdullah ya amsa tunda shima ba rawa yayiwa Allah ya bashi ba. ,dan haka ya samu ummu affan da maganar ya dade yana fahimtar daita a karshe har ya nuna mata Allah ne ya kiyaye hade da taimakon minal lokacin da aka tisiyeshi sai ya saketa. da tuni saki uku ya rabuta " dan haka mama hafsa taso . minal ce ta dinga shawartarsa daya rubuta daya "Aisha ta amince da minal tasan zata kula da aswad tamkar yadda zatayi koma fiye da hakan. tunda ita kadai ce a gabanta tasan kuma yarinyar zata ji dadi kmr a gidan ubanta dan haka ta amince ta hakura . Ana gobe za'a cireta a no-no kuwa minal a gidan ta kwana washegari tun karfe goma suka shirya komai itama aswad tana ta murna zasu tafi unguwar tunda ta saba daita. ummu affan tana kallonsu suka fita daga get din gidan. har taji kwalla ta zubo mata Abdullah yakaraso ya janyota jikinsa yana murmushi shima yana jin abu da take ji a zuciyarsa yace kiyi hakuri inshallahu za'a kuma samun me sunan sakina nan da wata tara . duk damuwar datake ciki bai hanata jin dadin kalmarsa ta karshe ba . harara ta watsa masa tace sai kace wata yar kaza . na dinga haihuwa kennan tabashi dariya sosai ya rungumeta tsam tsam ajikinsa . yace Allah da gaske nake . da me sunan dady ke har me sunana sai kin haifa min . kinga soyayya takai soyayya har kin haifan . Yabata dariya sosai yace tsaya ki Gani taga yana nade hannun rigarsa da sauri ta nemi barin gurin taku biyar yayi sai gata a hannusa ya dauke cak yace ke dai muje ciki tafe yake yana kaiwa bakinta sumba da saman kirjinta. bai direta akoina ba sai a tsakiyar bed dinsu . ya mata runfa da fadadden kirjinsa yana balle boturar rigarsa yace da yarda Allah a yauma zaki iya samu kinga in Allah ya taimake ke sai ki samu yan hudu kinga kin huta gabadaya. ta zaro idanun tana dukan kirjinsa yayi murmushi ya kai bakinsa yayi kiss din eyes dinta. tace haba Abdullah wannan wani irin addu'a ce ......har hudu .yace bbu wani haba Abdullah yana karyar da kai. ahankali ya manneta da kirjinsa Byn ya cire mata doguwar rigar dake jikinta . Nidai A'a karka sake min addu'ar samu ciki yanzu yace uhmmmm... kiyi hakuri Aisha ki haifa min ya'ya dayawa masu albarka . Duk abinda zai zo daga gareki ina so.......... yasoma yamutsa mata jiki yana gogamata gashin kirjinsa yana murza kan nipply dinta ..cikin zafi zafi yake lasar jikinta uhmmmm da haka na janyo musu kafar...... Allah kasa mudace kasadamu da masu son mu, duniya da lahira . mu ma Allah yabarmu da mazajenmu har gidan aljanna ya bamu lafiya da zama lafiya. ya zaunar damu tare da mazajenmu lafiya Amin ya rabbi . Alhamdulilllahi Alhamdulilllahi alhamdulilllahi Godiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki tsira da amincin Allah su kara tabba ga manzon tsira annabi Muhammad (saw) Da haka nakawo karshen wannan littafin . abinda nayi dade Allah yasanya albarka . kuskuren danayi Allah yafemin . Subuhanakallahumma ashhadu allaila,ailla anta astagfurka wa'atubu ilaik Sai mun hadu a sabo littafina mai taken . AUREN SIRRI......... AUREN SIRRI download ..... ....................... Taku har kullum Aisha Abdullahi Bagudo MMN SUDAIS CE [3/12, 3:02 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 85-86 Abdullah yayi shr zubawa Aisha Mayan idanunshi , jikinta ne yabata kallon da yake mata . itama joyu ta tsura masa tsumammu idannuta masu rikita masa brain . Sun jima suna kallon juna ,yayinda zuciyoyinsu ke bugawa at the same time . ahankali yakira da kansa ya nuna alamun ta zo batare da yayi magana ba ,. tayi murmushi ta matso kusa inda yake . Abdullah ya janyota jikinsa ya rungumeta yana shinshin wuyanta.ya dan sausauta rungumar da yayi mata. ,idanunsa a rikice yace narasa ke din wace irin mace ce duba yasa hannu ya daga rigar jikinta saman ,kirjinta ya zubawa idanu. sannan yace kalli bbu mai Gani ko a cikin riga yake ,yace kin taba shayarwa ko sau day.. Ta Ture hannunsa ta saukar da rigarta tana dan harararsa. bai kula ba " sai ma sake manneta da yayi da kirjinsa yana lumshe idanu. muryasa a sarke yace ya zanyi na lura hanaki abinda kike so yana disashe dan burbudin kaunar da akeyi min . dan haka na amince da karatun da kike so . Aisha ta kalleshi kmr ba daidai taji ba . ya amsa mata da haka ne zatayi karatunta anan England akan duk course da take son karanta . ta sake shige jikinsa hade da rukunkume shi dan murna . Shi kuma dama abinda yake so kennan. dan haka yashiga jagwalgwalata son ransa . To dama ita medicine take son karanta dan haka shi zatayi . Abdullah ya dagota yace Amman fa karatu kawai na amince kiyi kada ki taba tunanin zakiyi aiki . Tayi murmushin tace nagode ma haka. ta tuna dama innarta ta taba gaya mata komai me wucewa ne. Ta fara karatunta cikin kwanciya hankali. gashi taji dadi Sosai dan sadik ya girma . ta samu tazara akan yadda take samun ciki Amman sai da Abdullah yarinka damunta shifa yaji shr har yanzu . kar fa tayi tunanin ciki zai hanata yin karatu . sai da ta fahimtar dashi akan ba haka bane Allah ne bai kawo ba . sannan ya gane Alla ne ya kawo mata hutun. Abdullah zaune a falo ita kuma tana narke jikinsa hannuta ke yawo ajikinsa tana wasa da gashin kirjinsa. Ahankali yasoma mata bayanin akan sun gama yanke shawara shi da mami . yace ga takardun ainihin gidansu na kebbe za'a kaiwa su inna da baba cewar su koma ciki da zama. an bar musu shi halak malak Aisha ta kalleshi da kyau gidan da ta fara Gani ta dauka gidan gwana ne. ko dai wata sabuwar zolayar ce za'a yiwa iyayenta. take ta fada haka a ranta bata son duk abinda zai hado da iyayenta ciki in dai bana dadi bane. Cikin sanyi murya tace dadin affan wanda suke ciki fa ?byn shi fa suna da gidaje wanda ake musu haya ko kai sau biyu kana siya musu fa . Yace nasan da wannan Amman shi ma wannan din munga yadace ne ya zama nasu saboda ayanzu Ma wuyaci ne mukoma zama cikinsa. kuma kina ganin , za'ci cigaba da zama haka ne ba kowa cikinsa . Aisha ta Mike zaune tana kallonsa taji maganar wata iri idan har bata manta ba mami ta taba cewa zata bawa babanta millions of naira dan kawai ya raba yarsa da Abdullah. alokaci a zatonta ko talauci ne yasa ake son Abdullah ya aureta. ranta ya baci da wannan tunanin da tayi taji tamkar alokaci ta fada hakan kuma akan kunneta akayi komai acikin gidansu . Baza taba wannan lokacin ba gara ita zata iya jure komai. Amman iyayenta fa bbu wani dalili take fada a ranta . tace dadin affan ita kanta mami tasan hakan ba zai taba yiwu ba .. Da mamaki ya dago yana kallonta mahaifiyarsa take cewa ita kanta........ ya sake maimaitawa a fili. tace ita kanta tasan ba za'i taba yiwu ba , a hakan da suke ma sun dan go.. tas... tas ...tas .taji Abdullah ya yaryarfa mata maruka a fuskarta yana kuma nuna ta da dan yatsansa . A fusace yace bar ganin ina sonki .. tabbas ni kaina bansa iya adadin kaunar da nake miki ba. Amman zan iya rabuwa dake muddin kika ce zaki raina min mahaifiya . Ke zan iya barinki gabadaya ,ko ke wacece ajikina. Aisha kuwa dake rike da fuskarta ,tayi shr ko kwakwarar motsi ta kasa yi. karo na farko kennan zama yafara zama , yadda taji marukan haka shima yaji a fuskarsa ya runtse idanunsa hade da tura hannunsa cikin aljihun ya dunkule yana kallonta. ba zai iya jure kallonta ba kuma yasan alokaci ranta a bace yake matuka. dan haka ya Mike ya bar gurin zuciyarsa na masa wani irin suya . itama tajima zaune anan daga baya ta Mike ta shige bedroom dinta ta kwanta. ita kadai tasan abinda take sakawa a ranta dan kukan ma kin zuwa mata yayi alokaci. Abdullah kuwa ya kasa tsaye ya kasa zaune a daki ya dinga kallon hannun daya mareta dashi . ya dunkule ya buga a bango har zuwa wani lokacin a karshe ya sake fitowa ya dan saci kallon inda yabarta bata nan yasan bbu wata walwala a tare daita yanzu . dan haka ya wuce gurin mami da taufik can ya yini yana gaya mata Amman ya gyara zance sosai yadda bazata ga laifin Aisha ba . to sai a lokacin ma yake jin wani abu daban na bangaren iyayen Aisha wanda ya faru a lokacin dasu mami sukaje gidan ita da mama hafsa ,kafin ayi musu aure . Abdullah ya kara jin zafin kansa akan marukan da yayi mata har dare yana tare da mami tun rana jikinsa a sanyaye ya baro London ya barwa mami taufik da nufin zasu zo gidan washegari. Ya kasa bacci ,ya rasa duk wata natsuwatsa saboda sun sabarwa kansu bacci da dumin juna. dan haka ya daure ya Mike ya nufi dakinta yace kome zata yi masa shi dai ta barshi ya rabi dumin jikinta . yaje ya lalubi kofarta ya jita agarkame. ita kuwa bayan ta kulle kofar ma barin key tayi a jiki gudun kada yayi amfani da extra key. tana jinsa yazo yafi sau biyar yana murda hannun kofar har da knocking a hankali taki kulashi har ya gaji ya hakura . Washegari da safe ya isketa a kitchen bata fasa yi masa duk abinda zai ci ba . saboda dukkansu basu amincewa masu aiki suyi musu abinci ba . sai dai suyi iya nasu . sadik yana kusa daita yana zuba mata surutu. Abdullah ya shigo ya dan saci kallon fuskarta tam take a daure kmr dai asalin Aishar da ya sani . ya kasa magana ya sunkuya yana yiwa sadik magana yace morning my dear . Shima sadik din yace morning dad . yace masa shine jiya ka kulle min kofa ko kana jina ina ta bugawa ka kyaleni to ni dai ayi hakuri dan Allah . ta gane daita yake yacigaba da maganar sa sadik kuwa sai tambayar sa yake dan bai gane kan maganar ba . Aisha kuwa da sauri ta dan hada abinda take ta shige ta barsu a gurin . Ya Mike yabi bayanta da kallo yasa hannu ya tallabe fuskarsa daidai barin daya mareta. ya langwabar da kai yana jin zafin gurin har yanzu. hannushi duka yasa ya dafe tsaitin ZUCIYARSA dashi ahankali ya furta ya Allah..... yana daya sanin aikata abinda yayi . Mami bata zo gidan ba sai kusan azahar. ya fito ya dawo falo saboda zuwan nata . a gidan tayi sallah Aisha ta sauke da bata duk wata kulawa da tasaba yi mata ,. wanda azahiri kuma bata so zuwan mami ba alokaci suna falo duka har Abdullah ko magana bai yi ba. yaji intercom na kara ya Mike ya fita ya duba ya dan jima a wajen sai kuma gashi ya shigo a fusace yayi bedroom din ummu affan din . dan jim sai gashi ya fito da handbag dinta yakaraso yana zazzagewa a rude yace kingani ko mami kalli kalli ya fito da passport dinta da komai na cikin jakar . yace duba mami wai dan bata da hankali .....Nigeria take shirin tafiya ita kadai yana yi yana kallonta yana nunawa mami . A fusace itama take kallonsa, Amman batace komai ba Abdullah yace direban da tasa yazo yakaita airport ne ya zo yanzu . ya sake mikewa a fusace ya fice ya dawo yana watsamata wani irin mugun kallo . Aisha ta Mike tsaye tana son tayi kuka. tace ni kabarni na tafi abuna. ya zaburo zai sake dauketa da wani Marin dan jin haushin abinda tace. mami ta dakatar dashi ya dinga harararta yana kwafa ran maza ya baci . Mami ce tasa baki tace ta zauna shima ya zauna ta fara bata hakuri jin da tayi ba zasu barta ta tafi ba . Yasa ta kifa kanta kan kujera ta fara kuka Sosai Abdullah ya gane irin yadda take kukan komeye ya taba zuciyarta kwarai . ya ji ba zai jure jin kukanta ba. kawai ya Mike ya bar gurin . sai wajen dare sannan mami ta fara shawo kan al'amarin sai da ta nuna musu bacin ranta sosai wato zuwanta bashi da wani amfani kennan. sannan fa jikinsu yayi sanyi Abdullah ta farawa fada sosai ta nuna bai kyauta ba . sannan ta dinga yiwa Aisha maganar data shiga jikinta sosai. tace kinga a kalla yanzu idan bbu ni bbu ke dole yaran nan zasu shiga wani hali . tunda daga jikina sai nake ayanzu anan saboda haka komai rintsi ki daure ki zauna da ya'yanki sune abin alfaharinki wata rana. anan ta juya kan Abdullah take gaya masa bata raba dayan biyu wuyar da Aisha tasha a farkon haihuwar su affan da akace ta tsorata har cikin ya juye . Hadi da maganar datayi mata a waya ne . dan ko awa biyu basuyi ba da yin waya dady Allah ya jikansa yace ga halin da take ciki Abdullah ya dinga kallonta yana kallon mami shi bai taba jin haka ba . sai da yayi tunanin sosai ko shi yasa ta dinga tambayarsa mami alokaci . har ya zata ko dan mami bata zo duba jikinta bane ya dinga jin tausayinta aransa. tana da zurcin ciki da yawa . har wani sanyi sanyi ya dinga ji akinsa alokaci,. a karshe mami ta hade su gabadaya tayi musu nasiha dole su tsaya su rike kansu da ya'yansu. tunda ita ayanzu jiran irin ta dady take har tasa su hawaye . To kwanan mami uku a gidan nan su . har ta fahimci halin da Aisha take ciki . ta kawo mata abinci taga Aisha ta fice da sauri ta barta da Abdullah. ta kalleshi sosai tayi murmushi tace ai ciki ne ma daita ake ta wannan rikincin. ya tashi da sauri ya bi bayanta ya tarar tana toilet ta rufo kofar daga ciki tana Kwara amai . ya dawo gurin mami yana nuna murnarsa a fili tamkar cikin farko zata haifa masa. Sun shirya sai dai ba kmr da ba. dan Aisha taki kula shi ballanantana taje ga shimfidarsa . Shi kuma abinda ba zai lamunta ba kennan. kuma ko a gurin mami suke idan ana hira yayi ta janta da magana tayi banza dashi . kawai tayi shr ta kyaleshi . mami ma ta lura da hakan kuma tana rigashi kwanciya shi yana gurin mami kafin yazo tasawa kofar key gashi ba damar ya buga saboda mami zata jiyo . har daren ranar da mami zata koma London ya rasa yadda zai yi dan haka suna zaune sau uku suna hira tun dare bai fara ba dan sadik tuni har yayi bacci akan kafar mami. mai kula dashi tazo ta dauke shi. wani tunani ne yazo masa take yayi murmushi ya dan ciza gefen lips dinsa . ya kalli Aisha yace dan Allah ummu affan taimaka min da wasu files a cikin dakina kusa da gado. tayi tsam da ranta tana kallonsa. sannan ta Mike ahankali ta nufi dakin. mami ta bita da kallo tayi murmushi tace kasan daman haka shi mai hakuri yake bai iya fushi ba . Abdullah bai yi wani yunkurin binta ba sai gata ta dawo tace bata gansu ba. ya sake fada mata inda zata sha wahalar dubawa. ta juya ta koma Jim kadan shima ya Mike ya yiwa mami sallama tana kallonsa tayi murmushi. tana sa musu albarka. Yana shiga yasawa kofar key . tana juyowa sukayi ido hudu dashi .ya kashe mata idansa daya . ta bata fuska tayi kmr bata gansa ba . Ahankali ya karaso suka hadu. muryata a sanyaye tace ban gansu ba . Yasa hannu ya rukota ta goce tace bana so haka fa . ya fizgota da karfinsa ya rungumeta tsam ajikinsa. suka fara kokuwa tana ya kyaleta ita bata so . Amman ina karfinsu ba daya dole ta hakura . Abdullah yasoma romancing dinta yana taci kukanta duk ya yage mata kayan jikinta yayi jefa dasu gefe sai rabata da komai na jikinta .... __ MMN SUDAIS CE